‘ Surukan Lutu za su aure ’ ya’yansa mata , ’ amma dai Littafi Mai - Tsarki bai gaya mana abin da ya sa ko yaya aka yi riƙon ba . Ko da shike Yakubu ya “ kira Rahila “ matata , ” bai kwana da ita ba cikin waɗannan shekaru . Bayan ya biya bukatar Saul , Dauda ya auri ’ yar , Michal . Waɗannan dangin na kurkusa ne , amma ana ƙin wasu riƙo da aure saboda damar samun gadō . ( Leviticus 18 : 6 - 20 ; dubi Hasumiyar Tsaro [ Turanci ] na 15 ga Maris , 1978 , shafofi 25 - 28 . ) ( Matta 19 : 3 - 9 ) Duk da haka , bai rage muhimmancin aure ba , ko na yin riƙo . Bai kamata wani Kirista ya yi hanzarin yin zawarci , riƙo , ko kuma aure ba . Mun buga littattafai da ke da tushe cikin Littafi Mai - Tsarki da zai iya taimakon marasa - aure don su shawarta ko ya dace su soma zawarci ko kuma ɗauki matakai na yin riƙo ko aure . Ina jin zan iya bauta ma Allah tare da wannan a dukan rayuwana ? Mun gane halayen junanmu sosai kuwa ? Yayin da Kiristoci biyu suka yi riƙo , daidai ne su da kuma wasu su zata cewa aure zai biyo bayan haka . ( Matta 5 : 37 ) Ya kamata Kiristoci da suka yi riƙo su ɗauke shi da muhimmanci . Wataƙila su biyu za su tattauna al’amarin sosai kuma yarda ko za su ci gaba da riƙonsu . A wata sassa kuma , wanda ya gan al’amarin zai iya shawarta da kansa ya yanke riƙon , ko idan ɗayan yana son a ci gaba . — Dubi “ Tambayoyi Daga Masu - Karatu ” cikin Hasumiyar Tsaro ( Turanci ) fitar 15 ga Yuni , 1975 . ( Matta 5 : 32 ; 19 : 9 ) Bai ce za a kashe aure da an ɗaura idan mutum ya gano wata muhimmiyar al’amari ko kuma laifi da ya auku kafin bikin auren ba . Ko da yake , ba a cika samun irin munanan yanayin nan , amma ya kamata waɗannan misalai su daɗa nanata muhimmancin darasin : Riƙo ba abin da za a ɗauka da wasa ba ne . A wasu wurare har ila yau iyaye ne suke shirya riƙon yaransu . Bitrus ya ƙi ƙememe : “ Ko duka za su yi tuntuɓe , banda ni . ” Daga baya , lokacin da ake yi ma Yesu tambayoyi a gidan Babban Firist Kayafa , Bitrus yana ta maƙewa cikin farfajiyar ya damu . Sau uku ya yi musun tarayyarsa da Yesu . ( b ) Me ya kamata ya zama ƙudurin aniyarmu ? Wannan lokaci ne da Bitrus ya raunana sosai cikin rayuwansa , lokaci ne da lallai kuwa ya yi dā - na - sani a duk rayuwansa . ( Ibraniyawa 10 : 39 ) Yawancinmu za mu iya yarda cewa kalmomin Bulus ba su aika akan Bitrus ba . Za mu iya tabbata cewa ’ yan kasawan nan ba za su sa mu zama waɗanda suke noƙewa zuwa hallaka ba . ( Yunana 1 : 1 - 3 ) Duk da haka , ba za a iya kwatanta wani cikin waɗannan annabawa masu aminci ko kuma manzo Bitrus cewa sun noƙe ba . Wannan ma’anar ta yi daidai da matanin . Uban “ ayyukan maƙirci , ” ya sani cewa irin tafarki na hallakar nan yakan soma da kaɗan kaɗan ne . Tabbacin ya nuna cewa Bulus ya rubuta wasiƙarsa ga Ibraniyawa a misalin 61 A.Z . Amma , lokacin salama ta biyo bayan , da ta sa adadin Kiristoci ya ƙaru . ( Ayukan Manzanni 8 : 4 ; 9 : 31 ) Da shigewar shekaru , wasu tsanantawa da wahala suka auku kuma suka shige . Kamar dai lokacin da Bulus ya rubuta wasiƙar ga Ibraniyawa , ikklisiyar har ila tana more ɗan salama . Kusan shekaru talatin sun shige tun lokacin da Yesu ya annabta hallakar Urushalima . Wataƙila suna cewa , ko kuma sun ce : ‘ Muna da haikali mai - girma a Urushalima , da ke anan ƙarnuka da yawa ! Muna da sanannen babban firist da yake aiki a wurin , tare da mataimakansa firistoci . ( a ) Wane jigo ne ya bi duk cikin wasiƙar Ibraniyawa ? Na ɗaya — mafificin tsarin sujada ta Kirista — shine ya cika wasiƙa na zuwa ga Ibraniyawan . Bulus ya gina jigon nan gabaɗaya a cikin wasiƙarsa . 10 , 11 . ( a ) Me ya sa zuriyar Yesu bai hana shi ingantawa na yin hidimarsa na Babban Firist a haikali na ruhaniya ba ? Maimako , shi Babban Firist ne “ bisa tabi’ar Melchizedek . ” Ban da haka ma , ba kamar babban firist a haikali na Urushalima ba , Yesu ba ya bukatar ya yi hadaya kowace shekara . Abin ɗumas da rai ne kuma , furcin Bulus da ke nuna cewa Babban Firist har illa yau shine Yesu , wanda Kiristoci a Urushalima suka sani . ( Ibraniyawa 4 : 15 ; 13 : 8 ) Waɗancan Kiristoci shafaffu suna da zaton yin hidima na mataimaka firist na Kristi ! Ta yaya kuwa za su yi tunanin noƙewa zuwa “ raunanan ruknai matsiyata ” na lalattaccen addinin Yahudawa ? — Galatiyawa 4 : 9 . A ce wannan tabbacin bai isa ba , Bulus ya ba Ibraniyawa dalili na biyu na kada su noƙe zuwa hallaka — labarin jimrewarsu . I , sun nuna bangaskiya mai kyau da kuma naciya . ( Ibraniyawa 10 : 32 - 34 ) Duk da haka , me ya sa Bulus ya ce masu su ci gaba da “ tuna ” da irin abubuwa masu - tsananin nan ? Lallai dalili ne mai - kyau da Bulus ya ba Kiristoci Ibraniyawa na ƙin bin irin wannan tafarki ! Amma , kamar yadda aka annabta , irin kyautar nan za su yanke . — 1 Korinthiyawa 13 : 8 . * Da haka , mun ga maidowar tsarin sujada mai - tsarki na Allah . A ƙarshen ƙarni na farko , lokacin da tsoho manzo Yohanna yake yaƙi da ɓatanci na ƙarshe , ridda tana cin gaba a lokacin . Lallai abin sanyin gwiwa ne ƙwarai ga Kiristoci masu aminci ! Jehovah ne kaɗai , tare da Ɗansa wanda shine Kan ikklisiya , za ya iya kāre Mutanensa daga ɓatanci na waɗannan munanan lokuttan . Dukanmu mun jimre , muna cin gaba cikin hidimarmu na aminci ga Jehovah duk da kaluɓale da kuma gwaji a rayuwa . Menene za a tattauna cikin talifinmu na gaba ? Talifinmu na gaba zai bincika wannan al’amari . [ Hasiya ] Duba Hasumiyar Tsaro na 1 ga Maris , 1999 , shafofi 14 - 29 . □ Waɗanne dalilai na ƙin noƙewa zuwa hallaka ne Bulus ya ba Ibraniyawa ? Ka yi tunanin hanyoyi da yawa da suke nuna bangaskiya . Za ka ga tsofaffi da sun bauta ma Allah na shekaru da yawa , matasa da suke tsayayya ma matsi na tsara kullum , da kuma iyaye da suke ƙoƙari sosai a yin renon yara masu tsoron Allah . Maimako , ya haɗa kansa cikinsu . Me ya sa Bulus yake da irin amincewar nan ? Kafaffe ne kuma daga Nassi . Yin Amfani da Ya Dace da Kalmar Allah Daga ina ne Bulus ya ɗauko wani furci yayinda ya rubuta kalmomin da ke a Ibraniyawa 10 : 38 ? A cikin wahayi , annabin ya ga Chaldiyawa ( ko kuma , Babiloniyawa ) , “ al’umma mai - zafin rai , mai - garaje , ” da ta faɗā farat ɗaya akan Yahuda kuma ta hallaka Urushalima , ta share mutane da kuma al’ummai a garin yin haka . ( 2 Labarbaru 36 : 5 ; Irmiya 22 : 17 ; 26 : 20 - 24 ) Ba abin mamaki ba ne da annabi Habakkuk mai - baƙinciki ya yi kuka : “ Ya Ubangiji , har yaushe ? ” — Habakkuk 1 : 2 . Habakkuk bai san yadda hallakar Urushalima take kusa ba . Hakanan ma , Kiristoci na ƙarni na farko ba su san ko yaushe tsarin abubuwa na Yahudawa zai ƙare ba . ( Matta 24 : 36 ) To , bari mu lura da amsa ninki biyu da Jehovah ya ba Habakkuk . Ta yaya ne bayi masu biyayya na Jehovah suka rayu da bangaskiyarsu ( a ) a 607 K.Z . ? Lokacin da aka faɗā ma Urushalima a 607 K.Z . , Irmiya sakatarensa Baruch , Ebed - melech , da kuma ’ ya’yan Rechab masu aminci sun ga gaskiyar alkawarin Jehovah ga Habakkuk . Jehovah ya albarkaci amincinsu . Yaya Bulus ya kwatanta bangaskiyar Musa , kuma ta yaya za mu iya yin koyi da Musa game da haka ? Yayinda ka ke karatun Ibraniyawa sura 11 , ka lura da yadda ya kwatanta misalan mutane na cikin Littafi Mai - Tsarki . Saboda haka Ahnuhu bai iya ganin cikar annabci da ya yi ba . Amma dai , ya sami kyauta , da a wata hali , mafi kyau ce . — Ibraniyawa 11 : 5 ; Farawa 5 : 22 - 24 . ( Ibraniyawa 11 : 5 ) Menene wannan yake nufi ? Kafin ya shiga barci na mutuwa , mai - yiwuwa ne Ahnuhu ya shaida wani wahayi , wataƙila na Aljanna a duniya da za a tashe shi ciki wata rana bada daɗewa ba . Ko menene dai , Jehovah ya sanar ma Ahnuhu cewa Ya gamsu da tafarkinsa na aminci . ( Gwada da Misalai 27 : 11 . ) Ka ƙuduri aniyar rayuwa da bangaskiya , kowace rana . Maimako , Bulus ya kwatanta taruwan cewa zarafi ne na sanin juna , na motsa juna mu bauta ma Allah sosai , da kuma na ƙarfafa juna . Me ya sa Bulus ya aririce Kiristoci Ibraniyawa su riƙe hidimarsu , kuma me ya sa gargaɗin ya dace a yau ? Hakika Shaitan yana matsa ma waɗancan Kiristoci Ibraniyawa su bar hidimarsu , kuma hakanan yana matsa ma mutanen Allah a yau . ( b ) Waɗanne matakai za mu ɗauka idan muna tsoron wasu fasalolin hidimarmu ta Kirista ? A’a ya yi ‘ ƙarfin zuciya . ’ Daga ciki ? A’a , ya ce wai ya yi ƙarfin zuciya “ cikin Allahnmu . ” Alal misali , ka shirya ka yi tafiya da wani da ya inganta ƙwarai cikin fasalin wa’azi da ya shafe ka . Idan haka ne , sai ka lura kuma ka koya . Waɗanne albarkatai za mu iya samu idan mun yi ƙarfin hali cikin hidimarmu ? Wane lada mai tamani ne yake a ajiye domin “ waɗanda suke da bangaskiya ” ? Za ka iya yin haka ta gina kanka da wasu ta wurin gwanin yin amfani da Kalmar Allah , ta yin nazarin misalan cikin Littafi Mai - Tsarki na bangaskiya kuma ƙaga su , ta shirya da kuma yin rabo cikin taruwa ta Kirista , da kuma ta riƙe gata mai tamanin nan na hidimar fage . Bulus ya ɗauko yadda Septuagint ya juya Habakkuk 2 : 4 , wanda ya haɗa da furcin nan “ idan kuwa ya noƙe , raina ba shi jin daɗinsa . ” Yaya Za Ka Amsa ? □ Waɗanne misalan Nassi na bangaskiya ne Bulus ya ambata ? Bayan wulakanci da aka yi masa a Filibbi , Bulus ya yi ƙarfin hali ya ci gaba da yin wa’azi Bangaskiya Za ta Iya Canja Rayuwarka Wata rana , John ya ji ƙaramin ɗan wansa yana magana game da Aljanna . Da kaɗan kaɗan , John da Tania suka gina bangaskiya da ke bisa Littafi Mai - Tsarki da ta canja rayuwarsu . Tana da ɗa , amma mijinta ya girme ta sosai . Lokacin da Mashaidiyar ta san abin da yake faruwa , ta bayana mata abin da Littafi Mai - Tsarki ya ce game da aure — alal misali , cewa aure kyauta ce daga wurin Allah kuma ba abin da za a yi wasa da shi ba . Wani kirge na baƙinciki da ke shafan rayuwar iyali shine zub da ciki . Watanni daga baya , ta bayyana dalilin yin hakanan . Amma , hoton jariri da ke shafi na 24 na mujallar ya taɓa zuciyar matar . Bayani da ke bisa Littafi Mai - Tsarki na cewa rai abu mai tsarki ne domin ‘ Allah ne tushen rai ’ ya motsa ta ta bar jaririnta . Mashaidin ya ba su , ba kuɗi ba , amma wani abin da ya fi kyau . Bangaskiya da ke bisa Littafi Mai - Tsarki za ta iya canja rayuwar irin yaran nan kuwa ? Alex ya ga an kashe abokansa da yawa , amma ya tsira . Yayinda bangaskiyarsa ta soma girma , ya bi umurnin Littafi Mai - Tsarki na : “ Shi juya ga barin mugunta , shi yi nagarta ; shi nemi salama , ya bi ta kuma . ” — 1 Bitrus 3 : 11 . Irin Bangaskiya da Ke Daidai Waɗannan kalilan ne kawai cikin misalai da yawa da za a iya ambata don a nuna ikon tabbataccen bangaskiya bisa Littafi Mai - Tsarki . Gaskiya kam , ba kowa da ke da’awa wai ya gaskata da Allah ba ne yake rayuwa bisa mizanan Littafi Mai - Tsarki masu kyau ba . Hakika , wasu masu musun wanzuwar Allah suna iya yin rayuwa mai kyau fiye da wasu da suke da’awa su Kiristoci ne . ( Ibraniyawa 4 : 12 ) Ikon Kalmar Allah ya taimake kowane ya gina bangaskiya mai ƙarfi da ta canja rayuwarsa zuwa mai kyau . Mutane masu farinciki , masu haɗin kai za su more salama da ni’ima madawwami . Kristi Yesu ne misali mafi girma na mashaidi mai gabagaɗi . Yesu ya bayyana : “ Domin wannan an haife ni , domin wannan kuma na zo cikin duniya , domin im bada shaida ga gaskiya . ” Ɗarikokin Babiloniyawa Ta yaya Babila Babba ta soma ? ( Farawa 10 : 9 , 10 ) Babban birnin Nimrod , Babila ( Babel ) , ta zama cibiyar addinin aljanu . Saboda haka Babila ta zama tushen daular duniya ta addinin ƙarya , da aka kira Babila Babba a cikin littafin Ru’ya ta Yohanna . ( Ishaya 21 : 6 , 9 ) Haka ya faru , a 539 K.Z . , wannan furci na annabci ya faru da gaske . Wasu ussan ilimi na Hellenawa ne ya ruɗe su . ( Markus 7 : 13 ; Ayukan Manzanni 5 : 37 ) Yayinda aka haifi Yesu , al’ummar ta riga ta juya wa sujada mai tsarki baya . Kamar yadda Bulus ya yi gargaɗi , waɗanne aukuwa ne suka kai ga kasancewar Kiristendom ? ( Yahuda 3 ) Tabbaci na sujada mai tsarki da kuma ga Jehovah za ya ɓace ne daga duniya ? A kusan ƙarshen ƙarni na 19 , a Pittsburgh Pennsylvania , U.S.A . , an kafa rukunin ɗaliɓan Littafi Mai - Tsarki masu gaskiya kuma ya zama cibiyar ajin shaidun Allah na zamanin yau . Kamar yadda annabcin Littafi Mai - Tsarki ya ce , “ cikar zamani ” ɗin nan ta fara a shekara ta 1914 kuma ɓarkewan yaƙin duniya na fari ya bayyana hakan . Aka tsare manyan ma’aikata na Society a fursuna , aka yi masu tuhumar ƙarya ta tada zaune tsaye , kamar yadda aka yi wa Yesu a ƙarni na farko . ‘ Mai da Hankali Sosai ’ ga Yadda Ka Ke Tsaro ( a ) Wane saƙo ne mai tsaro na Jehovah ya sanar ? Har ila yau , mai tsaro na Jehovah , ajin shaidunsa , ya sanar : “ Babila ta fāɗi , ta fāɗi : dukan ƙerarrun sifofi na allolinta kuma [ Jehovah ya ] farfasa su har ƙasa . ” * Hasumiyar Tsaro ta Turanci ya yi tsaro ga aukuwa ta duniya da kuma muhimmancin annabcinsu da aminci na shekara 120 . Tun daga fitar farko guda 6,000 a 1879 , Hasumiyar Tsaro ta Turanci ta bunƙasa zuwa fiye da 22,000,000 a dukan duniya a harsuna 132 — 121 cikin waɗannan ana buga su sau biyu a wata . Tsabtacewa a Hankali ( b ) Wane bayani ne ke daidai na “ bagadi ” da kuma “ umudi ” a “ Masar ” ? An koyar da cewa wannan abin tuni na Fir’auna Khufu shine umudi wanda Ishaya 19 : 19 , 20 yake nufi : “ A cikin ranan nan bagadi za ya kasance ga Ubangiji a tsakiyar ƙasar Masar , da umudi kuma ga Ubangiji a kan iyakatta . Wasu Ɗaliɓan Littafi Mai - Tsarki suka duƙufa wajen auna ɓangarori dabam dabam na babban ginin dutse inda ake binne sarakunan Masar don su gano batuttuwa kamar su ranar da za su tafi sama ! Da shigewar shekaru , Jehovah ya ci gaba da ba mu ƙarin bayyanin gaskiya , haɗe da fahimtar kalmarsa ta annabci sarai . ( Misalai 4 : 18 ) A shekarun baya bayan nan , an ƙarfafa mu mu sake dubawa da fahimta mai zurfi — a cikinsu da — tsara da ba za ta wuce ba kafin ƙarshe ya zo , almara ta tumaki da awaki , abin ƙyama da kuma lokacin da za ta tsaya a wuri mai tsarki , sabon alkawari , sake kamani , da kuma wahayin haikali na littafin Ezekiel . • Menene asalin Babila Babba ? “ DUHU za ya rufe duniya , baƙin duhu kuma za ya rufe al’ummai : amma Ubangiji za ya tashi a bisa kanki , za a ga darajassa kuma a bisa kanki . ” ( Ru’ya ta Yohanna 12 : 12 ; Afisawa 6 : 12 ) Yawancin mutane suna zama cikin duhu ta ruhaniya . Duk da haka , haske ya haskaka a yau . Adadinsu ya ƙaru zuwa dubbai yayinda Jehovah ya cika alkawarinsa : “ Lallai zan tattara ringin Isra’ila ; zan harhaɗa su kamar tumakin Bozrah ; kamar garke cikin tsakiyar makiyayarsu , za su yi babban ɗumi sabada yawan taro . ” Jehovah zai haskaka bisa ringin “ ƙaramin garke ” ne kawai ? Wannan aikin tattarawa ya yi nuni ne ga annabcin Ishaya lokacin da ya ce : “ Al’ummai za su zo wurin haskenki , sarakuna kuma wurin hasken tāshinki . ” Bayin Jehovah Masu Himma Lallai rahoto ne na hidima da himma ƙwarai ! A Janairu na bara , Hukumar Mulki sun sanar da rage sa’o’i da ake bukata daga majagaba . Ghana ta bada rahoto : “ Tun da sabon yawan sa’o’i da ake bukata daga majagaba ya fara aiki , yawan majagabanmu ya ci gaba da ƙaruwa . ” “ Kowane Managarcin Aiki ” ( 1 Timothawus 5 : 8 ; Ibraniyawa 13 : 16 ) Kuma ayyukan gine - gine kamar na su Majami’ar Mulki ya ƙunshi masu bada kai — aiki da shi ma yake bada shaida . Kwamitin Gine - Gine na Yanki suka yi amfani da iyawarsu suka sake gina gidajen . Ya kamata mutane irinku suna dukan ɓangarorin duniya . ” Duk da raguwan adadin shafaffu , me ya sa ake sanar da sunan Jehovah fiye da dā ? ( Ishaya 60 : 8 - 10 ) Waɗanda suka fara juyawa ga ‘ hasken ’ Jehovah ‘ ’ ya’yansa ’ ne Kiristoci shafaffu . Kowace shekara ana daɗa mutane dubbai ɗarurruwa , kuma hanyar tana buɗe har ila ga wasu da yawa . ( Ishaya 60 : 11 ) A bara an yi ma mutane 323,439 baftisma a alamar keɓe kansu ga Jehovah , kuma har yanzu bai rufe ƙofa ba tukuna . “ Muraɗin dukan dangogi ” waɗanda suke cikin taro mai - girma , har yanzu suna taruwa ta hannunsu . ( Yohanna 12 : 46 ) Bari dukan waɗannan kada su bar ƙaunarsu ga haske ! Har Yesu , “ haske mai - gaskiya wanda yana haskaka kowane mutum , ” an yi masa ba’a , an yi masa hamayya , a ƙarshe kuma mutanen ƙasarsa suka kashe shi . Menene sakamakon gabatar da gaskiya da hikima na aikinmu ta hanyar yaɗa labarai ? Sakamakon haka , an sanar da sunan Jehovah sosai a jaridu da yawa da mujallu da kuma a rediyo da telibijin . Bayan haka , wata mace da ta kalli zancen ta faɗi albarkacin bakinta : “ Waɗanda suke da ruhun Allah sun fita sarai . ” ( Ishaya 60 : 14 ) Ga wulakancinsu , bada jimawa ba ’ yan hamayya za su fahimci cewa , ashe su da Allah kansa suke yaƙi . ( Ishaya 60 : 15 , 16 ) I , Jehovah shine Mai - Ceton mutanensa . Alal misali , yin amfani da na’ura mai ƙwaƙwalwa da hikima da kuma wasu hanyoyin sadarwa na fasaha ya gaugauta buga Hasumiyar Tsaro a cikin harsuna 121 sau biyu a wata da kuma Awake ! 16 , 17 . ( a ) Ko da yake yana da wuya , me ya sa yake da muhimmanci mu riƙe mizanai masu girma na Jehovah ? A Suriname , wani kyakkyawan yaro ya nemi wata yarinya ’ yar shekara 14 a makaranta , ya gayyace ta ya yi jima’i da ita . Ta ƙi ta yarda , ta yi masa bayani cewa Littafi Mai - Tsarki ya hana hakan ga waɗanda ba su yi aure ba . Wasu ’ yammata a makaranta suka yi mata ba’a kuma suka yi ƙoƙarin su matsa mata ta canja ra’ayinta , suka ce kowace yarinya tana so wannan yaro ya kwana da ita . Yarinyar ta yi farinciki cewa ta yi biyayya ga umurnin Jehovah ‘ ku hanu daga fasikanci . ’ ( Ayukan Manzanni 15 : 28 , 29 ) Shaidun Jehovah suna alfahari da matasansu waɗanda suka dage bisa abin da yake nagari . Jehovah Ya Bayar da Ƙari I , Jehovah ya bada haske akan mutanensa , ya albarkace su , ya ja - gorance su , ya kuma ƙarfafa su . A shekara da ta gabata mutane 14,088,751 suka halarci bikin Abin Tuni na mutuwar Yesu . Har yanzu Jehovah yana bada haske ga mutanensa . • Duk da hamayya mai ƙarfi , ga me muke da tabbaci ? [ Hoto a shafi na 31 ] • Stephen Lett ya soma aikin majagaba a Disamba 1966 , kuma daga 1967 zuwa 1971 , ya yi hidima a Bethel na United States . • David Splane ya soma aikin majagaba a Satumba 1963 . Barr , M . Lösch , T . Jaracz , K . Klein , A . “ Ku yi tsaro fa : gama ba ku sani ba cikin ko wace rana Ubangijinku ke zuwa . ” — MATTA 24 : 42 . Macmillan , wanda bayan hidimar keɓe kai ga Allah na kusan shekara 60 , ya ce : “ Na ƙuduri aniya fiye da dā in ci gaba a bangaskiyata . Game da wannan , wane misalai ne muka samu daga cikin Littafi Mai - Tsarki waɗanda za su taimake mu mu ci gaba da yin tsaro ? Amma kafin ya kawo babbar Ambaliya , Jehovah ya ba mutane damar tuba . Hakika wa’azin Nuhu ya cim ma burinsa ko da yaya martanin da ya samu . Ko mutane kaɗan ne kawai suke na’am , kana samun babban nasara . Domin ta wajen wa’azi , kana sanar da kashedi daga Allah , kuma ta haka kana cika aikin da Yesu ya ba mabiyansa . — Matta 24 : 14 ; 28 : 19 , 20 . Bautar gumaka , rashin adilci , zalunci , har da ƙisa abubuwa ne na kullum . Idan kamar ana jinkiri , bai kamata Habakkuk ya yi sanyin gwiwa ba , ko kuma ya rage hanzari . Ranar Jehovah ba za ta yi jinkiri ba ! Da lokaci ya ci gaba da shigewa , sun gaji ne ? Misalta Bukatar Yin Tsaro ( c ) Me ya sa yake da amfani ma bayin su yi haƙuri ? Ka lura cewa Bitrus ya ce : “ Matuƙar dukan abu ta kusa . ” Yaya kusanta ? ( Gwada da 2 Timothawus 4 : 3 , 4 ; Titus 3 : 9 . ) Ta wajen mai da hankali sosai ga tabbacin cewa matuƙa ta kusa . Da farko , mun ga cikar annabcin manzo Bulus game da “ kwanaki na ƙarshe ” sarai . * Wannan ya jawo kaito mai - girma ga duniya . * Ko da yaya , bada jimawa ba za a rufe Shaitan a rami mara matuƙa saboda “ kada shi ƙara ruɗin al’ummai . ” — Ru’ya ta Yohanna 20 : 1 - 3 . Na uku , muna rayuwa ne a lokacin “ Sarki ” na takwas kuma na ƙarshe da aka ambata a annabcin da aka rubuta a cikin Ru’ya ta Yohanna 17 : 9 - 11 . A nan manzo Yohanna ya ambaci sarakuna bakwai , waɗanda suka wakilci masu sarautar duniya guda bakwai — Masar , Assuriya , Babila , Mede da Pashiya , Hellas , Roma , da kuma Ingila da Amirka da suke sarauta tare . Yohanna ya ce wannan sarki na takwas “ yana tafiya kuma zuwa hallaka ” bayan wannan babu wani sarki na duniya da aka ambata kuma . Ba a ambata zuwan wasu masu sarauta kuma ba . Na biyar , mun ga an cika aikin wa’azin a dukan duniya , wanda Yesu ya ce za a yi kafin ƙarshen wannan tsarin abubuwa ya zo . ( Matta 24 : 14 ) A yau , wannan annabcin yana kan cika a hanyar da take da girma . Menene babu shakka , zai zama gaskiya game da shafaffu lokacin da ƙunci mai - girma ya fara , kuma yaya za a iya tabbatar da wannan ? 19 , 20 . Irin waɗannan mutane suna cikin daɗin barci ! Don ƙarin bayani , duba shafofi 180 - 186 na littafin nan Revelation — Its Grand Climax At Hand ! , Watchtower Bible and Tract Society of New York , Inc . , ne suka buga . A cikin almara na tumaki da awaki , Ɗan mutum ya zo cikin ɗaukakarsa a lokacin ƙunci mai - girma kuma ya zauna yin shari’a . • Waɗanne tabbaci shida ne suka nuna cewa muna rayuwa a kwanaki na ƙarshe ? “ Zan [ Jehovah ] raurawadda dukan dangogi ; kuma muradin dukan dangogi za ya zo ; zan cika wannan gida da ɗaukaka . ” — HAGGAI 2 : 7 . Maimakon waɗannan ba za ka yi tunanin waɗanda ka ke ƙauna ba ? Yanzu ka yi tunani game da Jehovah Allah da kuma Ɗansa , Yesu Kristi . ( Gwada da Farawa 1 : 31 . ) Waɗanne “ muradi ” ne za su cika gidan Jehovah su kawo daraja babu irinta ? Kayayyaki da aka ɓad da kuɗi akansu da kuma abubuwan ƙyali masu sada da ado mai yawa ? Ka tuna da haikali na dā da aka keɓe ƙarnuka biyar da farko , gini ne na biliyoyin daloli ! Duk da hamayya mai tsanani , an gama gina haikalin a 515 K.Z . Cika ta Ƙarni na Farko Sai ya sake yin haka , ya miƙa bunsuru don zunuban ƙabilu 12 na Isra’ila da ba firistoci ba . ( Leviticus 16 : 5 - 15 ) Ta yaya wannan yake da alaƙa da haikalin ruhaniya na Allah ? Kamar dai ƙyalle ya rufe masu idanunsu na fahimi , kamar yadda danga ta tare waɗanda suke cikin haikali Mai - Tsarki daga farfajiyar alfarwa . — Fitowa 40 : 28 . Ko da yake shi Ɗan Allah ne shafaffe daga ruhu , Yesu bai kai ga samun rayuwa a sama ba . ( Ibraniyawa 10 : 20 ) Amma kwanaki uku bayan mutuwarsa , Allah ya tashi Yesu cikin ruhu . Menene Yesu ya yi da komawarsa sama ? Duk da haka , Yesu ya yi fiye da haka . ( Yohanna 14 : 2 , 3 ) Ta wurin samun shiga Mafi - Tsarki , ko sama , Yesu ya buɗe hanya ma wasu su biyo shi . Ka tuna cewa babban firist a Isra’ila yana miƙa dabbobi biyu ne — bijimi don zunuban firistoci da kuma bunsuru don zunuban ƙabilun da ba firistoci ba . Babu shakka , wannan rukuni na biyu ne yake alamta “ muradi ” na annabcin Haggai . — Mikah 4 : 1 , 2 ; 1 Yohanna 2 : 1 , 2 . Ta yaya ake jawo “ muradi ” da yawa zuwa gidan Allah a yau ? A Bolivia , wata yarinya ’ yar shekara biyar da iyaye da suka yi renonta Shaidu ne ta tambaye malamarta ta ba ta hutu na mako ɗaya daga makaranta lokacin ziyarar mai - kula mai - ziyara . Tana so ta yi hidima duk cikin mako na musamman na hidima . Wannan ya ba iyayenta mamaki , amma sun yi farinciki cewa tana da hali nagari . Wataƙila a nan gaba , wasu ɗalibanta za su nuna su “ muradi ” ne da zai daraja gidan Jehovah . Yar’uwar ba ta yi sanyin gwiwa ba . “ Da aka jima kaɗan , ” sai ta ci gaba , “ mutum zai so ya zaɓi addini . ta kuma ce wannan littafin zai taimake shi sosai idan lokacin ya kai da zai zaɓi addini . Megumi yanzu tana tafiyar da nazarori guda 20 — 18 cikinsu da ’ yan ajinta . Ta yaya wani ɗan’uwa a Kamaru ya iya fara nazarin Littafi Mai - Tsarki da wasu a rukunin ’ yan ba’a ? Don su yi ma ɗan’uwan ba’a suka tambaye shi dalilin da ya sa bai gaskata da Dunƙulin - Alloli - Uku ba , wutar jahannama , ko kuma rashin mutuwar kurwa . ( Ru’ya ta Yohanna 21 : 8 ) Bai kai shekara ba , ya yi baftisma . A El Salvador , wani mutum sai ya ɗaure mafaɗacin karensa a ƙofar gidan duk lokacin da ya ga Shaidun Jehovah suna kusa . Wata rana suka gwada wata dabara . Da sanin cewa mutumin zai ji abin da suke faɗa , suka shawarta su yi ma karen wa’azi . Suka yi magana game da lokaci da za a yi aljanna a duniya , lokacin da babu wanda zai yi fushi — I , lokacin da dabbobi ma za su zama masu salama . Ka na sa hannu cikin muhimmin aikin wa’azi da kuma na almajirantarwa ? Ku tuna da magana wadda na yi alkawari da ku sa’anda kuka fito daga Masar , ruhuna kuma yana zaune a wurinku ; kada ku ji tsoro . Ka lura da kalmomin tabbacin nan : “ Ina tare da ku . ” A wace hanya ce daraja da ba ta da iyaka take cika gidan Jehovah a yanzu ? Hakika , kamar yadda ya faɗa ne ta wajen annabi Haggai : “ Ɗaukaka ta baya ta wannan gida za ta fi ta farin . . . A cikin wurin nan zan bada kwanciyar rai . ” Me ya kamata ya zama ƙudurinmu ? Dukan abin da ba a yi amfani da shi wurin ginin ba , an zuba cikin asusun haikalin . — 1 Sarakuna 7 : 51 . • Wane tabbaci ne muke da shi cewa annabcin Haggai yana cika a yau ? Mafi - Tsarki Harabar Ƙofa Babban firist yana miƙa bijimi don zunuban firistoci , bunsuru kuma don zunuban ƙabilu da ba firistoci ba na Isra’ila Kamar yadda misalai na biye suka nuna , wannan nagarin hali ya buɗe “ ƙofa mai - faɗi mai - yalwar aiki ” a Netherlands , inda miliyan ɗaya daga cikin mazauna miliyan 15 daga wasu ƙasashe suka zo . — 1 Korinthiyawa 16 : 9 . Cikin wata ɗaya , Bahram ya fahimci cewa ya sami gaskiya . Aka fara nazari da shi da kuma matarsa , amma da akwai matsala — malaminsu na Littafi Mai - Tsarki ba ya jin yarensu . Bahram yanzu Mashaidi ne wanda ya yi baftisma . A ina ne za mu sami amsoshin ? Saboda haka , lallai muna da dalilin gabagaɗi cewa na ukun waɗannan hukunci daga wurin Allah zai auku . Wane labari mai baƙanta rai ne Habakkuk ya ji ? Ka hangi annabin Jehovah yana zaune bisa deben jinkan gidansa , yana shan iska mai sanyi na maraice . Kusa da shi akwai garaya . Sun shagala cikin ayyukan addinan ƙarya wanda mugun Sarki Jehoiakim na Yahuda ya gabatar . Don me ka ke nuna mani saɓo , ka sa ni duba shiririta kuma ? Maimako , “ miyagu sun kewaye masu - adilci , ” sun birkita doka da aka shirya don kāre mara laifi . An ɓata shi . A’a ! Bayan ya sake bincika dukan tsananta ma amintattun bayin Allah da aka yi , wannan mutum mai aminci ya ƙara ƙarfafa ƙudurinsa ya tsaya da ƙarfi sosai , a yadda yake annabin Jehovah . 8 , 9 . ( Habakkuk 1 : 5 ) Hakika , Jehovah ne kansa ke tafiyar da wannan aiki wanda ba za su gaskata ba . Amma menene wannan aikin ? Wannan saƙon Jehovah ne — kuma babu allah na ƙarya ko gunki mara rai da zai iya hana shi cikawa : “ Gama , ga shi , ina tada Chaldiyawa , wannan al’umma mai - zafin rai , mai - garaje ; waɗanda suna tafiya suna ratsa ratar duniya , domin su gāji mazaunan da ba nasu ba ne . Wanene Jehovah zai tada ? Sun kafa nasu doka mai - ƙarfi . Cikin saurin tafiya , ‘ ƙafafunsa suna shiga cikin ƙasa ’ don rashin haƙuri . Daga Babila da ke da nisa sun nufi Yahuda . A ayanannen lokaci na Jehovah , babban magabci “ kamar iska za ya huce . ” A faɗā ma Yahuda da Urushalima , za ta “ zama da laifi , ” a yi ma mutanen Allah rauni . Kamar yadda muka lura a Habakkuk 1 : 12 , ( NW ) , annabin ya ce : “ Ba tun fil’azal ka ke ba , ya Ubangiji Allahna , Mai - tsarkina ? Wane tafarki ne ’ yan ridda na Yahuda suka bi ? Allah ya hukunta ’ yan ridda na Yahuda sosai , kuma za su samu horo sosai , daga wurin Jehovah . ( Habakkuk 1 : 13 ) I , Jehovah yana da ‘ tsarkin idanu sosai da zai ga mugunta , ’ watau , ya ƙyale yin mugunta . Domin wannan ya kan yi ma ƙallinsa hadaya ; ya , ƙona turare ga tarunsa ; domin ta wurinsu rabonsa mai - romo ne , abincinsa kuma da yalwa . Ba za su sani cewa suna yin aiki a hanyar da Allah zai zartar da hukuncinsa na adilci bisa mutane marasa - aminci ba ne . Suna ganin mutane kamar ‘ kifaye da abubuwa masu - rarrafe ’ da za a kama a mallake su . Amma kuma , a yanzu haka , Habakkuk yana jira ya ji kalmomin Jehovah na gaba gareshi . Bangaskiyarsa cewa Jehovah wanda Allah ne da ba ya ƙyale mugunta , ya sa shi ya damu game da dalilin da ya sa mugunta ke cin gaba , amma a shirye yake ya gyara tunaninsa . Yayin da muka damu game da dalilin da ya sa wasu miyagun abubuwa ke faruwa , ya kamata gabagaɗinmu cikin adilci na Jehovah Allah ya taimake mu mu daidaita tsayawarmu kuma mu jira shi . — Zabura 42 : 5 , 11 . Cikin shekara ta 607 K.Z . , sun hallaka Urushalima da kuma haikalin , sun kashe tsofaffi da yara duka , kuma sun kama mutane da yawa zuwa bauta . ( 2 Labarbaru 36 : 17 - 20 ) Bayan hijira ta doguwar lokaci a Babila , ringin Yahudawa masu - aminci sun komo ƙasar haihuwarsu kuma daga baya suka sake gina haikalin . Amma kuma , bayan haka , Yahudawan sun sake yin rashin aminci ga Jehovah — musamman ma lokacin da suka ƙi Yesu akan shine Almasihu . Da yake faɗin abin da ke Habakkuk 1 : 5 daga juyin Septuagint na Hellenanci , Bulus ya yi gargaɗi haka : “ Ku maida hankali fa , kada wannan shi auko maku da aka faɗi a cikin annabawa ; Ku duba , ku masu - renako , ku yi mamaki , ku lalace ; gama ina aika wani aiki a cikin kwanakinku , aikin da ba za ku gaskata ba daɗai , ko da wani ya faɗa maku shi . ” Ba a taɓa ƙwace sarauta na gidan Dawuda ba . “ Aiki ” na Allah Mai Wuyan Gaskatawa Cikin Kwanakinmu Menene “ aiki ” na Jehovah mai wuyan gaskatawa a kwanakinmu ya ƙunsa ? Ka tabbata cewa zai yi , ko da shike waɗanda suke yin shakka suna gani kamar wannan ba zai yiwu ba . Babu shakka za mu ji daɗin samun sanin zurfafan ma’anar irin kalmomin annabcin nan don ayanannen lokaci na Allah . Ka Tuna ? [ Hoto a shafi na 16 ] Bayan Yaƙin Duniya na I , Jehovah ya maido da ringin shafaffu ga yanayin aiki sosai . Cikin shekaru da yawa , an yi shelar hukuncin Jehovah bisa Urushalima mai ridda . Gama ru’yan har yanzu da ayanannen lokacinta , tana kuwa gaggabta zuwa matuƙan , ba kuwa za ta yi ƙarya ba ; ko ta jima , dakanta mata ; gama lallai za ta zo , ba za ta yi jinkiri ba . ” ( Habakkuk 2 : 2 , 3 ) A yau , mugunta da nuna ƙarfi suna daɗa ƙaruwa a dukan duniya , suna nuna cewa muna tsaye a kusa ɓarkewar “ rana mai - ban razana ta Ubangiji . ” Ta bin Habakkuk 2 : 4 da Bulus ya yi amfani da shi , menene tilas ne mu yi ? Kamar Bulus , tilas ne mu al’umma mai tsarki na Jehovah mu ‘ duba ga abubuwa na gaba , muna biɗan burin ’ mu na rai madawwami . ( Filibbiyawa 3 : 13 , 14 ) Kuma kamar Yesu fa , tilas ne mu ‘ jimre domin farin zuciya da aka sa a gabanmu . ’ — Ibraniyawa 12 : 2 . Wanene “ mutum ” na Habakkuk 2 : 5 , kuma me ya sa ba zai ci nasara ba ? An ce wai kashi huɗu na jama’ar duniya suna zama cikin talauci . ( Luka 19 : 38 - 40 ) Hakanan , idan mutanen Allah a yau sun kasa fallasa mugunta da ke cikin duniyar nan , ‘ Daga cikin katanga dutse za ya tada murya . ’ ( Habakkuk 2 : 11 ) Saboda haka bari mu ci gaba da shelar gargaɗi daga Allah da gabagaɗi ! Kaito na Uku da Zancen Laifin Kisa Wane laifin kisa ne addinan duniya suke da alhakinsa ? Kaito na uku da aka yi shelarsa ta wurin Habakkuk ya yi zancen laifin kisa . Habakkuk 2 : 12 ya ce : “ Kaitonsa shi wanda ya gina gari da jini , ya kafa birni da mugunta ! ” A kwanakin nan ne limaman Roman Katolik a Faransa suka yi ikirari sun kasa hana aika ɗarurruwan dubban mutane zuwa sansanin mutuwa na Nazi . Duk da haka , al’ummai sun ci gaba da yin shiri don zub da jini , tare da goyon bayan coci ko kuma da amincewarsu . Yin Addu’o’i ga jiragen yaƙi da kuma barikin sojoji sun zama kamar al’ada . Majalisar Ɗinkin Duniya za ta iya dakatar da sake bayar da miyagun makaman yaƙi a duniyar nan ? Shin Jehovah zai zartar da hukunci bisa al’ummai masu zuga yaƙi ne ? Habakkuk 2 : 14 ya tanadar da amsar : “ Gama duniya za ta cika da sanin darajar Ubangiji , kamar yadda ruwaye sun rufe teku . ” An kwatanta kaito na huɗu a Habakkuk 2 : 15 cikin kalmomin nan : “ Kaitonsa shi wanda ke ba maƙwabcinsa sha , kana ƙara naka dafi gareshi , kana kuwa sa shi shi yi maye , domin ka duba tsiraicinsu ! ” Wannan yana nuna yanayin rashin kunya , da taurin kai na duniyar zamani . Buɗewan jawabin kaito na biyar ya bada gargaɗi sosai game da bautar gumaka . Jehovah ya sa annabin ya furta waɗannan kalmomi masu ƙarfi : “ Kaitonsa shi wanda ya ce ma itace , Falka ; ya ce ma beben dutse , Tashi ! Wannan za shi yi koyarwa ? Ga shi , an dalaye shi da zinariya da azurfa , ba kuwa lumfashi ko kaɗan a cikinsa . ” Tare da cikakkiyar tsoron shi , bari mu bi wannan gargaɗi mai ƙarfi game da bautar gumaka . Amma mu saurara ! ( Habakkuk 2 : 20 ) Babu shakka haikalin Urushalima ne annabin yake maganarsa . Amma kuma , mu a yau mun samu gatar yin sujada cikin shirin haikali mafi daraja , inda aka naɗa Ubangijinmu Yesu Kristi , Babban Firist . Ka Tuna ? • Me ya sa ya kamata mu ci gaba da shelar gargaɗin Jehovah ? [ Hotuna a shafi na 24 ] Hoto daga Sojojin United States Yin Murna Cikin Allah Mai Cetonmu Menene Daniel ya yi ? Daga aya 1 , kalmomin waƙar makoki ne , waƙoƙin baƙinciki ko kuma makoki . Annabin ya yi addu’a kamar dai yana yi ma kansa ne . Yayin da muke ganin muguntar mutane a yau , mu ma mun san cewa Jehovah zai aikata kamar yadda ya yi a lokuttan dā . Jehovah Yana Kan Tafiya ! Yaya ‘ Allah ya zo daga Teman , ’ kuma menene wannan ya nuna game da Armageddon ? Jim kaɗan kafin Musa ya mutu , ya ce : “ Ubangiji ya zo daga Sinai , Ya taso daga Seir zuwa garesu ; daga dutsen Paran ya haskaka masu , daga wurin zambar goma na tsarkaka [ na mala’iku ] ya taso . ” ( Kubawar Shari’a 33 : 2 ) Yayin da Jehovah zai juya ga magabtansa a Armageddon , hakanan ne ma zai nuna girmansa mai yawa da ba za a iya guje masa ba . Dubi irin wannan kyaun ! ( Fitowa 33 : 20 ) Amma dai , ga amintattu bayin Allah , idanun zuciyarsu sun yi murna yayin da sun tuna da ɗaukakarsa . ( Afisawa 1 : 18 ) Kuma Kiristoci masu fahimi suna ganin ƙarin wani abu ga ɗaukakar Jehovah . Ka saurara yanzu ga kwatancin annabci na aikatawar Jehovah mai - runduna . Ƙungiyoyin ’ yan Adam — ko ma waɗanda kamar sun kafu sosai , kamar su “ madawaman duwatsu ” da kuma “ tuddai na fil’azal ” — za su farfashe . 9 , 10 . Ka tsaga duniya da koguna . Duwatsu suka gan ka , suka ji tsoro ; hadari na ruwaye ya wuce ; zurfafa suka furta murya , suka tada hannuwansu sama . Rana da wata suka tsaya kurum a mazauninsu ; da ganin hasken kibawunka yayinda su ke tafiya , da sheƙin mashinka mai - walƙiya . ” — Habakkuk 3 : 7 - 11 . ( Joshua 3 : 15 - 17 ) A kwanakin annabiya Deborah , ruwan sama mai gudu ƙwarai ya wanke karusan Sisera magabtan Isra’ila . Ko wannan huraren kwatancin annabci na Armageddon na zahiri ne ko kuma na alama , abin da mun tabbata shine — Jehovah zai yi nasara , kuma babu wani magabci da zai tsira . Annabin ya ci gaba da kwatanta ayyukan Jehovah wajen hallaka Magabtansa . Duk da haka , Jehovah ba zai hallaka mutane barkatai kawai ba . Wasu mutane za su tsira . ( Ezekiel 38 : 1 – 39 : 13 ; Ru’ya ta Yohanna 17 : 1 - 5 , 16 - 18 ) Wannan faɗāwar za ta yi nasara kuwa ? Za a ragargaza shi . Za a rushe dukan shirin , har tushensa . Ba zai kasance kuma ba . Bisa ga Habakkuk 3 : 14 , 15 , annabin ya ce haka game da Allah : “ Da nasa sanduna ka sha zarar kan mayaƙansa ; suka zo kamar guguwa domin su warwatsa ni ; farincikinsu ne su cinye matalauta a ɓoye . Kā taka teku da dawakanka , tattaruwan manyan ruwaye . ” Yayin da Habakkuk ya ce “ mayaƙa . . . suka zo kamar guguwa domin su warwatsa ni , ” annabin yana magana ne a maimakon bayin Jehovah shafaffu . Kamar ɓarayi da ke a ɓoye , wuf al’ummai za su faɗā ma masu bauta ma Jehovah don su hallaka su . Za mu iya kasancewa da tabbaci cewa bada daɗewa ba kalmomin Habakkuk za su cika . Yaya ka ke ji game da wannan bayani ? Yaƙi yakan jawo wahala , ko ga waɗanda suka ci nasara ma . ( Habakkuk 3 : 17 , 18 ) Habakkuk ya san zai sha wahala , mai - yiwuwa yunwa . A yau , ko ma kafin Jehovah ya yi yaƙi da miyagu , mutane da yawa suna shan wahala sosai . ( Matta 24 : 3 - 14 ; Luka 21 : 10 , 11 ) Yan’uwanmu da yawa suna zama cikin ƙasashe inda kalmomin Yesu suke cika sosai , kuma suna shan wahala sosai a sakamakon haka . Duk wani wahala na ɗan lokaci da za mu fuskanta , ba za mu yi rashin bangaskiya cikin ikon ceto na Jehovah ba . Bari mu ci gaba da ‘ yin farinciki cikin Jehovah kuma mu yi murna cikin Allah mai cetonmu . ’ [ Hoto a shafi na 29 ] Ka san dakaru da Allah zai yi amfani da su a yaƙi da miyagu a Armageddon ? IYAYENMU — mamarmu da babanmu — za su iya zama tushe mai kyau na ƙarfafawa , goyon baya , da kuma shawara . A cikin ayoyi 13 zuwa 27 an tsara shawara da ƙa’idodi da mata a kowane zamani za su yi amfani da su don amfanin iyalinsu . Hakika , wannan matar ba ta cin “ abincin ragonci . ” Tana aiki sosai , kuma tana gudanar da ayyukan iyalinta da kyau . Babu shakka tana magana daga abin da ita kanta ta sani , uwar Lemuel ta tunatar wa ɗanta game da muhimmancin yin godiya ga wadda za ta zama matarsa . Babu wata a duniya da zai so kamar ita . “ Don mu shiga bos ɗin sai mun ɗaga ƙafa sosai . Wasu direbobi suna kaiwa wajen jujin , amma wasu ba sa zuwa . Maƙwabta sun san cewa muna tsoron magana da baƙi . Amma Allah ya gaya masa : “ Alheri na ya ishe ka : gama cikin kumamanci ikona ya ke cika . ” Hakika , ba sai an cire mana naƙasa ba kafin mu bauta wa Allah . Cikakken tawakkali ga Allah za ta taimake mu mu yi amfani da yanayinmu da kyau . A zamanin yau , Allah yana cim ma manyan ayyuka ta hannun maza , mata da yara waɗanda suke ba da kai gareshi . Wasu sun zana shi namiji ne mai hankali , wasu kuma sun zana shi rago mara fara’a . Labaran Lingila sun faɗi abin da Yesu ya yi , ban da haka ma ta bayyana zurfin juyayi da irin tunani da ya rinjayi furci da kuma ayyukansa . Waɗannan hurarrun labarai guda huɗu sun taimake mu mu bincika abin da manzo Bulus ya kira “ nufin Kristi . ” Aƙalla saboda dalilai guda biyu . Sarƙuwa da nufin Kristi zai ba mu wane fahimi ? Na farko , nufin Kristi ya sa mu ɗan leƙa nufin Jehovah Allah . Idan da gaske za mu aikata abu kamar yadda Kristi ya yi , menene dole mu koya da farko , kuma me ya sa ? Lingilar Yohanna ta yi maganar rayuwar Yesu kafin ya zama mutum , cewa “ Kalman ” ne , ko kuwa Kakaki na Allah . ( Zabura 90 : 2 ) Yesu “ ɗan fari ne gaban dukan halitta . ” ( 1 Yohanna 4 : 8 ) Wannan Ɗan ya gano tunani , juyayi , da kuma hanyoyin Ubansa ya kuma bayyana su yadda babu wani wanda zai iya . — Matta 11 : 27 . Wane dalili ɗaya ne ya sa ya zama wajibi wa Ɗan fari na Allah ya zo duniya ? Ɗan Allah yana da abubuwa da yawa da zai koya , domin nufin Jehovah shine ya shirya Ɗansa ya zama Babban Firist da zai iya ‘ tausaya ma kumamancinmu . ’ ( Matta 4 : 2 ; Yohanna 4 : 6 , 7 ) Fiye da haka ma , ya jimre wuya iri iri da kuma wahala . Duk da haka , Yesu mutum ne cikakke . ( b ) A cikin wane irin yanayi ne mai yiwuwa Yesu ya yi girma ? Hadaya da Yusufu da Maryamu suka kawo haikali kusan kwanaki 40 bayan haihuwar Yesu ne ya nuna haka . Ka tuna lokacin da Jibrailu ya gaishe ta ya ce : “ A gaishe ki , ke da ki ke mai - samun alheri , Ubangiji yana tare da ke . ” Kowace shekara cikin aminci yana tafiya kilomita 150 zuwa Urushalima don idin Faska . Maryamu ma ta halarta , ko da yake maza ne kawai aka bukace su su yi haka . ( Fitowa 23 : 17 ; Luka 2 : 41 ) A irin wannan lokacin , Yusufu da Maryamu , bayan sun neme shi a hankali , sun sami Yesu ɗan shekara 12 a cikin haikali a tsakanin malamai . Ƙari ga haka , lallai Yusufu uban rana ne mai kyau na Yesu . Cikin shekaru da ya yi a Nazarat , Yesu ya koyi sassaƙa , mai yiwuwa a wurin ubansa na rana , Yusufu . Justin Martyr , na ƙarni na biyu A.Z . ya rubuta game da Yesu a cikin Dialogue With Trypho : “ Yana da halin aikin sassaƙa lokacin da yake tsakanin mutane , yana yin garemani da kuma taula . ” Irin wannan aikin ba shi da sauƙi , domin masassaƙi na dā wataƙila ba zai sayi katakonsa ba . Saboda haka Yesu ya san kalubalan neman abinci , hurɗa da masu ciniki , da kuma biyan bukata . Sai , a shekara ta 29 K.Z . , lokaci ya kai da Yesu zai ɗauki aiki da ke jiransa wanda Allah ya ba shi . ‘ Sama ta buɗe masa , ’ babu shakka wannan yana nuna cewa zai iya tuna rayuwarsa a sama kafin ya zama mutum , haɗe da tunani da kuma juyayi da ke ciki . Me ya nuna cewa Yesu ya ɗauki rayuwa yadda ya kamata da kuma abin duniya ? Koyarwarsa ya nuna muradin zuciyarsa na son ya sanar ma masu sauraronsa , tunani , juyayi , da kuma tafarkin Jehovah . — Yohanna 17 : 6 - 8 . Abu ɗaya ne a yi maganar jinƙai na Allah galiba . Wani abu ne dabam kuma a kwatanta Jehovah da uba mai gafartawa wanda ganin ɗansa da ya komo ya motsa shi ‘ ya ruga a guje , ya faɗa ma wuyansa , ya yi ta yi masa sumba . ’ ( Matta 10 : 29 , 31 ) Babu shakka , mutane sun yi mamakin ‘ hanyar koyarwar ’ Yesu kuma suka matso kusa da shi . ( Matta 7 : 28 , 29 ) Shi ya sa , wani lokaci “ taro mai - yawa ” suka zauna tare da shi kwana uku , babu abinci ! — Markus 8 : 1 , 2 . A can an kwatanta Shaitan da “ dragon ” wanda ya yi amfani da tasirinsa ya rinjayi wasu “ taurari , ” ko ’ ya’yan ruhu , su bi shi a tafarkin tawaye . — Gwada da Ayuba 38 : 7 . Ƙarshen ambatan Yusufu kai saye shine tun lokacin da Yesu yana ɗan shekara 12 da aka same shi a cikin haikali . • Menene Lingila ta bayyana game da mutumtakar Yesu ? [ Hoto a shafi na 3 ] Malaman sun yi mamakin fahimta na Yesu ɗan shekara 12 “ BA A taɓa ganin shi ya yi dariya ba . ” Babu shakka , don mu san ainihin Yesu , dole ne mu cika ƙwaƙwalwarmu da kuma zukatanmu da cikakken fahimtar irin mutumin da Yesu yake da gaske lokacin da yake a nan duniya . 3 , 4 . ( a ) Yaya yanayin labari da ke rubuce a cikin Markus 10 : 13 - 16 yake ? Mutane suna son matsowa kusa da Yesu . Wasu lokutta mutane dabam dabam manya da yara suna zuwa wurinsa babu fargaba . ( Markus 10 : 16 ) Babu shakka yaran sun sake yayin da Yesu ya rungume su . Wancan gajeran labarin ya gaya mana ƙwarai irin mutumin da Yesu yake . ( Ishaya 32 : 1 , 2 ; 2 Timothawus 3 : 1 ) Dattiɓai , idan ku ka gina marmari da gaske game da yan’uwanku , kuma kuna bada kanku garesu da son ranku , za su ga yadda ku ke damuwa . Yin La’akari da Wasu Sai Yesu ya yi wani abin mamaki . Ya fid da mutumin daga tsakanin taron , zuwa gefe ɗaya . ( Markus 7 : 33 ) Sai , Yesu ya dubi sama ya yi addu’a . 10 , 11 . Amincewa da Wasu da Son Rai Wane daidaitacen ra’ayi Yesu yake da shi , na gaske game da almajiransa ? Ban da haka ma , yana iya sanin zukatan mutane . ( Yohanna 2 : 24 , 25 ) Duk da haka , ba kallon ajizancinsu yake yi ba amma ingancinsu masu kyau yake kallo . Ya ga abin da waɗannan mutane da Jehovah ya jawo za su iya zama . ( Yohanna 6 : 44 ) Ra’ayi mai kyau na Yesu game da almajiransa ya bayyana a yadda ya bi da su kuma da abin da ya yi masu . Ta yaya Yesu ya nuna cewa ya amince da almajiransa ? Lokacin da ya bar duniya , ya ba almajiransa shafaffu nawaya mai nauyi . ( Matta 25 : 14 , 15 ; Luka 12 : 42 - 44 ) A lokacin hidimarsa , ya nuna har a ƙananan abubuwa cewa ya amince da su . Lokacin da ya ninka abinci don a ciyar da jama’a , ya ba almajiransa nawayar rarraba abincin . — Matta 14 : 15 - 21 ; 15 : 32 - 37 . A wannan lokaci Yesu da almajiransa sun shiga jirgin ruwa suna hayewa ta gabashin Tekun Galili . In wuri ya yi shuru yanzu an jima hadari zai fara . Ka yi tunani game da wannan : Yesu babu shakka ya san game da hadari na kullum na wurin , domin ya yi girma a Galili . Ya nuna masu cewa ya yarda da su . Wannan ya fita sarai daga cikin kalmomin tabbatarwa da ya gaya ma manzanninsa a darensa na ƙarshe na rayuwarsa a duniya . Daga baya , ya kafa abincin maraice wanda zai zama abin tunin mutuwarsa . Sun yi ja - goranci a aikin wa’azin bishara da aminci a ƙarni na farko . — Ayukan Manzanni 2 : 41 , 42 ; 4 : 33 ; 5 : 27 - 32 . 20 , 21 . Kada ka nuna ra’ayin baƙin ciki game da yan’uwa masu bi . Mutane suna na’am ga ƙauna da kuma ƙarfafawa maimakon ga tsoratarwa . Za mu iya gina wasu kuma ƙarfafa su ta nuna mun amince da su . [ Hasiya ] Mafassarin Littafi Mai - Tsarki Edgar J . ( Markus 5 : 39 , 42 ; 10 : 13 ) Duk da haka , a cikin labari da ke hannun riga da wannan , Luka ya yi amfani da kalmar da aka yi amfani da ita ma jarirai . — Luka 1 : 41 ; 2 : 12 ; 18 : 15 . • A waɗanne hanyoyi ne Yesu ya nuna juyayi ga wasu ? Me ya sa za a fahimci abin da ya sa wasu mutane suke nuna kyawawan halaye ? Saboda haka za mu iya fahimtar abin da ya sa mutane da yawa suna iya nuna ɗan ƙauna , kirki , tausayi , da kuma wasu halaye irin na Allah , kamar yadda yawanci suke nuna suna da lamiri . ( Markus 1 : 34 ; 8 : 1 - 9 ; Luka 4 : 40 ) Ƙauna , kulawa , da juyayin da Yesu ya nuna , bayyana ne na “ nufin Kristi , ” wanda shi ma kwaikwayon Ubansa na sama ya yi . — 1 Korinthiyawa 2 : 16 . Don mu fahimci daidai nagargarun ayyukan Yesu , me ya kamata mu bincika ? A wurin mun karanta cewa mutane sun kawo marasa lafiya wa Yesu ya warkar da su . ( Markus 6 : 35 - 44 , 54 - 56 ) Warkar da marasa lafiya da kuma ciyar da mayunwata muhimmiyar hanya ce ta nuna ƙauna da kuma juyayi , amma sune hanyoyi mafi muhimmanci da Yesu ya taimaki wasu ? Ya Motsu Ya Biya Bukatu na Ruhaniya Yaya Yesu ya ji game da jama’a da suka zo wurinsa , kuma me ya yi masu ? Ganin waɗannan dubban jama’a haɗe da marasa lafiya , waɗanda suke jiransa da marmari , ya sa Yesu ya ji juyayi . Luka ne ya rubuta wannan , shi likita ne wanda ya damu da lafiyar wasu . ( Luka 9 : 11 , tafiyar tsutsa tamu ce ; Kolossiyawa 4 : 14 ) Ko da ba haka yake ba a dukan labarin mu’ujiza , a cikin wannan , menene hurarren labarin Luka ya faɗa da fari ? Zancen nan cewa Yesu ya koyar da mutanen . Ya koya wa mutanen , wajen biya masu bukatunsu na ruhaniya . Wannan gaskiyar tana da muhimmanci domin matsayin Mulkin a kunita ikon mallaka na Jehovah da kuma tanadar da albarka na dindindin wa ’ yan Adam . ( Yohanna 18 : 37 ) A cikin talifai biyu da suka gabata , mun lura cewa Yesu mutum ne mai juyayi — mai kula , mai sauƙin kai , mai la’akari , mai amincewa , fiye da duka kuma , mai ƙauna . Annabci da ke cikin Kubawar Shari’a 18 : 18 ya nuna wane aiki ne na “ annabin ” da zai zo ? Wannan shine abu mafi kyau da za su yi wa mutane . Yaya yin wa’azinmu ya ƙunshi kasance da nufin Kristi ? ( 1 Korinthiyawa 2 : 16 ) Babu ɓata lokaci , za mu yarda cewa tilas ne mu yi wa’azin bishara kuma mu almajirantar da mutane . Me ya sa juyayi sashen da ya dace ne a cikin hidimarmu ga jama’a ? Duk da haka , idan muka ƙi mu so mutane ko mu yi juyayinsu , za mu yi rashin muhimmin abin da ke motsa mu mu yi aikin hidima ta Kirista . Lokacin da ka yi bimbinin bukatu na ruhaniya na waɗanda suka kewaye ka , zuciyarka ba ta motsa ka ka yi iyaka ƙoƙarinka ka gaya masu game da nufin Allah na ƙauna ? ( Luka 7 : 11 - 15 ; Yohanna 11 : 33 - 35 ) Duk da haka , irin nuna ƙaunar nan , kirki , da kuma juyayi kada ya zama ainihin muhimmancin nagargarun ayyukanmu , kamar yadda yake ga wasu masu bada taimako . Ya rage a garemu mu karanta , mu yi bimbini akansa , kuma mu yi abin da Littafi Mai - Tsarki ya bayyana game da Yesu . • Menene Yesu ya nanata a umurci mabiyansa ? Menene nagarta mafi kyau da Kiristoci za su iya yi ma wasu ? 13 - 15 ga Oktoba , 2000 20 - 22 ga Oktoba , 2000 MGBOKO UMUORIA 2 ( Igbo ) KADUNA 1 ( Yarabanci ) UBOGO 1 ( Turanci ) UYO 1 ( Efik ) 3 - 5 ga Nuwamba , 2000 IGWURUTA ALI 3 ( Abua ) UBOGO 3 ( Turanci ) ENUGU 2 ( Igbo ) UYO 4 ( Efik ) BENIN CITY 4 ( Edo ) DALUWON 5 ( Yarabanci ) ENUGU 3 ( Turanci ) ILESA 1 ( Yarabanci ) ILORIN 2 ( Yarabanci ) OTA 5 ( Turanci ) UBOGO 5 ( Urhobo ) AGBOR 5 ( Turanci ) MGBOKO UMUORIA 8 ( Igbo ) 8 - 10 ga Disamba , 2000 CALABAR 5 ( Efik ) IGWURUTA ALI 8 ( Turanci ) ULI 8 ( Igbo ) UYO 8 ( Turanci ) MGBOKO UMUORIA 11 ( Turanci ) MGBOKO UMUORIA 12 ( Turanci ) “ Bisa ga girman ikonsa , domin shi mai - ƙarfi ne cikin iko , ba wanda ba shi ko ɗaya . ” — ISHAYA 40 : 26 . 1 , 2 . ( a ) Akan wane tushen ƙarfi na zahiri dukanmu muka dangana ? ( b ) Ka bayyana abin da ya sa Jehovah shi ne Tushe mafi girma na iko duka . Sai lokacin da aka ɗauke wuta muke gane cewa in ban da ita , biranen ’ yan Adam za su daina aiki . Amma , mun dangana ga ikon Allah ba kawai don bukatunmu na jiki ba . A yau , masu ilimin taurari sun san girman sararin samaniya da kuma ƙarfin da ya riƙe shi . Alal misali , sun gaya mana cewa kowace daƙiƙa , rana tana fid da ƙarfi da ya yi daidai da ƙarfin fashewar tan na TNT miliyan 100,000 . Har ila yau , rana ba ita ba ce tauraro da ya fi ƙarfi a sama . Wane tabbacin ƙarfin Jehovah muka gani a cikin ayyukansa ? Jehovah ya gaya ma Ayuba : “ Ƙarfinsa yana cikin ƙungurunsa . . . Wasu kuma su ne ƙauna , hikima , da shari’a . Hakazalika Yesu ya san mala’iku da za su goyi bayansa lokacin da taron ’ yan banza da suke da makamai suka tsare shi da takobi da kulki a lambun Jathsaimani . Idan Allah ke wajenmu , wa ke gāba da mu ? ” — Romawa 8 : 31 . Ban da haka , muna da dalilin dogara ga tsarewan Jehovah . Ko yaushe yana yin amfani da ikonsa don sakamako mai kyau kuma cikin jituwa da wasu ingancinsa — shari’a , hikima , da ƙauna . A lokutta da yawa , Jehovah ya bayyana ikonsa ma bayinsa . Annoba goma da suka yi ɓarna sun bayyana ikon Jehovah mai girma da kuma rashin iko na allolin Masar . Ba da jimawa ba bayan haka , mu’ujizar ƙetare Jan Teku da kuma halaka rundunar Fir’auna ya ba da ƙarin tabbaci na ikon Allah . Sai su kuma suka yi alkawari : “ Abin da Ubangiji ya faɗi duka mu a yi . ” ( Fitowa 19 : 5 , 8 ) Sai , Jehovah ya nuna ikonsa dalla - dalla . Mutanen , da suke tsaye da nisa , suka tsorata . 12 , 13 . Don ya sake tabbatar masa kuma ya ƙarfafa shi , Jehovah da kansa ya nuna masa ikonsa cikin alheri . Yayin da Iliya yana cikin kogo , ya ga abubuwa uku na mamaki da Jehovah yake iko da su : iska mai ƙarfi , girgizan ƙasa , kuma ta ƙarshe , wuta . Menene sunan Jehovah kansa ya bayyana , kuma ta yaya ikonsa yake haɗe da sunansa ? Alal misali , Jehovah ya yi ma Ibrahim da Saratu alkawari cewa zai sa zuriyarsu ta zama babban al’umma . Sun tsufa sosai lokacin da Jehovah ya gaya masu cewa jim kaɗan alkawarin zai cika , sai Saratu ta yi dariya . A mayar da martani , mala’ikan ya ce : “ Ko akwai abin da ya fi ƙarfin Ubangiji ? ” ( Ezekiel 38 : 21 - 23 ) Yanzu ne lokacin da za mu gina bangaskiya da gabagaɗi ga Allah Mai Iko Duka don kada mu yi shakka a wannan lokaci na musamman . Babu shakka , akwai dalilai da yawa don yin bimbini akan ikon Jehovah . Bangaskiyarmu cikin alkawarinsa ba za ta jijjiga ba . Amma , ka tuna , cewa an halicce mu cikin sifar Allah . Saboda haka , mu ma muna da iko — ko da ba sosai ba ne . Shekara dubu biyu da suka shige , an samu waɗannan dabbobi a Gaul ( yanzu Faransa ) , kuma Julius Caesar ya rubuta kwatancin nan game da su : “ Waɗannan uri sun kusan kai giwa girma , amma halinsu , launi , da kuma yadda suke , ɓauna ne . [ Hotuna a shafi na 24 ] Tarihi na zamani yana cike da misalai da ke nuna gaskiyar maganar Lord Acton a ko’ina . “ Gama idanun Ubangiji suna kai da kawowa a cikin dukan duniya , domin ya bayana kansa mai - ƙarfi sabili da waɗanda zuciyarsu ta kamalta gareshi . ” Haƙuri ne ya sa Allah bai halaka miyagu ba tukuna , don ya ba su zarafi su tuba . Me ya sa yake da muhimmanci sosai mu ƙuduri aniya kada mu manta da tsarewa na Ubanmu na sama ? Da ya gane cewa rundunan magabtansa sun fi shi ƙarfi , Asa ya yi addu’a : “ Ya Ubangiji , banda kai babu wani mai - taimako , shi shiga tsakanin mai - iko da wanda ba shi da ƙarfi : ka taimake mu , ya Ubangiji Allahnmu , gama muna dogara gareka , a cikin sunanka kuma mun zo yaƙi da wannan babban taro . Ya Ubangiji , kai ne Allahnmu : kada ka bar mutum shi rinjaye ka . ” ( 2 Labarbaru 16 : 9 - 12 ) Yayin da muka fuskanci matsaloli , kada mu dangana ga ’ yan Adam su magance mana . Domin in mun yi abubuwa cikin ikon Allah , za mu yi amfani da ƙarfinmu , mu amfane wasu , maimakon la’anta su . Ba inda za mu samu misali mafi kyau na wannan sai a wurin Yesu Kristi , wanda ya yi mu’ujizai da yawa cikin “ ikon Ubangiji . ” Wani misali shi ne Sarkin Assuriya Esar - haddon , wanda cikin fahariya ya sanar : “ Ina da iko , ni mai iko duka , ni jarumi ne , ni mai girma ne , ina da girman iko . ” Na biyu , za mu iya samun ƙarfi na ruhaniya daga Littafi Mai - Tsarki . Na uku , muna samun ƙarfi daga Jehovah na cuɗanya ta Kirista . Bulus ya ƙarfafa Kiristoci su halarci taro kullum domin su “ tsokani juna zuwa ga ƙauna da nagargarun ayuka . ” ( Ibraniyawa 10 : 24 , 25 ) Lokacin da aka saki Bitrus daga fursuna ta hanyar mu’ujiza , yana so ya kasance da ’ yan’uwansa , sai ya tafi gidan uwar Yohanna Markus , inda “ mutane dayawa su ke a tattare , suna addu’a . ” Muddin muna da ’ yanci kuma iya yin tarayya da juna , tilas ne kada mu yi ƙoƙari mu yi tafiya mu kaɗai a matsatsiyar hanya wadda take nufa wajen rai . — Misalai 18 : 1 ; Matta 7 : 14 . Ya kamata kada kowa ya yi shakkar biɗan “ mafificin girman iko ” wurin Jehovah don mu jure wa irin kaluɓale nan . — 2 Korinthiyawa 4 : 7 . “ Bada Ƙarfi ga Masu - Kasala ” A sakamakon haka , hidimarsa ta yi nasara . Menene ya ba Irmiya ƙarfi ya nace duk da hamayya ? Yayin da muka fuskanci halin rashin marmari a yankinmu — yanki da ƙila mun yi wa’azi a kai a kai na shekaru da yawa yanzu — za mu iya fid da zuciya . Saƙonsa “ kamar wuta mai - ƙonewa a kuble cikin ƙasusuwan [ sa ] . ” ( Irmiya 20 : 11 ) Godiyar Irmiya ga muhimmancin saƙonsa da aiki wanda Allah ya ba shi ya sa ya ji ƙarfafawa na Jehovah . Alal misali , harshe yana da ikon baƙantawa da kuma warkarwa . “ Mutuwa da rai suna cikin ikon harshe , ” Sulemanu ya yi kashedi . ( Farawa 3 : 1 - 5 ; Yaƙub 3 : 5 ) Mu ma za mu iya yin ɓarna mai yawa da harshe . Harshen mai tunani zai tabbatar wa ’ yan’uwa maza da mata tsofaffi cewa har ila yau , ana bukatarsu kuma ana ƙaunarsu . Yin Amfani da Ya Dace da Iko 16 , 17 . Da gaske , ana bukatar masu kula a wasu lokutta su “ tsautas , kwaɓa , gargaɗas , ” amma suna yin wannan da “ iyakacin jimrewa da koyaswa . ” ( 2 Timothawus 4 : 2 ) Saboda haka , dattiɓai suna bimbini koyaushe akan kalmomin da manzo Bitrus ya rubuta ga waɗanda suke da iko cikin ikklisiya : “ Ku yi kiwon garken Allah wanda ke wurinku , kuna yin shugabanci , ba kamar na tilas ba , amma da yardan rai , bisa nufin Allah ; ba kuwa domin riba mai - ƙazanta , amma da karsashin zuciya ; ba kuwa kamar masu - nuna sarauta bisa abin kiwo da aka sanya a hannunku ba , amma kuna nuna kanku gurbi ne ga garken . ” — 1 Bitrus 5 : 2 , 3 ; 1 Tassalunikawa 2 : 7 , 8 . ( Afisawa 5 : 22 , 28 - 30 ; 6 : 4 ) Misalin Yesu ya nuna cewa za a iya yin amfani da iko sosai a hanya mai kyau . ( b ) Me ya kamata waɗanda suke da iko su yi ƙoƙari , su shuka a cikin waɗanda suke ƙarƙashin kulawarsu ? Ya kamata waɗanda suke da iko cikin iyali da kuma cikin ikklisiya su mai da hankali musamman ma wajen kame fushinsu , tun da shi ke fushi yana tsoratarwa maimakon sa a yi ƙauna . Ƙauna ita ce gami mafi ƙarfi na haɗin kai da kuma abin motsawa mafi ƙarfi a yin abin da ke daidai . — 1 Korinthiyawa 13 : 8 , 13 ; Kolossiyawa 3 : 14 . Ya tabbatar mana : “ Kada ka ji tsoro ; gama ina tare da kai : kada ka yi fargaba ; gama ni ne Allahnka : ni ƙarfafa ka : ni taimake ka , i , ni riƙe ka da hannun dama na adilcina . ” Kamar Yesu , bari koyaushe mu yi amfani da kowane ƙarfi da Jehovah ya ba mu don mu taimaka kuma mu gina wasu . Babu shakka , Yahudawan sun samo kofi na asalin Dokar Musa , wadda aka ajiye cikin haikalin ƙarnuka da sun gabata . Muna da ikon shelar Kalmar Allah idan zuciyarmu tana ɗaukanta haka Ya tashi da asuba ba ya gani sosai . Sauran ba ya iya ganinsu sosai . Ƙarnuka bayan haka , Jehovah ya albarkace su da haske da kuma gaskiya mafi girma . ( Yohanna 18 : 36 ) Wannan sabon ra’ayi ne ga mutumin Roma da kuma Yahudawa masu wariyar ƙabila , domin suna jin cewa Almasihu zai kawar da Daular Roma kuma ya maido da Isra’ila zuwa darajarta ta dā . Amma dai , maza da mata kalilan masu zuciyar kirki sun karɓi gaskiya da Yesu ya koyar da farin ciki . Babu amsar wannan tambayar a cikin wahayin , kuma al’amarin ya zama na jayayya ƙwarai a tsakanin Kiristoci . Yayin da suka yi bimbinin tabbacin , nufin Allah ya bayyana . Manzannin da dattiɓan ba su ɓata lokaci ba a rubuta shawarar don ya yi ja - gora wa sauran Kiristoci ’ yan’uwa . — Ayukan Manzanni 15 : 12 - 29 ; 16 : 4 . A wace hanya ce Kiristoci na ƙarni na farko suka ci gaba ? ( b ) Waɗanne tambayoyi na kan lokaci ne za mu bincika ? Haske na ruhaniya ya ci gaba da haskakawa a duk cikin ƙarni na farko . Manzo Bulus ya gaya wa ’ yan’uwa masu - bi na ƙarni na farko : “ Yanzu cikin madubi mu ke gani a zaurance . ” ( 1 Korinthiyawa 13 : 12 ) Irin madubin ba shi da haske mai kyau . Don haka , farkon gane haske na ruhaniya kaɗan ne . ( Daniel 12 : 4 ) Ta yaya ne Jehovah yake wayar da mutanensa a yau ? Hasken Yana Ƙara Haskakawa a Hankali Ba kamar shugabannen addinai a lokacin ba , Ɗaliban Littafi Mai - Tsarki ( yadda aka san Shaidun Jehovah a lokacin ) a shirye suke su mai da Nassosi Masu - Tsarki , su yi masu ja - gora , ba al’adu ko kuma dokokin mutane ba . Ɗan’uwa Russell ya yi niyyar ya rubuta kundi na bakwai , wanda zai yi bayani a kan littattafan Littafi Mai - Tsarki na Ezekiel da Ru’ya ta Yohanna . An buga fassara game da annabcin Ezekiel a cikin littafin nan “ The Nations Shall Know That I Am Jehovah ” — How ? a 1971 . Ta yaya ? Waɗannan firistoci suna wakiltan ‘ tsarin firistoci ba - sarauci , ’ shafaffun bayin Jehovah . Kowa da ke da niyyar ya zo ga sanin gaskiya tilas ne ya kasance a shirye don ya komo “ da kowane tunani cikin bauta ga biyayyar Kristi . ” Bayan da ka fara nazarin Littafi Mai - Tsarki , ka gano cewa waɗannan bukukuwa da gaske asalinsa daga arna ne . “ Tafarkin mai - adilci , ” wanda “ yana kama da haske na ketowar alfijir , wanda ya ke haskakawa gaba gaba har zuwa cikakkiyar rana . ” A yanzu dai , bari mu ɗaukaka gaskiya da Jehovah ya fassara , mu jira fassarar waɗanda ba mu gane su sosai ba tukuna . ma suna ba mu abinci na ruhaniya da yawa mai kyau don mu more . Kana zaton za ka bauta wa Jehovah tare da wasu da yawa ? Menene za mu iya yi don mu daɗa godiyarmu ga taro na Kirista ? Muna gayyatar ka ka yi la’akari da wannan zance tare da addu’a cikin talifi na gaba . T . Kundin , rabinsa furcin da Russell ya yi ne a kan waɗannan littattafan Littafi Mai - Tsarki . Amma , lokacin bayyana waɗancan annabce - annabce bai kai ba tukuna , kuma a gabaɗayanta , bayani da aka bayar cikin Studies in the Scriptures ɗin a zaurance ne . • Me ya sa Jehovah yake bayyana nufe - nufensa a hankali ? • Ka ba da misalin yadda ake bayyana haske na ruhaniya a lokacin da Allah ya so . Charles Taze Russell ya sani cewa haske zai haskaka a kan littafin Ru’ya ta Yohanna a lokacin da Allah ya so “ Ka bishe ni kuma a cikin hanya sosai . ” — ZABURA 27 : 11 . ( b ) Menene ke ƙunshe a yin amfani sosai da taro ? JEHOVAH shi ne Tushen haske da gaskiya , abin da muka koya a talifi da ya riga wannan ke nan . Kalmarsa tana haskaka hanyarmu yayin da muke tafiya a kan hanyar gaskiya . ( Zabura 119 : 105 ) Kamar mai - zabura na dā , muna nuna godiya a yin na’am da bishewar Allah kuma muna addu’a haka : “ Ya Ubangiji , ka koya mani tafarkinka ; Ka bishe ni kuma a cikin hanya sosai . ” — Zabura 27 : 11 . Iyalinmu ba sa fasa zuwa taro , ” abin da wata majagaba na Shaidun Jehovah ta tuna ke nan . ( b ) Me ya sa yake da muhimmanci a halarci taro ? Kana cikin waɗanda suke halartan taron Kirista a kai a kai , ko a gareka a wasu lokutta ne kawai ? Suka lissafa kowane taro da suka halarta na ’ yan makonni . ( Misalai 4 : 18 ) Gaskiya ne , idan mun dawo gida daga aiki a gajiye sosai , ba za mu so mu halarci taro ba . Ka Zama Mai Saurarawa da Kyau Malamin ya sani cewa idan yaron ya yi ƙoƙari ya mai da hankali , zai koyi wani abu daga cikin darasin . A cikin lokuttan Littafi Mai - Tsarki , Allah ya umurce bayinsa ƙanana su ‘ ji su koyi jin tsoron Jehovah kuma su kiyaye dukan zantattukan wannan doka , ’ waɗanda wasu cikinsu kuwa na da wuya yara su gane . ( Kubawar Shari’a 31 : 12 ; gwada da Leviticus 18 : 1 - 30 . ) Waɗanne matakai wasu iyaye suke ɗauka don taimakon yaransu su mai da hankali a taro ? Shi ya sa , wasu iyaye suka shirya don yaransu su yi ɗan barci kafin lokacin taro don su kai Majami’ar Mulki da kuzari kuma a shirye don su koyi wani abu . Ka maimaita darussan cikin azancinka yayin da ake tattauna su . Wasu yara da ba su shiga makaranta ba tukuna , da ba su fara koyon karatu da rubutu ba , iyayensu suna ƙarfafa su su “ rubuta batuttuwa ” a taro . Suna rubuta wani abu a kan falle yayin da ake ambata kalmomin nan kamar su “ Jehovah , ” “ Yesu , ” ko kuma “ Mulki . ” Bari a Ji Muryarka Hanya ɗaya da za mu iya yin haka ita ce ta rera waƙa a cikin ikklisiya . Suna murna su rera waƙa tare da manya . Amma kuma , yayin da yaran sun yi girma kaɗan , sai su rage ƙwazonsu a rera waƙoƙin Mulki . Muna yaba wa Allah yayin da muke yin furci masu ginawa a lokacin sashen taron da ake bukatar furci daga jama’a . Yana cin lokaci don a yi bimbini a kan fasaloli masu zurfi na Kalmar Allah . Waɗanne shawarwari ne za su iya taimaka wa mutum ya yi furci a taro ? Ba a bukatar doguwar magana . Wasu masu shela sukan ce wa mai gabatar da nazari ya kira su don su amsa wata tambaya ta wani izifi , don kada su yi rashin zarafi na furta bangaskiyarsu . 16 , 17 . Wane gargaɗi ne dattijo ya ba wani bawa mai hidima , kuma me ya sa ya kasance da amfani ? A cikin sauƙin hali ya ambata hanyoyi da saurayin zai iya nuna siyasa cikin dangantarkarsa da wasu . Ko kaɗan ! “ Dattijon ya yi amfani da Littafi Mai - Tsarki , ” in ji shi , “ don haka na gane cewa gargaɗin ya fito ne daga wurin Jehovah . ” Bawan nan mai hidima ya yi amfani da gargaɗin da kyau kuma yana ci gaba da kyau . Kalmar Allah ma za ta taimake matasa su “ guje ma sha’awoyin ƙuruciya . ” Daidai da wannan gargaɗin , ta faɗi imaninta da gabagaɗi da ke daga Littafi Mai - Tsarki wa abokan ajinta a lokacin da ya dace . ( Misalai 4 : 18 ) Wani saurayi da yake da zama a Afirka ya shaida wannan . Lokacin da ɗaya cikin Shaidun Jehovah ya ziyarce shi , ya yi na’am ya yi nazarin Littafi Mai - Tsarki . Ya ji daɗin abin da yake koyo amma bai daɗe ba sai ya shaƙu da mugayen abokai a makaranta . Abin da ya sa ke nan ban iya tsayayya wa jaraba ba . Ta yaya ne matashi zai iya tsayayya ma farmakin Shaiɗan ? Mai - zabura , wanda shi ma saurayi ne ya gane haka . Hanyar da ya zaɓa , a ganin mutane dai , mai wuya ce . Za Ka Iya Bayyanawa ? Shekaru dubbai yanzu , mutane suna kamun kifi a teku , tafkuna , da kuma koguna . Wasu manzannin Yesu Kristi masunta ne a Tekun Galili . A garesu , Yesu ya nuna musu wani irin kamun kifi . Wannan su na ruhaniya ne da ba masuntan kawai za su amfana ba amma har kifayen . Game da wannan , Yesu ya gaya wa masunci Bitrus : “ Daga nan gaba za ka kama mutane . ” Ta kama daga hamada ta arewa har ta dangana da kurmi mai zafi na yankin Casamance a kudu . Da yawa makiyaya ne , wasu suna kiwon shanu , wasu raƙuma wasu kuma awaki . Da akwai manoma , da suke nomar gyaɗa , auduga , da kuma shinkafa . Aka buɗe ofishin reshe na Watch Tower Society a Dakar , babban birnin ƙasar a shekara ta 1965 . Sau da yawa yana bukatar gaba gaɗi a tsaya tsayin daka ga ƙa’idodin Kirista , musamman ma idan ya shafi al’adun gargajiya . Zai sami gaba gaɗin da ake bukata don ya karɓi gaskiyar Kirista kuma ya bi farillan Nassi na ya zama mijin mace ɗaya ? Wannan yana nufin cewa jahili ba zai iya karɓan gaskiya kuma ya bi ta ba ke nan ? Ka yi la’akari da misalin Marie , mace mai ƙwazo uwar ƙananan yara takwas . Amma ta yaya za ta yi wannan , tun da yake ba ta iya karatu ba ? Sai kuma ta yi wa mutumin godiya ta shiga gida , sai nan da nan ta tattauna nassin da yaranta kafin su tafi makaranta ! Dukan Iri Irin Mutane Suna Na’am Maroƙin ya yi mamaki . Shi dai ya nace har ya jawo hankalin waɗanda suke shigewa . Babban jami’ar da ke Dakar ma tana daɗa nata gudummawa ga kamun da ake yi cikin taru na ruhaniya . Wani ɗalibi mai suna Jean - Louis da ke karatu ya zama likita ya soma nazarin Littafi Mai - Tsarki . Burinsa shi ne ya bauta wa Allah ta yin hidimar majagaba ta cikakken lokaci , amma kuma ya so karatunsa na zama likita . Duk da haka , ya soma hidima ta majagaba na ɗan lokaci . Ana son littattafan Shaidun Jehovah na Littafi Mai - Tsarki sosai kuma yanzu ana buga su a cikin harshen Wolof na wajen . A Romawa 12 : 19 , manzo Bulus yana nufin kada Kiristoci su yi fushi ne da ya ce : “ Kada ku ɗauka ma kanku fansa , ƙaunatattu , amma ku kauce ma fushi ” ? ( Galatiyawa 5 : 19 , 20 ) “ Bari dukan ɗacin zuciya , da hasala , da fushi , da hargowa , da zage - zage , su kawu daga gareku . ” Bulus ya ce ya kamata ƙaunarmu ta kasance babu riya , mu albarkaci waɗanda suke tsananta mana , mu yi kirki ga wasu , kada mu rama mugunta da mugunta , kuma mu yi ƙoƙarin zaman lafiya da kowa . Abu mafi kyau , kuma mafi hikima shi ne a bar Allah ya san ko yaushe kuma a kan waye zai yi ramako . Zai iya yin haka don ya san kome kuma duk ramakon da ya yi zai yi daidai da kamiltaccen mizaninsa na yin gaskiya . Za mu iya gani cewa wannan shi ne abin da Bulus yake nufi a Romawa 12 : 19 idan mun lura da abin da ya ɗauko daga Kubawar Shari’a 32 : 35 , 41 , da ya haɗa da waɗannan kalmomi : “ Ramawa gareni ta ke , da sakamako kuma . ” MAITA ! Wasu ’ yan bincike sun ce , fiye da rabin jama’an duniya sun gaskata cewa da akwai mayu kuma za su iya rinjayar rayukan wasu . Amma dai , a ƙasashen Yammacin duniya an soma daraja maita . Kamfani mai shirya fim Hollywood , yana ɗaukan bukatu da kuma yadda mutane suke ji . . . . Wata ’ yar bincike Margot Adler , ta taƙaita amsarsu da cewa : “ Mu ba miyagu ba ne . Mu mutane ne kamar ku . Mu kamar ku ne , fiye da yadda ku ke tunani . ” Amma wannan yana nufin cewa babu dalilin damuwa ke nan ne game da aikin maita ? Wani littafin ja - gora don waɗanda suke so su zama mayu ya ce : “ Idan ka fuskanci kaluɓale a wata sanarwa da kamar ta saɓa da wata , ka bincika wannan sanarwa , ka zaɓi wanda za ka bi . Abu ba zai zama gaskiya ba domin kawai wani yana jin ko kuwa ya sa rai ko kuma ya gaskata cewa wannan gaskiya ne . Mutane ba sa fid da gaskiya ; sai dai su yi ƙoƙari su fahimce ta . Littafi Mai - Tsarki yana da’awa yana ɗauke da gaskiya game da al’amuran ruhaniya . Maimakon haka , suna neman hurewa da kuma ja - gora daga ƙage , addinan dā , da kuma almarar kimiyya . Da haka , ba daidai ba ne aƙalla a bincika abin da Littafi Mai - Tsarki ya faɗa ? Yana cikin tsofaffin littattafan addini da suka tsira . Bari mu gwada koyarwar Littafi Mai - Tsarki game da wasu abubuwa da waɗanda suke gabatar da maita suke furtawa . Wa Ke Zama a Lahira ? Wata majiya ta rubuta : “ Zaɓe da ke da muhimmanci a Maita shi ne zaɓenka na alloli ( Alloli / Allaniya ) da za ka yi aiki da shi . . . . Iyawan zai ba ka daman zaɓa kuma daga baya yadda za ka daraja naka irin Allahn . ” Littafi Mai - Tsarki bai goyi bayan kowane cikin waɗannan ra’ayoyi ba . Gama dukan alloli na dangogi gumaka ne kawai . ” — 1 Labarbaru 16 : 25 , 26 . Zai yi wuya ka sami mayya a yau da za ta yarda da wannan ma’anar , saboda da yawa ba sa yarda cewa Shaiɗan Iblis yana wanzuwa . Babu shakka ko da yaushe ana haɗa sihiri da rukunin asiri . Yawancin mutane a dā da kuma na zamani sun gaskata cewa mayu da suke sihiri suna yi ne don su yi wa wasu lahani . A al’ada , an ɗaura wa mayu kusan duk wani tsautsayi da ya sami wani , haɗe da ciwo , mutuwa , da kuma rashin amfanin gona . Misalai na wannan sihiri wai mai amfani ya haɗa da makaru don ka tsare kanka , ka tsarkaka gidanka daga iskoki masu lahani daga waɗanda suke gidan , ka sa wani yana sonka , ka ɗaukaka warkarwa da lafiyar jiki , kāre aikinka , kuma ka samu kuɗi . ( Leviticus 19 : 26 ) Mun kuma karanta : “ Daga cikinka ba za a iske . . . mai - yin duba , ko mai - waibuwa , ko mai - sihiri , ko mai - arwa , ko mai - magana da mai - mabiya . ” — Kubawar Shari’a 18 : 10 , 11 . Ba domin yana so ya hana mu abin da zai amfane mu ba ne . Maimako , ya gayyace bayinsa su zo wurinsa don bukatunsu . Shi ne Mai Bayar da “ kowace kyakkyawar baiwa da kowace cikakkiyar kyauta . ” ( Yaƙub 1 : 17 ) Manzo Yohanna ya tabbatar wa ’ yan’uwa masu bi : “ Dukan iyakar abin da mu ke roƙa kuma , muna karɓa daga wurinsa [ Allah ] , domin muna kiyaye dokokinsa , muna yin abubuwa da sun gamshe shi . ” — 1 Yohanna 3 : 22 . Miyagun Iskoki Fa ? Waɗanda suke da basira sosai . . . suna iya ( idan wani ya yi taimako ya buɗe masu ƙofa ) shigowa duniyarmu . . . . A lokuttan Littafi Mai - Tsarki , aljanu sun wahal da mutane a hanyoyi dabam dabam . Addini da Yake Bisa Gaskiya An amince da ita a wasu yanki . Gama ƙofa ƙunƙunta ce , hanya kuwa matsatsiya , wadda ta nufa wajen rai , masu samunta fa kaɗan ne . ” Don mu samu wayewa ta ruhaniya , tilas ne mu biɗi hanya ta gaskiya — hanya da ake samu cikin Kalmar Allah , Littafi Mai - Tsarki ne kawai . Littafi Mai - Tsarki ya bayyana hanya ta gaskiya CIKIN ƙarnuka , almasihan ƙarya sun yi ƙoƙarin annabta abin da zai faru a nan gaba . Halifa , ko kuma sarki , ya ce ya nuna alamar cewa shi almasihu ne . Halifan ya yarda da hakan — kuma wannan ne ya zama ƙarshen “ almasihun . ” Sai ga Musa da Iliya suka bayana garesu , suna zance da shi . ” Babu shakka , sāke kamanin ya auku ne da daddare , shi ya sa ya fita sarai . Gama ya karɓi girma da ɗaukaka daga wurin Allah Uba , sa’anda aka kawo masa daga cikin mafificiyar ɗaukaka wannan irin murya , Wannan ƙaunatacen Ɗana ne , wanda ni ke jin daɗinsa sarai : wannan murya kuwa mu da kanmu muka ji daga sama ta kawo , sa’anda muna tare da shi cikin dutse mai - tsarki . ” — 2 Bitrus 1 : 16 - 18 . ( b ) Menene girgije da ya bayyana a sāke kamanin yake nufi ? Girgije da ya rufa manzanni uku waɗanda suke wurin ya nuna cewa cikar wannan wahayi mara ganuwa ne . Waɗanda suke da fahimi a “ alamar ” bayanuwa mara ganuwa na Yesu cikin ikon Mulki ne kawai za su gane . Bitrus ya yi amfani da kalmar nan “ tauraro na Assubahi ” ya nuna Yesu bayan Ya karɓi ikon Mulki . ( a ) Me ya sa 2 Bitrus 1 : 19 ba ya nufin cewa “ tauraro na assubahi ” ya fito daga ainihin zuciyar mutum ? Masu fassarar Littafi Mai - Tsarki da yawa suna gabatar da ra’ayin cewa kalmomin Bitrus da ya rubuta a 2 Bitrus 1 : 19 yana nufin zuciyar mutum ta zahiri ne . Wannan ayar za a iya furta ta haka : ‘ Muna kuwa da maganar annabci wadda an fi tabbatasda ita ; wadda ya yi maku kyau ku lura da ita , kamar fitila mai - haskakawa cikin wuri mai - duhu , watau , cikin zukatanku , har gari ya waye , tauraro na rana kuma ya fito . ’ Amma dai , idan Kiristoci na gaske ne mu , yana kamar muna da fitila da take haskakawa cikin zukatanmu , wanda idan ba haka ba , da ta yi duhu . Za su san cewa Tauraro na Assubahi ya fito , ba a cikin zukatan zahiri na mutane ba , amma a gaban dukan halitta . Mun san cewa muna kusa da lokaci mafi kyau domin mun yi nisa sosai cikin “ kwanakin ƙarshe ” ! Dole ne mu yi menene domin mu ga cikan annabce - annabce masu ban mamaki na Littafi Mai - Tsarki ? Bulus ya rubuta : “ Allah , da ya yi ma ubanni magana a zamanin dā ta wurin annabawa da rabo dabam dabam , da hanya dabam dabam kuma , a ƙarshen waɗannan kwanaki ya yi mana magana cikin Ɗansa , wanda ya sanya magajin abu duka . ” Bulus ya ci gaba da cewa : “ Gama idan magana wadda aka faɗi ta bakin mala’iku ta tsaya tabbataciya , dukan takar shari’a da ƙin ji magana kuma suka sha sakamako mai - dacewa ; ƙaƙa za mu tsira mu , idan mun ƙyale ceto mai - girma haka ? wanda aka fara faɗinsa ta wurin Ubangiji , kāna aka ƙarfafa shaidassa a garemu ta bakin waɗanda suka ji ; Allah kuma yana ba da shaida tare da su , ta wurin alamu da al’ajibai , da ikoki iri iri dabam dabam , da baye - baye na Ruhu Mai - tsarki , bisa ga nufi nasa . ” Mutane kawai ba za su iya annabci na gaskiya ba , amma za mu iya kasance da bangaskiya sosai ga dukan annabce - annabce na Allah . Waɗannan asalinsu daga Jehovah ne Allah kansa . Ta ruhu mai - tsarki , ya sa bayinsa su fahimci yadda annabce - annabcen Littafi Mai - Tsarki suke cika . Yana da muhimmanci mu ci gaba da sauraron abin da Allah ya ce zai faru nan gaba yayin da muke barin haskenmu ya haskaka . Yana yi mana ja - gora kuma yana nuna mana abin da zai faru nan gaba kamar yadda aka annabta a cikin Kalmar Allah , Littafi Mai - Tsarki . Menene Tauraron Assubahi na Jehovah yake shirye ya yi yanzu ? Tauraron Assubahi ya riga ya fito . Masu Yaƙi Da Allah Ba Za Su Yi Nasara Ba ! ( Irmiya 1 : 5 ) Wannan ya faru ne a lokacin sarautar Josiah Sarkin kirki na Yahudiya . Hidimar annabci na Irmiya ya ci gaba har lokacin hargitsi kafin Babila ta ci Urushalima a yaƙi kuma ta kwashe mutanen Allah zuwa hijira . — Irmiya 1 : 1 - 3 . Saƙon hukunci da Irmiya zai gabatar babu shakka zai tada hamayya . An Kai Wa Bayin Jehovah Farmaki Lokacin Yaƙin Duniya na I , shafaffun bayin Jehovah sun fuskanci gwajin bangaskiyarsu da yawa . A Mayu 1918 , an ba da izini daga gwamnatin tarayya a kama shugaban Watch Tower Society J . Rutherford , da kuma abokan tarayyarsa na kurkusa guda bakwai . A Mayu 1919 kotun afil na ɗa’ira suka ce suna da laifi , sai aka dawo da shari’a baya . Aka kai dubbai kuma a sansanin fursuna domin sun ƙi su tuɓe bangaskiyarsu . ’ Yan Nazi sun riƙe cewa Shaidun Jehovah abokan gaba ne , kuma ‘ suna hana gina Zaman Jama’a . ’ Waɗanne ƙoƙari ne aka yi a hana aikinmu lokacin Yaƙin Duniya na II da kuma bayan haka ? A United States , mashahurran abokan gāba da mutane da ba su da cikakken bayani suka fara kawo ‘ damuwa ta dokoki . ’ Aka sake dubban Shaidun da aka tsare a sansanin fursuna , amma yaƙin bai ƙare ba . Al’umman Gabashin Turai suka ƙara matsa ma mutanen Jehovah . Sai kuma taron dukan ƙasashen duniya a wurin a 1985 . Suna Neman Illa Domin matsi daga waɗansu ɓangaren Kiristendom , ’ yan hamayya sun nemi hanya , wai hanyar doka , su nuna suna da gaskiya wajen yaƙi da mu . To , Menene waɗanda suka haɗa baki suka yi wajen kai wa annabi Daniel farmaki ? Sa’annan waɗannan mutane suka ce , ba za mu sami illa a wurin wannan Daniel ba ko kaɗan , sai dai mun iske ta a kansa na wajen shari’ar Allahnsa . ” Sun tada hayaniya game da “ rukuni mai haɗari ” suka yi ƙoƙarin su laƙaba ma Shaidun Jehovah irin waɗannan . Ta wurin faɗin abin da ba daidai ba game da mu , ta wajen habaici da kuma ƙarya kai tsaye , sun kai farmaki a hanyar da muke sujada da kuma nacewarmu wa ƙa’idodin Allah . A wasu ƙasashe , ’ yan addinai da ’ yan siyasa ba sa son su yarda cewa muna yin “ addini mai - tsarki mara - ɓaci a gaban Allah Ubanmu . ” ( Yaƙub 1 : 27 ) Ko da muna yin ayyukanmu na Kirista a cikin ƙasashe dabam dabam 234 ’ yan hamayya suna da’awar cewa mu “ ba sanannen addini ba ne . ” Ba da daɗewa ba , kafin taron dukan ƙasashen duniya a 1998 , wata jarida a Athens ta faɗa abin da wani limamin Greek Orthodox da yake da’awar cewa “ [ Shaidun Jehovah ] ba sanannen addini ba ne , ” duk da dokar da Kotun Turai na ’ Yancin ’ Yan Adam ta bayar a ƙasan . Wannan abin mamaki ne ƙwarai , don babu wani addinin da ke nanata bin misalin Yesu kamar Shaidun Jehovah ! A yaƙinmu na ruhaniya , menene dole mu yi ? Muna neman mu kāre kuma mu ƙafa bisharar ta hanyar doka . ( Titus 2 : 10 , 12 ) Kamar Irmiya , mun yi ‘ ɗamara mu faɗi dukan abin da Jehovah ya umurce mu , ’ ba za mu yarda masu yaƙi da Allah su tsoratar da mu ba . An Tsananta Masu Amma Ba Su Yi Shirka Ba Bayan ya bincika batun Yesu , Bilatus ya yi niyyar ya sake shi . Maimakon Yesu , suka zaɓi a sake masu Barabbas — mutumin da aka sa shi a fursuna saboda tada zaune tsaye da kuma kisa ! Ta wurin Yesu da aka ɗaukaka , aka zubo da ruhu mai - tsarki a ranar Fentikos na 33 A.Z . , aka kafa ikklisiyar Kirista — “ sabuwar halitta . ” — 2 Korinthiyawa 5 : 17 ; Ayukan Manzanni 2 : 1 - 4 . ( Ayukan Manzanni 5 : 29 ) Burga , tsarewa , da yi masu bulala bai hana su faɗaɗa ayyukansu na Mulki ba . “ Suka soku har ga zuciyarsu , suna so su kashe su [ manzannin ] . ” Amma dai , wani malamin Attaura mai suna Gamaliel , Ba - farisi , yana wajen , kuma dukan mutanen suna ba shi daraja . Babu Makami da Za a Kirkiro Domin Mu da Zai Yi Nasara A naka kalmomi , yaya za ka furta tabbaci da Jehovah ya ba mutanensa ? ( Zabura 109 : 1 - 3 ) Ba za mu taɓa yarda maƙiya saƙon Littafi Mai - Tsarki su razanar da mu , su sa mu yi shirka cikin bangaskiyarmu ba . [ Hoto a shafi na 28 ] A batun Yesu , masu yaƙi da Allah ba su yi nasara ba “ Kun San Littafi Mai - Tsarki Ainun ” ( Luka 2 : 47 ) Haka yake a yau , bayin Jehovah matasa da yawa suna ƙarfin zuciya su yi magana da malamansu da abokansu na makaranta game da Allah da Littafi Mai - Tsarki , sau da yawa kuwa suna ganin sakamako iri ɗaya na farin ciki . Tiffany , ’ yar shekara 14 cikin wani aji da ake tattauna zance game da annabcin Littafi Mai - Tsarki na makonni 70 na shekaru , da ke a Daniel 9 : 24 - 27 . Da farko , Tiffany tana ɗan jinkiri wajen ɗaga hannunta . Da aka ba ta zarafin ta bayyana annabcin , Tiffany ta tashi tsaye ta yi magana sosai babu shiri . Da ta gama , duk cikin ajin aka yi tsit . Tiffany ta yi ɗan rawan jiki . Da suka tashi , ya tambayi Tiffany ta yaya ta san Littafi Mai - Tsarki sosai haka . Da ta yi hakanan ta nuna wa malaminta wajen da ya bayyana annabcin Daniel , ya karɓi littafin nan da nan kuma ya gode mata . Hakika , idan matasa Kiristoci suka yi magana da gaba gaɗi game da abin da iyayensu suka koya masu game da Allah da kuma Littafi Mai - Tsarki , suna kawo yabo da kuma daraja ga Jehovah da albarka wa kansu . — Matta 21 : 15 , 16 . 1 , 2 . Me ya sa wasu mutane suke jinkiri da ya dace game da bincika abin da ke a gaba ? Mutane ba su da iyawar da za su faɗi daidai abin da zai faru a watanni ko kuma shekaru da suke gaba . Jaridar Forbes ASAP wadda aka keɓe don batun lokaci . A cikinta mai ba da tarihi a TV , Robert Cringely ya rubuta : “ Lokaci yana ci ma dukanmu mutunci , amma ba waɗanda suke shan wulaƙanci a hannun lokaci fiye da masu faɗin abin da ke gaba . 3 , 4 . ( a ) Me wasu suka yarda da shi game da sabon alif ? ( b ) Waɗanne abubuwa ne na gaske wasu suke tsammani game da nan gaba ? Shehun Malami Chris Dewdney na Jami’ar New York ya ba da wannan dalili na gaskatawa : “ Alif yana nufin za mu iya wanke hannayenmu daga ƙarni na yawan bala’i . ” Babu shakka , da yawa sun fahimci cewa sabon alif ba zai iya kawar da damuwarmu ba , ya sabonta dukan abubuwa . Kana iya mamaki cewa , ‘ Tun da yake mutane ba za su iya faɗin abin da zai zo mana a nan gaba ba , ba sai kawai mu mance da abin da ke gaba ba ? ’ Sun faɗi abu mai kyau da zai zo a nan gaba . Wannan ya faru ne fiye da shekara ɗari bayan Ishaya ya annabta hakan . — 2 Labarbaru 36 : 15 - 21 . Cikar Ishaya 65 : 17 - 19 na lokacin ya shafe Yahudawa na dā waɗanda , kamar yadda Ishaya ya faɗa daidai , sun komo ƙasarsu , inda suka sake kafa bauta mai tsarki . ( Ezra 1 : 1 - 4 ; 3 : 1 - 4 ) Ka gane cewa , sun komo ƙasa a cikin duniyar nan ce , ba a wani waje a samaniya ba . Fahimtar wannan zai taimake mu mu gane abin da Ishaya yake nufi da sababbin sammai da sabuwar duniya . Littafi Mai - Tsarki kansa ya bayyana abin da Ishaya yake nufi . Mun san cewa doron ƙasar nan tamu — wajen zama da kuma teku mai bala’in girma — ba za su iya rera waƙa ba . Game da haɗaɗɗiyar furcin nan “ sama da duniya , ” Cyclopedia ya yi bayani cewa ‘ a harshen annabci , furcin yana nufin yanayin iko dabam dabam ne na mutane . Zerubbabel , tattaɓa - kunnen Sarki Dauda , shi ne gwamna , kuma Joshua shi ne babban firist . ( b ) Me ya sa annabcin Bitrus yake da muhimmanci a wannan lokacin ? Za ka iya ganin wannan ta wajen zuwa wata aukuwan wannan furci “ sabobin sammai da sabuwar duniya . ” A aya ta 4 , Bitrus ya ambata ‘ alkawarin bayyanuwar ’ Yesu , da ya sa annabcin ya zama da muhimmanci a yau . Wataƙila ka riga ka san cewa Yesu wanda yanzu yake sama , shi ne Masarauci na musamman a cikin “ sababbin sammai . ” Yesu ya yi alkawari cewa manzanninsa da waɗansu kamarsu za su sami wuri a sama . 17 , 18 . A ayoyi 5 da 6 , Bitrus ya rubuta game da Rigyawar kwanakin Nuhu , Tufana da ta kawo ƙarshen muguwar duniya ta dā can . Wannan ya tabbatar da cewa furcin nan “ sammai da duniya ” ba ya nufin duniyarmu , amma mutane da kuma sarautarsu . Wannan bai nuna cewa akwai canje - canje da yawa masu kyau da za su auku ba ? Da wa suke yaƙi ? Wannan ya shirya fagen bincika Ru’ya ta Yohanna sura ta 21 . Ru’ya ta Yohanna 21 : 1 ta nuna wane muhimmin canji ne da za a yi a nan gaba ? ( Ezekiel 43 : 7 ) Yohanna ya ci gaba a ayoyi 4 , 5 : “ [ Jehovah ] za ya share dukan hawaye kuma daga idanunsu : mutuwa kuwa ba za ta ƙara kasancewa ba ; ba kuwa za a ƙara yin baƙinzuciya , ko kuka , ko azaba : al’amura na fari sun shuɗe . Ya ce kuma , Ka rubuta : gama waɗannan zantattuka masu - aminci ne masu - gaskiya . ” Annabcin Yohanna ya ba da tabbacin ƙarshen wane irin yanayi ? Wanene cikinmu bai yi rashin wani wanda yake ƙauna don wani ciwo , haɗari , ko bala’i ba ? Babu shakka za ka yarda da cewa baƙin zuciya da kuma kuka za su ragu in an cire mutuwa , tsufa , da cuta . The New English Bible ya furta wannan ayar haka : “ Ku rera waƙa wa UBANGIJI , dukan mutane na bisa duniya . ” • A wane yanayi guda uku Littafi Mai - Tsarki ya annabta “ sababbin sammai da sabuwar duniya ” ? • Ta yaya cikan “ sababbin sammai da sabuwar duniya ” ya shafi Yahudawa na dā ? ( Ishaya 65 : 17 ) Ɗaya cikin waɗannan annabcin an rubuta a Ru’ya ta Yohanna 21 : 1 . Me ya sa za mu dogara ga alkawuran Littafi Mai - Tsarki game da nan gaba ? Ka lura da yadda Ru’ya ta Yohanna 21 : 5 ta ci gaba . Wannan alkawarin Allah ya fi dukan wani furcin ’ yancin kai , ko wani ’ yancin dama na zamani , ko kuma wani abu da mutane suke so su cim ma a nan gaba . Waɗanne annabce - annabce na Littafi Mai - Tsarki ne da aka riga aka bincika za su ƙara ƙarfafanmu game da abin da ke zuwa a nan gaba ? Ko kaɗan ! Me ya sa muka faɗi haka ? Waɗannan matanai suna nufin sababbin sammai da sabuwar duniya waɗanda za su amfane Kiristoci a dukan duniya ne . Kai tsaye kuwa , Littafi Mai - Tsarki ya annabta cewa Allah zai kawar da mugunta da kuma waɗansu abubuwa da suke kawo wahala , kuma zai ƙara wa mutane albarka a cikin sabon shiri da ya yi alkawarinsa . Me ya sa za mu kammala da cewa Ishaya 66 : 22 - 24 zai cika a kwanaki masu zuwa ? ( b ) Menene ma’anar annabcin da ya ce bayin Jehovah za su yi bauta “ daga wani sabon wata zuwa wani , daga wata asabar kuma zuwa wata asabar ” ? Za mu ga cewa a aya ta 22 , Jehovah ya san cewa sababbin sammai da sabuwar duniya ɗin ba na ɗan lokaci ba ne , waɗanda suke da ƙarshe . Kalmomin da Ishaya ya yi kwatanci da su , zai zama da mamaki . Ru’ya ta Yohanna 21 : 4 ta gaya mana wasu abubuwa da ba za su kasance ba a cikin sabon shiri da ke zuwa . Za mu iya samun ɗan fahimi ? Allah zai cire shi . Zai mutu ‘ kamar yaro ’ idan aka gwada da rai na har abada . — 1 Timothawus 1 : 19 , 20 ; 2 Timothawus 2 : 16 - 19 . Idan ba ka iya gini ba ko ba ka taɓa yin lambu ba , annabcin Ishaya ya nuna cewa ilimi yana jiranka . Ko kuma dai yanayin zai sa ka yi rufi da ke shimfiɗe — irin waɗanda suke a Gabas ta Tsakiya — rufin da za ka iya tara iyalinka don abinci mai daɗi da kuma taɗi ? — Kubawar Shari’a 22 : 8 ; Nehemiah 8 : 16 . Za ka yi haka na tsawon lokaci — “ kamar yadda kwanakin itace suke . ” ( Ishaya 65 : 23 , 24 ) Ka san baƙin cikin ‘ haihuwa ga razana ’ ? Ba sai mun lissafa matsalolin da yara suke da shi da ke sa iyaye da kuma wasu damuwa ba . Akasarin haka , Jehovah ya ba mu tabbacin zai ji mu kuma ya biya bukatunmu , har ma ya yi tsammaninsu . Salama za ta kasance tsakanin mutane kuma zai yi daidai da salama tsakanin dabbobi . 19 , 20 . Kamar yadda aka faɗa da farko , mutane ba za su iya annabta abin da zai faru a nan gaba daidai ba , duk da damuwa game da sabon alif . Wace wasiyya ce zan bar wa tsara ta gaba ? Za ka gane dalilin da ya sa wannan ya zama haka ga waɗansu da yawa . Wataƙila su biɗi more rayuwa ta wajen hutu ko kuma wasanni masu faranta rai . Wane abu makamanci muka gani a Ishaya 65 : 25 da Ishaya 11 : 9 ? Ba ƙetare doka ba ne , mu yi tunanin muna cikin sabuwar duniya ta Allah . [ Hasiya ] Tambayoyi Daga Masu Karatu Uku cikin Lingila sun ba da labarin gunaguni don shafa wa Yesu mai mai tsada . Matiyu ya lura : “ Amma da almajiran suka ga haka , sai suka ji haushi ” ( tafiyar tsutsa tamu ce ) , suka yi gunaguni suna cewa da an sayar da man an ba da kuɗin wa gajiyayyu . Labarin Markus ya ƙunshi yawancin waɗannan abubuwan . Game da gunagunin , Markus ya ba da rahoton cewa “ waɗansu kuwa da suka ji haushi , ” kuma “ suka hasala da ita . ” ( Markus 14 : 3 - 9 , tafiyar tsutsa tamu ce . ) Saboda haka labarai biyun sun nuna cewa fiye da manzo ɗaya ne ya yi gunagunin . Amma yaya ya soma ? Ya faɗi sunar matar — Maryamu , ’ yar’uwar Marta da Li’azaru . Mun karanta : “ Yahuza Iskariyoti , ɗaya daga cikin almajiransa , wato wanda zai bashe shi , ya ce , ‘ Me ya hana a sayar da man nan a kan dinari ɗari uku , a ba gajiyayyu kuɗin ? ’ ” — Yahaya 12 : 2 - 8 . Da Yahuza ya yi gunaguni , wasu manzannin wataƙila sun yi gunaguni su ma domin suna ganin shawararsa tana da kyau . “ Kada ka amshi toshiya , domin toshiya tana makanta waɗanda suke gani kuma ta murɗe kalmomin masu adalci . ” — Fitowa 23 : 8 . Duk da haka , kafa doka bai magance rashawa ba . Kowace rana ana ba da miliyoyin cin hanci , kuma biliyoyin mutane suna shan wahalar sanadin haka . Cin hanci ya fi yawa musamman ma a ɓangaren kasuwanci . Waɗanda suka fi shan wuya daga Rashawa da ɓarnanta na tattalin arziki da yawa sune matalauta , abin da babu makawa — waɗanda ba su da shi balle su ba wani cin hanci . Mutane da yawa da sun lura cewa ’ yan siyasa , ’ yan sanda , da alƙalai sun ƙyale rashawa ko kuma ma su kansu suna yin hakanan sai kawai su bi sawunsu . Dole su karɓi cin hanci idan suna son rayuwa madaidaiciya . Da zarar masu karɓan rashawa sun tara abin duniya , sai haɗamarsu ta ƙaru . Amma , Yesu ba shi da lalata , kuma ya koya wa mabiyansa kada su yi hakanan . Koyarwar Kristi za ta zama abu mai amfani na yin yaƙi da rashawa ne a yau ? Maimakon ya ba Filikus cin hanci , Bulus ya gaya masa a fili game da “ adalci , da kamewa . ” Ya rubuta wa Kiristoci Yahudawa : “ Mun kawarda shakka muna da kyakkyawan lamiri , muna so mu yi tasarrufin kirki cikin dukan abu . ” — Ibraniyawa 13 : 18 . Mataki na farko da ya fita sarai na magance rashawa shi ne a fahimci cewa rashawa tana yin ɓarna kuma ba ta da kyau , tun da tana amfanan marasa ɗabi’a ne ta yi ɓarna ga wasu . James Foley , mataimakin sakatare na jiha ta United States , ya ce : “ Mun gane cewa abin da rashawa take kawowa yana da yawa . A 17 ga Disamba , 1997 , sanannun ƙasashe sun sa hannu a “ yarjejeniyar cin hanci ” da aka shirya “ don a yi yaƙi da rashawa a dukan duniya . ” Ba da cin hanci don a sami kwangila a wasu ƙasashe , sashe ne ƙarami kawai na rashawa . Yaƙi da rashawa na hali ne , ba wanda za a ci , ta kafa doka ba ne kaɗai ko kuma a ba da “ takobin ” horo ba . ( Kubawar Shari’a 16 : 19 ) Sarki Dauda ma ya fahimci cewa Jehovah ba ya son rashawa , kuma ya yi roƙo cewa kada Allah ya kirga shi cikin masu zunubi waɗanda , “ hannunsu na dama cike ya ke da karɓan rashawa . ” — Zabura 26 : 10 . ( Misalai 29 : 4 , juyin New International Version ) Idan aka yi gaskiya — musamman daga manyan ma’aikata zuwa ƙananan — zai tabbatar da ƙasa , yayin nan kuma rashawa tana talauta ƙasa . Manyanta suna shari’a domin toshi , [ firistoci , NW ] nata suna koyarwa domin ijara , annabawanta kuma suna duba domin kuɗi . . . Me zai motsa mutum ya yi canji ? Ya rubuta , “ maganar Allah mai - rai ce , mai - aikatawa . ” * “ Aikina shi ne na tilasta wa ’ yan kasuwa masu arziki na karɓi kuɗi , wai ina tsarewa , ” in ji shi . “ Na kuma more kuɗi da jin daɗi da wannan yayin rayuwa ya ba ni . Mutane suna tsoro na , wannan yana ba ni ƙarfi . Ina jin cewa ba wanda zai iya yi mini kome kuma na fi ƙarfin doka . Ayoyi kamar wannan ya huɗubantar da ni cewa waɗanda suke bin rayuwa na aika laifi ba za su sami rayuwa mai kyau ba a nan gaba . Ina ƙoƙari na rayu cikin jituwa da Zabura 37 : 3 , wanda ya ce : ‘ Ka dogara ga Ubangiji , ka yi aikin nagarta ; ka zauna a cikin ƙasan , ka lizimci aminci . ’ ” ( Ru’ya ta Yohanna 11 : 18 ) Kuma Jehovah ya yi wa waɗanda suke son duniya da ba ta da rashawa cewa jim kaɗan “ sabbabin sammai da sabuwar duniya , inda adalci ya ke zaune ” za su zo . — 2 Bitrus 3 : 13 . Abin da ka ke so , a yi shi , cikin duniya , kamar yadda a ke yinsa cikin sama . ” — Matta 6 : 10 . [ Hasiya ] Yayin da ana ba da cin hanci don a juya gaskiya ko don wasu abubuwa na rashin gaskiya , kyauta nuna godiya ce ga aiki da aka yi maka . An bayyana wannan a cikin “ Tambayoyi Daga Masu Karatu ” cikin Hasumiyar Tsaro ta ( Turanci ) fitar 1 ga Oktoba , 1986 . [ Hoto a shafi na 7 ] Da taimakon Littafi Mai - Tsarki , za mu gina “ sabon mutum ” kuma mu guji rashawa “ Ka dogara ga Ubangiji da dukan zuciyarka , kada ka jingina ga naka fahimi : A cikin dukan al’amuranka ka shaida shi , shi kuma za ya daidaita hanyoyinka . ” — MISALAI 3 : 5 , 6 . Fiye da dā , mutane suna samun labari a kan kowane batu . Wace matsala ce za ta iya ɓullowa daga samun labarai da yawa ? Wasu sun samo labari game da abubuwa masu wuyan ganewa na ilimi kuma sun ɗauki kansu gwanaye . Waɗanne gargaɗi ne game da neman hikima ta mutane aka samu a cikin Littafi Mai - Tsarki ? Ya ce : “ Karɓi gargaɗi : gama yin littattafai ba shi da iyaka ; yawan karatu kuma gajiyadda kai ne . ” ( Mai - Wa’azi 12 : 12 ) Ƙarnuka bayan haka manzo Bulus ya rubuta wa Timothawus : “ Ka tsare abin da aka damƙa maka , kana bijire ma maganganu na saɓo da kuma tsayayyar ilimin da ana ce da shi hakanan a ƙaryace ; abin da waɗansu cikin shaidarsa sun kuskure wajen imani . ” Don mu tsare ruhaniyarmu , yana da muhimmanci mu koyar da hankalinmu don mu gane labari mai lahani kuma mu ƙi shi . Duniya da Shaiɗan Ya Fi Ƙarfinta Menene tushe ɗaya na ra’ayoyi masu lahani , kuma waye ne ke goyon bayansa ? Mutanen duniya su ne tushen ra’ayoyi masu lahani . Bai kamata ba mu amince da nishaɗi da yake ɗaukaka ra’ayoyi masu lahani ko kuma mu ce ba shi da lahani . — Zabura 119 : 37 . ’ Yan ridda suna iya yin barazana ga ruhaniyarmu . A sakamakon haka , yayin da mutane suke bincika imaninmu da gaskiya , suna iya ganin ra’ayi da ’ yan ridda suke yaɗawa . Ƙari ga haka , wasu lokutta ’ yan ridda suna magana a telibijin ko kuma a rediyo . Ba da kanmu ga koyarwa ta ridda ta hanyoyin wasa labarai dabam dabam na zamani yana da lahani yadda karɓan wanda ya ridda a gidajenmu yake da lahani . ( b ) Ta yaya wasu Kiristoci suka kasa tsayawa da ƙarfi bisa koyarwa da ke ta ibada ? ( 2 Korinthiyawa 10 : 10 - 12 ) Irin wannan hali yana kawo jayayya da bai kamata ba . ( 1 Timothawus 6 : 5 ; Galatiyawa 5 : 15 ) Game da waɗanda suke haddasa wannan jayayyar , Bulus ya rubuta : “ Idan kowa yana yin koyarwa dabam , ba ya kuwa yi jayayya da sahihan kalmomi , watau kalmomin Ubangijinmu Yesu Kristi , da koyarwa wadda ke bisa ga ibada ; ya kumbura , ba ya gane komi ba , amma maciwuci ne bisa ga tuhuma da muhawwara ta kalmomi , inda kishi ya ke fitowa , da husuma , da zage - zage , da miyagun zace - zace . ” — 1 Timothawus 6 : 3 , 4 . Tsare Amanarmu Ka yi yaƙin kirki na imani , ka ribce rai na har abada , wanda aka kira ka zuwa gareshi , har kuwa ka furta kyakkyawan furci a gaban shaidu masu - yawa . ” ( 1 Timothawus 6 : 11 , 12 ) Yadda Bulus ya yi amfani da irinsu furci nan “ yaƙin kirki na imani ” da kuma “ ka ribce ” ya nuna sarai cewa dole ne mu ƙi da tasiri mai lahani a ruhaniya da ƙwazo da kuma aniyya . ( b ) Ta yaya ikklisiya za su bi da waɗanda suka nace wajen ɗaukaka koyarwan ƙarya ? Dattiɓai ma suna bukatar fahimi sa’anda aka kira su su taimaka ma waɗanda suke yin magana mara hikima . Don a tsare haɗin kan ikklisiya , ya kamata dattiɓai su yi sauri su daidaita irin matsalolin nan . Ya ce : “ ’ Yan’uwa , ko an iske mutum a cikin kowane laifi , ku da ku ke masu - ruhaniya , cikin ruhun tawali’u ku komo da irin wannan . ” Yadda muke masu hidima da kyau , bari mu tsaya da ƙarfi bisa koyarwa da ke ta ibada . • Ta yaya ake nuna daidaitawa ta Kirista a bi da labarai masu yawa a yau ? Kiristoci za su iya yin taɗin ra’ayoyi ba tare da zama marasa la’akari ba Ku Ji Abin Da Ruhu Ke Faɗa TSIBIRIN Puerto Rico gari ne mai gidan rediyo da yake da madubi na kawo nesa kusa da ya fi girma a dukan duniya . Amma ba su taɓa samun wannan saƙo ba . Akasarin haka , da akwai saƙonni daga bayan duniyar da mutane ke zama , da kowannenmu zai iya samu a kowane lokaci — ba tare da yin amfani da kayan aiki mai girma ba . Littafi Mai - Tsarki yana ɗauke da labarai da yawa na lokutta da mutane suka ji saƙo da kunnensu wanda ya fito daga wurin Allah . ( Farawa 22 : 11 , 15 ; Zechariah 4 : 4 , 5 ; Luka 1 : 26 - 28 ) An ji muryar Jehovah sau uku . ( Matta 3 : 17 ; 17 : 5 ; Yohanna 12 : 28 , 29 ) Allah ya yi magana ma ta wurin annabawa , da yawa cikinsu sun rubuta abin da ya hure su su faɗa . “ Kowane Nassi Hurare Ne ” Littafi Mai - Tsarki hanya ce ta musamman da Allah yake magana da mutane . Kamar Allah ne yake tsaye a bayanmu , yana yi mana magana a kunne : “ Wannan ita ce hanya , ku bi ta . ” Littafi Mai - Tsarki ruhu ne ya hure shi kuma yana ɗauke da tunanin Allah . “ Tunanin zuciya da nufe - nufenta ” za su iya canjawa da wucewar lokaci da kuma yadda abin da muke fuskanta a rayuwa ya taɓa mu — mai daɗi da mai wuya . Idan ba ma nazarin Kalmar Allah kullum , tunaninmu , halayenmu , da kuma yadda abu ke taɓa mu ba za su ci gaba da jituwa da ƙa’idodin ibada na ruhaniya ba . Waɗanne kalmomi na manzo Bulus ya taimake mu mu gwada kanmu game da karatun Littafi Mai - Tsarki ? Ta yaya za mu iya gina kuma yi marmari mu koya daga Jehovah ? Ya rubuta : “ Kamar jarirai sabbabin haihuwa , ku yi marmarin madara mai - ruhaniya wadda ke sahihiya , domin ta wurinta ku yi girma zuwa ceto . ” “ Abinci a Lotonsa ” ( Ibraniyawa 5 : 14 ) Ana iya ba galibin mutane irin wannan umurni don kowanne ya yi amfani da shi wa kansa . A loto - loto , muna samun umurni da ya shafi takamaiman fasaloli na halayenmu . Duk da haka , Jehovah yana farin ciki da yake yin amfani da bayinsa ’ yan Adam ko da su ajizai ne , ya ja - gorance mu a wannan lokaci na ƙarshe . Ja - gora Daga Lamirinmu Halinmu ne . Ta yaya lamiri da aka koyar da Littafi Mai - Tsarki zai taimake mu mu bi ja - goran ruhun Jehovah ? Duk da haka , lamirinmu zai iya yi mana kashedi , yana ba mu gargaɗi a kan tafarki da zai yi mana lahani . A wata sassa , ta wurin koya mu dogara ga lamirinmu na Kirista da aka koyar , za mu iya yin zaɓe masu kyau ko lokacin da ba ainihin abin da aka rubuta game da wani al’amari . Masu Farin Ciki ne Waɗanda Suke Saurara Kuma Suke Yin Biyayya Ruhun Jehovah zai ba mu ƙarfin zuciya mu fuskanci yanayi masu wuya da hikima da gaba gaɗi . Amma dai , bai kamata mu jira sai wasu sun tuna mana da al’amura ba . Idan mun san tafarki mai kyau da za mu bi da kuma gyara da ya kamata mu yi a halayenmu da yadda muke tunani don mu faranta wa Allah rai , bari mu yi . • Ta yaya za mu amfana daga tsari na karatun Littafi Mai - Tsarki na kullum ? ( Ayukan Manzanni 7 : 10 ) Saboda haka , basirar Yusuf “ ya yi kyau ga ganin Fir’auna , da dukan bayinsa . ” — Farawa 41 : 37 . Halayensu masu kyau sau da yawa ‘ ya yi kyau ga ganin waɗanda suke lura da su , ’ yadda labarai na biye daga Zimbabwe ya nuna . Ta lura cewa mata da mijin suna da dangantaka mai kyau sosai , kuma cewa yaransu suna da biyayya . Bayan sun bincika bayani daga littafin nan Sanin game da batun “ Ginin Iyali Mai - Girmama Allah , ” ta ce wa matar : “ Wannan ne ‘ maganin ’ da ni da mijina muka yi amfani da shi don mu ‘ riƙe ’ juna , kuma shi ya sa muke son juna sosai . ” Wannan ya ƙunsa mu sa tufafinmu da takalma a kanmu , mu ƙetare kogin , kuma mu sa tufafinmu bayan mun ƙetare . “ Himmarmu ta burge maƙwabtan wannan mutum da ya nuna marmari sosai . Ɗaya cikin mutane da suka ziyarce gidan majagaban a wannan makonni biyu shi ne shugaba na addinin . Me ya sa ɗaya daga cikin Shaidun Jehovah ya sami irin wannan matsayin ? ( Romawa 13 : 1 ) Amma , idan gwamnatoci suka yi ƙoƙarin su saka su dole su karya dokokin Allah , suna yin koyi da manzannin Kristi , waɗanda suka ce : “ Dole sai mu fi biyayya ga Allah da mutane . ” ‘ Ya Ubangiji , Zan Kewaye Bagadenka ’ “ YA Ubangiji , na wanke hannuwana don in nuna ba ni da laifi , da ibada nakan taka , ina kewaya bagadenka . ” * Duk da haka , Dauda ya yi farin ciki da mazauni da kuma bagadensa , wanda shi ne tushen bauta mai tsarki ga Jehovah a Isra’ila . — Zabura 26 : 8 . Hadaya ta ƙonawa , hadaya ta salama , da kuma ta laifi ana miƙa su a kan bagade , kuma Ranar Kafara da ake yi kowace shekara ana miƙa hadaya saboda al’ummar . Ko da yake sarki ne , ba a yarda masa ya tsaya ko a farfajiyar mazauni ba . [ Hasiya ] Ka Mai Da Hankali Ga Kalmomin Annabci Na Allah Don Kwanakinmu Hakika , yana son dukanmu mu sani cewa mun yi nisa cikin “ zamani na ƙarshe . ” Lallai wannan labari ne na musamman ga mutane biliyan shida da suke cikin duniya yanzu ! Wani annabin Allah wanda ya tsorata ya ji Jibrailu yana cewa : “ Ya ɗan mutum , sai ka gane ; gama ru’uyan ta zamanin ƙarshe ce . ” — Daniel 8 : 17 . Su wanene sun ta ‘ kaiwa da kawowa ’ cikin zamanin ƙarshe , kuma da wane sakamako ? An sa yawancin abin da Daniel ya rubuta ya zama asiri kuma an kulle fahimtarsu daga mutane cikin ƙarnuka . Menene Sakamakon haka ? A cikin shafofinsa , wani sarki ya yi burgan zai kakkashe maza masu hikima domin ba su iya bayyana kuma su fassara mafarkinsa mai wuya ba , amma annabin Allah ya warware matsalar . A lokacin wani biki , ɗarurruwan mutane sun ga hannu da ke rubutu mai wuyan ganewa bisa bangon fada . 8 , 9 . Idan wannan da’awar gaskiya ce , wannan zai tada tambayoyi masu sa tunani game da abin da littafin Daniel ya annabta game da zamanin ƙarshe . Amma ’ yan suka sun ce wai littafin ha’inci ne . ’ Yan suka suna jayayyar wannan zance domin babu sunan Belshazzar a wani wuri ban da Littafi Mai - Tsarki . Ko ’ yan sukan kansu sun yarda cewa : Wannan Belshazzar na littafin Daniel ne . Wannan ɗaya ne kawai cikin tabbaci da yawa na cewa rubuce - rubucen Daniel suna da gaskiya . Da ya ji cewa ubansa Nabopolassar , ya mutu , saurayi Nebuchadnezzar ya hau kursiyin a 624 K.Z . ( Daniel 3 : 1 , 2 ) Kuma kamar dai Nebuchadnezzar ya dogara sosai bisa duba don ya shirya tafiyar sojojinsa . Bai dace ya yi sarauta ba , shekara bakwai , yana cin ciyayi , yadda Daniel ya annabta . Za ka iya bayyana yadda cikarsa mai - girma ya kawo mu zuwa zamanin ƙarshe ? Daidai da abin da Daniel sura 2 ta ce , mafarkin ya ƙunshi babban siffa mai kan zinariya , ƙirji da damutsa na azurfa , ciki da kuma cinyoyi na jan ƙarfe , ƙafafu na ƙarfe , da kuma sawaye na ƙarfe haɗe da tabo . ( Daniel 2 : 37 , 38 ) Nebuchadnezzar ya shugabanci mulki da ke sarautar Daular Babiloniya . Mediya - Persiya , wanda ƙirjin da kuma damutsan azurfa na siffar ke wakilta ne ya ci shi . A cikin ƙarni na huɗu K.Z . , wani saurayi ya kasance da muhimmiyar matsayi a cikar annabcin Daniel . Ban da Daular Romawa , waɗanne masu iko na duniya ne ƙafafun ƙarfe na siffar mafarkin ke hotonsu ? A ƙoƙarinta na rushe Kiristanci na gaskiya , Roma ta tsanantawa almajiran Yesu . A cikin shekararsa ta 70 Daniel ya yi “ mafarki , ya ga ru’uya a cikin kansa yana gadonsa kwance . ” Ya tsorata da ya ga ru’uyar ! Lallai halittu ne masu ban ƙyama ! ‘ Dubban dubbai kuma suna yi masa hidima , zambar goma kuma sau zambar goma suna tsaye a gabansa . ’ Waɗanne irin tambayoyi za su iya tasowa bayan mun karanta littafin Daniel , kuma wane littafi zai iya amsa su ? ( b ) A cikin wane lokaci ne muke , kuma me ya kamata mu yi ? JEHOVAH ne Tushen annabci na farko da aka rubuta . Shi za ya ƙuje kanka , kai kuma za ka ƙuje duddugensa . ’ Manzo Bulus ya yi maganar Ɗa na alkawarin Allah yayin da ya rubuta haka : “ Waɗannan alkawura fa ga Ibrahim aka faɗi , da zuriyarsa . Ba ya ce , Zuriyoyi , watau dayawa ne ; amma , Ga zuriyarka , watau ɗaya ne , Kristi ke nan . ” Zuriyar albarka ta fito ne daga ɗansa Ishaƙu da jikansa Yakubu . ( Farawa 49 : 10 ; 2 Samuila 7 : 12 - 16 ) Yahudawa na ƙarni na farko sun tsammanci mutum guda ya zo wanda shi ne Almasihu , ko kuma Kristi . Almasihu Ya Bayyana ! ( a ) Yaya ya kamata mu gane annabci na makonni 70 ? ‘ Makonni bakwai na shekaru ’ ya soma a shekara ta 455 K.Z . , lokacin da Sarkin Pashiya Artaxerxes na I ya ‘ ba da umurni a sake gina Urushalima . ’ Ta wurin bangaskiya cikin kalmomin annabci na Allah ya yiwu mu san Almasihu . ( Ishaya 7 : 14 ; Mikah 5 : 2 ; Matta 1 : 18 - 23 ; Luka 2 : 4 - 11 ) An kira shi daga cikin Masar , kuma an kashe jarirai bayan haihuwarsa . ( Ishaya 53 : 4 ; Matta 8 : 16 , 17 ) Kamar yadda aka annabta , ya shigo Urushalima a kan ɗan jaka . Wanene Mai - Zamanin Dā , kuma ta yaya annabcin da ke a Daniel 7 : 9 - 14 ya cika ? ( Daniel 7 : 9 - 14 ) Dubi wannan annabcin mai girma da ke game da naɗa “ Ɗan mutum , ” Yesu Kristi , a sama a shekara ta 1914 ! — Matta 16 : 13 . ( b ) Yaya za ka fassara cikar Daniel 2 : 44 ? ( Daniel 2 : 21 ) Tare da bangaskiya cikin Jehovah , wanda “ ya kan tone asirai ” ne annabin ya fassara mafarkin babbar siffa na Sarkin Babila , Nebuchadnezzar . Menene sake kamani na Yesu ya nuna , kuma me wannan ru’uyar ta yi a kan Bitrus ? ( Matta 16 : 28 ) Bayan kwanaki shida , Yesu ya kai Bitrus , Yaƙub , da kuma Yohanna cikin wani dutse mai girma inda kamaninsa ya canja a gabansu . Jim kaɗan bayan an tashe shafaffu da suka mutu zuwa ‘ aljana ta Allah ’ a samaniya , an ’ yantar da ringin shafaffu na Isra’ila a duniya daga “ Babila Babba , ” daular duniya na addinin ƙarya . ( Ishaya 66 : 8 ) A cikinta abokan tarayya masu kama da tumaki da yawa suna rugawa ciki a yanzu , “ a cikin kwanaki na ƙarshe . ” — Ishaya 2 : 2 - 4 ; Zechariah 8 : 23 ; Yohanna 10 : 16 ; Ru’ya ta Yohanna 7 : 9 . ( Ishaya 33 : 24 ; Ru’ya ta Yohanna 21 : 4 ) Kana iya tsammanin — babu likitoci , babu magunguna , babu asibitoci ko kuma ƙungiyoyin warkar da mahaukata , babu jana’iza . Lallai wannan tsammani ne mai kyau sosai ! To , a cikarsa ta Aljanna , annabcin Ezekiel ya nuna cewa mutanen Jehovah suna da wuri , har ma aka ba su ƙasa babu wariya kuma bisa ƙa’ida . [ Hasiya ] • Menene annabci na farko , kuma wanene Ɗa na alkawarin ? • Waɗanne annabce - annabce game da Almasihu ne ya cika a kan Yesu ? ME YAKE nufi a zama Kirista ? “ Ka karɓi Kristi Ubangiji ne kuma Mai Ceto . ” Abin da yake motsa su su canja koyarwan Kiristoci don ya dace da halinsu na zamani yana da dogon tarihi , kamar yadda za mu gani . Yaya Allah da Yesu Kristi suke ji game da waɗannan canji ? Cocin da suke goyon bayan koyarwan da ba su da tushe cikin Kristi za su iya kiran kansu Kiristoci ne ? Wani kuma ba ya son siffar hancinka , ya sa aka canja . Wani batu ne dabam a canja koyarwan Littafi Mai - Tsarki don su dace da abubuwa da aka yarda da su . Duk da haka , wannan shi ne abin da ya faru . Yesu ya koyar da cewa sarautarsa ko kuma Mulkinsa na sama , a lokacin da ya dace , zai halaka dukan sarautar mutane ya yi sarautar duniya duka . Ko da yake , a zamanin mai mallakar Daular Roma Constantine a ƙarni na huɗu , da yawa da suke da’awar su Kiristoci ne suka zama marasa haƙuri wajen jiran komowan Kristi da kuma kafa Mulkin Allah . “ Kafin zamanin Constantine , ” in ji littafin nan Europe — A History , “ Kiristoci ba su yi ƙoƙarin ɗaukan matsayi [ na siyasa ] wajen faɗaɗa nufinsu da kuma imaninsu ba . Kiristanci da aka gyara ya zama sanannen addini “ karɓaɓɓe ” ko kuma “ katolika ” na Daular Roma . Waɗannan “ manyan bambance - bambance ” ya shafi muhimman koyarwa game da Allah da kuma Kristi . Kristi da almajiransa sun koyar da cewa akwai “ Allah ɗaya , Uba ne , ” wanda sunansa Jehovah da ya bayyana sau 7,000 a littattafan Littafi Mai - Tsarki na dā ya bambanta shi . Amma ainihi wannan ƙirƙirowan shi ne farkon da’awar koyarwan Dunƙulin - Alloli - Uku . Yesu har ya gwada koyarwan Littafi Mai - Tsarki na tashin matattu ta wurin tayar da mutane da suka mutu . Lokacin da Yesu ya tashe shi , Li’azaru ya taso daga kabari mutum ne rayayye mai numfashi . Idan haka ya faru , to Yesu bai kyautata masa ba da ya tashe shi daga matattu ! — Yohanna 11 : 39 , 43 , 44 . The Jewish Encyclopedia ya yi bayani : “ Imanin cewa kurwa tana ci gaba da wanzuwa bayan mutuwar gangar jiki , batu ne na ussan ilimi ko kuma zato na tauhidi maimakon zalalar bangaskiya , kuma babu wajen da aka koyar da shi cikin Nassosi Masu Tsarki . ” * Duk da haka , Littafi Mai - Tsarki ya faɗa sarai cewa “ hakkin zunubi mutuwa ne ” — ba azaba ta har abada ba . Ga mutane masu gaskiya da kuma ƙauna , mummunan tunani ne ! Ɓata “ Hoton ” a Lokatan Zamani Abin baƙin ciki , “ sababbin ra’ayin da suka gama gari ” har yanzu suna yin nasara . Bulus da ya yi tunani : ‘ Hakika , Allah ya ƙona Saduma da Gwamarata har toka domin mummunar lalatar jima’i , amma wannan ai shekara 2,000 ne da ya shige ! ( 2 Timothawus 4 : 3 , 4 Littafi Mai Tsarki duk da Afokirifa ) Waɗannan “ tatsuniyoyi ” waɗanda mun bincika kaɗan daga cikinsu , suna halakarwa a ruhaniya , amma kuma gaskiyar Kalmar Allah tana ginawa , kuma tana kai wa ga rai madawwami . Duk da haka , da yawa da suke kama da ciyayi za su rufe su , waɗanda za su ɗaukaka kansu da kuma koyarwansu cewa gaskiyan kamanin Kiristanci ne . “ Jahannama ” fassara ce ta kalmar Ibrananci Sheol da ta kalmar Hellenanci Hades , waɗanda dukansu suna nufin “ kabari . ” Jin ba shi da amfani ya kai shi ga shan miyagun ƙwayoyi da kuma yin maye . A cikin wannan yanayin ne ya tuna da abin da uwarsa ta gaya masa : “ Allah ƙauna ne . ” A ƙarshe , Antônio ya bauɗe ya sake komawa halinsa na dā . A wannan lokacin , matar Antônio , Maria , ta fara nazarin Littafi Mai - Tsarki da Shaidun Jehovah . A tsakiyar 1992 , Antônio ya shawarta cewa shi ma zai so ya yi nazarin Littafi Mai - Tsarki da Shaidun Jehovah . Da ’ yan sandan suka sami hodar iblis a wurin Antônio , sai suka fara bugunsa . Wani ɗan sanda ya jefa shi cikin taɓo ya ɗaura bindiga kusa da fuskarsa . “ Ka gama da shi ! ” Abin kirki da ya tuna a rayuwarsa su ne iyalinsa da kuma Jehovah . Ya yi gajeriyar addu’a , ya roƙi taimakon Jehovah . Babu dalili ’ yan sandan suka ƙyale shi . Sai Antônio ya gaya wa wasu majiyata abin da ya koya daga littattafan . Bayan an sallami Antônio daga asibitin , Antônio ya ci gaba da nazarin Littafi Mai - Tsarki da Shaidun Jehovah . Ka Riƙe ‘ Begenka Na Ceto ’ Da Kyau ! “ Muna yafe . . . da bege na ceto , kwalkwali ke nan . ” — 1 TASSALUNIKAWA 5 : 8 . Ta yaya “ bege na ceto ” yake taimako wajen jurewa ? Hakanan , shekaru dubbai da suka gabata , begen ‘ ceto na Jehovah ’ ya taimake maza da mata masu bangaskiya a lokatan bala’i , kuma wannan begen bai taɓa kai wa ga kunya ba . ( Fitowa 14 : 13 ; Zabura 3 : 8 ; Romawa 5 : 5 ; 9 : 33 ) Manzo Bulus ya kwatanta “ bege na ceto ” da “ kwalkwali ” na ɗamarar ruhaniya ta Kirista . ( 1 Tassalunikawa 5 : 8 ; Afisawa 6 : 17 ) Hakika , tabbacin cewa Allah zai cece mu yana tsare tunaninmu , yana taimakonmu mu zauna a faɗake duk da wahalarmu , hamayya , da kuma jaraba . “ Bege game da nan gaba ba halin duniyar arna ba ne , ” mutane da suka kewaye Kiristoci a ƙarni na farko , in ji The International Standard Bible Encyclopedia . ( Afisawa 2 : 12 ; 1 Tassalunikawa 4 : 13 ) Duk da haka , “ bege na ceto ” abu ne muhimmi a bauta ta gaskiya . Bulus ya sa shi haka : “ Ba shi kuwa yiwuwa a gamshe shi ba sai tare da bangaskiya : gama mai - zuwa wurin Allah sai shi ba da gaskiya akwai shi , kuma shi mai - sākawa ne ga waɗanda ke biɗansa . ” Zan kira bisa Ubangiji , wanda ya isa a yi yabonsa : Da hakanan zan tsira daga hannun maƙiyana . ” Wane bege ne game da nan gaba bayin Jehovah kafin Kiristoci suke da shi ? ( Ishaya 49 : 6 , 8 ; Ayukan Manzanni 13 : 47 ; 2 Korinthiyawa 6 : 2 ) A lokacin Yesu , Yahudawa da yawa sun yi begen rai na har abada , amma sun ƙi su karɓi Yesu wanda shi ne mabuɗin cim ma begensu . ( Farawa 1 : 28 ; Markus 10 : 30 ) Ta yaya dawowa ga irin yanayin nan zai yiwu ? Me ya sa ? ( Romawa 5 : 14 , 15 ; 7 : 14 ) Hadayar dabbobi a Dokar Musa alama ce ta cewa Allah zai ba da fansa ga dukan ’ yan Adam . ( Ibraniyawa 10 : 1 - 10 ; 1 Yohanna 2 : 2 ) Yesu ne hadayarsa ta cika waɗannan hotunan annabci . ( Yohanna 8 : 36 ; 1 Korinthiyawa 15 : 22 ) Ba kamar dukan sauran mutane ba , ba a yi wa Yesu hukuncin kisa ba domin zunubi . ( Markus 10 : 17 ) Tambayarsa ta nuna irin tunanin Yahudawa na lokacinsa — cewa Allah yana bukatar wasu kyawawan ayyuka kuma wai idan ka yi isashen waɗannan ayyukan , za ka sami ceto daga Allah . Da yake amsa tambayar mutumin , Yesu ya tunatar da shi cewa ya kamata ya bi umurnan Allah . Yesu ya ce masa : “ Abu ɗaya ka rasa : ka tafi , ka sayarda abin da ka ke da shi duka , ka ba fakirai , za ka sami wadata a sama : ka zo kuma , ka biyo ni . ” Amma saurayin ya tafi yana baƙin ciki , “ gama mai - arziki ne shi ainu . ” Wannan shi ne dalilin da ya sa Jehovah ya yi tanadin fansa don ta rufe zunubanmu . Yin haka zai kawo yardan Allah ban da wannan ma zai kawo farin ciki , domin “ dokokinsa fa ba su da ban ciwo ba ” ; suna “ wartsakewa . ” ‘ Ku Dage Ƙwarai a Kan Bangaskiya ’ Duk da haka , lalata da fasikanci , rashin ɗa’a ga shugabannai , wariya , da kuma tantama ta rinjayi halayen ikklisiya na ƙarni na farko . Don ya taimake su su yi kokawa da waɗannan halaye , Yahuda ya yi gargaɗi wa ’ yan’uwansa Kiristoci su sake riƙe burinsu a zuci : “ Ƙaunatattu , cikin gina kanku bisa bangaskiyarku mafificin tsarki , kuna addu’a cikin Ruhu Mai - tsarki , ku tsare kanku cikin ƙaunar Allah , kuna sauraron jinƙan Ubangijinmu Yesu Kristi zuwa rai na har abada . ” Jehovah Allah yana bukatar ɗabi’a mai kyau daga wurin waɗanda zai cece su . Allah ne zai yi wannan , kamar yadda Bulus ya gaya wa Hellenawa a Atina : “ Ya sanya rana , inda za ya yi ma duniya duka shari’a mai - adalci ta wurin mutum wanda ya ƙaddara ” — Yesu Kristi . A wasu ayoyi daga baya , Bulus ya nuna cewa bangaskiya ba ta zuwa haka kawai ; maimakon haka , tana zuwa ta “ wurin ji ne ” wato , “ maganar Kristi . ” — Romawa 10 : 13 , 14 , 17 ; Joel 2 : 32 . ( Matta 24 : 14 ; 28 : 19 , 20 ; Yohanna 17 : 20 ) Lokacin da muke wa’azin Mulkin da kuma aikin almajirantarwa , muna yin abin da manzo Bulus ya rubuta ne , wannan karon ya ɗauko ne daga ayar Ishaya : “ Ina misalin jamalin ƙafafu na masu - kawo bishara ta alheri ! ” 16 , 17 . Bulus ya fahimci wannan ɓangaren aikin . Ya ce : “ Gama haka Ubangiji ya umurce mu cewa , Na sanya ka domin hasken Al’ummai . Domin ka kawo ceto har iyakacin duniya . ” Riƙe “ Tabbatawar Bege ” Ta yaya za mu riƙe ‘ begenmu na ceto ’ da marmari ? ( 1 Tassalunikawa 5 : 8 , 9 ) Ya kamata mu bi gargaɗin Bitrus : “ Ku natsu , kuna ɗamaracen gindin hankalinku , ku kafa begenku sarai a kan alherin da a ke kawo maku . ” AWANI wararren ƙauye a arewacin Thailand , mata da miji waɗanda Shaidun Jehovah ne sun yi amfani da sabon yare da suka koya wa wani ƙabila da suke da zama a kan dutse . Maigidan ya yi bayani cewa : “ Yana da wuya a kwatanta murnarmu da kuma gamsuwa da muka samu , a yin wa’azi tsakanin waɗannan mutane masu ban sha’awa . Mu Kiristoci , ba dukanmu muke da begen yin haka ba ? Kowannenmu na iya yin tambaya , ‘ Ina amfani da wannan lokaci da ya rage wa wannan tsarin abubuwa domin in ceci kaina da kuma waɗanda suke sauraro na kuwa ? Tunani na biyun yana da haɗari . ( 1 Bitrus 2 : 11 ) Har ma bayan da an cece su daga halaka ta Urushalima a shekara ta 70 A.Z . , Kiristoci na gaskiya ba su daina yin wa’azi ko kuma sun koma yin rayuwa irin ta duniya ba . Ta yaya Shaidun Jehovah suka nuna jimiri a lokatan zamani ? A lokatan zamani ma Shaidun Jehovah sun jimre a aikinsu na Kirista , ko da yake sun fuskanci tsanantawa mai tsanani . A’a , domin Yesu ya ba mu tabbaci : “ Wanda ya jimre har matuƙa shi ne za ya tsira , ” ko wannan ya kasance ƙarshen wannan tsohon tsarin ko kuma ƙarshen rayuwarmu ta yanzu . Ta yaya hali mai kyau zai taimake mu mu fara nazarin Littafi Mai - Tsarki da mutane ? Hakika , a wasu wurare , kaɗan ne kawai suke nuna suna son su koyi game da Jehovah . Yvette , majagaba a wani yanki da wasu suka taɓa kira busashe , ta lura cewa baƙi da suke wurin waɗanda ba su da irin wannan halin , sukan fara nazarin Littafi Mai - Tsarki da mutane . Saƙo mai tsarki na Littafi Mai - Tsarki yana da ƙarfi , kuma Yesu ya ce masu kama da tumaki sun san muryar Makiyayi na gaskiya in sun ji ta . Dole ne ka fahimci abu kai kanka kafin ka koya wa wasu . ( Luka 9 : 18 - 20 ) A wani gefen kuma , wasu ɗalibai suna jinkiri su yi wa malami tambaya . ( Galatiyawa 6 : 6 ) Domin a cim ma wannan , lokacin maimaita darussa , za ka iya tambayarsa ya bayyana wani abu a hanya mai sauƙi , kamar yana bayani ne ga wani wanda bai taɓa jin wannan abu ba . Ka Taimake Ɗalibin Ya Zama Abokin Jehovah Za ka cim ma wannan ba da baki kawai ba amma kuma da naka misali . Idan ya gani cewa kalmominka da kuma ayyukanka suna fitowa ne saboda dangantakar da Jehovah , zai motsa shi ya gina irin wannan dangantakar shi kansa . ( a ) Me ya sa yake da muhimmanci ɗalibin ya gina nufi mai kyau na bauta wa Jehovah ? Da ka ke da zarafi , za ka iya ƙarfafa shi ya matso kusa da Jehovah ta wurin karatun Kalmar Allah kowace rana kuma ya yi tunani a kansa . Ta yaya iyaye za su taimake ’ ya’yansu su tsaya a kan hanyar ceto ? Da yawa cikin ’ ya’yan da iyayensu Kiristoci ne , suna da gaskiya kuma ‘ tabbatattu ne cikin bangaskiya . ’ Kana ba wa ’ ya’yanka waɗannan abubuwan ? Kada iyaye Kiristoci su yi zaton cewa ’ ya’yansu ma za su tashi take su zama Kirista . Da gaske ne addini na gaskiya ɗaya ne kawai ? ( Afisawa 6 : 4 ) Yin nazari da ’ ya’yanka zai sa ka san abin da yake zukatansu da kuma tunaninsu . Furcinsu daga zuci ne ko kuma dai daga baki ne kawai ? Ta yaya iyaye za su sa nazari na iyali ya zama mai daɗi kuma mai amfani ? Har yanzu ina aiki a cikin ɓangarori masu nisa na fagen ! ” Wata rana ba da jimawa ba , a lokaci da ya dace , Yesu zai zo ya yanka hukuncin Allah a kan wannan tsarin . Kana sa rai za ka kasance tsakaninsu , tare da ’ ya’yanka da ɗalibanka na Littafi Mai - Tsarki ? • Yaya halinmu ya kamata ya zama , tun da ba mu san daidai lokacin hukunci na Allah ba ? [ Hoto a shafi na 25 ] Kwaikwayon labarun Littafi Mai - Tsarki , kamar su Sulemanu yana yanke wa karuwai biyu hukunci , yakan sa nazari na iyali ya zama da daɗi “ Ku girmama dukan mutane . Ku yi tsoron Allah . Ku girmama sarki . ” — 1 BITRUS 2 : 17 . 1 , 2 . Ko da yaushe muna jin labarai game da lalatattun ma’aikatan gwamnati , shugabannan aiki masu haɗama , malamai da ba su ƙware ba , da iyaye masu cin zali . ( Ayukan Manzanni 20 : 28 ) Domin darajar Jehovah shi ya sa muke girmama mutane masu mulki . Lallai , daraja ikon Jehovah shi ne farko ko da yaushe a rayuwarmu . — Ayukan Manzanni 5 : 29 . Lokacin da Dauda ya kawo sunduƙi na alkawari zuwa Urushalima , matarsa Michal “ ta ga Dauda sarki yana tsalle , yana rawa a gaban Ubangiji ; ta kuwa raina shi a zuciyarta . ” Duk da haka , ta faɗi yadda take ji cikin raini : “ Ina misalin darajar sarkin Isra’ila yau , da ya buɗe asirinsa yau a idanun kuyangin bayinsa , kamar yadda su ashararu su kan buɗe asirinsu babu kunya ! ” Yaya Jehovah ya ɗauki raini na Korah ga waɗanda ya naɗa ? Sarki Saul wanda ya yi hidima ƙarƙashinsa ya yi kishin abin da Dauda ya cim ma kuma ya yi ƙoƙari ya kashe shi . ( Zabura 59 : 1 - 4 ) Ka taɓa jin hakanan — ba ka yi wa wanda yake da iko kome ba , duk da haka yana ba ka wahala ? A zamanin Kirista , muna da misalai na musamman na waɗanda suka daraja iko da Allah ya bayar . Na riga na rubuta wasiƙa ga Galatiyawa na gaya masu su daina bin Dokar . A ƙarshe dai , abin da Allah yake so ne ya faru . Kana ba waɗanda suke da iko girma da ta dace ? Shekara guda bayan haka , suka ci nasara . Halayensu ya sa masu lura su ba suka ba daraja ba kawai , har su ma sun so su zama Shaidun Jehovah su kansu ! Ta yaya za ka girmama iko da Allah ya bayar cikin iyali ? ( Romawa 4 : 16 , 17 ; Galatiyawa 3 : 6 - 9 ; 1 Bitrus 3 : 6 ) Ya kamata mata su ba mazansu marasa bi daraja fiye da waɗanda mazansu masu bi ne ? Menene girmama iyaye ta ƙunsa ? Yara , ku kuma fa ? Kalmar Allah ta ba da umurni : “ Ku ’ ya’ya , ku yi biyayya da waɗanda suka haife ku cikin Ubangiji : gama wannan daidai ne . Ka girmama ubanka da uwarka ( ita ce doka ta fari tare da wa’adi ) . ” Ka Girmama Waɗanda Suke Jagabanci ( Zabura 130 : 3 ; Mai - Wa’azi 7 : 20 ; Ayukan Manzanni 20 : 28 ; Yaƙub 3 : 2 ) Saboda haka , wasu cikin ikklisiya ba za su gamsu da dattiɓan ba . Yaya ya kamata mu yi idan muna jin cewa ba a yi wani abu daidai ba a cikin ikklisiya , ko kuma dai kamar haka yake ? Da biyayya , ka bayana yadda abin ya taɓa ka . Kuma idan kamar ana bukatar a gyara wasu abubuwa , ka kasance da gaba gaɗi cewa Jehovah zai ja - gorance dattiɓai su yi abin da yake da kyau da kuma daidai . — Galatiyawa 6 : 10 ; 2 Tassalunikawa 3 : 13 . Duk da haka , akwai wani fanni tukuna da za a bincika game da girmama da kuma yin biyayya ga waɗanda suke da iko . Bari mu bincika wannan a cikin talifi na gaba . • Wane kyakkyawan dalili muke da shi na girmama waɗanda suke da iko ? ( Matta 23 : 8 ) Manazarcin Littafi Mai - Tsarki Albert Barnes ya lura cewa lakabi na addini irinsu “ Malam , ” da ke nufin “ Mai Koyarwa , ” “ ya kan sa fahariya da tunanin fifiko ciki waɗanda suke amsarsa , kuma ya sa waɗanda ba su amsarsa kishi da tunanin su ba wani abu ba ne ; kuma ilahirin ruhu da halin ya saɓa da yadda Kristi ya kasance da sauƙi . ” Misalin Jehovah da Kuma na Yesu Ta yaya Jehovah ya ba halittunsa na ruhu daraja ? 4 , 5 . Mai zabura ya rera waƙa : “ Wanene kinin Ubangiji Allahnmu , wanda ya ke da kursiyinsa cikin ɗaukaka , wanda ya kan ƙasƙantarda kansa domin ya duba abubuwan da ke cikin sama da duniya ? Me ya sa matsayin Bitrus a Fentikos 33 A.Z . yake da muhimmanci ? ( Luka 22 : 61 , 62 ) Kwanaki 51 kawai bayan haka , Kristi ya ba manzon da ya tuba girma , ya sa shi ya wakilci almajirai 120 na Yesu a ranar Fentikos kuma ya yi amfani da “ muƙullai na mulkin ” na farko . Yana da kyau magidanta da iyaye su yi koyi da Jehovah da kuma Yesu Kristi a nuna iko da Allah ya ba su . Ka tuna cewa Jehovah ya mai da hankali ya saurari abin da Ibrahim zai faɗa . A ƙasashe inda matsayin namiji yake da ƙarfi sosai , maigida zai tuna cewa matarsa za ta sha ɗamara kafin ta faɗi abin da yake zuciyarta . Yana daraja su , yana yin la’akari da kasawarsu na jiki da na ruhaniya kafin ma su faɗa bukatarsu . Furta kalmomin godiya na gaske yana taimakawa sosai wajen sa matarka ta ji tana da daraja . — Misalai 31 : 28 . Jehovah ya ma roƙi Isra’ilawa : “ Zo yanzu , mu yi bincike tare , . . . ko da zunubanku sun yi kamar mulufi , za su yi fari kamar snow . ” Ya kamata su gane cewa iyayensu suna ƙaunarsu . ( Afisawa 6 : 4 ) Lokacin da aka ɗauki matsayin maigida , abin da ake nufi shi ne uba ya mai da hankali ga kwarjinin yaran , kada yana sa su fushi domin yawan tsanantawansa . ( Leviticus 19 : 32 ) Ka ba da girma ga tsofaffi ta wurin nuna musu ana bukatarsu kuma ana sonsu . ‘ Tashi tsaye ’ zai haɗa da mu zauna mu saurari abin da suka cim ma a shekaru da suka gabata . ( 1 Bitrus 5 : 2 , 3 ) Duk da yawan aikinsu , dattiɓai masu kula suna kusato matasa , magidanta , iyaye gwamraye , matan aure , da kuma tsofaffi , ko suna fuskantar matsaloli ko babu . Dattijo da yake lura kuma yake yaba wa abin da ɗan’uwa ko ’ yar’uwa suke yi yana yin koyi da Jehovah , wanda yake nuna godiya ga halittunsa a duniya . Ka tuna da yadda Jehovah ya bi da tambayoyin Ibrahim na bincike da kukan Habakkuk na baƙin ciki . Wani Mashaidi ya ce : “ Idan mai ba da gargaɗi ya bi da ni da daraja , zan je wurinsa da sauƙi . ” Mai yiwuwa zai ci lokaci , amma sauraron waɗanda suka yi kuskure zai sa ya yi sauƙi su amince da gargaɗi da suke bukata . Ba wasu girma ya haɗa da waɗanda mai yiwuwa za su zama ’ yan’uwanmu na ruhaniya a nan gaba . Jehovah “ ba shi nufin kowa da halaka ba , amma duka su kai ga tuba . ” • Yaya ya kamata ka ɗauki ’ yan’uwa masu bi ? Ka samu isashen kwanciyar hankali ? ABIN baƙin ciki kuwa , da akwai abubuwa da yawa a duniya da ke hana mutane kwanciyar hankali . Amma , sau da yawa rayuwar gasa tana jawo ɗawainiya , ba salama ba . Shin zai iya samu kuwa ? Ga Marcelo kuma . Waɗannan labarai sun nuna wasu yanayi da suke tada hankali . [ Hasiya ] Abin da mutane da aka ambata cikin talifi na farko suka gano ke nan . Amma sun fuskanci abubuwa uku iri ɗaya . Na uku kuma , dukansu sun sami kwanciyar hankali da suke so bayan sun yarda su yi nazarin Littafi Mai - Tsarki da Shaidun Jehovah . Me Ya Sa Babu Salama ? Mutum ba shi da hikima ko fahimi na yin sarautar kansa babu taimako kuma taimako mai amfanin gaske daga wurin Allah ne . ( 1 Yohanna 5 : 19 ) Idan ba tare da ja - gorancin Allah ba , ƙoƙarce - ƙoƙarce na mutane don samun salama ba za su yi nasara ba domin ayyukan wanda ba a ganinsa wanda ke wanzuwa — mai iko ƙwarai — “ Shaiɗan , ” mugun . ( Romawa 8 : 22 ) Waye ba zai yarda da wannan furcin ba ? Wannan abu shi ne , sun koyi cewa wata rana yanayin duniya zai sake . ( Matta 6 : 10b , NIV ) Idan aka yi nufin Allah a duniya , mutane za su more rayuwa da ba a taɓa yin irinta ba . A ƙarshen hidimarsa , ya gaya wa almajiransa : “ Salama ina bar maku ; salamata ni ke ba ku : ba kamar yadda duniya ke bayarwa ni ni ke ba ku ba . Ya gwada kansa da makiyayi kuma ya kwatanta mabiyansa masu tawali’u da tumaki yayin da ya ce : “ Ni na zo domin su sami rai , su same shi a yalwace kuma . Ta yaya za mu amfana daga abin da Yesu ya yi ? Daidai da lokacin da yake duniya shekaru da yawa da suka shige , yana nan yana damuwa game da masu tawali’u da suke neman kwanciyar hankali . Muhimmin abu ne sanin wannan . ” Ina fatar za a taimake wasu da yawa , kamar yadda aka taimake ni ta wajen koyar da ni gaskiya game da Allah da Ɗansa . ” ( Ishaya 32 : 18 ) Wannan salama kuwa kaɗan ce kawai idan aka gwada da wadda za su more a nan gaba . Masu - adalci za su gāji ƙasan , su zauna a cikinta har abada . ” — Zabura 37 : 11 , 29 . Ban da haka ma , za mu tabbata cewa a nan gaba kaɗan , Allah zai albarkaci mutane masu biyayya da salama da ba a taɓa samu ba . [ Bayanin da ke shafi na 6 ] Wane hali ne Kiristoci suke ƙoƙarin kasance da shi su masu wa’azin bishara ? SAURAYI yakan yi marmarin sabon aikinsa sosai . Zai ɗokanta ya yi iyakacin ƙoƙarinsa . Duk da haka , yakan zama kokawa na yau da kullum . Hali mai kyau na Bulus game da hidima , misali mafi kyau ne garemu . Ba shi da kunyar bisharar . ( Romawa 1 : 15 , 16 ) Yana da hali da ya dace , ya ɗoki ya cika hidimarsa . ( Romawa 12 : 11 ) Kalmar Helenanci da aka fassara “ ragonci ” yana da ma’anar “ mai son jiki , maƙyuyaci . ” ( Irmiya 20 : 9 ) Ba baƙon abu ba ne bayin Allah masu aminci su yi kasala a wasu lokatai . ( a ) Yaya ra’ayin maƙwabcinmu zai iya rinjayarmu ? ( b ) Wane ra’ayi mai daraja ne game da hidimarmu aka furta a 2 Korinthiyawa 2 : 17 ? Maimakon yarda irin wannan tunanin su rinjaye mu , bari mu riƙe ra’ayin da Jehovah da Yesu suke da shi game da hidimarmu . Wane Nawaya Muke da Shi Wajen Maƙwabcinmu ? Domin mu kasance da halin da ya dace wajen hidimarmu , tilas ne abin da yake motsa mu ya zama mai kyau . Me ya sa muke wa’azi ? Ko idan kalilan ne suka saurare mu , yin shelar saƙon ceto cikin aminci yana kawo wa Jehovah yabo . Menene ke motsa mu mu gaya wa wasu begen ceto ? ( 1 Timothawus 2 : 4 , NW ) A yau , haka muke da ƙauna da jin mu mabarta ne ga maƙwabtanmu . Yaya Littafi Mai - Tsarki ya kwatanta duniya da ba ta cikin ikklisiyar Kirista ? ( Afisawa 2 : 1 - 3 ) Waɗannan furci da wasu kamar su daidai suke da kalmomin manzo Yohanna : “ Duniya duka kuwa tana kwance cikin Shaiɗan . ” — 1 Yohanna 5 : 19 . Menene ya kamata kada mu yi game da mutane da ba sa cikin ikklisiyar Kirista , kuma me ya sa ? Kiristoci ba sa ɗaukan mataki su shar’anta yadda wani zai mayar da martani ga aikin wa’azin ba . Ba su da wani dalilin kwatanta wasu da awaki . Daga baya sun zama masu bi . Ta yaya za mu gina “ marmari ” don sanin Littafi Mai - Tsarki , kuma yaya irin sanin nan zai amfane hidimarmu ? Ta yaya taro na Kirista suke shirya mu mu rarrabe maganar gaskiyar daidai ? ( 1 Timothawus 4 : 16 ) Taro na Kirista suna gina bangaskiyarmu , suna taimakonmu mu gina marmari na Kalmar Allah , kuma suna koyar da mu mu zama masu shela da suke ɗokanta a yin bishara . Za Mu Iya Tabbacin Goyon Bayan Jehovah ( 1 Korinthiyawa 3 : 6 - 9 ) Muna ɗokanta cikin wannan nawaya da Allah ya bayar da dukan zuciyarmu , da gwargwadon iyawarmu . Jehovah yana ba mu ruhunsa kuma yana shirya mu da “ takobin Ruhu , ” Kalmar Allah . Tare da taimakonsa muna iya buɗe bakinmu ‘ domin cikinta mu yi maganar asiri na bishara da gaba gaɗi , yadda ya kamata mu yi . ’ • A wace hanya ce muradinmu na yin shelar bishara zai zama kamar “ wuta mai - ƙonewa ” cikin zukatanmu ? • Yaya ya kamata mu ɗauki waɗanda imaninmu dabam ne da nasu ? ( Matta 13 : 1 - 9 , 18 - 23 ; Luka 8 : 5 - 15 ) Har wa yau , ko muna rayuwa cikin al’umma da ake noma ko babu , shuka iri na ruhaniya aiki ne mafi muhimmanci da Kiristoci suke yi . kamar yadda an rubuta , Ina misalin jamalin ƙafafu na masu - kawo bishara ta alheri ! ” Yanzu ne ya fi muhimmanci a yi gaba sosai da hali mai kyau a cika wannan aiki da Allah ya bayar . Saboda haka ne Shaidun Jehovah suka shagala sosai a buga Littafi Mai - Tsarki da kuma rarrabawa tareda kayan nazarin Littafi Mai - Tsarki cikin harsuna 340 . Shaidu kusan miliyan shida ne suke sa hannu a rarraba wannan littattafai na Littafi Mai - Tsarki a duniya duka . Alal misali , da ya warware matsalar rashin magani ko kuma da ya gabatar da wani fahimi na ’ yan Adam a zancen kimiyya . Amma , tun da wuri a lokacin hidimarsa ya bayyana cewa aikinsa na yin wa’azin bishara ne . Yesu ya kira kansa Mai Shuka gaskiyar Mulki . ( Yohanna 4 : 35 - 38 ) Kowane zarafi da ya samu yana yaɗa iri na bishara . Sai kuma Yesu ya yi babban alkawari . Ya ce : “ Ga shi kuwa ina tare da ku kullayaumi har matuƙar zamani . ” — Matta 28 : 19 , 20 . ( Matta 23 : 10 ) Wanda shi ne Shugaban ikklisiyar Kirista , yana da hakkin wannan aiki na duniya duka a gaban Jehovah . — Afisawa 1 : 22 , 23 ; Kolossiyawa 1 : 18 . ( Luka 15 : 10 ) Mu ma muna nuna marmari na ƙwarai wajen mutane . Amma kamar mala’iku , muna yin murna yayin da “ mai - zunubi ” ɗaya ya karɓi saƙon ceto . Yaya yin amfani da littattafai na Littafi Mai - Tsarki yake da amfani sosai ? Aikin Allah na Gaskiya Yaya tsohuwar jarida ta taimaki wani iyali suka zo ga sanin Jehovah ? Talifin da ke zancen renon yara ne ya kwashi hankalin Robert . Robert da Lila suka fara nazarin Littafi Mai - Tsarki babu fasawa da Shaidun , daga baya kuma suka yi baftisma . Su ma , suka shuka irin gaskiya cikin ’ ya’yansu suka yi girbi mai yawa . Menene ya sa mata da miji a Puerto Rico su yi marmari cikin Littafi Mai - Tsarki ? Shekara 40 da ya shige , William da Ada , mata da miji ne daga Puerto Rico , ba su da marmari su yi nazarin Littafi Mai - Tsarki . Tun daga lokacin , sun riga sun taimaka wa mutane 50 su zama cikin ’ yan’uwanci na Kirista . Shekaran Karl 11 ne kawai , amma fitinanne ne . Fallen gayyata ne zuwa wajen wani jawabi game da jahannama , na Ɗaliban Littafi Mai - Tsarki , da aka san su a yau da Shaidun Jehovah . Kusan shekara guda daga baya , bayan nazarin Littafi Mai - Tsarki sau da yawa , Karl ya yi baftisma , ya zama ɗaya cikin Ɗaliban Littafi Mai - Tsarki . A shekara ta 1925 aka kira shi zuwa aiki a hedkwatar Shaidun Jehovah na duniya duka — inda har yanzu yake hidima . Waɗannan tare da makamancinsu suna nuna amfani mai kyau da littattafanmu suke da shi bayan mun bayar da su ga wasu . An Ba Mu Amanar Kaya Mai Daraja Kaya mai daraja ita ce aikin wa’azi da Allah ya ba mu , kuma tukwane na ƙasa su ne mutane da Jehovah ya ba su amanar wannan kaya mai darajar . Menene za mu fuskanta yayin da muke shuka irin gaskiyar Mulki , kuma me ya sa ko da yaya za mu ci gaba da hali mai kyau ? Da akwai wasu wurare da yawancin mutane ba su da marmari sam sam , har ba shi da sauƙi a bi da su . Kada mu manta dai , ko da yake mu ne muke shuka kuma muke ba da ruwa , Jehovah ne mai sa ya yi girma . ( 1 Korinthiyawa 3 : 6 , 7 ) Hakika , kamar yadda Yesu da mala’iku suke yin nasu sashen aikin , Jehovah yana bukatar mu cika hidimarmu sosai . • Yaya ne Yesu Kristi da mala’iku suke sa hannu cikin aikin bishara a yau ? • Me ya sa bai kamata mu sake hannu ba a shuka gaskiyar Mulki ? Bangaskiya ga tanadi da Allah ya yi na tada matattu ta wurin Ɗansa Yesu Kristi , zai iya riƙe mu a lokacin wahala . Wataƙila , begenmu na tashin matattu zai ƙarfafa mu idan muka bincika dawowa da wasu zuwa rai da aka rubuta cikin Littafi Mai - Tsarki . A wani maimaitawa mai ban sha’awa na yadda shaidun Jehovah kafin lokacin Kiristoci suka nuna bangaskiya , manzo Bulus ya rubuta : “ Mata suka karɓi matattunsu , daga cikin mutuwa aka tashe su . ” Da yaron ya mutu daga baya , Iliya ya kwantar da shi a kan gado , ya yi addu’a , ya kwanta ya miƙe a kan yaron sau uku , ya yi roƙo : “ Ya Ubangiji Allahna , ina roƙonka , ka bar ran yaron nan ya sake shiga cikinsa . ” Wace mu’ujiza ce Elisha ya yi a Shunem ? Mun karanta : “ Ananan [ wasu Isra’ilawa ] suna cikin binne wani mutum , sai suka hangi mahara [ Mowabawa ] ; suka jefarda mutumin [ da ya mutu ] cikin kabarin Elisha : da mutumin ya taɓa ƙasusuwan Elisha , sai ya wartsake , ya tsaya bisa ƙafafunsa . ” Yesu ya ce mata : ‘ Daina kuka . ’ Sai ya taɓa makarar kuma ya ce : ‘ Saurayi , na ce maka , Ka tashi . ’ Hakika ta mutu , amma Yesu yana bakin nuna cewa za a tashi mutane zuwa rai daidai kamar yadda za a tashe su a barci mai zurfi . Ya kama hannun yarinyar ya ce mata : “ Yarinya , ki tashi . ” Menene Yesu ya yi a kabarin Li’azaru ? Bayan ya yi addu’a a idon mutanen da suke wajen domin su sani cewa ya dangana ne bisa ikon da Allah ya ba shi , sai Yesu ya kira da babbar murya : “ Li’azaru , ka fito . ” Sai ya fito ! Hannayensa da ƙafafuwansa suna ɗaure da likkafani , fuskarsa kuma da alawayyo . Wasu Tashin Matattu Sun Ƙarfafa Begenmu Lokacin da Yesu ya aika manzanninsa su zama masu wa’azin Mulki , ya ce : “ Ku tada matattu . ” A Yafa a shekara ta 36 K.Z . , tsarkakkiya Dokas ( Tabita ) ta rasu . Wane labari aka rubuta na tashin matattu na ƙarshe a cikin Littafi Mai - Tsarki ? Da Bulus ya tsaya a can a lokacin tafiyarsa ta uku ta wa’azi , ya yi dogon jawabi har tsakar dare . Da ake tuhumarsa a gaban Filikus Gwamnan Roma , Bulus ya shaida : “ Ina gaskatawa dukan abin da ke bisa ga Attaurat , da waɗanda an rubuta cikin annabawa : ina da bege ga Allah , . . . za a yi tashin matattu , na masu - adalci da na marasa - adalci . ” Allah da kansa ya yi maganar tashin matattu lokacin da ya yi annabci a Adnin . Idan kuma Ɗan zai ƙuje kan macijin daga baya , to , sai an tashi Kristi daga matattu ke nan . Yesu ya sanar : “ Amma ga zancen matattu da tashinsu , ko Musa ya gwada wannan a cikin nassi na sarƙaƙiya , inda ya ce da Ubangiji , Allah na Ibrahim , Allah na Ishaƙu , Allah na Yaƙub kuma . Begen tashin matattu da Bulus ya yi , ya jitu da ‘ abin da aka rubuta cikin Dokar . ’ A ranar Fentikos na shekara ta 33 K.Z . , manzo Bitrus ya yi magana daga Zabura 16 : 8 - 11 , yana cewa : “ Gama Dauda ya ambace [ Kristi ] , ya ce , Na ga Ubangiji tuttur a gaban fuskata , gama yana ga hannun damana , domin kada in jijjigu : Domin wannan zuciyata ta yi fari , harshena ya yi murna , har kuma jikina za ya zauna cikin bege , gama ba za ka bar raina cikin kabari ba , ba kuwa za ka bar Mai - tsarkinka shi ga ruɓa ba . ” Yaushe Bitrus ya ɗauko aya daga Zabura 118 : 22 , kuma ta yaya wannan yake da alaƙa da mutuwar Yesu da kuma tashinsa ? Kuma babu ceto ga waninsa : gama babu wani suna ƙarƙashin sama , da aka bayar wurin mutane , inda ya isa mu tsira . ” — Ayukan Manzanni 4 : 10 - 12 . A nan Bitrus ya ɗauko aya daga Zabura 118 : 22 , ya yi amfani da abin da suka faɗa game da mutuwar Yesu da kuma tashinsa . Wane bege ne Ayuba ya nuna , kamar yadda yake rubuce cikin Ayuba 14 : 13 - 15 , kuma ta yaya wannan zai yi wa waɗanda suka yi rashi ta’aziyya a yau ? Ta yaya wasu suka nuna tabbacinsu ga begen tashin matattu ? • Wace aukuwa ce aka rubuta cikin Nassosi ta ba mu dalilin yin begen tashin matattu ? “ Ina lissafta dukan abu hasara , . . . in san [ Yesu Kristi ] , da ikon tashinsa . ” — FILIBBIYAWA 3 : 8 - 10 . ( b ) Ta yaya za a yi tashin matattu ? Ya ce wai tashin matattu ya ƙunshi tara ƙasusuwa da kuma naman mutane da suka taɓa zama jikin mutum da kuma bayar da sabon rai , ko ya halaka da wuta ne ko a haɗari , ko dabban daji ne ya cinye ko kuma ya zama taki ma . ( Mai - Wa’azi 9 : 5 , 10 ; Ezekiel 18 : 4 ) Jehovah , Allah mai ta da matattu , ba ya bukatar sake tattara ɓangarorin jiki da dā suke jikin mutum . Zai iya yin sabon jiki ga waɗanda aka tashe su . Yana taimaka mana mu jure wa gwaji har ma mu fuskanci mutuwa da amincinmu na Shaidun Jehovah . Malaman ƙarya da suke tarayya da ikklisiyar Korinta suka musanci tashin matattu . Hakika , Yesu da ya tashi daga matattu ya bayyana wa Kefas ( Bitrus ) , “ kana ga goma sha biyu . ” ( Yohanna 20 : 19 - 23 ) Wasu 500 sun gan shi , wataƙila lokacin da yake ba da umurni : ‘ Ku je , ku almajirantar . ’ Yaya Bulus ya yi tunani yadda yake rubuce cikin 1 Korinthiyawa 15 : 12 - 19 ? Bugu da ƙari , “ idan cikin wannan rai kaɗai mun yi bege ga Kristi , mun fi dukan mutane ban tausayi . ” ( b ) Menene “ maƙiyi na ƙarshe , ” kuma ta yaya za a kawar da ita ? ( 1 Korinthiyawa 15 : 20 - 28 ) Idan aka ta da Kristi ‘ ’ ya’yan fari ’ na waɗanda suke barci cikin mutuwa , za a ta da wasu ma . Waɗanda na shi ne za a tashe su lokacin bayyanarsa . Irin wannan baftismar tana farawa lokacin da ruhun Allah ya saka begen sama a zukatansu kuma zai ƙare sa’anda aka tashe su daga matattu zuwa rayuwar ruhu da babu mutuwa a sama . — Romawa 6 : 3 - 5 ; 8 : 16 , 17 ; 1 Korinthiyawa 6 : 14 . Menene Kiristoci za su iya tabbatawa da shi idan ma Shaiɗan da bayinsa suka kashe su ? Kamar yadda kalmomin Bulus suka nuna , begen tashin matattu ya sa Kiristoci suke jimre wa haɗari da mutuwa kullum domin aikin wa’azin Mulki . ( 1 Korinthiyawa 15 : 30 , 31 ) Sun sani cewa Jehovah zai iya ya tashe su idan ya ƙyale Shaiɗan da bayinsa suka kashe su . Sa’anda yake Afisus , magabtansa wataƙila sun jefa shi a wani fili ya yi faɗa da dabbar daji . ( Daniel 12 : 4 ; Yohanna 17 : 3 ) Wannan zai sa begenmu na tashin matattu ya ci gaba . Bulus ya amsa wasu tambayoyi a gaba . Me ake nufi da furcin nan “ jikuna na sama ” da kuma “ jikuna na duniya ” ? ( 1 Korinthiyawa 15 : 42 - 44 ) Ya ce : “ Ana shukarsa cikin ruɓewa ; ana tashinsa cikin rashin ruɓa . ” Da sun gama ayyukansu a duniya cikin aminci lokacin bayyanar Yesu , za a ‘ sauya kamaninsu , farat ɗaya , da ƙyiftawar ido . ’ Amma saboda hadaya da kuma tashi daga matattu na Yesu , mutuwa da aka gada daga wurin Adamu ba za ta sake yin nasara ba . — Romawa 5 : 12 ; 6 : 23 . ( Yohanna 10 : 16 ) Hidimarsu ta shelar Mulki ba banza take ba , domin tashin matattu yana jiransu . Ya tabbata cewa Yesu ya tashi daga matattu kuma wasu ma za su taso daga kabari . Bulus ya mai da abin duniya ‘ juji mai yawa ’ kuma ‘ ya lissafa dukan abu hasara ’ domin ya ‘ san Kristi da kuma ikon tashinsa daga matattu . ’ Manzon ya yarda ya mutu kamar yadda Kristi ya mutu da begen ya sami ‘ tashin farko daga matattu . ’ Wanda mabiyan Yesu shafaffu 144,000 suka samu wannan . Lalle zai zama albarka ce lokacin da Ibrahim , Saratu , Ishaƙu da Rifkatu — hakika da wasu da yawa , har da ‘ dukan annabawa ’ — aka tashe su zuwa rai a duniya ! Me ya sa ya kamata mu yi kirki babu jinkiri ? Amma bisa kome , bari mu yi wa Jehovah godiya , wanda ya sa nasara ya kasance bisa mutuwa ta wurin Ubangijinmu Yesu Kristi . • Ga Kiristoci shafaffu , menene aka shuka kuma menene aka tayar ? [ Hoto a shafi na 14 ] Me Ya Sa Ake Wa Masu Iko — Rashin Biyayya ? An ɗauko wani abin da mai magana da yawun Ƙungiyar Tarayyar Shugaban Malamai a Britaniya ya ce : “ Jama’a suna cewa ‘ ina da dama , ’ maimakon su ce ‘ ina da hakki . ’ Masanin zaman jama’a Mikhail Topalov ya amince da wannan furcin : “ Yara ba wawaye ba ne . Amma yaya yawar biyayyar nan ? Bulus ɗan ƙasar Roma ne , kuma Roma ce take mulkin duniya a lokacin . A haka yana nufin cewa manyan masu iko suna da ƙaramin matsayi cikin ƙudurin Allah . Ya san cewa ta wurin yin biyayya ga masu iko da biyan haraji , ba kawai yana bin ƙa’idar ƙasar da yake ciki ba ne amma yana bin farillan Allah daidai . ( Afisawa 5 : 25 ) Idan mutum ya bi misalin Yesu kuma ya yi ja - goranci da kyau , zai sami ‘ ladabi ’ daga matarsa . * ( Matta 17 : 5 ) Waɗannan kalmomi da Jehovah Allah kansa ya furta ya tabbatar da cewa Yesu wanda yake magana da ikon Allah ne . ( Afisawa 4 : 8 ) Waɗannan “ kyauta ga mutane ” dattiɓai Kiristoci ne da aka naɗa su ta wurin ruhu mai - tsarki kuma aka ba su iko su kula da damuwar ruhaniya na ’ yan’uwa masu bi . — Ayukan Manzanni 20 : 28 . Saboda dalilin nan Bulus ya yi gargaɗi : “ Ku tuna da waɗanda su ke shugabannanku , waɗanda suka faɗa maku maganar Allah ; kuma ku yi koyi da bangaskiyarsu , kuna tuna da matuƙar tasarrufinsu . ” An ambata Himinayas da Filitas maza waɗanda suka ja mutane zuwa rashin bin bangaskiya kuma waɗanda maganganunsu na banza ‘ sun lalatar da abu mai - tsarki . ’ ( 2 Timothawus 3 : 16 , 17 ) Haka ma yake cikin ikklisiyar Kirista a yau , wadda aka kwatanta “ jigon gaskiya da ƙarfinta . ” Yin biyayya ga masu iko yana da muhimmanci domin lafiyarmu ta jiki , jiye jiye , da kuma ta ruhaniya . [ Bayanin da ke shafi na 5 ] Littafi Mai - Tsarki yana ɗauke da koyarwa mai yawa game da iko cikin iyali LEBANON an san da ita tun lokacin mutanen Littafi Mai Tsarki domin dunbin arzikin ƙasarta . Haka ma a yau , Lebanon ta ci gaba da ba da amfani da suke da tamani a idanun Jehovah . Ba da daɗewa ba sai shugabar ta iso , Wissam ya fara jawabin kuma . Ya kasance cewa wannan malamin yana da littafin nan Creation kuma yana amfani da shi wajen yin lacca a jami’a ! Wata rana ɗan babarta ya ba ta Littafi Mai Tsarki kuma ya gabatar da ita ga cocin Pentecostal . Bayan shekara shida , Shaidun Jehovah suka zo gidansu Nina suka faɗa mata game da Mulkin Allah . Amma , ta ga amsoshinsu daidai ne kuma daga Littafi Mai Tsarki . Ta keɓe kanta ga Allah kuma ta yi baftisma . 1 , 2 . Wani ɗan sarki ya ƙulla ya hambare ubansa . ( Irmiya 50 : 29 , 31 , 32 ; Daniel 5 : 20 ) Har ya kai wasu bayin Jehovah kuma ga halaka . Bincika wasu cikin waɗannan zai taimake mu mu ga haɗarin wuce gona da iri . * Suka ce wa Musa da Haruna : ‘ Kun cika fahariya , da shi ke dukan jama’a masu tsarki ne , kowanne ɗayansu , Jehovah kuma yana tare da su ; don menene fa ku ke ɗaukaka kanku gaba da taron jama’ar Jehovah ? ’ — Litafin Lissafi 16 : 1 - 3 . Shi ya sa , lokacin da Musa ya fuskanci Kora , kamar dai yana tambayarsa ne , Kana ganin aikinka ba shi da muhimmanci ne har sai ka nemi ka zama firist ? ( b ) Ta yaya tawayen Kora ya ƙare cikin bala’i ? Wuta daga Allah ta ƙone sauran , haɗe da Kora . Ko kuma muna iya zama kamar Kirista na ƙarni na farko mai suna Diyoturifis . Ya cika zargin ikon manzanni , babu shakka domin yana so ya zama shi ne mai kula da kome . Hakika , ba laifi ba ne namiji Kirista ya kai ga samun nawayoyi na ikklisiya . Wanene Absalom , kuma yaya ya yi ƙoƙarin ya samo tagomashi daga waɗanda suke zuwa wajen sarki don shari’a ? Absalom ya ƙudura aniyar ya hamɓare sarautar ubansa . Ya sa aka yi shelar sarautarsa a cikin dukan ƙasar . — 2 Samuila 15 : 10 . ( Zabura 12 : 3 ) Absalom yana da leɓuna na bambaɗanci . Yana gaya wa waɗanda yake neman gamsuwarsu abubuwa masu girma — dukan wannan don ya ƙwace matsayin iko . Lokacin da annabin Allah Sama’ila ya yi magana mai kyau game da shi , cikin tawali’u Saul ya amsa : “ Ni ba Ba’banyamin ba ne , daga mafi ƙanƙanta cikin ƙabilar Isra’ila ? Gidana kuma mafi ƙanƙanta cikin gidajen ƙabilar Banyamin ? * Amma , ka tuna cewa Jehovah ya san zukata kuma yana gane tunaninmu na ciki . Guje wa Rashin Haƙuri 18 , 19 . ( a ) Ka kwatanta yadda rashin haƙuri zai iya sa bawan Allah a zamanin yau ya aika da girman kai . ( b ) Me za mu tuna game da yadda ikklisiyar Kirista take ci gaba ? An rubuta labarin girman kai na Saul cikin Kalmar Allah don amfaninmu . Yana zuwa a kan lokaci , ya san tsarin ikklisiya daidai , kuma ya gwanance wajen magana da koyarwa . Zai dace ne ya zargi ’ yan’uwansa , ƙila ya nuna cewa idan ba da ƙoƙarce - ƙoƙarcensa ba , da ba abin da za a yi ya yi daidai cikin ikklisiyar ? [ Hasiya ] Tun da yake Ra’uba ne ɗan farin Yakubu , waɗanda suke cikin zuriyar da Kora ya ruɗe su su yi tawaye lallai suna fushi da Musa — wanda daga ƙabilar Lawi ne — da yake da iko a kansu . Shi ya sa , idan ba a yi wa mutum jana’iza ba bala’i ne , sau da yawa kuma yana nuna rashin gamsuwar Allah ne . — Irmiya 25 : 32 , 33 . Ka Tuna ? • Ta yaya za mu guje wa rashin haƙuri da Saul ya yi ? Wani alƙali Ba’isra’ile ya kira kansa mafi ƙanƙanta a gidan ubansa . Kowanne cikin mutanen nan ya nuna filako . A wace hanya ce “ wurin masu filako hikima take ” ? ( Misalai 11 : 2 , NW ) Mai filako yana da hikima domin yana bin tafarkin da Allah ya gamsu da shi , yana guje wa ruhun girman kai da ke kaiwa ga kunya . Ƙari ga haka , Jehovah ya albarkaci Bulus da ru’uyoyi da kyautar iya furta wasu harsuna . Yayin da ya ziyarce su , ba “ da gwanintar zance [ ya ] zo ba ko da hikima . ” Maimako , Bulus ya ce game da kansa da abokansa : “ Mu fa , sai a yi lissafinmu hakanan , ma’aikatan Kristi ne , wakilai na asiran Allah kuma . ” Bulus ya kafa misali mai kyau wa Kiristoci a yau . Ko yaya yawan nawayoyin da aka ba mu , kada mu ɗauki kanmu mun fi wasu . ( Mai - Wa’azi 9 : 2 ) Yadda yake da gaske a zancen Bulus , ta wurin alheri ne kawai mutane za su iya samun dangantaka da Allah , har ma su bauta masa ta samun wasu gata . — Romawa 3 : 12 , 24 . ( 1 Korinthiyawa 4 : 7 ) Yayin da yake ba da gargaɗi ko yin ja - gora , zai yi haka kamar abokin aiki — ba kamar ubangida ba . Ba daidai ba ne wani da ya shahara a wani abu sosai ya nemi yabo daga ’ yan’uwa ko kuma ya jawo hankalin masu bi ga kansa . Idan aka ba mu wata nawaya , filako zai taimake mu guje jawo hankali ga kanmu , muna nuna cewa ikklisiya tana ci gaba domin ƙoƙarce - ƙoƙarce da kuma iyawarmu ne kawai . Ba ka farin ciki idan ka ga , alal misali gwauruwa da take zuwa Majami’ar Mulki babu fasawa da yaranta a ƙarƙashin ja - gorarta ? ( Zabura 84 : 10 ) Wataƙila waɗannan mutane ba sanannu ne sosai ba . Gidiyon — “ Auta ” ne a Gidan Ubansa A wace hanya ce Gidiyon ya nuna filako wajen magana da mala’ikan Allah ? Mala’ikan ya fayyace wa Gidiyon al’amura kuma ya gaya masa : “ Ka ceci Isra’ila daga hannun Madayanawa . ” Lallai wannan filako ne ! — Alƙalawa 6 : 11 - 15 . Kafin ya aika Gidiyon zuwa yaƙi , Jehovah ya gwada shi . H . Macmillan , wanda ya gama hidimarsa ta duniya a shekara ta 1966 , ya kafa misali a zancen nan . C . Russell , shugaban Watch Tower Society na farko , ya taɓa tambayar Ɗan’uwa Macmillan wanene yake tunanin zai iya kula da aikin idan ba ya nan . “ Na tsaya a wajen ban iya cewa uffan ba , ” Macmillan ya rubuta da shekaru suka shige . Wannan aikin Ubangiji ne kuma duk matsayin da mutum ya samu cikin ƙungiyar Ubangiji shi ne abin da Ubangiji ya ga ya dace ya ba shi ; kuma na tabbata ba ni ba ne na dace da aikin nan ba . ” Kamar Gidiyon , ya ɗauki kansa da filako — hali da ya kamata mu kasance da shi ke nan . Yaya Yesu ya nuna cewa yana da filako ? ( Matta 15 : 32 ; 26 : 40 , 41 ; Markus 6 : 31 ) Saboda haka , ko da Yesu kamili ne , bai biɗi kamilta ba . Filako kuma zai taimake mu mu biɗi abin da ke daidai daga wasu kuma lura da bukatunsu . [ Hasiya ] Akasarin haka , Ibraniyawa 11 : 32 - 38 ya tabbatar da gaba gaɗinsa , da ya nuna Gidiyon cikin waɗanda aka “ ƙarfafa su ” da waɗanda “ suka zama ƙarfafa cikin yaƙi . ” • Menene filako ? • Ta yaya za mu iya yin koyi da filako na Bulus ? • Ta yaya Yesu ya kafa misali mafi kyau na filako ? Gidiyon ya nuna fahimi a cika nufin Allah Hadayu Da Suke Faranta Wa Allah Rai Ana bukatar sauƙi daga waɗannan abubuwan . ( Farawa 4 : 3 , 4 ) Sai kuma Nuhu , wanda Allah ya tsare shi lokacin babbar Ambaliya da ta halaka miyagun tsara na lokacinsa , ya motsa shi “ ya miƙa hadayu na ƙonawa a bisa bagaden ” ga Jehovah . ( Farawa 8 : 20 ) Sau da yawa , alkawura da albarkar Allah sun motsa Ibrahim mai aminci bawan Allah , kuma abokinsa ya ‘ gina bagade , ya kira sunan Jehovah . ’ ( Farawa 12 : 8 ; 13 : 3 , 4 , 18 ) Daga baya , Ibrahim ya fuskanci gwajin bangaskiya mafi tsanani lokacin da Jehovah ya gaya masa ya miƙa ɗansa Ishaƙu hadaya ta ƙonawa . ( Farawa 22 : 1 - 14 ) Ko da yake waɗannan gajerun labarai ne , sun ba da fahimi sosai game da batun hadaya , yadda za mu gani a gaba . Wane matsayi ne hadayu suke da shi wajen bauta ? Me Ya Sa Ake Bukatar Hadaya ? Yayin da Adamu ya yi zunubi , ya yi hakan ne da gangan . Cin ’ ya’yan itace na sanin nagarta da mugunta da ya yi , rashin biyayya ne da ya yi da gangan . Sakamakon rashin biyayya da ya yi , mutuwa ce , kamar yadda Allah ya bayyana dalla - dalla : “ A ranar da ka ci shi za ka mutu lalle . ” ( Farawa 2 : 17 ) A ƙarshe Adamu da Hauwa’u sun girbe sakamakon zunubi — sun mutu . — Farawa 3 : 19 ; 5 : 3 - 5 . Lokacin da Hauwa’u ta haifi ɗanta na fari Kayinu , ta ce : “ Na sami ɗa namiji da iznin Ubangiji . ” ( Farawa 4 : 1 ) Tana tunani ne cewa wataƙila shi ne zai zama Zuriyar ? A wata sassa kuma , ɗan’uwansa Habila ya ba da gaskiya ga alkawari da Allah ya yi kuma wannan ya motsa shi ya miƙa ’ yan fari na garkensa hadaya ga Jehovah . ( Farawa 32 : 20 ; Karin Magana18 : 16 ) Hakanan ma , yawancin sadakoki da Doka ta ce a yi “ kyauta ” ce ga Allah don a biɗi amincewarsa da alherinsa . A ina ne cikin Littafi Mai Tsarki za mu samu inda aka taƙaita batun hadayu , ko sadakoki na Doka ? Tsakanin sadakoki da ake miƙawa da son rai ko kuma don a matsa kusa da Allah don a samu alherinsa shi ne hadaya ta ƙonawa , hadaya ta gari , da hadaya ta salama . Wasu manazarta sun gaskata cewa kalmar Ibrananci na “ hadaya ta ƙonawa ” na nufin “ hadaya mai hawa ” ko kuma “ hadaya da ke haurawa . ” Hadaya ce ta son rai da ta ƙunshi fulawa mai kyau , da aka dama da mai , haɗe da turare . “ [ Firist ] zai ɗibi tafi guda na lallausan garin da aka zuba wa mai da dukan lubban . Firist kuwa zai ƙona wannan a kan bagaden don tunawa , gama hadaya ta ƙonawa ce mai daɗin ƙanshi ga Ubangiji . ” Ko da ana ƙone waɗannan hadayu a kan bagade , sun bambanta daga hadaya ta ƙonawa domin ba a miƙa dabbar ga baki ɗayanta ga Allah , kitsen da wasu wurare ne kawai ake miƙawa . Ana zubar da sauran naman a waje da zangon ko kuma a wasu lokatai firistocin su ci . Abin marmari shi ne , ana miƙa hadaya ta zunubi ko kuma hadaya ta laifi kafin hadaya ta ƙonawa , wannan yana nuna cewa don Allah ya karɓi kyautar mai zunubi ana bukata a gafarta masa zunubi da ya yi . — Littafin Firistoci 8 : 14 , 18 ; 9 : 2 , 3 ; 16 : 3 , 5 . Wasu zunubi ne na kai ( 5 : 2 - 6 ) , wasu zunubi ne ga “ tsarkakkun abubuwa na Ubangiji ” ( 5 : 14 - 16 ) , wasu kuma ko da ba da saninsu , su ne zunubi da ake yi don mummunar sha’awa ko kuma kumamanci na jiki ( 6 : 1 - 3 ) . Menene ya faru a shekara ta 70 A.Z . game da Dokar da hadayunta ? A shekara ta 70 A.Z . , tsarin abubuwa na Yahudawa , da haikalinta da tsarin firistoci suka zo ƙarshensu . Kalmar Ibrananci da sau da yawa ake fassarawa “ sadakoki ” ita ce qor·banʹ . • Wane irin hadayu musamman ake miƙawa a ƙarƙashin Doka , kuma menene manufarsu ? ( Ibraniyawa 10 : 1 ) A furci da yake a fayyace , manzo Bulus ya tabbatar da cewa dukan hadayu da aka miƙa a ƙarƙashin Dokar Musa amfaninsu ba na dindindin ba ne a batun ceton mutane . — Kolossiyawa 2 : 16 , 17 . ( Romawa 15 : 4 ) Tambayar ita ce , wace ‘ koyarwa ’ da ‘ ta’aziyya ’ za mu iya samu daga abubuwa masu yawa da ke cikin Doka game da sadakoki da hadayu ? Ko da ba a bukatar a miƙa hadayu na zahiri yadda Doka ta faɗa , har ila muna bukatar abin da hadayu suka yi wa Isra’ilawa , wato , a gafarta mana zunubanmu kuma mu more alherin Allah . Da ya ɗauko ayoyi daga Zabura 40 : 6 - 8 , Bulus ya nuna cewa Yesu bai zo ba don ya sa “ hadayu da [ sadakoki ] ” “ hadayun ƙonawa da [ sadakoki ] na kawar da zunubi ” su zama na dindindin ba , duka a lokacin da Bulus yake rubutu Allah ya daina karɓansu . Maimako , Yesu ya zo da jiki da Ubansa na samaniya ya shirya , wanda ya yi daidai ta kowace hanya da wanda Allah ya shirya lokacin da Ya halicci Adamu . Wace hanya mafi kyau ce Kiristoci suke da ita da za su iya kusatowa ga Allah ? ( 1 Yahaya 2 : 2 ) Saboda haka , yayin da Isra’ilawa suna da hanya na ɗan lokaci ta kusatowa da Allah ta hadayunsu , Kiristoci suna da hanya mafi kyau na zuwa wurin Allah — hadayar Yesu Kristi . ( Yahaya 14 : 6 ; 1 Bitrus 3 : 18 ) Idan muka ba da gaskiya a hadayar fansa da Allah ya yi tanadinsa kuma muka yi masa biyayya , mu ma za a gafarta mana zunubanmu kuma za mu more alheri da albarkar Allah . ( Yahaya 3 : 17 , 18 ) Wannan bai zama da ban ta’aziyya ba ne ? To , ta yaya za mu nuna cewa muna da bangaskiya cikin hadayar fansar ? Idan an yi waɗannan , “ [ za a ] karɓa masa , a kuwa yi masa gafara . ” Yayin da ake miƙa hadayu — dabba ko gari — a kan bagade ana haɗa gishiri da zai sa ya daɗe . — Littafin Firistoci 2 : 11 - 13 . Doka ta ce duk wanda yake zuwa gaban Jehovah dole ne ya kasance mai tsarki kuma mara aibi . Duka waɗannan sun nuna gaskiyar cewa : Jehovah mai tsarki ne , bai amince da zunubi ba da kuma kowane irin ɓatanci . Saboda haka , ya kamata mu binciki kanmu a duk fannonin rayuwa don mu tabbata cewa Jehovah yana amincewa da hidimarmu . 12 , 13 . Da yardan rai kana ba da lokacinka da ƙarfinka a koya wa waɗanda suke da marmari kuma suke son ka taimake su su zama almajiran Yesu Kristi ? Yin hidima da ƙwazo , kamar ƙanshi mai daɗi na hadaya ta ƙonawa tana faranta wa Allah rai . — 1 Korantiyawa 15 : 58 . Wane hannun riga ne yake tsakanin hadaya ta salama da taron Kirista ? Game da hadaya ta salama , wani manazarci ya lura : “ Hakika wannan lokaci ne na zumunci na farin ciki tare da Allah na Alkawari , da Yake ƙasƙantar da kansa ya zama Baƙon Isra’ilawa a lokacin hadaya , yadda Yake Mai marabtansu koyaushe . ” Abin da yake sa taron Kirista ya zama da murna musamman shi ne , ba samun koyarwa kawai muke yi ba amma kuma muna yabon Jehovah . “ Yabo ya tabbata ga Ubangiji ! ” Yaya Za Ka Amsa ? • Menene za mu iya miƙawa da ke daidai da hadayar ƙonawa ta yardan rai ? [ Hoto a shafi na 10 ] Don Jehovah ya amince da hidimarmu , dole mu kasance a ware daga kowane irin ƙazanta Ishaya sura ta 53 tana ɗauke da muhimmin annabci game da Almasihu . Yana da sauƙi a ga abin da ya sa za a yi tambaya game da Ishaya 53 : 10 . Ishaya 53 : 10 ta ce : “ Ubangiji ya nufa a ƙuje shi ; ya sa masa azaba : lokacin da za ka maida ransa hadaya domin zunubi , za ya ga zuriyarsa , za ya tsawanta kwanakinsa , nufin Ubangiji kuma za ya yi albarka a cikin hannunsa . ” Yesu ya sani tun da fari cewa tafarki mai kyau da zai ɗauka zai ƙunshi shan wasu azaba . Sai aka ji murya daga sama ta ce , “ Na rigaya na ɗaukaka shi , kuma zan sake ɗaukaka shi . ” — Yohanna 12 : 27 , 28 ; Matta 26 : 38 , 39 . A wannan azanci Jehovah ‘ ya nufa a ƙuje shi ’ ko kuma ƙujewan Almasihun . Ta yaya halin mutum zai iya shafan rayuwarsa ? Ta yaya muke koyan halaye ? Kundin sanin nan da aka ambata ya lura da cewa : “ Muna koya ko kuma bi , kamar a ce soso da ya jiƙe , haka halayen waɗanda abokanmu ne suke shafen mu . ” Wanene halinsa misali ne mafi kyau , kuma ta yaya za mu iya yin koyi da shi ? Ya ce : “ Na yi muku ishara domin ku ma ku yi yadda na yi muku . ” * Muna nazarin rayuwar Yesu da nufin mu yi abin da manzo Bitrus ya ce : “ Domin a kan haka ne musamman aka kira ku . Gama Almasihu ma ya sha wuya dominku , ya bar muku gurbi ku bi hanyarsa . ” 4 , 5 . ( Matiyu 20 : 28 ) Mu Kiristoci , za mu so mu kai ga yin ma wasu hidima , haɗe da ‘ raunannu . ’ Ya sani cewa waɗanda suke ƙoƙarin su faranta wa maƙwabcinsu rai “ a yin abu mai kyau domin amfaninsa ” da za su yi zaton hamayya za ta zo daga duniya mara bi da kuma ganewa . Yesu ya nuna hali nagari a wasu hanyoyi . ( Matiyu 11 : 29 ) Bulus ya ƙarfafa mu mu yi koyi da irin wannan fannin halin Yesu ɗin , da ya ce : “ Ku ɗauki halin Almasihu Yesu , wanda , ko da ya ke surar Allah yake , bai mai da daidaitakan nan tasa da Allah abar da zai riƙe kankan ce ba , sai ma ya mai da kansa baya matuƙa ta ɗaukar surar bawa , da kuma kasancewa da kamannin ɗan adam . ” — Filibiyawa 2 : 5 - 7 . Ni kam , a birnin zuciyata , na amince da Shari’ar Allah . Amma ina ganin wata ka’ida dabam a gaɓoɓina , wadda ke yaƙi da ka’idar da hankalina ya ɗauka , har tana mai da ni bawan ka’idan nan ta zunubi , wadda ke zaune a gaɓoɓina . ” Gyara Halaye Marasa Kyau Saboda haka ɗakwacin waɗanda suka kammala a cikinmu , sai su bi wannan ra’ayi . ” — Filibiyawa 3 : 12 - 15 , tafiyar tsutsa tamu ce . A waɗanne hanyoyi ne Jehovah yake bayyana mana hali da ke daidai ? Kalmomin Bulus sun nuna cewa duk wani bayan ya zama Kirista , idan bai ga dalilin ci gaba ba , ba hali ba ne mai kyau . Bulus ya ci gaba da cewa : “ In kuwa game da wani abu ra’ayinku ya sha bambam , to , Allah zai bayyana muku wannan kuma . ” — Filibiyawa 3 : 15 . Yin nazarin Kalmar Allah da addu’a da kuma taimakon littattafai na Kirista da ake samu ta wurin “ amintaccen bawan nan mai hikima ” zai sa waɗanda ‘ ra’ayinsu ya sha bambam ’ su gina hali da ya dace . ( Matiyu 24 : 45 ) Dattawan Kirista , waɗanda ruhu mai tsarki ya naɗa su su yi “ kiwon Ikklisiyar Allah , ” za su yi farin cikin taimakawa . Bari mu amshe shi . ( Ayuba 1 : 8 , 21 , 22 ) Duk da haka , ya ɗauki kansa ba shi da aibi . Jehovah ya sa Elihu ya taimake Ayuba ya gyara irin wannan hali . Bari mu guje wa ƙoƙarin ɗaura wa kanmu gaskiya , mu tuna cewa ko da mecece gatarmu cikin hidimar Jehovah , har ila mu “ bayi ne marasa amfani . ” — Luka 17 : 10 . Dukansu ne suke da hali mara kyau ? Labarin ya ci gaba : “ Sai Yesu ya ce wa sha biyun , ‘ Ku ma kuna so ku tafi ne ? ’ Bitrus ya amsa masa ya ce , ‘ Ya Ubangiji , gun wa za mu je ? ’ Yayin da muka fuskanci bayani ko sabuwar fahimtar Nassosi waɗanda da farko muka iske su da wuya mu amince da su , ba daidai ba ne mu nuna hali irin wanda Bitrus ya nuna ? Lalle wauta ce idan muka daina bauta wa Jehovah ko kuma muka yi magana da ya saɓa wa “ sahihiyar magana , ” domin kawai wasu abubuwa sun zama da wuyar fahimta da farko ! — 2 Timoti 1 : 13 . ” Me suka shawarci za su yi ? “ Daga ran nan fa sai suka ƙulla su kashe shi . ” Bayin Jehovah suna riƙe halin kirki . ( Daniyel 6 : 6 - 17 ) Haka ma Yesu bai ƙyale magabtansa su tsoratar da shi ba . • Ka kwatanta halin Yesu Kristi . Kirista wanda yake da hali na kirki zai so ya taimake wasu [ Hoto a shafi na 19 ] Duk da lokatai masu wuya da ya kasance ciki , Irmiya ya nuna hali mai kyau . Har lokacin da ya shaida bala’i na faɗiwar Urushalima a shekara ta 607 K.Z . , ya iya ganin abubuwa masu kyau . Irmiya ya rubuta cikin littafin Makoki : “ Ƙaunar Ubangiji ba ta ƙarewa , haka kuma jiyejiyanƙansa ba su ƙarewa . ( Makoki 3 : 22 , 23 ) Duk cikin tarihi , bayin Allah a cikin yanayi mafi muni sun biɗi su kasance da hali mai kyau , har na farin ciki . — 2 Korantiyawa 7 : 4 ; 1 Tasalonikawa 1 : 6 ; Yakubu 1 : 2 . Ka Kasance da Halin Jira Idan mun koyi hali irin na Yesu , ba za mu yi rashin farin ciki na Jehovah ko idan abubuwa ba sa tafiya daidai yadda muke so kuma a lokacin da muka zata . A hanyoyi da yawa . Yaya halin jira zai taimake wani wanda yake fama da tasa matsala ? A wace hanya ce halin jira zai taimaka mana a gyara ra’ayinmu na ci gaba da ƙara fahimtar Littafi Mai Tsarki ? Ka tuna cewa Jehovah ya ga ya dace ya bayyana “ asirin Almasihu ” da kaɗan kaɗan a cikin shekara 4,000 . ( Afisawa 3 : 3 - 6 ) Muna da wani dalilin da zai sa mu yi rashin haƙuri ne ? Wasu suna iya karaya domin suna jin cewa bayan shekaru da yawa na amintaccen hidima , ƙila ba za su ga “ babbar ranar nan mai bantsoro ta Ubangiji ” a lokacin da suke da rai ba . ( Yowel 2 : 30 , 31 ) Har ila , za su iya samun ƙarfafa idan suka lura da wasu fannoni masu kyau . ( Zabura 72 : 13 ) Domin wannan , ana ƙarfafa mu mu yi iyakacin abin da za mu iya , muna jira cikin haƙuri har sai yanayin ya canja — a cikin wannan tsarin abubuwa ko a cikin na mai zuwa . Wane irin hali ne mutum zai iya guje wa ta wurin kasancewa da halin jira ? Wasu sun zama ’ yan ridda saboda rashin haƙuri . Duk da haka ba su fahimci cewa ruhun Jehovah ne yake motsa amintaccen bawa mai hikima ya yi gyare - gyare a Nasa lokaci , ba lokacin da muke jin yake daidai ba . Su ne kuwa abubuwan da mala’iku ke ɗokin gani . ” ( Irmiya 10 : 23 ) Fahimtar cewa kalmomin Irmiya gaskiya ne ba ragonci ba ne . Wane ra’ayi mai kyau ne Shaidun Jehovah suke da shi na abin da ’ yan Adam za su iya cim ma ? Littafin ya nuna cewa za a iya warware matsaloli da yawa ta wurin hali mai kyau . Ta yaya ne aikin Shaidun Jehovah yake gyara mutane ? Waɗanda aka sabonta su sun koyi su yi wa iyalinsu tanadi a hanya mai kyau kuma na gaskiya . Da yake su kansu ma masu bin doka ne ta wurin taimakon wasu su canja rayuwarsu don ya yi kyau , Shaidun Jehovah suna rage wahalar gwamnati waɗanda aikinsu ne su warware matsalolin jama’a . ( Luka 7 : 11 - 15 ; 8 : 49 - 56 ) Amma bai kawar da matsalar ciwo ko kuma magabciya mutuwa ba . Kamar dai waɗanda suke a lokacin sun so ya yi amfani da iko ya yi wannan , amma Yesu ya ƙi . Ya rubuta : “ Idan ba bege , sai zuciya ta karai . ” ( Wahayin Yahaya 20 : 1 - 3 , 6 ; 21 : 3 , 4 ) A cikin wannan lokaci na lalacin ƙasa , za su yi tsammanin ganin Aljanna da aka kafa a duniya . Ka ƙarfafa ’ yan’uwa masu bi . Za Ka Iya Bayyanawa ? • Ta yaya Yesu ya nuna halin jira ? Yesu ya jimre don farin ciki da ke gabansa [ Hotuna a shafi na 25 ] Gadōnmu Mai Tamani — Menene Yake Nufi A Gare Ka ? Waɗanne irin abubuwa ake bar wa mutane gado ? Wane gadō ne Jehovah ya yi tun asali ga ’ ya’yan Adamu da Hauwa’u , to me ya sa ba su samu ba ? ( Zabura 115 : 16 ) Ya yi tanadin gonar Adnin alamar yadda dukan duniya za ta zama kuma ya ba iyayenmu na farko aiki mai girma , na ban mamaki . ( Farawa 1 : 28 ; 2 : 8 , 9 , 15 ) ’ Ya’yansu ma za su yi wannan aiki . Suna da hakkin ƙaunar Jehovah da kuma yi masa biyayya , amma Adamu da Hauwa’u suka kasa nuna godiya ga abin da Allah ya ba su suka taka umarninsa . Saboda haka , ba su iya ba da wannan ga ’ ya’yansu ba . — Farawa 2 : 16 , 17 ; 3 : 1 - 24 . Ta yaya za mu iya samun gadō da Adamu ya yi banza da shi ? An Ba da Gadō ta Wurin Ibrahim A shirye yake ya bauta wa Jehovah duk inda yake so kuma ko ta yaya Allah ya umurta domin ’ ya’yansa su sami gadōnsu . ( Farawa 17 : 15 - 18 ; Ibraniyawa 11 : 17 - 19 ) Domin Ibrahim bai hana ɗansa ba , Jehovah ya ce : “ Ta wurin zuriyarka kuma al’umman duniya za su sami albarka . ” Amma duk sun dogara ga Jehovah . Sai wata rana Isuwa yana fama da yunwa , sai ya sayar da hakkinsa na ɗan fari ga ɗan’uwansa , Yakubu . Don me ? Don a ba shi gurasa da jar miya kawai ! ( Farawa 25 : 29 - 34 ; Ibraniyawa 12 : 14 - 17 ) Al’ummar da alkawuran Allah wajen Ibrahim za su cika a kansu sun fito daga Yakubu ne , wanda Allah ya canja sunansa zuwa Isra’ila . A Dutsen Sinai , waɗanne aukuwa na ban al’ajibi ya faru game da gadōn ’ ya’ya Isra’ila ? Lalle sabuwar al’ummar nan ta sami gadō na ruhaniya ! Suna bauta wa Allah na gaskiya shi kaɗai . ( Ishaya 43 : 10 - 12 ) Ɗa Almasihun zai fito daga cikin al’ummarsu ne . Me ya sa ? Amma ba su da godiya game da gadōnsu mai tamani . 14 , 15 . ( a ) Bayan mutuwar Yesu , ta yaya al’ummai suka fara yi wa kansu albarka ta wurin ‘ ɗan ’ Ibrahim ? Kafin mutuwarsa , Yesu ya gabatar da Yahudawa , waɗanda za su kasance cikin sabuwar al’ummar da jininsa da ya ba da darajar sabon alkawarin . ( Wahayin Yahaya 2 : 26 , 27 ) Tun da yake su sashe na biyu ne na zuriyar ruhaniya ta Ibrahim , za su saka hannu wajen kawo rayuwa ta albarka kamilcacce ga mutane na dukan al’ummai . ( Romawa 8 : 17 - 21 ) Gadō mai tamani kuwa da suke da shi ! — Afisawa 1 : 16 - 18 . Wane fannin gadōnsu ne shafaffu Kiristoci suke morewa yayin da suke duniya ? Abin farin ciki waɗannan su ma suna hidima tsarkaka ga Jehovah kuma sun gane cewa cetonsu ya dangana ne ga bangaskiya cikin Ɗan Ragon Allah , Yesu Kristi . Za ta zama duniya ce da “ ba kuma sauran mutuwa , ko baƙin ciki , ko kuka , ko azaba . ” Adalai za su yi zamansu lafiya a ƙasar , su gāje ta har abada . ” — Zabura 37 : 3 , 4 , 10 , 11 , 29 . “ Waɗansu tumaki ” na Yesu suna da gadō cikin duniya wanda yake sashe ne na Mulkin samaniya . Ta wurin haɗaɗɗen rukuni na shafaffu “ amintaccen bawan nan mai hikima ” ne , waɗansu tumaki suka sami fahimtar alkawura masu tamani waɗanda ke ƙunshe cikin Kalmar Allah . ( Yahaya 17 : 20 , 21 ) Tare suke godiya ga darajar kafarar zunubi da hadayar Yesu ta yi . Suna bauta tare a garke guda ƙarƙashin Makiyayi ɗaya , Yesu Kristi . Ta yaya dukanmu za mu nuna cewa muna godiya ga gadōnmu na ruhaniya ? Godiyarka ga wannan yana da ƙarfi sosai don ya ƙarfafa ka ka tsayayya wa jarabar bin tafarki da zai sa ka ƙi shi ? Bari dukanmu mu rungume gadōn nan na ruhaniya da Allah ya ba mu . ’ Ya’yan Ibrahim sun samu alkawarin gadō mai tamani Kana nuna godiya ga gadōnka na ruhaniya ? ’ Yan adawa da su sun yi ƙarya sun faɗi abin da ba daidai ba game da su ga jama’a . Jean Bonhomme , likita kuma ɗan majalisar wakilai a dā , ya aika buɗaɗɗiyar wasiƙa zuwa ga ’ yan jaridu . Ya rubuta : “ Jefi jefi Shaidun Jehovah suna zuwa gidana . Suna faɗan wannan da hankali kuma su saurari shakkata da haƙuri . ” Bonhemme ya ce : “ Rashin dabararsu a harkokin duniya , da ƙyar ya yi wani lahani . A wani ɓangare kuma , rashin dabara na wasu ’ yan siyasa ya fi razanar da zaman lafiya da kuma kwanciyar hankali na jam’iyya . ” Amma , akwai abu mafi kyau da ke faruwa tsakanin mutane da suke Chile . Labarai na biye sun nuna sakamako mai kyau da ake samu ta wurin yin wa’azi a wannan hanyar . Ta yi hakan , sai ta shawarta ta gwada kiran wani . Mai kula da tarho ta amsa , Karina ta bayyana dalilin kira da ta yi . A wani taɗi da suka yi , ta karanta masa wani sashen littafin nan Sanin Da ke Bishe Zuwa Rai na Har Abada . Ta yi tambaya , amma babu wani a Yerevan , Armeniya , inda take da zama da zai iya gaya mata waye Jehovah — har da iyayenta , da malamanta , har ma da ministocin cocin da ke yankin . Silvia ta yi girma , ta gama makaranta , ta sami aiki , amma har ila ba ta san waye Jehovah ba . Wata da suke ɗaki ɗaya tana samun baƙi a kai a kai . ” Aka yi mata maraba a reshen , a ƙarshe ta samu aka yi nazarin Littafi Mai Tsarki da ita . Duk wurin da aka kai ta , Silvia sai ta nemi Shaidun Jehovah ta fara nazarinta na Littafi Mai Tsarki a kai a kai . Silvia yanzu ’ yar shekara 26 ce kuma tana hidima a wurin da ya tuna mata aljanna , ofishin reshe na Shaidun Jehovah a Denmark . in ji ta . “ YESU Kristi ya gaya wa manzanninsa , “ Ɗan Mutum ma ya zo ba domin a bauta masa ba , sai dai domin shi ya yi bautar , ya kuma ba da ransa fansa saboda mutane da yawa . ” Ya kuma san iyakar lokaci da yake da shi ya yi aikinsa . Hidimarsa ta Almasihu a duniya za ta kasance shekara uku da rabi kawai . ( Daniyel 9 : 24 - 27 ; Matiyu 3 : 16 , 17 ; 20 : 17 - 19 ) Saboda haka , abubuwa biyu ne na musamman suka ja - goranci abubuwan da Yesu ya yi lokacin da yake duniya : abin da ya sa ya zo duniya da kuma don kiyaye lokaci . Kusan ƙarshen hidimarsa , ya yi amfani da furcin nan “ lokaci ya yi . ” Dukansu sun zo ƙauyen Kana a gunduman Galili don bikin aure . Makonni kaɗan da suka shige ne ya yi baftisma , aka shafa shi da ruhu mai tsarki , kuma Yahaya Mai Baftisma ya gabatar da shi , “ Ɗan Rago na Allah , mai ɗauke zunubin duniya . ” ( Yahaya 1 : 29 - 34 ; Luka 3 : 21 - 23 ) Yanzu ja - gorarsa dole ta zo daga Maɗaukakin Iko wanda ya aike shi . Lalle amsa da Yesu ya ba Maryamu ya nuna ƙudurinsa ya yi nufin Ubansa ! Bari mu ma mu ƙuduri aniyar cika ‘ wajibinmu ’ ga Allah . — Mai Hadishi 12 : 13 . Wace mu’ujiza ce Yesu Kristi ya yi a Kana , menene sakamakon wannan a kan wasu ? Wannan ya zama farkon mu’ujiza ta Yesu , ta ba da alamar cewa ruhun Allah yana kansa . Ba da daɗewa ba rani na shekara ta 30 A.Z . ya yi , Yesu da abokansa suna kan hanya zuwa Urushalima su yi Idin Ƙetarewa . Yahudawa ’ yan kasuwa masu haɗama suna sayar da dabbobi da tsuntsaye don hadayu a haikalin . Ya tuka igiya ya yi bulala da ita ya kori masu sayar da dabbobin . Yayin da suke tafiya a ƙasar Samariya , Yesu ya yi amfani da zarafin , ya yi wa wata Basamariya wa’azi . A Galili , Yesu ya soma hidima mai girma fiye da na Yahudiya da Urushalima . ( Matiyu 4 : 23 ) Maganarsa da ke motsawa ita ce : “ Ku tuba domin Mulkin Sama ya kusato , ” ya cika duk ƙasar da wa’azi . ‘ Labari mai kyau game da Yesu ya bazu a dukan kewayen ƙasar , ’ taro masu girma suna zuwan wajensa — daga Galili , Dikafolis , Urushalima , Yahudiya , da kuma ƙetaren Kogin Urdun . Amma , ba duka da suka ji maganar Yesu ne suka amince da shi ba . “ Lokaci ” na mutuwarsa bai yi ba tukuna . — Luka 4 : 16 - 30 . ( a ) Me ya sa wasu shugabanan addinai suka zo su saurari Yesu ? ( b ) Me ya sa aka zargi Yesu da karya dokar Asabaci ? Shugabanan addinai — marubuta , Farisawa , Sadukiyawa da wasu — sau da yawa suna inda Yesu yake wa’azi . Yawancinsu suna wajen ba don su saurara su koya ba , amma don su nemi laifi kuma su kama shi . Yanzu Yahudawa sun kama shi da alhakin saɓo don ya yi da’awar shi Ɗan Allah ne da ya kira Allah Uba . Lalle an ba da shaida na ƙwarai ga gaskiya a Galili ! — Matiyu 4 : 18 - 25 ; Luka 8 : 1 - 3 ; 9 : 1 - 6 . 13 , 14 . ( a ) A wane lokaci ne Yahudawa suke nema su kama Yesu ? Idin Bukkoki ya kusa . Amma Yesu ya san haɗari ne . Da ya ɗan yi jinkiri a Galili , Yesu ya tafi Urushalima “ a ɓoye , ba a fili ba . ” Suna zuwa kowane wuri da birni inda Yesu da manzanninsa suke shirin zuwa . — Luka 10 : 1 - 24 . Yayin da Yesu yake tafiya cikin ginshiƙan haikalin , suka gewaye shi . “ Wannan rashin lafiya , ƙarshensa ba mutuwa ba ne , ” Yesu ya amsa , amma “ domin a ɗaukaka Allah ne , a kuma ɗaukaka Ɗan Allah ta wurinsa . ” Ya san daidai abin da dole zai yi da kuma dalilin haka . — Yahaya 11 : 1 - 10 . Yesu ya tambaya . Ba ta gane abin da Yesu yake so ya yi ba , Marta ta ƙi : “ Ya Ubangiji , ai , yanzu ya yi ɗoyi , don yau kwanansa huɗu ke nan da mutuwa . ” Li’azaru ya fito da ƙafa da hannaye a ɗaure da likkafani , fuskarsa kuma a naɗe da mayani . Yesu ya ce : “ Ku kwance masa , ya tafi . ” — Yahaya 11 : 41 - 44 . Yaya Za Ka Amsa ? • Menene za mu iya koya daga yadda Yesu sau da yawa ya bi da ’ yan hamayya ? “ Lokacinsa ya yi da zai tashi daga wannan duniya ya koma wurin Uba . ” — YAHAYA 13 : 1 . Da Idin Ƙetarewa ya kusa , mutane da yawa daga ƙasar suna zuwa Urushalima , birnin ya cika da tsammanin Yesu . “ Me kuka gani ? ” Ranar 8 ga watan Nisan kafin Idin Ƙetarewan , Yesu ya dawo kusa da Urushalima . Ai , kullum kuna tare da gajiyayyu , amma ba kullum kuke tare da ni ba . ” Lalle wannan ya tanadar mana misali mai girma yayin da muke ɗokiya a jiran ƙarshen wannan tsarin abubuwa ! Ranar Lahadi 9 ga watan Nisan , Yesu cikin nasara ya zo Urushalima . Suna ihu : “ Albarka ta tabbata ga Sarkin nan mai zuwa da sunan Ubangiji ! ” Wasu Farisiyawa da suke cikin jama’an suna son Yesu ya kwaɓi almajiransa . Waɗannan suka ci gaba da gaya wa wasu game da mu’ujizar . Yayin da manyan firistoci da marubuta suka ga wannan kuma suka ji yara suna sowa cikin haikali , “ Hosanna ga Ɗan Dauda ! ” “ Amma ba ku taɓa karantawa ba cewa , ‘ kai ne ka shiryar da ’ yan yara da masu shan mama su yabe ka ’ ? ” ( Yahaya 7 : 10 ) Kuma koyaushe yana neman hanyar tsira lokacin da ya ga ransa yana cikin haɗari . Yesu kuma ba ya shelar kansa cewa shi Almasihu ne . 7 , 8 . Yanzu an kira masu kasuwanci a cikin haikali “ ’ yan fashi . ” Amma , ba su san yadda za su halaka shi ba , tun da yake dukan mutanen na mamaki da koyarwarsa , suna kuwa zuwa wurinsa su ji shi . — Markus 11 : 18 ; Luka 19 : 47 , 48 . Wane darasi Yesu ya koyar , wace gayyata ya miƙa wa masu sauraronsa cikin haikalin ? ” Amma Yesu ba zai guje wa abin da ke jiransa ba . Ranar Hukunci Amsa da Yesu ya bayar ta sa suka yi shuru . — Matiyu 21 : 23 – 22 : 46 . Wane gargaɗi ne Yesu ya ba masu sauraronsa game da marubuta da Farisiyawa ? Da shi ke marubuta da Farisiyawa suna da’awa wai suna koyar da Dokar Allah , Yesu ya aririce masu sauraronsa : “ Ku kiyaye , ku kuma aikata duk abin da suka gaya muku , amma banda aikinsu . Don suna faɗa ne , ba aikatawa . ” Amma Yesu bai gama da su ba tukuna . Wane hukunce - hukunce masu tsanani ne Yesu ya yi wa marubuta da Farisiyawa ? Ma’anar waɗannan kalmomin annabci ta kai har zamaninmu . ( a ) Lokacin Idin Ƙetarewa a 14 ga watan Nisan , wane darasi ne Yesu ya koya wa almajiransa 12 ? ( b ) Wane biki ne Yesu ya girƙa bayan ya sallami Yahuza Iskariyoti ? Kwana biyu da suka rage — 12 da 13 na watan Nisan — Yesu bai nuna kansa a fili cikin haikalin ba . Maimakon ya tsauta musu , Yesu cikin haƙuri ya koya musu amfanin yi wa wasu hidima . Me ya sa Yesu ya yi baƙin ciki sosai cikin gonar Jathsaimani ? Azaba da zai fuskanta da yadda ƙila zai kawo kunya ga Ubansa ya yi tsanani har da lokacin da Yesu yake addu’a , guminsa ya yi ƙauri kamar jini da ke ɗiga . “ Kun ga , ga mai bashe ni ɗin nan ya matso ! ” An Ɗaukaka Ɗan Mutum ! • Ta yaya za mu yi koyi da Kristi Yesu a hidimarmu ? Haka mai Zabura da aka hure ya ce : “ Dokar Ubangiji cikakkiya ce , tana wartsakar da rai . Ka’idodin Ubangiji daidai suke , waɗanda suke biyayya da su sun ji daɗi . Da yake magana game da lokacin da al’ummar Isra’ila za ta sami sarki bil adam , Jehovah ya ce : “ Sa’ad da ya hau gadon sarautar , sai ya sa a rubuta masa dokoki daga cikin littafin dokoki wanda ke wurin Lawiyawan da ke firistoci . Menene Hukumar Mulki ta rubuta ba da daɗewa ba zuwa ga Kwamitocin Rassa game da karatun Littafi Mai Tsarki , kuma me ya sa dukan Kiristoci dattawa ya kamata su bi wannan gargaɗin ? Kiristoci dattawa a yau suna da ayyuka da yawa , da ya sa karatun Littafi Mai Tsarki kullum ya zama wani kaluɓale . Karatun Nassosi kullum zai taimaka musu su “ arzuta . ” ( Joshuwa 8 : 34 , 35 ) Yara da manya , ɗan ƙasa da baƙo , an bukace su su kafa a zukatarsu da kuma tunaninsu irin ɗabi’un da za su kawo albarkar Jehovah da kuma abin da zai kawo la’anarsa . A yau , miliyoyin Shaidun Jehovah suna kama da waɗannan “ baƙi ” a azanci na ruhaniya . ( Afisawa 4 : 22 - 24 ; Kolosiyawa 3 : 7 , 8 ) Suna bukatar su riƙa tuna wa kansu mizanan Jehovah na nagarta da mugunta kullum . ( Amos 5 : 14 , 15 ) Karatun Littafi Mai Tsarki kullum zai taimaka musu su yi wannan . — Ibraniyawa 4 : 12 ; Yakubu 1 : 25 . Da akwai yara “ ƙanana ” da yawa a tsakanin mutanen Jehovah waɗanda iyayensu suka koya musu mizanan Jehovah , amma waɗanda suke bukatar su huɗubantar da kansu game da adalcin nufinsa . ( b ) Menene wanda ya kafa wannan jaridar ya ce game da littattafai na nazarin Littafi Mai Tsarki ? Sarki mai hikima Sulemanu ya rubuta : “ Ka yi hankali , . . . gama wallafa littattafai ba shi da iyaka , yawan karatu kuma gajiyar da kai ne ! ” ( Mai Hadishi 12 : 12 ) Za a iya ƙarawa da cewa karatun littattafai da yawa da ake wallafawa a yau ba gajiyar da kai ba ne kawai amma kuma haɗari ne ga zuciya . ( Matiyu 24 : 45 ) Wannan tsarin karatun Littafi Mai Tsarki na yanzu zai kammala Littafi Mai Tsarki a cikin shekara bakwai . Wannan tsari zai amfani kowa , amma musamman sababbi waɗanda ba su taɓa karanta Littafi Mai Tsarki gaba ɗayansa ba . Waɗanda suka yi Makarantar Littafi Mai Tsarki ta Watchtower ta Gilead domin masu zuwa wa’azi a ƙasashen waje da kuma Makarantar Koyar da Masu Hidima har da sababbi cikin iyalin Bethel ana bukatar su karanta Littafi Mai Tsarki gaba ɗayansa cikin shekara guda . Ka tuna da abin da Musa ya rubuta — kuma da Yesu ya maimaita — “ ba da gurasa kaɗai mutum zai rayu ba , sai dai da kowace maganar da ke fitowa daga wurin Allah . ” 12 , 13 . ( a ) Ta yaya manzo Bitrus ya misalta marmari da ya kamata mu yi na Kalmar Allah ? Bulus kuma , ya yi amfani da nono ya ba da misalin irin cin abinci da bai dace ba da wasu da suka kira kansu manya a ruhaniya suke yi . Ai , duk wanda yake nono ne abincinsa , bai ƙware da maganar adalci ba , kamar jariri yake . Mawallafin Littafi Mai Tsarki Jehovah ya ba ka wannan gatar . Saboda haka , kafin ka buɗe Littafi Mai Tsarki naka , ka roƙi Jehovah ya taimake ka ka fahimci darussa daga karatunka da suke bukatar ka yi amfani da su a rayuwarka . Idan ba ka fahimci abin ba har ila , ka rubuta domin ka ƙara bincike daga baya . Tambayoyin Maimaitawa [ Hoto a shafi na 17 ] Dattawa , musamman suna bukatar karatun Littafi Mai Tsarki kullum Nazari Mai Albarka Kuma Mai Daɗi Idan abin da ake karantawa mai kyau ne , karatu zai kasance tushe ne mai kyau na shaƙatawa . ( Ibraniyawa 5 : 11 , 14 ) Abinci mai tauri dole ne a tauna kafin a haɗiye kuma ya narke . Mai da Nazari Abu Mai Daɗi Ƙara Ƙaunar Kalmar Allah Sosai Ina samun farin ciki ga dokarka . ” — Zabura 119 : 16 , 24 , 47 , 77 , 174 . Jerin shi ne : yi murna , yi bimbini , yi farin ciki da . . . Wannan gamin wataƙila , na nufin cewa yin waswasi mai ma’ana hanya ce ta yin ƙaunar kalmar Yahweh . . . . * Ya kamata mu kawo tunani mai zurfi daga zukatanmu don mu yi bimbini a kansu . Wannan yana bukatar bimbini da kuma addu’a . Ya kamata mu bi misalin da ya bari . ( c ) Me ya sa yake da muhimmanci mu ɗauki nazarin Littafi Mai Tsarki ɓangare ne na “ bautarmu ” ? Mai zabura ya ce ya yi bimbini a kan dokokin Jehovah , umarnansa , da kuma koyarwansa . Ya rera : “ Nakan yi nazarin umarnanka , nakan kuma yi bimbinin koyarwarka . Ina ta tunani a kanta dukan yini . Yin la’akari da cewa nazarin Kalmar Allah ɓangaren bautarmu ce , yana ƙara masa muhimmanci . Nazari ɓangaren bautarmu ce kuma muna yin sa saboda mu inganta bautarmu ne . Ta yaya Jehovah ya bayyana tunani na ruhaniya mai zurfi ga mutanensa ? ( 1 Korantiyawa 2 : 10 ; Matiyu 24 : 45 ) Ajin bawan suna ba da abinci na ruhaniya da ƙwazo ga dukan mutane — “ nono ” ga sababbi amma “ abinci mai tauri ” ga “ manya ne . ” — Ibraniyawa 5 : 11 - 14 . Ka ba da misalin “ zurfafan al’amuran Allah ” da ajin bawa ya ba da bayanin . Alal misali , an buga abubuwa masu kyau waɗanda suka nuna yadda Jehovah zai iya yin gaskiya da kuma jinƙai a lokaci ɗaya . Ta yaya ya kamata mu nuna godiya ga gaskiya ta ruhaniya da “ ba su da iyaka ” da aka bayyana zuwa yanzu ? Ya rubuta : “ Ɗana , ka koyi abin da nake koya maka , sam kada ka manta da abin da na faɗa maka ka yi . Ka kasa kunne ga abin da yake na hikima , ka yi ƙoƙari ka fahimce shi . I , ka roƙi ilimi da tsinkaya . Ka nema da iyakar ƙoƙarinka kamar yadda za ka nemi azurfa , ko kowace irin ɓoyayyiyar dukiya . Idan ka yi za ka san abin da ake nufi da tsoron Ubangiji . Za ka yi nasara a kan koyon sanin Allah . Hakanan , lokacin da muka fara nazari , ya kamata mu zaɓi littattafai daga laburarenmu da za mu yi amfani da su . Ka tuna cewa nazari aiki ne da yake bukatar wasa ƙwaƙwalwa , yana da kyau mu zauna da kyau . Bayan ka mai da hankali na ɗan lokaci , za ka ga yana da amfani ka warware jikinka ko kuma ka fita waje ka ɗan sha iska . A wasu harsuna , wannan Littafi Mai Tsarki yana da wanda aka buga da manyan rubutu , da ka sani da Reference Bible . Yana ɗaukan lokaci , wataƙila kana tunani cewa , ‘ A ina zan sami lokacin da zan yi karatun Littafi Mai Tsarki da kuma nazarina ? ’ [ Hasiya ] Duba Hasumiyar Tsaro 1 ga Agusta , 1998 , shafi na 26 , izifi na 7 . • Waɗanne kayayyakin aiki masu kyau ne Jehovah ya yi tanadinsu ? [ Hotuna a shafi na 25 ] AN CE “ zaɓan lokaci , adana lokaci ne . ” Mutumin da ya ba da takamaiman lokaci domin wani abu da ya kamata ya yi , sau da yawa yana cin ribar lokacinsa . ( a ) A Huɗubarsa a Kan Dutse , menene Yesu ya ce game da bukatunmu na ruhaniya ? ( b ) Waɗanne bincike ya kamata mu yi wa kanmu ? ( Matiyu 24 : 45 ) Za ka fahimci yadda wannan yake da muhimmanci , amma za ka ga cewa kai dai ba ka da lokacin da za ka yi nazari ko kuma ka yi karatun Littafi Mai Tsarki . Idan haka ne , to , bari mu bincika hanyoyi da kuma yadda za mu iya samun lokaci a rayuwarmu domin karatun Kalmar Allah , nazari na kanmu , da kuma bimbini . ( b ) Menene Bulus yake nufi da ya gargaɗe mu mu “ yi matuƙar amfani da lokaci ” ? Domin lokatai da muke ciki , dukanmu ya kamata mu kasa kunne ga kalmomin manzo Bulus : “ Ku mai da hankali ƙwarai ga zamanku , kada ku zama kamar marasa hikima , sai dai masu hikima . Ku yi matuƙar amfani da lokaci don kwanaki mugaye ne . Da yawa a cikin bayin Jehovah a yau yana musu wuya su saka karatun Littafi Mai Tsarki da kuma nazari mai zurfi ya zama sashen rayuwarsu . A Helenanci , furcin nan “ yi matuƙar amfani da lokaci ” yana nufin yin amfani da lokacin wani abu domin wani . A cikin Expository Dictionary , shi W . E . Me ya sa kuma ta yaya za mu “ zaɓi abubuwa mafifita ” ? Saboda haka idan halin karatu da nazarinmu na Littafi Mai Tsarki ba shi da kyau , zai dace idan muka bincika yadda muke amfani da lokacinmu . Menene amfanin bin shawara da aka bayar a cikin littafin nan Examining the Scriptures Daily — 1999 ? * Ta ce : “ Abin ya motsa ni ƙwarai , kuma na manne wa tsari na na karatu ko da menene ya faru ! ” * ‘ Abinci a Kan Kari ’ Ya kasance kamar dai dukanmu mun ji murya tana ce mana : “ Idan kuka kauce daga hanya zuwa dama ko hagu , za ku ji muryarsa a bayanku tana cewa , ‘ Ga hanyar nan , ku bi ta . ’ Dole ne mu kasance muna da tsarin karatun Littafi Mai Tsarki da kuma na nazari na kanmu kuma mu manne masa . Duk da haka , Littafi Mai Tsarki ya nuna cewa muna bukatar a riƙa tunasar da mu abubuwan da muka koya . Suna taimakonmu mu cika ɗaya cikin muhimman hakkinmu na Kirista , wato , saboda kowannenmu ya zama “ ma’aikaci wanda ba hanya ya kunyata , mai kuma fassarar Maganar gaskiya daidai . ” ( 2 Timoti 2 : 15 ) Da zarar mun yi karatu da nazarin Littafi Mai Tsarki , haka zuciyarmu za ta cika da tunanin Allah . ( Ayyukan Manzanni 17 : 2 , 3 ) Hikimarmu ta malamtaka ta ƙaru , kuma taɗinmu , da jawabinmu , da kuma gargaɗin zai gyara wasu sosai a ruhaniya . — Karin Magana 1 : 5 . • Me zai bayyana ta yadda muke amfani da lokacinmu ? Daidaita wasu ayyuka a rayuwarmu da ta shagala da biɗan abubuwan ruhaniya za ta kawo riba mai yawa Ya Kamata Ka Bincika Wasu Addinai Kuwa ? Ina tsammanin irin waɗannan abubuwa za su taimake ni in fahimci mutanen wasu addinai da kyau . Idan aka tambaye shi game da haɗari da sauraron koyarwar ƙarya za ta kawo , sai ya ce : “ Babu abin da zai lalata bangaskiyar wanda ya san gaskiyar Littafi Mai Tsarki . ” Waɗannan labarai sun jawo muhimmiyar tambaya , daidai ne a saurari abin da wasu suka gaskata ? Gano Kiristanci na Gaskiya Fahimtar wannan zai faru , Yesu ya faɗi hanya ɗaya na bambanta wannan jabun Kiristanci daga Kiristanci na gaskiya . Da farko , ya yi kashedi : “ Ku kula da annabawan ƙarya , waɗanda sukan zo muku da siffar tumaki , amma a zuci kyarketai ne masu ƙāwa . ” Wajen yin koyi da Yesu , suna ware kansu daga siyasar duniya da kuma hargitsinta . Suna sanar da sunan Allah . Maimakon haka , suna bi da juna a matsayin ’ yan’uwa . — Luka 4 : 43 ; 10 : 1 - 9 ; Yahaya 13 : 34 , 35 ; 17 : 16 , 17 , 26 . ( Malakai 3 : 18 ) Masu bauta ta gaskiya a yau suna da haɗin kai wajen tunani da kuma ayyuka , kamar yadda Kiristoci na ƙarni na farko suke . Yi Hankali da Malaman Ƙarya Saboda haka ya fara taɗi da cewa : “ Ya ku mutanen Atina , na dai lura , ku masoyan ibada ne ƙwarai , ta kowane fanni . Don sa’ad da nake zagawa , na duba abubuwan da kuke yi wa ibada , har ma na tarar da wani bagaden hadaya da wannan rubutu a sama da shi cewa , ‘ Saboda Allahn da ba a sani ba . ’ ” ( Ayyukan Manzanni 17 : 22 , 23 ) Amma dai , Bulus baya saurarar falsafar baki na Helenawa kullum . Ashe , har mā tsokani Ubangiji ya yi kishi ? ” — 1 Korantiyawa 10 : 20 - 22 . ( Yahuza 4 , 11 ) Wannan bai kamata ya ba mu mamaki ba . Bayan ya yi maganar “ amintaccen bawan nan mai hikima ” da yake wakiltar rukunin Kiristoci shafaffu , Yesu ya faɗi game da ‘ mugun bawa , ’ ajin waɗannan suke gunaguni , “ Ubangijina ya jinkirta zuwansa , ” sa’annan ya soma dukan sauran abokan bautarsa . “ Wannan mulki zai ragargaje dukan waɗannan mulkoki , ya kawo ƙarshensu . Wannan mulki zai dawwama har abada . ” — DANIYEL 2 : 44 . Wane gabagaɗi za mu kasance da shi game da Littafi Mai Tsarki ? Manzo Bulus ya rubuta : “ Sa’ad da kuka karɓi Maganar Allah ta bakinmu , ba ku karɓe ta kamar maganar mutum ce ba , sai dai ainihin yadda take , wato Maganar Allah . ” ( 1 Tasalonikawa 2 : 13 ) Littafi Mai Tsarki na ɗauke da abin da muke bukatar mu sani game da Allah : game da mutumtakarsa , game da nufe - nufensa , da abin da yake bukata a gare mu . Abin da ya fi muhimmanci a cikin Littafi Mai Tsarki shi ne jigonsa : kunita ikon mallakar Allah ( ikonsa na sarauta ) ta wajen Mulkinsa na samaniya . Me ya sa Mulkin Allah abu ne da yake da muhimmanci na nan da nan a gare mu ? Annabci na Daniyel 2 : 44 ya ce : “ A kwanakin waɗannan sarakuna , [ da suke sarautar duniya yanzu ] Allah na Sama zai kafa wani mulki [ gwamnati a sama ] wanda ba zai taɓa rushewa ba har abada , ba kuma za a gādar da shi ga waɗansu mutane ba . ( Karin Magana 8 : 22 - 31 ) “ Shi ne surar Allah marar ganuwa , magaji ne tun ba a halicci kome ba , don ta gare shi ne aka halicci dukkan kome , abubuwan da ke sama da abubuwan da ke ƙasa . ” Kalmar Allah ta ce game da sabon Masarauci na duniya : “ Aka kuwa danƙa masa mulki , da ɗaukaka , da sarauta , domin dukan jama’a , da al’ummai , da harsuna su bauta masa . ” ( Daniyel 7 : 14 ) Domin Yesu zai yi koyi da ƙaunar Allah , salama da farin ciki za su kasance ƙwarai a lokacin sarautarsa . Ta yaya Matiyu 24 : 14 ke cika a yau ? A wurin , mutane suna zuwa su koya game da sabuwar gwamnati mai zuwa . Abokan Sarauta Jehovah kansa ne Sarkinsu , muddin suna masa biyayya , ba a bukatar wata sarauta . Farawa sura 1 ya nuna cewa , wataƙila ta wajen Ɗansa ɗan fari na samaniya , Jehovah ya yi sha’ani da Adamu da Hauwa’u . Labarin ya yi amfani da furcin nan ‘ Allah ya ce musu ’ da kuma “ Allah kuwa ya ce ” musu . — Farawa 1 : 28 , 29 ; Yahaya 1 : 1 . ( Farawa 1 : 31 ) Kome da yake cikin gonar Adnin yana da gwanin kyau . Da ba a bukaci sabuwar gwamnati na samaniya ba . Yayin da mutane kamiltattu suke ƙaruwa , da ta yaya Allah zai iya sadawa da su ? Yayin da iyalin ’ yan Adam suke ƙaruwa , yaya Allah zai riƙa magana da su ? An haɗa su a sararin samaniya da ake kira rukunin taurari . Wasu kuma suna ɗauke da biliyoyi . Lalle wannan shiri ne mai girma — Jehovah ya zama Masarauci , a yi magana da shi kai tsaye , da tsammanin ba za a taɓa mutuwa ba , a zauna har abada a cikin aljanna ta duniya ! ’ Yanci daga sarautar Jehovah babu shakka zai kawo , son kai , ƙiyayya , zalunci , mugunta , yaƙe - yaƙe , da mutuwa . Abin baƙin ciki , iyayenmu na farko suka shawarta cewa ba sa son Allah ya zama Masaraucinsu , sun zaɓi su ware kansu daga wurinsa . ( Romawa 5 : 12 ) “ Shi [ Jehovah ] Dutse ne , aikinsa kuma cikakke ne , gama dukan hanyoyinsa masu adalci ne . . . . Shekaru dubbai yanzu , mutane sun gwada kowace irin gwamnati ta ’ yan Adam , kowane irin tsarin tattalin arziki da na zaman jama’a . ( 2 Timoti 3 : 13 ) Ƙarni na 20 ya tabbatar da wannan . Me ya sa Jehovah ya ƙyale mutane su yi nasu zaɓe ? ( Galatiyawa 5 : 13 ) Saboda haka ’ yanci ba zai kasance cikakke ba , saboda wannan zai kawo yamutsi . Ta barin iyalin ’ yan Adam su bi nasu hanyar , Allah sau ɗaya ɗungum , ya nuna cewa muna bukatar sarautarsa . Yadda yake sarauta , ikon mallakarsa , hanya ce kawai da ke daidai . Wannan haka ne domin zukatanmu da jikunanmu Jehovah ya shirya su su yi aiki sosai yayin da suke tafiya daidai da dokokinsa . Ta yaya Mulkin zai cika nufin Allah ? ( Romawa 16 : 20 ; Wahayin Yahaya 20 : 1 - 6 ) Amma a lokacin , yaya za a nuna mafificiyar hanyar sarauta ta Jehovah ? Talifi na biye zai bincika waɗannan tambayoyi . • Menene jigon Littafi Mai Tsarki ? • Dole yaya za a yi amfani da ’ yancin yin abu ? [ Hotuna a shafi na 10 ] National Archives photo ; sansanin : Oświęcim Museum ; yaro : UN PHOTO 186156 / J . A duk lokacin , ba a yin nufin Allah a duniya gabaki ɗayanta . Menene zai nuna canji daga sarautar ’ yan Adam zuwa Mulkin Allah ? Abin da zai nuna wannan canji shi ne lokacin da Yesu ya kira “ matsananciyar wahala , irin wadda ba a taɓa yi ba tun farkon duniya har ya zuwa yanzu , ba kuwa za a ƙara yi ba har abada . ” Saboda haka , ya dace sosai Jehovah ya kawo ƙarshen wannan mugun tsarin . ( Matiyu 5 : 5 ) Kamar dai yana maganar Zabura 37 : 29 , wadda ta annabta : “ Adalai za su yi zamansu lafiya a ƙasar , su gāje ta har abada . ” Waɗanne mummunan abubuwa ne ba za su ƙara kasancewa ba a sarautar Mulki ? “ Za su mai da takubansu garemani , māsunsu kuma su maishe su wuƙaƙen aske itace . Ba wanda zai tsoratar da shi . ” — Ezekiyel 34 : 25 - 28 ; Mika 4 : 3 , 4 . Ciwo , baƙin ciki , da mutuwa za a kawar da su . Yayin da ya tashi ’ yar shekara 12 , iyayenta “ kuwa mamaki ya kama su . ” Za a nuna gaba ɗaya cewa sarautar Allah ta Mulkinsa ya fi kyau a kome . Littafi Mai Tsarki ya nuna cewa za “ a saki Shaiɗan daga ɗaurinsa . ” A’a , za su zama kamar Adamu da Hauwa’u kamiltattu , waɗanda da son rai suka zaɓi su yi tawaye ga sarautar Jehovah na adalci . — Wahayin Yahaya 20 : 7 - 10 ; Nahum 1 : 9 . A wata sassa , yawancin mutane za su zaɓa su ɗaukaka ikon mallakar Jehovah . Sa’annan , Romawa 8 : 21 za ta cika : “ Za a ’ yantar da halitta kanta [ mutane ] ma daga bautar ruɓewa domin ta sami ’ yancin nan na ɗaukaka na ’ ya’yan Allah . ” Abu mai girma yana jiran masu aminci , sun san cewa Allah zai ba su abubuwan ruhaniya da abin duniya a yawalce har abada ! Ta yaya Yesu ya nuna cewa daidai ne begenmu ya kiyaye mu ? Sauraron ladar , taimako da wajibi ne ga Kirista ya jimre . Abin da Zai Faru a nan Gaba ga Mulkin “ Sa’an nan sai ƙarshen , sa’ad da zai mayar wa Allah Uba mulki , bayan ya shafe dukkan sarauta da mulki da iko . Domin kuwa lalle ne ya yi mulki , har ya take dukkan maƙiyansa . ” — 1 Korantiyawa 15 : 24 , 25 . Lokacin da Kristi ya mayar wa Allah Mulkin , yaya za a fahimci nassosi da ya yi magana cewa zai dawwama ? Duk da haka , mun tabbata cewa Jehovah zai ba su ƙarin gata na hidima da yawa a duk cikin halittarsa . “ Za a ta da matattu , masu adalci da marasa adalci duka ” Yayin da yake nuna ɓacin ransa a kan maguɗi da ma’aikata suke yi da ya zama kan magana a jaridu . Ya ce : “ Ɗabi’a ta lalace domin haɗama . ” Ɗabi’u da suka yi jijiya a Kalmar Allah , Littafi Mai Tsarki , waɗanda da yawa suka karɓa da daɗewa a kan magwajin nagarta da mugunta , an tura su gefe guda . Tarbiyyar Littafi Mai Tsarki Tana da Muhimmanci Kuwa ? Wata mata da ta lura da canji da aka yi a Jamus a cikin shekaru kaɗan da suka gabata ta rubuta damuwarta : “ Yanzu an ɗauki aure tsohon yayi wanda ba shi da amfani . A gefe ɗaya kuma , miliyoyin mutane sun ɗauki ɗabi’a da aka koyar a cikin Littafi Mai Tsarki aba ce da za a dogara da ita kuma muhimmiyar aba ce a duniyarmu ta zamani . Wasu ma’aurata da suke da zama a iyakar Swiss da Jamus sun gano cewa rayuwa bisa ɗabi’un Littafi Mai Tsarki ta ba su farin ciki ƙwarai . Littafi Mai Tsarki . ” Haka ne yake ? Ka Manne wa Matarka Haɗa su ne aure na farko a tarihi kuma domin ya tabbata ne . Aka tambayi mutane , waɗanne abubuwa ne suke da muhimmanci a aure mai kyau . Ko kuma dai mizanin Littafi Mai Tsarki na cewa miji ya manne wa matarsa har ila abu ne mai kyau da za a yi ? ( Matiyu 5 : 32 ; 19 : 9 ) Kashe aure cikin hanzari ba da wani kakkaurar dalili ba domin a sake wani aure yana nuna son kai na rashin la’akari da wasu . Me ya sa ? Doris ta faɗa cikin baƙin ciki , dukansu biyu suka soma zancen kashe aurensu . Manne wa mata ko miji yana bukatar ɗabi’a mai kyau da kuma ƙaunar mizani . Ba shi da son kai a hulɗansa da wasu — yana yin gaskiya , yana ba da daraja , ba ya yaudara . Mutane masu yin gaskiya suna kawo yarda da dogara wanda yake kai wa ga halaye nagari kuma yakan kyautata dangantaka tsakanin mutane . Duk da yawan rashawa da cuta — ko kuma dominsu — galibi na son mutane masu yin gaskiya . An koya wa Christine sata tun tana ’ yar shekara 12 da haihuwa . Masu ba da aiki sun fi son mutane da ba sa cuta . Ba ma daraja ’ yan siyasa , ’ yan sanda , da kuma alƙalai waɗanda suke guje wa rashawa ne ? Iyali mai zaman lafiya , inda manya da ’ ya’ya suke da damar su sami kwanciyar rai ne . Ka yi tunanin yadda kowa zai amfana idan babu mata da aka sake , babu kotun kashe aure , ko na riƙe yara . [ Bayanin da ke shafi na 5 ] 1 , 2 . ( a ) Yaya galibin mutane suke ɗaukar jima’i ? Menene aka koya wa mutane da yawa a Kiristendam game da jima’i , kuma yaya wannan koyarwar take idan aka gwada da koyarwar Littafi Mai Tsarki ? Dabam da duniya ta yau da ba ta addini ba , wasu a cikin Kiristendam sun koyar da cewa jima’i abin kunya ne , zunubi ne , wai kuma “ zunubi na ainihi ” na lambun Adnin ruɗin da Hauwa’u ta yi wa Adamu na jima’i ne . Labarin Littafi Mai Tsarki ya kira ma’aurata na farko “ mutumin da matarsa . ” Littafi Mai Tsarki ya yi magana takamaimai a kan wannan batu . ( Fitowa 20 : 14 ) Daga baya , Yesu ya haɗa “ fasikanci , ” “ zina ” da “ mugayen tunani ” da suke fitowa daga zuciyar mutum , su suke ƙazamtar da shi . ( Markus 7 : 21 , 22 ) An hure manzo Bulus ya gargaɗi Kiristoci a Korintos : “ Ku guji fasikanci . ” ( 1 Korantiyawa 6 : 18 ) A wasiƙarsa zuwa ga Ibraniyawa , Bulus ya rubuta : “ Kowa ya girmama aure . Gādon aure kuwa ya zauna marar dauɗa , don fasikai da mazinata Allah zai hukunta su . ” — Ibraniyawa 13 : 4 . Duk da haka , idan mun bi Allah , mu za mu amfana ƙwarai da gaske . Hakanan kuma yana sa mu ɗaukaka hali mai kyau game da jima’i wanda zai ƙara farin ciki a cikin aure . Wata Kirista ta rubuta : “ Gaskiya ta Kalmar Allah ita ce kāriya mafi kyau da muke da ita . Manzo Bitrus ya rubuta : “ Ku yi halin yabo a cikin al’ummai , don duk sa’ad da suke kushenku , wai ku mugaye ne , sai su ga kyawawan ayyukanku , har su ɗaukaka Allah ran da alheri ya sauko musu . ” Wani umurni game da zangon sojoji shi ne ana bukatar a binne ba haya a bayan zangon . ( Maimaitawar Shari’a 23 : 13 , 14 ) Wataƙila Isra’ilawan sun yi mamakin irin wannan umurnin ; wataƙila wasu ma sun ga cewa umurnin ba shi da amfani . Hakazalika , da akwai dalilai na ruhaniya , na zaman jama’a , na motsin zuciya , na jiki , da kuma na hankali da ya sa Allah ya ce jima’i sai a gādon aure . Bari mu bincika misalai kaɗan a cikin Littafi Mai Tsarki na waɗanda suka bi ɗabi’a mai kyau . Ya kwashe wa matar Fotifar hankali , sai ta yi ƙoƙari ta yaudare shi . Me ya sa Yusufu ya yi tunani a wannan hanyar ? — Farawa 39 : 1 - 9 . Iyalin Yusufu suna da nisa sosai , kuma babansa yana tsammanin ya riga ya mutu . Idan Yusufu ya yi fasikanci , iyalinsa ba za su taɓa sani ba . Irin wannan zunubin wataƙila a ɓoye wa Fotifar da bayinsa maza , tun da akwai lokatan da ba sa zama a gida . Babu shakka ya san abin da Jehovah ya ce a lambun Adnin : “ Domin haka mutum yakan rabu da mahaifinsa da mahaifiyarsa ya kuwa manne wa matarsa , sun zama ɗaya . ” Jehovah ya gaya wa sarkin : “ Mutuwa za ka yi saboda matar da ka ɗauko , gama ita matar wani ce . . . . To , ga bawa dai , yana da ayyuka da zai yi kuma ba abin da zai yi ya canja yanayinsa . Tabbaci daga masu haƙa ƙasa ya nuna cewa tsarin gidajen Masarawa ya tilasta wucewa ta tsakiyar gida kafin a kai rumbuna . Saboda haka , a lokacin farin ciki da kuma lokaci mai wuya , Ayuba ya nuna aminci a zancen ɗabi’a . Jehovah ya lura da haka kuma ya albarkace shi ƙwarai . Bagaden Jehovah ya cika da hawayen mata da aka sake su , kuma Allah ya la’anci waɗanda suka ci “ amanar ” abokiyar zamansu . — Malakai 2 : 13 - 16 . Ta yaya Bashulamiya take kama da “ lambu mai katanga ” ? Sulemanu da ta ƙi , aka hure shi da rubuta labarin . A aminci wajen ɗabi’a , Bashulamiya ta kafa misali mai kyau ga Kiristoci mata a yau . Jehovah ya ji daɗin tarbiyyar yarinya Bashulamiyar kuma ya albarkace ta kamar yadda ya albarkaci Yusufu da kuma Ayuba . Kada mu manta cewa Jehovah yana “ kasa kunne ” kuma yana murna yayin da muka nace domin mu kasance masu tsarki a ɗabi’armu . — Malakai 3 : 16 . Muna da tarbiyya mafi kyau , tarbiyya ta ibada . Duba Hasumiyar Tsaro , ta Turanci fitar 15 ga Maris , 1983 , shafuffuka 29 - 31 . Abin baƙin ciki kuwa , akwai yanayin da Kirista mara laifi takan kamu da cuta da ake ɗauka ta wajen jima’i daga mijinta da ba mai bi ba ne wanda bai bi umurnin Allah ba . • Menene kalmar nan “ fasikanci ” ta ƙunsa a cikin Littafi Mai Tsarki ? • Ta yaya muke amfana ta wajen riƙe ɗabi’a mai tsarki ? Za Ka Iya Kasancewa Da Ɗabi’a Mai Tsarki Ya ƙunshi gane dalilan da suka sa aka haramta lalata da kuma yadda muke amfana daga guje mata . Mun koya cewa ya san abin da ya fi kyau dominmu . ( b ) Menene ya kamata mu guje wa ? ( Filibiyawa 4 : 8 ) Za mu yi haka ta zaɓan abin da muke kallo , da kuma karatu da waƙe - waƙe da muke sauraro . Ka tuna , mutane ajizai ba wuya su faɗa cikin lalata . Don mu riƙe ɗabi’a mai kyau , dole ne mu cika zukatanmu da hikima ta Allah . — Yakubu 3 : 17 . Kowanne ne da aka ɗauka zai sa koma baya ta yi wuya . A cikin duhun magariba ne , ‘ zuciyarsa ’ ta tura shi , ba kawai kowane titi ba , amma inda ya san cewa za a tarar da karuwa ko yaushe . “ Sai ya ba da kai ga daɗin bakinta . ” Wannan furcin ya gaya mana cewa tunaninsa , sha’awarsa , soyayyarsa , motsin zuciyarsa , da kuma burinsa a rayuwa ba su jitu da abin da Allah ya yarda da shi ba . Koya Daga Zunuban Dauda Abin baƙin ciki , har fitattun bayin Allah sun faɗa cikin lalatar jima’i . Dauda ya ɗan manyanta , wataƙila a cikin farkon shekararsa ta 50 . Dauda ya sa aka kawo ta fadarsa ya kwana da ita . Amma Uriya bai je gidansa ba . Aka haifi yaro . Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Ubangiji bai ji daɗin mugun abin nan da Dawuda ya yi ba . ” ( 2 Sama’ila 11 : 27 ) Jehovah ya aike annabi Natan , wanda cikin basira ya tuntuɓi Dauda game da abin da ya yi . Maimako , ya nuna halin da aka kwatanta a cikin Zabura 141 : 5 : “ Nagarin mutum ya iya hukunta ni , ya tsauta mini da alheri , zai zamar mini kamar an shafe kaina da mai . ” Jure wa Sakamakon Zunubi Domin Dauda mutum ne mai aminci , domin yana da jinƙai ga wasu , kuma domin tubarsa ta gaskiya ce . Idan muka riƙe tarbiyya mara aibi , za mu iya ci gaba a kan hanyar ta yin amfani da tanadi da Jehovah ya yi don ya tallafa mana . Ta wajen riƙe tarbiyya mara aibi , za mu amfana yanzu da kuma har abada . Da ya ke kun riga kun san haka , ku kula kada bauɗewar kangararru ta tafi da ku , har ku fāɗi daga matsayinku . ” — 2 Bitrus 3 : 14 , 17 . • Me ya sa yake da wuya a riƙe tarbiyya mara aibi ? • Waɗanne hanyoyi ne za mu iya tallafa wa ƙudurinmu na riƙe ɗabi’a mai tsarki ? • Waɗanne darussa za mu koya daga zunubin saurayi da Sulemanu ya yi maganarsa ? [ Hotuna a shafuffuka na 248 29 ] Zaman Lafiya ta Duniya Ta Yaya ? Marubucin ya nuna begen da ya kasance ne shekaru 10 kawai da suka shige . Abin da ya kasance kamar wayewar sabon zamani , da yawa sun yi zaton cewa ’ yan Adam za su samu ci gaba wajen magance talauci , cututtuka , da kuma batutuwan mahalli . Ɗaliban Littafi Mai Tsarki sun san cewa ƙoƙarin mutane ko yaya kyansa , ba zai taɓa yin nasara ba . Me ya sa ? Domin , kamar yadda Littafi Mai Tsarki ya ce , “ duniya duka kuwa tana hannun Mugun . ” ( 2 Bitrus 3 : 13 ) Hakika , ta wajen Mulkin Allah , duniyarmu za a juya ta ta zama da zaman lafiya , gida mai farin ciki , inda rayuwa da ayyuka za su zama abin murna kullum ga dukan mutane masu biyayya . Ƙari ga haka , Allah ya yi alkawari “ zai share musu dukkan hawaye . Ba kuma sauran mutuwa , ko baƙin ciki , ko kuka , ko azaba , don abubuwan dā sun wuce . ” Za Ka Yarda A Ziyarce Ka ? “ Bayarwa ta fi karɓa albarka . ” — AYYUKAN MANZANNI 20 : 35 . Za mu tabbata cewa a shekara ta 2000 , halin sai - ni yana ci gaba . Sau nawa ka ke ji ana tambayoyi , “ Menene nawa a ciki ? ” Hakanan ma , sujjada ta gaskiya ta ƙunshi bayarwa cikin ƙauna . Tun da yake muna ƙaunar Jehovah kuma muna ƙaunar ’ yan’uwanmu masu bi , abin farin ciki ne mu yi musu hidima , mu ba da kanmu gare su . Waɗanda suke bauta ba tare da son kai ba , suna damuwa sosai da abin da za su iya bayarwa fiye da abin da za su karɓa , suna samun farin ciki ƙwarai . 5 , 6 . ( a ) Wace hidima ce ga jama’a aka yi a Isra’ila , menene fa’idodinsu ? Manzo Bulus ya yi amfani da kalmar Helenanci da ya yi daidai da lei·tour·giʹa a yin nuni ga firistoci na Isra’ila . Sun koyar da Dokar Allah kuma sun miƙa hadayu da ke rufe zunuban mutanen . Saboda haka yana da ikon ceton masu kusatowa ga Allah ta wurinsa , matuƙar ceto , tun da ya ke kullum a raye yake saboda yi musu addu’a . ” — Ibraniyawa 7 : 24 , 25 . Me ya sa hidimar Yesu ga jama’a ta kawo amfani da babu irinsa ? Yesu ya ci gaba firist ne shi har abada , ba tare da magāji ba . Shi “ mai hidima [ lei·tour·gosʹ ] a Wuri Mafi Tsarki , da kuma masujada ta gaskiya , wadda Ubangiji ya kafa , ba mutum ba . ” Yana amfani da ikonsa mai girma a bayarwa , ba a karɓa ba . Ta yaya Yesu ya yi wa jama’a hidima don ya sake Dokar alkawari ? ( Wahayin Yahaya 20 : 6 ; 22 : 1 - 5 ) Duk da haka , Kiristoci a duniya suna yi wa jama’a hidima , kuma suna samun farin ciki mai girma a yin haka . Ƙoƙarin da muke yi mu gaya wa wasu game da ingancin nufe - nufensa masu amfani na Ubanmu da muke ƙauna na samaniya babu shakka yana kawo mana farin ciki mai girma . — Zabura 71 : 23 . Su kaɗai ne za su iya yi masa tsarkakkiyar hidima a wuri Mai Tsarki da kuma farfajiya ta ciki na haikalin Jehovah na ruhaniya , suna saurara da marmari ga yin hidima da Yesu a cikin wuri Mafi Tsarki , sama kanta . Abokan tarayyarsu , ajin waɗansu tumaki , suna murna da su a begensu mai girma . — Ibraniyawa 6 : 19 , 20 ; 10 : 19 - 22 . A ina ne ƙasaitaccen taro suke bauta , ta yaya wannan albarka take shafan su ? A ta haka kuma , an ga ƙasaitaccen taro “ suna tsaitsaye a gaban kursiyin , a gaban Ɗan Ragon kuma , saye da fararen riguna . ” Hakanan ma , ƙasaitaccen taron suna bauta wa Jehovah a farfajiya ta waje a haikalinsa na ruhaniya . Tsarkakkiyar Hidima da ba a Amince da Ita Ba ( Kolosiyawa 1 : 9 , 10 ) Ba mu ba ne za mu ƙudura hanya da ta dace na bauta wa Allah . Duk da haka , sun juya ga wasu alloli yayin da sun yi tunanin cewa wannan zai amfane su . Akwai mutane da yawa da suke da’awar suna bauta wa Allah , amma da gaske suna bauta wa allolin wariyar al’ummai , son kabila , dukiya , kansu , ko kuma wasu alloli . ( a ) Yaya muke ɗaukar bautarmu ? ( Matiyu 4 : 10 ) Yana wa Shaiɗan magana , amma yana da muhimmanci dukanmu mu yi biyayya ga kalmominsa ! Yin wannan domin maƙwabtanmu aiki ne mai kyau da ke kawo farin ciki mai yawa . ( Zabura 41 : 1 , 2 ; 59 : 16 ) Duk da haka , irin wannan hidima za ta kawo farin ciki na gaske sai dai an yi ta da dukan zuciya kuma a hanyar da ta yi daidai . Su wanene da gaske suke bauta wa Allah daidai ? Hidimar Kiristendam bauta ce ko kuma bukukuwa na ainihi , kamar su Cin Jibi da ake yi a Cocin Roman Katolika . Mai yiwuwa , wannan hidima ta haɗa da yin wa’azi wa jama’a . ( b ) Wanene ake ɗauka mai hidima a cikin Kiristendam , me ya sa abubuwa suka bambanta tsakanin Shaidun Jehovah ? * Domin haka suna sauke karatu daga kwaleji ko kuma taron ƙarawa juna sani sai a naɗa su ministoci . The New Encyclopædia Britannica ya ce : “ A cocin da suka ci gaba da riƙe matsayin bishop , minista mai naɗawa ko yaushe bishop ne . Amma ba haka yake tsakanin Shaidun Jehovah ba . Mala’iku suna wa Yesu hidima . Namiji ko tamace , babba ko yaro , almajirin Yesu Kristi na gaskiya zai zama mai hidima . — Yowel 2 : 28 , 29 . Ba shi da satifiket na naɗi ko kuma digiri daga wasu makarantu don a nuna cewa shi mai hidima ne , kuma ba mutum ne ya naɗa shi ba . Daga wanene Kirista mai hidima yake ‘ cancanta sosai ’ ? Bulus ya ce : “ Iyawarmu daga Allah take , domin shi ne ya iyar mana muka zama masu hidima na Sabon Alkawari . ” ( 2 Korantiyawa 3 : 5 , 6 ) Ta yaya Jehovah ya iyar masu bauta masa su zama masu hidima ? ( Kolosiyawa 1 : 9 ) Da haka an ‘ tabbatar da [ Timoti ] ya gaskata . ’ Abu ɗaya shi ne , bangaskiyarsa ta ƙarfafa ta wajen yin cuɗanya da Kiristoci a ikilisiyoyi da ke kusa da shi . Masu kula suna ziyararsu don su gina su . Yaushe aka naɗa Timoti ya zama mai hidima , me ya sa za ka ce ci gabansa na ruhaniya bai tsaya a wurin ba ? Amma , Timoti bai tsaya kawai da ɗaukaka na zama mai hidima ba . A yau , yaya wanda ‘ yake da zuciyar kirki na samun rai madawwami ’ yake ci gaba zuwa zama mai hidima ? ( Yahaya 17 : 16 ; Yakubu 4 : 4 ) Ya miƙa jikinsa “ hadaya rayayyiya , tsattsarka , abar karɓa ga Allah ” babu ragi ko domin wani lada ba . Amma sashe na musamman na hidimarsa , yadda yake da Yesu da Bulus , shi ne wa’azin bishara da almajirantarwa . Sa hannu a wannan aikin ne yake nuna cewa mutum tabbatacce , Kirista ne mai hidima . Halin Kirista Mai Hidima Yawanci ministocin Kiristendam suna tsammani za a ba su daraja na musamman , suna ɗaukan laƙabi irinsu “ rafuren ” ( reverend ) da “ fada ” ( father ) . Amma Kirista mai hidima ya san cewa Jehovah ne kaɗai ya cancanci a ji tsoronsa sosai . ( Luka 4 : 39 ; 17 : 8 ; Yahaya 2 : 5 ) Ko da an ɗaukaka yadda aka yi amfani da shi a hidima ta Kirista , di·aʹko·nos har ila bawa ne . Kiristoci masu hidima na gaskiya — har da waɗanda suke da hakki na musamman a cikin ikilisiya — bayi masu tawali’u ne . Saboda haka , Kiristoci masu hidima suna bauta wa Jehovah Allah da Yesu Kristi cikin tawali’u . Yaya aka saka wa Bulus don jimrewa a hidima ? ( Kolosiyawa 1 : 24 , 25 ) Amma saboda ya jimre , mutane da yawa sun karɓi bishara kuma sun zama masu hidima . ( 2 Timoti 3 : 1 ) Hakika , kusan masu hidima na Jehovah miliyan shida a yau za su iya faɗa tare da manzo Bulus : “ Ta kowace hanya muna bayyana gaskiyarmu , a kan bayin Allah muke , ta matuƙar jurewa . ” Za a yaba musu ƙwarai don jimrewarsu . A sakamakon wannan an tara 144,000 na ƙarshe , kuma ƙarin miliyoyi suna da gaba gaɗin bege na more rai madawwami a aljanna a duniya . • Wane hakki ne duka Kiristoci na farko suke da shi ? • Me ya sa ya kamata Kirista mai hidima ya jure in yana fuskantar wahala ? An koya wa Timoti Kalmar Allah tun yana ɗan yaro . [ Hoto a shafi na 16 ] Baftisma alamar keɓe kai ga Allah ce kuma nuna an naɗa mutum ya zama mai hidima ne Kiristoci masu hidima suna so su yi bauta Ƙari ga haka , Bulus ya yi dukan wannan da “ matuƙar farin ciki . ” Kai fa ? A shirye ka ke ka ba da lokacinka , ƙarfinka , baiwarka , da kuma dukiyarka a bauta wa Jehovah Allah da kuma taimakon wasu , ko ma idan yin hakan zai sa “ ka gaji ka kasala ” a wasu lokatai ? Yawancin mutane ba kawai suna jinkirin su bauta wa Allah ba amma sun ƙi yin haka ne kai tsaye . Jehovah yana bukatar bauta da son rai da kuma dukan zuciyarmu . ( 1 Tasalonikawa 2 : 7 ) A ƙasashe da yawa a yau , doka ta wajibta wa iyaye mata su kula da ’ ya’yansu . A’a . ( 1 Tasalonikawa 2 : 8 ) Ƙauna ta motsa mu mu yi koyi da Bulus . — Matiyu 22 : 39 . Menene sakamakon wannan ? ( Littafin Firistoci 22 : 17 - 20 ; Fitowa 23 : 19 ) Maimakon su ba wa Jehovah dabbobi mafi kyau , sai mutanen zamanin Malakai suka fara ba da waɗanda su kansu ba sa so . Ta yaya hakan zai faru wa wani cikinmu ? ( Yahaya 5 : 30 ) Yesu ya sami farin ciki ƙwarai wajen bauta wa Allah da son rai . Ta wajen Yesu Kristi , Jehovah zai ragargaza Shaiɗan da kuma abubuwa da tawayensa ya jawo . — Farawa 3 : 15 . ( Matiyu 26 : 39 ) Har a lokaci mai wuya ma , Yesu bai taɓa kuskure a son ransa ya yi nufin Ubansa ba . Saboda haka , ko muna bauta wa Allah da son rai , ba zai yi mana sauƙi ba mu yi hakan . ( Romawa 7 : 18 ) Mu ma , muna ganin cewa ba za mu iya yin dukan abin da ke daidai da muke da niyyar yi ba . ( Romawa 7 : 19 ) Wannan ba domin wani rashin niyya ba ne a gare mu . ( 2 Timoti 2 : 15 ; Filibiyawa 2 : 5 - 7 ; 1 Bitrus 4 : 1 , 2 ) Jehovah zai ba wa irin wannan hali na son rai albarka kuma ya taimaka masa . Littafi Mai Tsarki — Ana Sonsa Kuma an Haramta Shi Amma masu adawa da Littafi Mai Tsarki suka yi hamayya da wannan ra’ayin . Wani nazari na baya bayan nan ya nuna cewa ko da yake ana nan ana daraja Littafi Mai Tsarki sosai a can , “ karatunsa , nazari da kuma amfani da abin da aka koya . . . abin da ya riga ya wuce ne . ” To , ta yaya yawancin mutane suke bi da matsaloli da suke ƙaruwa na batun rayuwa ? [ Hoto a shafi na 3 ] Daga littafin nan Deutsche Kulturgeschichte “ MAGANAR Allah rayayyiya ce , mai ƙarfin aiki , ta fi kowane takobi kaifi , . . . tana kuma iya rarrabe tunanin zuciya da manufa tata . ” Sai ya daɗa : “ Idan ka yi la’akari da bukatarmu ta warkarwa a yau kuma ka karanta Littafi Mai Tsarki da wannan a zuci , za ka samu sakamako mai ban mamaki . ” Littafi da Yake ba da Ma’ana Mawallafin Littafi Mai Tsarki , Jehovah Allah , ya ‘ san dukan hanyoyinmu . ’ ( Mika 6 : 8 ) Hikima ce mu yi ƙoƙarin fahimtar waɗannan iyaka da kuma ja - gora domin mu koyi rayuwa ta hakan . Albarka ta tabbata ga mutumin da “ yana jin daɗin karanta shari’ar Allah , ” in ji mai Zabura . Ya ce yana ganin yana da hikima da yawa a ganinsa da zai yarda da misalai da yawa da suka goyi bayan hurewar Littafi Mai Tsarki . Abin tausayi , na kasance babu sani da kuma jahili ga kyau da kuma gaskiyar littafi mafi girma da aka taɓa rubutawa . ” ( Afisawa 4 : 22 - 24 ) “ Kaluɓale ne , ” in ji Daniel , “ domin ajizai ne mu . ” Yanzu Daniel yana karanta Kalmar Allah kowacce rana , kuma ta jawo shi kusa da Jehovah . Farin ciki ya yi nesa da shi . Ya tsorata ba ya iya barci dad dare , don bai san idan ya kwanta ko ba zai farka ba washegari . Sai ya karanta abin da Yesu ya ce game da mutuwa da kuma tashin matattu : “ Lokaci na zuwa da duk waɗanda ke kaburbura za su ji murya tasa [ Yesu ] . ” Mamarsa ba ta iya renonsa ba ita kaɗai , saboda haka aka tura shi ya zauna a gidajen renon yara . A ƙarshe , ya sami abin da yake nema ta wajen nazarinsa na Littafi Mai Tsarki . Ka tuna , Jehovah yana ganin abin da yake zuciyarka kuma ya san abin da ka ke nema . George ya ce : “ Bambancin ra’ayi ko kuma rashin fahimtar mutane suna cikin yanayi da ba su da daɗi a rayuwa . ” Yaya ya magance su ? Lokacin da mata da miji ba su jitu ba , dukansu suna bukatar su yi “ hanzarin kasa kunne , da jinkirin yin magana , da kuma jinkirin fushi . ” ( Afisawa 5 : 28 - 33 ) Hakika , Littafi Mai Tsarki ya koyar da mu yadda za mu fahimci ajizancinmu kuma mu bi da namu ajizanci da kuma yadda za mu ci nasara a bi da na wasu . Da gaske zai kasance littafin rayuwa ! Littafi Mai Tsarki yana koya maka yadda za ka matso kusa da Allah “ [ Jehovah ] yakan ƙarfafa masu kasala da masu jin gajiya . ” — ISHAYA 40 : 29 . Kuma abubuwa da ya halitta suna da ƙarfi sosai ! * Dukan rai a duniya ya dangana ne a kan ƙarfi da yake samu daga ayyukan atam bisa rana . ( Markus 6 : 30 , 31 ; Luka 13 : 24 ; 1 Timoti 4 : 8 ) Da wasu abubuwa da yawa da suke janye mana ƙarfi . Manzo Bulus ya nuna cewa hidimar Kirista za ta bukaci fiye da ƙarfi na kullum na mutane ajizai . Ya rubuta : “ Wannan wadata da muke da ita kuwa cikin kasake take , wato jikunanmu , don a nuna mafificin ikon nan na Allah ne , ba namu ba . ” Jehovah yana taimaka mana ta wajen ruhunsa mai tsarki , ta haka raunanarmu tana ɗaukaka ikonsa . Da cikakken bangaskiya da tabbaci , Dauda ya rubuta : “ Idan Allah yana wajenmu , za mu yi nasara , zai kori abokan gābanmu . ” ( Zabura 60 : 12 ) Jehovah kuma ya ƙarfafa Habakuk saboda ya cika aikinsa na annabci . Kamar Dauda , Habakuk , da kuma Bulus , ya kamata mu ba da gaskiya a iyawar Allah ya ƙarfafa mu kuma a cikin ikonsa ya cece mu . ( Zabura 1 : 1 - 3 ) Kamar yadda dole ne mu ci abinci na zahiri domin mu samu ƙarfin jiki , dole ne mu ci abinci na ruhaniya da Allah ya yi tanadinsa ta Kalmarsa da kuma littattafan Kirista don mu adana ƙarfi na ruhaniya . Saboda haka , nazari mai ma’ana da kuma waswasi suna da muhimmanci . ( Farawa 24 : 63 - 67 ) Mai Zabura Dauda ya yi ‘ tunanin Allah cikin dare farai . ’ Me ya sa za mu ba wa addu’a a kai a kai muhimmanci ƙwarai ? Saboda haka mu “ nace da addu’a . ” Hakika , babu . Yesu ya ce : “ Inda mutum biyu ko uku suka taru saboda sunana , ni ma ina nan a tsakiyarsu . ” Ta yaya ’ yan’uwa mabiya a cikin ikilisiyarmu suke zama ‘ abin taimako wajen ƙarfafawa ’ ? Menene sakamakon haka ? Waɗanne shawarwari aka bayar game da nazarin Littafi Mai Tsarki na gida ? Lalle abin farin ciki ne ƙwarai mu shirya sosai kuma mu ƙara ƙoƙari mu taimake wasu su matso ga Allah ! Shekaru daga baya ya tunƙare ta , ba da daɗewa ba mijinta ya fara nazarin Littafi Mai Tsarki da shi . Ta yaya za mu nuna cewa muna zuba wa Jehovah ido ya ba mu ƙarfi ? Za mu iya yin haka ta wajen ba da kanmu ga tanadi na ruhaniya da yake yi ta wajen “ amintaccen bawan nan . ” Ta yaya manzo Bitrus da Bulus suka furta bukatar ƙarfi da Allah yake bayarwa ? Duk da ajizancinmu na ’ yan Adam , Jehovah zai ƙarfafa mu mu yi nufinsa idan muka dogara a gare shi don taimako . ( 2 Korantiyawa 12 : 10 ) Bari mu nuna irin wannan tabbacin kuma mu ɗaukaka Ubangiji Jehovah Mamallaki Duka , wanda yake ba wa gajiyayye ƙarfi . — Ishaya 12 : 2 . • Me ya sa mutanen Jehovah suke bukatar fiye da ƙarfi na kullum ? Dangantakarmu da Jehovah tana yin ƙarfi yayin da muka yi amfani da Littafi Mai Tsarki muka koya wa wasu Ta yaya ƙa’idodin Allah suka shafi farin ciki ? Bisa ga abin da Zabura 119 : 60 , 61 ta ce , wane tabbaci ne muke da shi ? Mai Zabura yana ƙaunar ƙa’idodin Allah wanda ya rera waƙa : “ Ba tare da ɓata lokaci ba , zan gaggauta in kiyaye umarnanka . ( Zabura 119 : 60 , 61 ) Ƙa’idodin Jehovah suna taimakonmu mu jure wa tsanantawa domin mun tabbata cewa Ubanmu na samaniya zai iya yanke igiyar hani da abokan gaba suka ɗaure mu da shi . Lokacin da Allah ya ga ya dace ya tunasar da mu abubuwa da sun shafi dokokinsa , muna godiya saboda irin wannan ja - gorar . Abin da Ya Sa Muke Bukatar Ƙa’idodin Allah Dalili ɗaya da ya sa muke bukatar tunasarwa ta Allah domin muna mantuwa ne . Me ya sa ake bukatar ƙa’idodin Allah yanzu fiye da ko yaushe ? ( Daniyel 12 : 4 ) Idan ba tare da irin wannan tunasarwar ba za mu zama ‘ masu ji su manta . ’ ( 1 Korantiyawa 2 : 12 ; Ayyukan Manzanni 15 : 31 ) A Taronmu ga Jama’a , masu jawabi suna gabatar da umurnai daga Kalmar Allah , haɗe da ƙa’idodin Jehovah da kuma maganar Yesu mai ban mamaki “ maganar rai madawwami . ” Ta yaya mutanen Allah a wata ƙasar Asiya suka nuna godiya ga taron Kirista ? “ A cikin shekara 19 , ba mu taɓa fasa taro ba . Umurnai masu amfani na ruhaniya da muke samu a waɗannan taron suna ba da tabbaci cewa Ubanmu na samaniya yana ƙaunar mutanensa . Su ba na duniya ba ne , kamar yadda ni ma ba na duniya ba ne . ( Yahaya 17 : 14 - 17 ) Mu ci gaba da ƙaunar Kalmar Allah , wadda ta keɓe mu domin tsarkakkiyar hidimarsa . ( 2 Timoti 3 : 1 - 5 ) Tun da mun yi nisa sosai cikin kwanaki na ƙarshe na wannan mugun tsarin abubuwa , mu ci gaba da addu’a domin Allah ya taimake mu mu ci gaba da kiyaye ƙa’idodinsa ‘ ta wurin biyayya da umarnansa . ’ — Zabura 119 : 9 . Waɗanda suke da “ zuciyar kirki don rai na har abada ” za su samu tabbacin cewa tafarkin da aka kafa a cikin Kalmar Allah lalle mafi kyau ne a bi . 20 , 21 . Idan za mu samu kyautar da ba mu cancanci ba ta rai madawwami , to , dole ne mu yi ƙaunar ƙa’idodin Jehovah da zuciya ɗaya kuma mu kiyaye su da dukan zukatanmu . ( Zabura 119 : 146 ) Hakika , ta wajen kalmomi da ayyuka , mu nuna cewa lalle muna ƙaunar ƙa’idodin Jehovah da zuciya ɗaya . A bin misalin Hannatu , ka ƙudiri anniyar ba za ka bar taro ba ? Kiyaye ƙa’idodin Jehovah ya ware mu tsabtattu kuma karɓaɓɓu domin hidimarsa 1 , 2 . Kiristoci na gaskiya suna da tabbacin cewa gaya wa wasu game da Jehovah Allah da Yesu Kristi shi ne taimako mafi girma da za su bayar . Amma , me za a ce game da taimaka wa waɗanda sun riga suna bauta wa Allah , da suke bin “ Hanya ” ? ( a ) A waɗanne yanayi ne Bulus ya rubuta wa Kolosiyawa ? ( Kolosiyawa 1 : 7 , 8 ; 4 : 10 ) Wani Abafaras ne mai bishara da himma daga birnin Kolosi a Firijiya , a ƙasar gabas da yake ƙasar Afisus a Asiya Ƙarama ( Turkiya ta zamani ) . ( Kolosiyawa 4 : 12 , 13 ) Me ya sa Abafaras ya yi tafiya zuwa wajen Bulus a Roma , me za mu koya daga amsar da Bulus ya bayar ? Ya ba da labarin bangaskiya , ƙauna , da ƙoƙarce - ƙoƙarcen wa’azin bishara na waɗannan Kiristoci . Da farko a wasiƙarsa , Bulus ya ba da fahimi na irin taimako da wataƙila ba za mu lura da shi ba . 7 , 8 . ( 1 Bitrus 5 : 9 ) Ko kuma mu yi wa Jehovah addu’a game da Kiristoci da kuma wasu a yanki inda bala’i ko tsautsayi ya faɗa musu . ( 3 Yahaya 1 , 2 ) A wasu addu’o’i kuma an mai da hankali ga wani rukuni takamaimai . — Ayuba 42 : 7 , 8 ; Luka 6 : 28 ; Ayyukan Manzanni 7 : 60 ; 1 Timoti 2 : 1 , 2 . Ya ce a yi masa addu’a ko kuma dominsa da abokan tarayyarsa . Kolosiyawa 4 : 2 , 3 suka ce : “ Ku lazamci yin addu’a , kuna zaune a faɗake a kanta sosai , tare da gode wa Allah , mu ma ku yi mana addu’a Allah ya buɗe mana hanyar yin Maganarsa , mu sanar da asirin Almasihu , wanda saboda shi ne nake a ɗaure . ” Wannan haka yake game da abokin tarayyar Bulus a Roma . Bulus ya nuna cewa Abafaras yana addu’a musamman game da waɗanda suke Kolosi . Amma addu’o’i na kanmu ko na iyalinmu sukan zama takamaimai . ( 1 Korantiyawa 7 : 39 ) A cikin addu’o’inku , me ya sa ba za ku gaya wa Jehovah ya albarkace ta ya taimake ta ta ci gaba da aminci cikin hidimarta ba ? Me ya sa kowanne cikinsu ba zai ambata sunan ɗan’uwan ba a wasu lokatai cikin addu’arsa ? Saboda nisan wuri ko wasu yanayi , ba za ka san abin da za ka aika ko kuma taimako da za ka bayar ba . Taimako na musamman shi ne addu’o’inka . — Zabura 18 : 2 ; 20 : 1 , 2 ; 34 : 15 ; 46 : 1 ; 121 : 1 - 3 . 16 , 17 . Wato cikin abokan aikina ga Mulkin Allah waɗannan su kaɗai ne daga cikin Yahudawa masu bi , sun kuwa sanyaya mini zuciya . ” — Kolosiyawa 4 : 10 , 11 . Akwai Yahudawa da yawa da aka yi musu kaciya a Roma , wasu yanzu Kiristoci ne . Wataƙila , sun yi tarayya da Kiristoci da su na Al’ummai ne , kuma da farin ciki sun bi Bulus a yi wa na Al’ummai wa’azi . — Romawa 11 : 13 ; Galatiyawa 1 : 16 ; 2 : 11 - 14 . Ka lura da furcin Bulus : “ Sun kuwa sanyaya mini zuciya . ” ( Tafiyar tsutsa tamu ce . ) Bulus ya yi amfani da wannan a wani waje cikin wannan wasiƙar amma ba a Kolosiyawa 4 : 11 ba ne . — Matiyu 5 : 4 ; Ayyukan Manzanni 4 : 36 ; 9 : 31 ; 2 Korantiyawa 1 : 4 ; Kolosiyawa 2 : 2 ; 4 : 8 . 19 , 20 . ( a ) Menene ma’anar furci da Bulus ya yi amfani da shi wa ’ yan’uwa da suke taimakonsa a Roma ? ( b ) A waɗanne hanyoyi ne ƙila waɗannan ’ yan’uwa suka taimaki Bulus ? Kalmar Helenanci da aka fassara ‘ sanyaya zuciya ’ a Kolosiyawa 4 : 11 wasu lokatai ana amfani da ita a littattafai na duniya cewa magani da ke sauƙaƙa wahala ne . Today’s English Version ya yi amfani da furci nan : “ Sun zama da taimako mai girma gare ni . ” ( 2 Timoti 4 : 13 ) Ba ka yi tunani ba cewa waɗannan ’ yan’uwa sun taimaki Bulus da bukatunsa , suna yin abubuwa kamarsu cefane da yin wasu aiki ? Da haka za su kasance a sake su gaya maka ka taimake su idan suna bukatar wasu magani daga kantin magani , ko wani waje . Misalai masu sauƙi ne , amma wannan zai tunatar mana da takamaiman yanayi da za mu fi ‘ sanyaya zuciyar ’ ’ yan’uwanmu maza da mata . Ba a nufin mu gina halayen waɗanda suke gabatar da zaman lafiyar mutane ba . Muna ambata sunan wasu cikin addu’a na kanmu kuma muna ƙoƙari mu sanyaya musu zuciya domin wannan : Mun gaskata cewa ’ yan’uwanmu maza da mata suna so su “ yi zaman da ya cancanci bautar Ubangiji , [ su ] na faranta masa ta kowane fanni . ” Za ka iya haɗa wani Kirista cikin fita yawo na iyalinka ? 1 , 2 . ( a ) Waɗanda suke a waje sun lura da menene game da Kiristoci na farko ? MABIYAN Yesu suna damuwa sosai da ’ yan’uwansu masu bi . Tertullian ( marubuci na ƙarni biyu da uku A.Z . ) ya faɗi game da alheri da suka yi wa marayu , matalauta , da tsofaffi . Za ku ga cewa addu’o’in Abafaras game da ƙaunatattunsa yana da fannoni biyu : ( 1 ) su dage “ [ su ] na cikakku ” kuma na ( 2 ) su dage “ masu haƙƙaƙewa cikin dukkan nufin Allah . ” Bulus ya rubuta wa Afisawa da ke da zama a yammacin Kolosi , cewa makiyaya da masu koyarwa su yi ƙoƙarin taimaka wa duka su “ riski haɗa kan nan na bangaskiya ga Ɗan Allah , da kuma saninsa , mu kai maƙamin cikakken mutum , mu kuma kai ga matsayin nan na falalar Almasihu . ” Ta yaya za mu sa zama cikakku makasudi na musamman ? Muna bincika ƙa’idodin Littafi Mai Tsarki kafin mu tsai da shawarwari ? Misali na ɗaya : A ce mun yi girma a inda ake nuna halin sonkai na ƙabilanci , kishin ƙasa , ko yanki . Muna da halin ‘ ɓacin rai ’ muna saurin mummunar tunanin idan wani daga tsakanin irin mutanen nan ya yi kuskure ko ya yi mana wani ɗan laifi ? ( Yakubu 3 : 2 ) Yanzu , fiye da dā , muna iya gani — mu nemi — hanyoyi da wasu sun fi mu ? ‘ Lalle wannan ’ yar’uwa ta fi ni haƙuri . ’ ‘ Ta fi ni sauƙin hali . ’ Abafaras ya yi addu’a Kolosiyawa su ‘ dage cikakku . ’ ( Yahaya 8 : 44 ) Bulus ya tunasar wa Korantiyawa game da wasu dā waɗanda suka bauta wa Jehovah amma sun kasa . Ya gargaɗi ’ yan’uwa shafaffu : “ Wanda ke tsammani ya kahu , ya mai da hankali kada ya fāɗi . ” 10 , 11 . ( a ) Abafaras ya kafa mana wane gurbi a yin addu’a ? ( b ) Daidai da abin da Abafaras ya yi , wace shawara za ka so ka tsai da ita ? Addu’o’in da Abafaras ya yi wa Kolosiyawa irin waɗannan ne . Ka shirya ka yi haka sosai yayin da ka ke bincika jigon shekarar . Menene wannan ? Ya yi addu’a cewa su dage “ masu haƙƙaƙewa cikin dukkan nufin Allah . ” Sa zuciyarsu dabam ce , rayuwa a sama , kuma suna da kowane dalili su sa zuciyarsu ya yi haske . Wannan sa zuciya bangaren “ nufin Allah ” ne . ( Wahayin Yahaya 7 : 9 , 14 ) Yana cikin “ haƙƙaƙewa cikin dukkan nufin Allah ” da ka ke yi ? Ka mai da hankali ga inda Bulus ya saka “ sa zuciya ” a ba da tabbacinsa : “ Muna taƙama da shan wuyarmu , da ya ke mun sani shan wuya ke sa jimiri , jimiri kuma ke sa ingataccen hali , ingataccen hali kuma ke sa sa zuciya , ita sa zuciyan nan kuwa ba ta sāce iska faufau , domin Allah ya kwarara ƙauna tasa a zukatanmu , ta Ruhu Mai Tsarki . ” — Romawa 5 : 3 - 5 . 17 , 18 . ( a ) Ta yaya tsari da Bulus ya gabatar ga Romawa ya kai ga sa zuciya ? Wasu an doke su , an kwace littattafansu na Littafi Mai Tsarki , ko kuma yaɗa labaran ƙarya game da su . Jimiri kuma ke sa ingataccen hali . Idan kalilan suka juya daga hanya ta Kirista , me ya sa wannan ba zai zama dalilin sanyin jiki ba ? Sam sam ! A wane azanci ne za a lura da dagewarku cikakku , masu haƙƙaƙewa ? Ka tabbata da wannan . Me ya sa ? • Menene ka ‘ dage kana cikakke ’ ya ƙunsa ? • Yadda aka shawarta a Romawa 5 : 4 , 5 , wane irin sa zuciya ka ke so ka samu ? [ Hotuna a shafi na 15 ] Wasu miliyoyi suna da sa zuciyar da ka ke da shi da kuma haƙƙaƙewa Me ya sa take da muhimmanci haka , da Yesu zai ce , fiye da kome , za ta nuna almajiransa ? Bari mu bincika waɗannan tambayoyi . Ƙauna ta gaskiya yadda Littafi Mai Tsarki ya nuna ba kawai daga azanci ba ne . Ta ƙunshi gaskiya da kuma cikakken so . — 1 Bitrus 1 : 22 . Ƙauna — Hali da Take da Muhimmanci Ya ce : “ Ku aminaina ne in kuna yin abin da na umarce ku . ( Afisawa 5 : 1 ; 1 Yahaya 4 : 16 ) Littafi Mai Tsarki ya ce samun sani na Jehovah da kuma na Yesu yana nufin rai madawwami . Alal misali , yana da muhimmanci a ci gaba da samun ilimi na Kalmar Allah . Saboda haka , ana bukatar dattawa sosai , kuma waɗanda suka kai a ba su wannan gatar , an yaba musu . Har ila yau , waɗanda suka kai a ba su gatar kula ya kamata su kasance da daidaici idan suka tuna da manufar wannan gatar . Samun iko ko yin suna ba shi ne abu mai muhimmanci ba . Dattawa waɗanda suke faranta wa Jehovah rai ƙaunarsa da kuma ta ’ yan’uwansu ce take motsa su . Ba suna suke nema ba ko kuma rinjaya . Me ya sa Kiristoci suke tuna alkawarin albarka na Jehovah ? An gan muhimmancin motsawar ƙauna a wata hanya kuma . ( Ibraniyawa 11 : 6 ) Yawancinmu muna son ganin cikan alkawuran Allah kuma muna maimaita abin da manzo Yahaya ya ce : “ Amin . ( Luka 22 : 41 , 42 ) Hakika , ƙauna tana gina mu . Ta yaya za mu koyi mu yi ƙaunar Jehovah ko da yake ba ma iya ganinsa ba ? Daga kalmomin Yesu , a bayyane yake cewa na farko ya kamata mu ƙaunaci Jehovah . ( Zabura 116 : 1 - 9 ) A yau , Jehovah yana kula da mu , yana ja - gorarmu , yana ba mu ƙarfi , kuma yana ƙarfafa mu . Ta Yaya Za Mu Nuna Ƙaunarmu ? ( Matiyu 24 : 14 ; Romawa 10 : 10 ) Yin biyayya ga Kalmar Allah a irin waɗannan abubuwa tabbaci ne cewa ƙaunarmu ga Jehovah ta gaske ce . 15 , 16 . Ƙaunar Jehovah tana taimakon mutane su tsai da shawara masu kyau . Na wasu shekaru , shi da matarsa suka yi nazarin Littafi Mai Tsarki kuma duk da tangarɗa , a ƙarshe suka ƙware suka zama masu shelar Mulki . A bara , Gazmend ya yi baftisma , ɗaya daga cikin 366 da suka yi baftisma a Albaniya a shekarar hidima ta 2000 . A dukan duniya irin wannan ƙauna ta motsa mutane 805,205 su saka hannu cikin ɓangarorin hidimar majagaba dabam dabam a shekarar hidima ta 2000 . Wannan nuna ƙauna ce da kuma bangaskiya waɗannan majagaba suka yi ! A yau muna kama da mutanen da Bitrus ya ce musu lokacin da ya ce : “ Ko da ya ke ba ku taɓa ganin [ Yesu ] ba , kuna ƙaunarsa . ” ( 1 Korantiyawa 11 : 1 ; 1 Tasalonikawa 1 : 6 ; 1 Bitrus 2 : 21 - 25 ) A 19 ga Afrilu , 2000 , adadin mutane 14,872,086 aka tunasar da su dalilin da ya sa za su ƙaunaci Yesu lokacin da suka halarci Tuna mutuwarsa na kowacce shekara . Yesu ya ce mu ƙaunaci Jehovah da dukan zuciyarmu , ranmu , hankalinmu , da kuma ƙarfinmu . Kuma ta yaya ƙaunar maƙwabci take taimaka mana mu kasance da daidaitawa mai kyau da kuma zuciyar kirki ? Ka Tuna ? • Me ya sa ƙauna hali ce da take da muhimmanci ? Domin muna nuna ƙaunarmu ga Allah ta yin biyayya da Kalmarsa , kuma Kalmarsa ta umarce mu mu ƙaunaci maƙwabcinmu . Kuma yana maganar ƙauna ce dabam da wadda take tsakanin iyalai ko kuma tsakanin mace da namiji . ( Yahaya 17 : 26 ; 1 Yahaya 4 : 11 , 19 ) Marubuci Bayahude — wanda , kamar yadda Yesu ya lura , yana magana da basira — ya yarda da abin da Yesu ya ce ƙaunar Allah ta kamata ta kasance da “ dukkan zuciya , da dukkan hankali da dukkan ƙarfi . ” ( a ) Ta yaya Yesu ya koyar da “ masanin Attaura ” cewa ya kamata ya samu ƙarin fahimi game da waɗanda yake gani maƙwabtansa ne ? Ƙauna Cikin Iyali Sakamakon haka , iyaye Kiristoci sun yi murna kusan irin na wata uwa a Netherlands . Adadin masu shela 31,089 da suka ba da rahoto a Netherlands bara ya haɗa da yawa da suka koyi su ƙaunaci Jehovah daga iyayensu . ( 1 Timoti 6 : 11 ) Ya yi baftisma a shekara ta 1998 , ya yi murna ƙwarai da matarsa ta yarda ta yi nazarin Littafi Mai Tsarki daga baya . In ji wani mutum a Jamus , menene ya ƙarfafa aurensa ? ( Ishaya 54 : 13 ) Suna furta ƙaunarsu a kan aikatawa yadda Bulus ya nuna yayin da ya ce : “ Ku bauta wa juna da ƙauna . ” Lalacewar tattalin arziki ya bar su babu aiki ko kuɗi , sai masu shela suka shawarta su nemi kuɗi ta wajen sayar da abinci ga masunta lokacin da suke dawo daga kamun dare . 10 , 11 . Solomon Islands misali ne a wannan . A ƙarshe , waɗanda suka ba da kai dole su koma , amma sai da suka koya wa ’ yan’uwa ’ yan ƙasan yadda za su gama harshashen . Kamar Allah , Muna Ƙaunar Duniya Ta yaya za mu yi koyi da Jehovah a halinmu ga waɗanda ba sa cikin imaninmu ? ( Afisawa 5 : 1 ; Yahaya 3 : 16 ) Kamar Jehovah Allah , muna aikin ƙauna wajen duka — haɗe da waɗanda ba sa bin imaninmu . Wannan zai kasance ceto ga kowanne da ya saurara . — Markus 13 : 10 ; 1 Timoti 4 : 16 . Don su yi haka , dole su koyi sabuwar yare , amma damuwarsu ta ƙauna ta sami albarka da mutane 27 suka halarci jawabi ga jama’a duk da ruwan sama mai yawa da aka yi . A yanzu , tana rubuta tattaunawa da mutane 42 kuma tana tafiyar da nazarin Littafi Mai Tsarki 11 . Yesu ya gaya wa masanin Attaura cewa Basamariye ma zai iya zama maƙwabci . A Huɗubarsa a kan Dutse , Yesu ya ci gaba kuma da ya ce : “ Kun dai ji an faɗa , ‘ Ka so ɗan’uwanka , ka ƙi magabcinka . ’ Wannan ba abin wasa ba ne domin a Turai wasu suna maganar Shaidun Jehovah a wannan hanyar domin su rinjayi mutane a hana ayyukan Shaidun . A ƙarshe , editan ya fahimci cewa talifi na ainihin ba daidai ba ne , sai ya buga talifi da ya ƙaryata na farkon . Ta Yaya Za Mu Koyi Ƙauna ? Me ya nuna cewa ba ko yaushe ba ne zai yi sauƙi mu nuna ƙauna ga wasu ? ( Kolosiyawa 3 : 12 , 13 ) Babu shakka da aka gaya mana : “ Ku nace wa ƙauna ” ! ( 1 Korantiyawa 14 : 1 ) Ta yaya za mu yi wannan ? Wannan abu ne da zai motsa mu mu ƙaunaci maƙwabcinmu . Me ya sa ? Na huɗu , za mu iya biɗan taimakon ruhu mai tsarki domin ƙauna ɓangare ne na ’ ya’yan ruhu mai tsarki . Amma dai , wasu sun nuna marmari , saboda haka an koma ziyara 433,454,049 kuma an yi nazarin Littafi Mai Tsarki 4,766,631 . Wannan lalle nuna ƙauna da Shaidun Jehovah suke da shi ga Allahnsu ne da kuma maƙwabtansu ! Wannan ƙauna ba za ta taɓa yin sanyi ba . Ƙauna ta Kirista za ta iya riƙe iyali Sabuwar Hanyar Shelar Bisharar Ka yi tunanin kana zaune tsakanin mutane 5,000 a babban filin wasa mai duhu a New York City . Kana ganin abu ne sabon ƙira , kuma saƙonsa babu irinsa . Russell ya fahimci amfanin majigi mai motsi wajen isa taron mutane . An shirya shi a nuna kashi huɗu , “ Photo - Drama ” ɗin ya nuna wa masu kallo daga lokacin halitta har zuwa tarihin ’ yan Adam zuwa ƙarshen nufin Allah domin duniya da kuma mutane a ƙarshen Sarautar Alif na Kristi . Masoyin kaɗe - kaɗe Karl F . Klein na Hukumar Mulki ta Shaidun Jehovah ya daɗa cewa : “ A wannan lokacin da ake nuna waɗannan hotunan , ana kuma yin kaɗe - kaɗe mai daɗi , wannan kiɗa mai daɗi ƙwarai kamar Narcissus da kuma Humoreske . ” “ Wani lokaci abin ban dariya na rashin sa’a sai ya faru , ” in ji Clayton J . Woodworth , Ƙarami . A ƙarshen shekara ta 1914 , an nuna “ Photo - Drama ” ga mutane da suka kai fiye da 9,000,000 a Amurka ta Arewa , Turai , da kuma Australiya . Domin nauyin kwalin garmahonta awo 30 ne kawai . Amma fa , domin nunawa dole ne a ɗauki garmaho . Dubban masu shelar Mulki — babbar al’umma — yanzu tana tarayya cikin fiye da ikilisiyoyi 91,000 a sama da ƙasashe 235 a dukan duniya . Naɗi — Na Tsarin Allah — Ba na Dimokuraɗiyya Ba Ka ba da bayani . ( b ) Me ya sa ake bin tsarin Allah wajen naɗa masu kula da kuma bayi masu hidima ? Waɗannan sahihan Kiristoci suna ƙoƙari su manne wa mizanan Jehovah . Idan halin duniya yana neman shiga waɗannan naɗi , mutanen Jehovah suna ƙin karya ƙa’ida . Da yake mu bayin Mai Sarauta Mai Girma , Jehovah ne , yana da kyau mu tuna bambanci tsakanin dimokuraɗiyya da ƙa’idodi na tsarin Allah . Ya ce : “ Ku kula da kanku , da kuma duk garken da Ruhu Mai Tsarki ya sa ku ku zama masu kula da shi , kuna kiwon Ikilisiyar Allah wadda ya sama wa kansa da jinin [ Ɗansa ] . ” Yaya ne ruhu mai tsarki yake da matsayi mai muhimmanci a naɗi na tsarin Allah ? Alal misali , masu kula za su zama marar abin zargi , masu kamunkai , natsattsu , kintsattsu , masu yi wa baƙi alheri , masu gwanin koyarwa , da kuma magidanta da suke abin koyi ne . Menene wasu farillai da dole maza masu burin nawayar ikilisiya za su cika ? Sake bincika waɗannan farillai ya nuna cewa waɗanda suke shugabanci a bautar Jehovah dole ne su zama abin koyi wajen halayen Kirista . Maza da suke burin kula da ikilisiya dole ne su ba da tabbaci cewa ruhu mai tsarki yana aiki cikinsu . Amma , a tafarkinsu na rayuwa , duka waɗanda suke sa rai su zama masu kula ko bayi masu hidima ya kamata su nuna su maza ne masu ruhaniya , suna cika farillai na Kalmar Allah . ( Luka 11 : 13 ) Saboda haka , yayin da dattawa cikin ikilisiya suka haɗu su danƙa wa wasu maza hakkin ikilisiya , suna addu’a don ruhun Allah ya ja - gorance su . ( Ayyukan Manzanni 6 : 1 - 3 ) Yayin da mutane da suke wurin ne suke yabo , maza da aka ba su hakki a Urushalima ne suke naɗin . Amma , suna ba ’ yan’uwa da aka amince da su su yi wasu naɗin . ‘ Ka Yi Naɗi , Kamar Yadda na Nushe Ka ’ Me ya sa Bulus ya bar Titus a Karita , kuma menene wannan ya nuna game da naɗi na tsarin Allah a yau ? ( Titus 1 : 5 ) Sa’an nan Bulus ya tsara farillai da Titus zai duba wajen maza da za su inganta don irin wannan naɗi . Saboda haka , a yau , Hukumar Mulki ta danƙa wa ’ yan’uwa da suka inganta a rassa su zama wakilinta su naɗa dattawa da bayi masu hidima . ( b ) Yaya ake tafiyar da duk shiri na yabawa da kuma naɗi ? Za a iya yin amfani da irin wannan wasiƙar a naɗa fiye da ɗan’uwa guda cikin ikilisiyar . Haka yake saboda farillan a cikin Kalmar Allah suke , wadda ruhu mai tsarki ya hure , kuma mutumin da aka naɗa ya ba da tabbacin yana da ruhu mai tsarki ta wajen nuna ’ ya’yan ruhun . Ƙari ga haka , hali na Kirista da ƙoƙarce - ƙoƙarce na ƙwarai na waɗannan maza suna sa mu kasance da salama da kuma haɗin kai mu bayin Jehovah . Muna godiya don ja - gorar Jehovah ta Kalmarsa da kuma ruhunsa mai tsarki ! Muna godiya sosai ga tsarin Allah da akwai tsakaninmu . • Ta yaya ruhu mai tsarki yake naɗa maza Kirista da suka inganta ? [ Hotuna a shafi na 6 ] Me za a ce game da yanayin addinai a yau ? Su ne “ mafiya ƙanƙanta . ” An shafa su da ruhu mai tsarki na Jehovah kuma sun ci gaba da himma suna shelar gaskiya game da Allah da Kristi ga wasu . — Ayyukan Manzanni 2 : 41 , 42 . Kiristoci na farko sun ci gaba da bin wayewa ta ruhaniya da aka yi tanadinta ta wasiƙu da Allah ya hure . A shekara ta 1919 a babban taro a Cedar Point , Ohio , an nanata game da Mulkin Allah . An kuma gano cewa a shekara ta 1920 akwai ƙungiya biyu da suke hamayya da juna — ta Jehovah da ta Shaiɗan . Wace wayewa ce ta ruhaniya game da ƙasaitaccen taro aka yi tanadinta a shekara ta 1935 ? A babban taro a shekara ta 1935 a Washington , D.C . , abar sha’awa ce da aka koyi cewa taro mai girma , ko ƙasaitaccen taro , na Wahayin Yahaya sura 7 rukuni ne da suke da begen zama a duniya . Wane batu na musamman aka bayyana a babban taro da aka yi a St . Sarauta ta duniya , ko kuma ikon mallaka . Wannan batu ne da ba da daɗewa ba za a warware , kuma babbar ranan nan mai ban tsoro da za a yi wannan tana zuwa da sauri ! A wannan babban taro da waɗanda suka biyo bayan , an haskaka ganewa na ruhaniya da yawa . 15 , 16 . ( a ) Yaya muka ci gaba a hidimarmu cikin shekarun 1920 da 1930 ? Yanzu , muna amfani da littafin nan Sanin Da ke Bishe Zuwa Rai na Har Abada . Ci Gaba a Gyarar Tsari na Ƙungiyar Cikin jituwa da Ishaya 60 : 17 , yaya ƙungiyar Jehovah ta ci gaba ? An kai wata aukuwa ta musamman a shekara ta 1938 lokacin da aka fara naɗa dukan bayi cikin ikilisiya daidai da tsari na naɗi na tsarin Allah a cikin ikilisiyar Kirista ta farko . Tun lokacin , an mai da hankali ga sauƙaƙa aikin da ake yi a hedkwata da kuma a rassa na Watch Tower Society don a yi “ abubuwa mafifita . ” Yin tafiya tare da ƙungiyar Jehovah mai ci gaba na bukatar mu amince da matsayi da Allah ya ba Yesu Kristi na “ shugaban ikilisiya . ” Ya kuma san tumakinsa da ayyukansu . Kafin ya koyar da Addu’ar Misali , Yesu ya ce : “ Ubanku ya san bukatarku tun kafin ku roƙe shi . ” — Matiyu 6 : 8 - 13 . Yaya Za Ka Amsa ? [ Hoto a shafi na 8 ] Kamar Dauda , ba za mu iya faɗan dukan ayyuka masu ban al’ajabi na Jehovah ba [ Hoto a shafi na 9 ] Garken Allah sun amfana daga gyara na kan lokaci na tsarin ƙungiyar Hakika , haka yake tun dā . A shekara ta 1940 , Hayden C . Swingle ya ɗauki matsayin Hayden C . Covington a rukunin darektoci , kuma aka zaɓi Frederick W . Taro na Musamman a Tarihi A taron da aka yi a 2 ga Oktoba , 1944 a Pittsburgh , waɗanda suke cikin rukunin Pennsylvania sun yarda da zartarwa guda shida da ta gyara takardar sharaɗinsu . Takardar sharaɗin ya ce za a ba waɗanda suka tara kuɗaɗe ga aikin Society rabon zaɓen , amma gyara ta uku ta kawar da wannan tanadi . Za ki sami baƙin ƙarfe maimakon dutse . Masu mulkinki ba za su ƙara zaluntarki ba , Zan sa su yi mulki da gaskiya da salama . ” A shekara ta 1971 mai jawabin nan ya yi bayani cewa waɗanda suke Watch Tower Society ba za su iya zaɓan waɗanda za su kasance cikin Hukumar Mulki da su shafaffu ne ba . Me ya sa ? “ Domin , ” ya ce , “ hukumar mulki na ajin ‘ bawa ’ ba mutane ba ne suka naɗa su . Yesu Kristi Shugaban ikilisiyar Kirista ta gaske da Ubangiji kuma Ubangida na ajin ‘ amincaccen bawa mai hikima ’ ne . . . ya naɗa ta . ” Wannan ba zai ƙara zama haka ba . Ko da yake ba za su kasance daidai da basira ko kuma iyawa , waɗanda suke cikin Hukumar Mulki za su daidaita wajen hakkinsu . Society ba . . . A wannan taro na musamman a shekara ta 1971 , an nuna bambanci dalla - dalla da ke tsakanin waɗanda suke Hukumar Mulki da ruhu ya shafe su da darektocin rukunin Pennsylvania . Dukansu suna haɗa kai suna taimaka kuma suna da aikin yi a ganin cewa an yi wa’azin bishara a duniya duka . Duk inda suke ko kuma su wanene suke hidima na darektoci ko hafsoshi , Allah ne ke ja - gorar waɗannan rukunin kuma Hukumar Mulki tana amfani da su . Muna godiya don hidimomi na irin waɗannan rukunonin . Society ya fitar da bugun King James Version na Ɗaliban Littafi Mai Tsarki , wanda ya ƙunshi ƙarin rubutu a matani na ƙarshe mai shafi 500 . Sai kuma a shekara ta 1944 Society ya soma buga American Standard Version na 1901 , wanda ya yi amfani da sunan Allah . Rukuni da Shaidun Jehovah suke amfani da shi sun taimaka a buga da kuma rarraba dukan waɗannan juyin Littafi Mai Tsarki . ( Matiyu 25 : 14 - 30 ) Duk da haka , wannan bai hana ‘ bawan ’ ya yi amfani da masu kula da suka ƙware daga cikin “ waɗansu tumaki ” su kula da ayyuka ta doka da kuma ta mulki ba . Wannan daidai ne , amma ba wajibi ba ne . Yayin da muke duba gaba , muna da gaba gaɗi cewa Jehovah zai kula da bukatu na ruhaniya da na jiki na mutanensa . An bayyana wannan a taron shekara shekara na Watch Tower Bible and Tract Society of Pennsylvania , da aka yi a Jersey City , Babban Majami’ar Taro na Shaidun Jehovah a New Jersey ranar Asabar 7 ga Oktoba , 2000 . A maganarsa ta buɗewa , mai kujerar , John E . An ga alamar girma a Haiti , a 19 ga Afrilu , 2000 , waɗanda suka halarci Abin Tunawa na mutuwar Kristi sun yi ninki huɗu na adadin masu shelar Mulki a ƙasar . Abin lura ta musamman ita ce girma a ikilisiyoyin yaren alama . Wannan matsakaici ne na nazari guda ga kowane mai shela . Abin baƙin ciki , har ila ana ɗaure ’ yan’uwa maza matasa a kurkuku domin tsakatsakancinsu . Ƙolin masu shelar Mulki 533,665 ne suka ba da rahoto na hidimar fage a Mexico a watan Agusta 2000 . Tsarin Gini Mai Girma a Afirka ta Kudu Cikin shekarar hidima ta 2000 , wannan ƙasar ta samu ƙolin masu shela 112,720 . “ Da gaske , Jehovah ya ta da sabuwar tsarar matasa na Shaidu su sanar da sunansa ! ” Kowane wata , muna samun matsakaicin wasiƙu dubu daga mutane da suke da marmari suna neman ƙarin bayani . ” Daniel Sydlik , wanda yake cikin Hukumar Mulki , ya ba da jawabi mai kwashe hankali . Talifin nan , “ Yadda Hukumar Mulki ta Bambanta Daga Rukunin Doka , ” da ke cikin wannan jarida , yana bisa wannan koyarwa mai kyau . Taron ya haɗa da jawabi mai motsawa da David Splane wanda ke cikin Hukumar Mulki ya bayar bisa jigon shekara don shekara ta 2001 . [ Hasiya ] A ƘARSHEN taron shekara shekara na Watch Tower Bible and Tract Society of Pennsylvania da aka yi a ranar 7 ga Oktoba , 2000 , mai kujeran John E . A jawabansu , ’ Yan’uwa Sydlik da Jaracz sun ba da bayani cewa abubuwan Ubangiji da ke duniya da aka danƙa wa “ amintaccen bawan nan mai hikima ” bai hana ajin bawan nan daga ƙyale mutane da suka cancanta a tsakanin “ waɗansu tumaki ” su kula da wasu hakki na aikin mulki ba . Rahoto Daga Masu Shelar Mulki Latvia ta Karɓi Bishara LITTAFI MAI TSARKI ya nuna a bayyane cewa nufin Allah ne “ dukkan [ iri irin ] mutane su sami ceto , su kuma kai ga sanin gaskiya . ” Domin yanayinta , an yi mata baftisma a gidanta . Me ’ yar Anna ta yi ? Me Anna ta ce ? Ka Mai Da Gaskiya Taka ? “ Ku bar halinku ya sake ta wurin sabunta hankalinku ɗungum , don ku tabbatar da abin da Allah ke so , wato nufinsa kyakkyawa , abin karɓa , cikakke kuma . ” — Romawa 12 : 2 . ZAMA Kirista na gaskiya a waɗannan kwanaki na ƙarshe — waɗannan “ zamanin ƙarshe za a sha wuya ƙwarai ” — ba shi da sauƙi . Zai hana ku abu haka mai kyau ? Waɗanne tantama za su iya su shafi wasu a yau ? Alal misali : “ Ta yaya za mu san cewa wannan ita ce gaskiya da Yesu ya koyar ? ” “ Armageddon ya yi kusa , ko kuma yana da nisa har yanzu ? ” 5 , 6 . Za mu iya kuma mu nemi taimako daga wajen waɗanda suke da ƙarfi a bangaskiya , kuma kada mu taɓa yin shakkar cewa Jehovah zai ba mu taimako da muke bukata . Idan Shakka ta Daɗe Kuma Fa ? 9 , 10 . Menene za mu yi domin mu magance shakka da ta daɗe ? Ta yaya shakka ta shafi baran Elisha ? Waɗannan babu shakka cewa Jehovah yana da ƙungiya ta samaniya wadda take taimakon bayinsa a aikin ilimantarwa a dukan duniya a yau . — Ishaya 6 : 1 - 4 ; Ezekiyel 1 : 4 - 28 ; Daniyel 7 : 9 , 10 ; Wahayin Yahaya 4 : 1 - 11 ; 14 : 6 , 7 . Me ya sa wasu Kiristoci suka faɗi ga dabarun Shaiɗan ? Sun ƙyale kansu su faɗa cikin tarkon dabara na Shaiɗan . Irin waɗannan ba su yi ‘ halin jarirai ba wajen mugunta . ’ Suka yi banza da ɗauka da kuma adana “ dukan makamai na Allah . ” — Afisawa 6 : 10 - 13 ; Kolosiyawa 3 : 5 - 10 ; 1 Timoti 1 : 18 , 19 . Me ya sa yake yi wa wasu wuya su yi godiya ga gadōnsu na ruhaniya ? Hakika , ba ma bukatar mu ɗanɗana ‘ ƙazamar rayuwa ’ don mu ga yadda take . Sunanmu ba Laƙabi ba ne Kawai Babu shakka , wannan zai bukaci cewa koyaushe za mu kasance da littattafai ko a ina muke — a gida , a wurin aiki , a makaranta , a shago , a wajen wasanni . — 1 Bitrus 3 : 15 . Domin wannan dalilin har ila yau , mutane ba za su so yin wasu maganganun banza ba a gabanmu . Ta yaya muka sani cewa mun yi nisa cikin kwanaki na ƙarshe ? Talifin ya ce : “ Shekara ta 1999 ta kasance mafi kisa a kashi na biyu na ƙarni da aka fi kisa . ” Albarkar Jehovah ta tabbata a kan aikin ilimantarwa na Littafi Mai Tsarki mafi girma da aka taɓa yi a dukan duniya domin shaida ga dukan al’ummai . Karaya ba za ta sa a samu albarkar Jehovah ba . ( Luka 9 : 62 ) Maimako , lokaci ne na “ tsaya a kafe , kullum kuna himantuwa ga aikin Ubangiji , domin kuwa kun san faman da kuke yi saboda Ubangiji ba a banza yake ba . ” — 1 Korantiyawa 15 : 58 . Duba Hasumiyar Tsaro , 1 ga Fabrairu 2000 , shafuffuka 6 - 7 . Izifi na 13 - 18 sun ba da hanyoyi shida da suka nuna tabbacin cewa tun daga shekara ta 1914 muke rayuwa cikin kwanaki na ƙarshe . Ka Tuna ? Nazarin Littafi Mai Tsarki a kai a kai zai iya taimake mu mu kawar da shakka An kawar da shakkar baran Elisha ta wajen wahayi Za mu ga cewa a wannan hanyar keɓe kai babbar magana ce ƙwarai . Tana nufin ba da kai a sani kai bawan Allah ne , kuma tana bukatar ɗabi’a mai tsabta . Bayan mun sami cikakken sani na Jehovah Allah da kuma nufe - nufensa da kuma na Yesu Kristi da kuma aikinsa cikin waɗannan nufe - nufen , mu muka tsai da shawarar za mu bauta wa Allah da dukan zukatanmu , hankalinmu , ranmu , da kuma ƙarfinmu . Wane misali ne manzo Yahaya ya kafa mana ? To , yaya game da bangaskiyar manzo Yahaya , wanda ya yi hijira da tsufarsa zuwa mugun tsibirin nan da ake kira Batamusa domin “ maganar Allah da kuma shaidar Yesu ” ? A’a , Yahaya ya kasance amincacce har mutuwarsa , da sanin cewa ko da yake ‘ lokaci ya gabato , ’ cikar wahayinsa a can gaba ce . — Wahayin Yahaya 1 : 3 ; Daniyel 12 : 4 . Ya zama Mashaidi a shekara ta 1939 a farkon Yaƙin Duniya na II , ya bar harkokinsa na kuɗi na buga hotuna , domin ya fara aikin hidima na cikakken lokaci . Ya rayu daidai da keɓe kansa cikin aminci , har zuwa mutuwarsa a shekara ta 1986 , yana shelar kusancin yaƙin Allah na Armageddon . Da yawa cikinsu sun yi shekara goma ko ma fiye da haka a fursunar sojoji . ( b ) Yaya Jehovah yake ganin hidimarmu dominsa ? Yanayin wani zai ƙyale shi ya yi hidima ta cikakken lokaci na majagaba , wanda ya ba da kansa a ofishin reshe na Watch Tower Society , mai wa’azi a ƙasashen waje , ko kuma a hidimar ziyara . Sa’o’i kaɗan da suke bayarwa a hidima kowane wata yana kaɗan ne a idanun Jehovah fiye da sa’o’i da yawa da masu hidima ta cikakken lokaci suke bayarwa ? Ko yaya dai , cetonmu bai dangana a kan wani abin da za mu yi ba , amma bisa ga alherin Jehovah ta wajen Kristi Yesu , Ubangijinmu . Mu rayu daidai da keɓe kanmu a hanyar da ta dace , ya kamata mu yi amfani da kowacce rana ga yabon Jehovah . A ƙarshen kowacce rana , za mu iya dubawa mu ga yadda muka daɗa ga tsarkake sunan Allah da kuma shelar bisharar Mulkinsa ? Ka Sa Idonka a Buɗe Muna rayuwa cikin lokatai da suke zama da wuya ƙwarai ga Kiristoci . Shaiɗan da barorinsa suna ƙoƙarin ruɗar da bambanci tsakanin nagarta da mugunta , tsabta da ƙazanta , ɗabi’a da rashin ta , abu mai kyau da marar kyau . Idanunmu na ruhaniya za su iya zama da hazo hazo , ko kuma su rinjayu , saboda mun kasa fahimtar kissoshinsa . Mecece ta kamata ta zama aniyyarmu ? Idan mun fahimci muhimmancin keɓe kanmu ga Jehovah Allah , me ya kamata mu ƙudiri aniyyar yi ? Saboda haka , kada mu yarda a ce muna ƙyale ƙaunar da muke da ita lokacin da muka san gaskiya da farko . Ka duba Hasumiyar Tsaro , 15 ga Afrilu , 1987 ( Turanci ) , shafi na 31 . Duba 1978 Yearbook of Jehovah’s Witnesses , shafuffuka 156 - 158 , 201 - 218 , Watchtower Bible and Tract Society of New York , Inc . , ne suka buga . Ranar Shari’a Ta Jehovah Ta Gabato ! JIM KAƊAN Jehovah Allah zai faɗā wa miyagu . Zan kuma datse ɗan adam daga duniya . ” Saboda haka , annabin Allah ya aririta : “ Kafin a zartar da umarni , kafin a kore ku kamar ƙaiƙayi , kafin kuma zafin fushin Ubangiji ya auko muku , kafin ranar hasalar Ubangiji ta auko muku . Ku nemi Ubangiji , dukanku masu tawali’u na duniya , ku waɗanda ke bin umarninsa . 4 , 5 . Ta yaya Zafaniya 1 : 1 - 3 ya cika a kan miyagu a Yahuza ? Hakika , Jehovah zai kawo ƙarshen mugunta a ƙasar Yahuza . Wanene Allah zai yi amfani da shi ya “ shafe dukan kome da ke a duniya ” ? A lokacin an ‘ shafe ’ miyagu a Yahuza . Da yake annabta ayyukan Allah a kan masu sujjadar ƙarya , Zafaniya 1 : 4 - 6 ya ce : “ Zan miƙa hannuna gāba da Yahuza da dukan mazaunan Urushalima . A wurin nan zan datse saura waɗanda ke bauta wa Ba’al , da kuma sunayen firistocin gumaka tare da firistocina , da kuma waɗanda ke durƙusa wa rundunan sama a kan bene , waɗanda suka durƙusa , su rantse da Ubangiji , duk da haka kuma sai su rantse da Milkom , da kuma waɗanda suka juya , suka bar bin Ubangiji , waɗanda ba su neman Ubangiji , ba su kuma roƙonsa . ” Alal misali , da akwai Ba’al da Mowabawa da Midiyanawa suke bauta wa a Dutsen Peor . ( 2 Sarakuna 23 : 11 ; Irmiya 19 : 13 ; 32 : 29 ) Allah zai hukunta waɗanda suke ƙoƙari su haɗa sujjadar gaskiya da addinin ƙarya ta ‘ rantse wa da Jehovah da kuma Milkom . ’ Bautar Molek ta ƙunshi hadayar yara . — 1 Sarakuna 11 : 5 ; Irmiya 32 : 35 . Menene ma’anar Zafaniya 1 : 8 - 11 ? Har yaya binciken Jehovah na waɗanda suke da’awar suna masa sujjada zai kai ? “ Babbar Ranar Ubangiji ta Gabato ” Bisa Zafaniya 1 : 14 - 16 , yaya kusan gabatowar ranan hukunci na Jehovah ? Ku ji muryar ranar Ubangiji ! An yi wa firistoci masu zunubi , hakimai , da mutanen Yahuza kashedi cewa ‘ babbar ranar Jehovah ta gabato . ’ Masu halakarwa na Babiloniya sun haddasa wahala da yawa ga mazauna Yahuza , haɗe da baƙin ciki na ƙwarai a lokacin mutuwa da halaka . Wannan “ ranar lalatarwa da hallakarwa ” na duhu , gizagizai , da baƙin duhu ne , wataƙila ba ta alama ba ce kawai , amma kuma ta zahiri ce , saboda hayaki da kuma mutane da aka kashe sun cika ko’ina . “ Ranar busar ƙaho da yin kururuwar yaƙi ” ce , amma an yi kashedi a banza . Makamin wannan mugun tsarin abubuwa za su zama banza ga matattarin makaman sama na Allah , wanda zai yi amfani da su wajen halaka waɗanda aka ware . Kana da begen tsira ? Ka tsaya da ƙarfi a gefen Jehovah , ‘ wanda yake kiyaye dukan waɗanda ke ƙaunarsa amma wanda zai hallaka mugaye duka ’ ? — Zabura 145 : 20 . 21 , 22 . Yaya Zafaniya 1 : 17 , 18 za ta cika a zamaninmu ? Kamar yadda ya yi a zamanin Zafaniya , Jehovah ba da jimawa ba zai kawo wahala a kan “ duniya duka , ” na waɗanda suka ƙi su yi biyayya da gargaɗinsa . Babu wanda zai iya cetan masu yaƙi da Allah da mutanensa . • Menene yake jiran Kiristendam da dukan miyagu a zamaninmu ? [ Hoto a shafi na 7 ] Ranar Jehovah ta zo bisa Yahuza da Urushalima ta hannun Babiloniyawa a shekara ta 607 K.Z . [ Hoto a shafi na 8 ] Yaya yanayin ruhaniya na Yahuza lokacin da Zafaniya ya fara aikinsa na annabci ? Shugabannai — hakimai , sarakuna , da alƙalai — suna zaluntar waɗanda ya kamata su kare . ( Zafaniya 1 : 9 ; 3 : 3 ) Abin da ya sa ke nan Jehovah ya yi shawarar ya ‘ miƙa hannunsa ’ gāba da Yahuza da Urushalima don ya halaka su ! — Zafaniya 1 : 4 . Zafaniya ya rubuta : “ Kafin a zartar da umarni , kafin a kore ku kamar ƙaiƙayi , kafin kuma zafin fushin Ubangiji ya auko muku , kafin ranar hasalar Ubangiji ta auko muku . Ku nemi Ubangiji , dukanku masu tawali’u na duniya , ku waɗanda ke bin umarninsa . Waɗannan farillai ya kamata su zama abin marmari gare mu a yau . Me ya sa ? Yana nufin kai ga sanin ra’ayin Allah wajen batutuwa da kuma sauraron yadda yake ji . Ta yaya za mu “ nemi adalci , ” kuma me ya sa wannan zai yiwu har a wannan duniya ? Yahuza ta yi hasarar tagomashin Allah domin ta yi ƙoƙarin yin kwaikwayon abin da maƙwabtanta arna suke yi . Menene ya faru a Yahuza a shekara ta 607 A.Z . , amma su waɗannene aka ceci ? Duk da haka , ba a yi hasarar kome da kome ba . ( Zafaniya 2 : 9 - 12 ; Farawa 19 : 16 , 23 - 26 , 36 - 38 ) A yau , ina Filistiya , ina biranen su kuma ? Ka neme su a ko’ina , ba za ka gansu ba . An annabta tsananin halakarta sarai a waɗannan kalmomi : “ Mujiya da bushiya za su zauna a kan ginshiƙanta [ da ta faɗi ] , ga muryar kuka a taga . Annabcin Zafaniya ya sake mai da hankali ga Yahuza da Urushalima . Ba ya kasa kunne ga muryar kowa , ba ya karɓar horo . Hakika , abin baƙin ciki ne rashin hankalin hakimai , sarakuna , da alƙalai . Yakan nuna adalcinsa kowace safiya , kowace safiya kuwa bai taɓa fāsawa ba . ” “ Amma mugu bai san kunya ba , ” in ji Zafaniya . Ko mutane sun ji ko babu , hidimarka tana samun nasara a yadda Allah yake ɗaukanta muddin kana ci gaba da yinta cikin aminci ; ba ka da dalilin kunya yayin da ka ke aikin Allah da himma . Jehovah ya faɗaɗa hukuncinsa ya haɗa da dukan al’ummai : “ Na datse al’umman duniya , Hasumiyansu sun lalace . An mai da biranensu kufai . ” A zamanin Zafaniya , hasalar Allah ta zo kan waɗannan mugaye da suke “ lalatar da ayyukansu . ” • Yaya za mu “ nemi tawali’u ” ? [ Hoto a shafi na 10 ] Domin sun ci gaba da neman Jehovah , ƙasaitaccen taro za su tsira wa ranar hasalarsa Mutanen Jehovah Da Suka Komo Suna Yabonsa A Dukan Duniya “ Harshe Mai Tsabta ” don Su Wanene ? 4 , 5 . ( a ) Menene zai faru wa marasa adalci ? A shekara ta 539 K.Z . , Mediya da Fasiya suka ci Babila a ƙarƙashin Sarki Sairus . A kwana a tashi , aka sake gina haikali na Urushalima , sai kuma aka mayar da tsarin firistoci domin su koyar da mutane daga Doka . Ki ta da murya , ya Isra’ila ! Ki yi murna , ki yi farin ciki , ya ke Urushalima ! Ubangiji Sarkin Isra’ila , yana a tsakiyarki , ba za ki ji tsoro ba . Zai sabunta ki da ƙaunarsa . Waɗannan kalmomi na annabci suna nuni ga sauran da aka tattara daga bautar Babila da aka mai da su ƙasar kakaninsu . Ga shi kuwa , a wannan lokaci zan hukunta masu zaluntarki , zan kuma ceci gurgu , zan tattara korarru , zan mai da kunyarsu ta zama yabo , za su yi suna a duniya duka . Lallai wannan komawa ta kawo yabo ga Jehovah kuma ga waɗanda suke ɗauke da sunansa ! 10 , 11 . Annabcin Mika ya amsa : “ Amma mu za mu bi Ubangiji Allahnmu har abada abadin . ” A bayyane yake cewa waɗannan Shaidu na Jehovah ne suke cika kalmomin annabci na Yesu : “ Za a kuma yi bisharan nan ta Mulkin Sama ko’ina a duniya domin shaida ga dukkan al’ummai . Sa’an nan kuma sai ƙarshen ya zo . ” — Matiyu 24 : 14 . Ni’ima ta ruhaniya da bayin Jehovah suke morewa a cikin wannan kwanaki na ƙarshe ita ce albarkar samunsa ‘ a tsakiyarsu ’ cewa shi ne Allahnsu mai iko duka . Yanzu yana wakiltan masu tawali’u ne na dukan al’ummai cikin duniya gabaki ɗaya , waɗanda suka saurari wa’azi na Mulki na duniya duka da kuma waɗanda suka ruga zuwa ‘ dutsen Haikalin Ubangiji . ’ Bayan shekara ta 537 K.Z . , al’ummai da yawa da suka kewaye su sun yi mamakin yadda Allah ya komar da bayinsa zuwa ga bauta ta gaskiya a ƙasarsu . Menene wani marubuci ya ce game da Shaidun Jehovah , kuma wane girma ne suka gani ? Sai kaɗai ga “ masu yi masa biyayya . ” Suna yin amfani da wannan harshe mai tsabta a yabon Jehovah a duniya duka da ke girma kuma ke cin gaba . Shafaffu Kiristoci sun yi ja - gora a neman Jehovah da kuma sun yi amfani da harshe mai tsabta . Ko da shafaffu sun ragu ƙasa da 8,700 , kusan wasu miliyan shida suna yin koyi da bangaskiyarsu ta neman Jehovah da kuma yin amfani da harshe mai tsabta . Waɗannan ne ƙasaitaccen taro da suke ƙaruwa daga dukan al’ummai da suka ba da gaskiya a cikin hadayar fansa ta Yesu , suna yi masa tsarkakken hidima a farfajiya ta duniya na haikalin ruhaniya na Allah , waɗanda za su tsira wa “ matsananciyar wahala ” da za ta zo ba da jimawa ba a kan wannan duniya mara adalci . — Wahayin Yahaya 7 : 9 , 14 , 15 . Babban garken za a shigar da su cikin sabuwar duniya mai adalci na Allah . A faɗaɗawa , kalmomin nan sun cika a kansu : “ Ni kaina zan koya wa mutanenki , zan kuwa ba su wadata da salama . Aikin Koyarwa Mafi Girma Cikin Tarihi Zai mai da musu ransu , daidai bisa ƙa’ida . Kuma mu ji yadda yake gata a yanzu da muke mutanen Allah , waɗanda suke ganin cikar kalmomin annabci da ke rubuce a Zafaniya 3 : 20 ! • Annabcin Zafaniya na komowa yana da waɗanne cika ? • Wane babban aiki za a yi a sabuwar duniya ? [ Hoto a shafi na 17 ] 2 - 4 GA NUWAMBA , 2001 IBADAN 1 ( Turanci ) IGWURUTA ALI 3 ( Abua ) JOS 2 ( Turanci ) MGBOKO UMUORIA 4 ( Turanci ) OTA 2 ( Turanci , Yaren Alama na Amirka ) 9 - 11 GA NUWAMBA , 2001 AGBOR 2 ( Turanci ) ENUGU 1 ( Turanci ) IBADAN 2 ( Yarbanci ) BENIN CITY 3 ( Turanci ) IGWURUTA ALI 5 ( Gokana ) IKOT EKPENE 3 ( Efik ) KATSINA ALA 1 ( Tiv ) AGBOR 4 ( Esan ) DALUWON 5 ( Yarbanci ) IGWURUTA ALI 6 ( Igbo ) ILESA 1 ( Yarbanci ) ILORIN 2 ( Yarbanci ) MGBOKO UMUORIA 7 ( Igbo ) UBOGO 5 ( Urhobo ) AKURE 4 ( Turanci ) DALUWON 6 ( Turanci ) IBADAN 5 ( Turanci ) MGBOKO UMUORIA 8 ( Igbo ) AGBOR 6 ( Turanci ) 14 - 16 GA DISAMBA , 2001 ENUGU 6 ( Igbo ) UBOGO 8 ( Turanci ) ULI 8 ( Igbo ) IKOT EKPENE 8 ( Efik ) UYO 9 ( Turanci ) UYO 10 ( Efik ) Murna Ga Waɗanda Suke Tafiya Cikin Haske Idan ba tare da hasken rana ba , ba za mu rayu ba . Wane tafarki Isra’ila da Yahuza suka zaɓa , kuma me Jehovah ya yi ? Kamar waɗanda aka ambata a littafin Karin Magana suka bar “ zaman adalci don su zauna cikin duhun . ” ( Karin Magana 2 : 13 ) Duk da haka , ko da yake Jehovah yana fushi da mutanensa bai yasar da su ba gabaki ɗaya . Yana ba da rai . Waɗannan shugabannin suna da’awar suna bauta wa Allah , amma da gaske yawancinsu suna ɗaukaka allolin wannan duniya — wariya , dakarun soja , dukiya , da kuma wasu mutane da suka yi suna — ban da koyarwar arna da suke yi . Kuma da alamu cewa Ishaya ya san da waɗannan rubuce - rubucen . Menene wannan birnin ? Birni da Ishaya ya yi maganarsa yana da na biyunsa ne a yau ? I . Wa’azi da aka tsara ta kusan dainawa . ‘ Kagara ga Matalauta ’ Uba ne mai ƙauna da yake yi masu tanadi . A lokacin , “ abinci irin na adaras ” zai haɗa da abinci na zahiri a yalwace . ( Matiyu 24 : 3 , 7 ) A gare su kalmomin mai Zabura suna da ban ƙarfafawa da gaske . ( b ) Ta yaya za a kawar da ‘ zargi na mutanen Allah ? ’ Ka saurara yanzu ga alkawari mafi ban al’ajabi . Zunubi da mutuwa , da suka yi nauyi a kan mutane kamar bargon mutuwa , ba za su kasance ba kuma . Muna sauraron ranar da za a aikata amfanin hadayar fansa ta Yesu a kan mutane masu aminci kuma masu biyayya ! — Wahayin Yahaya 21 : 3 , 4 . Domin Jehovah zai kawar da tushensu — uban ƙarya , Shaiɗan Iblis , tare da zuriyarsa . — Yahaya 8 : 44 . Babu ! Ceto Ga Waɗanda Suka Zaɓi Haske ( Ishaya 60 : 2 ; 2 Korantiyawa 4 : 6 ; Afisawa 5 : 8 - 11 ; 6 : 12 ) Waɗanda suka zaɓi hasken za su faɗa tare da mai Zabura : “ Ubangiji ne haskena da cetona , ba zan ji tsoron kowa ba . ” Game da 607 K.Z . , Jehovah ya yi alkawarin cewa waɗanda suka saurare shi za su tsira . “ Birni ƙaƙƙarfa ne , Allah kansa ke tsare garukansa ! Da albarkarsa , Isra’ila ta Allah tana da “ birni ƙaƙƙarfa , ” ƙungiya mai kama da birni da take taimako kuma take kāre ta . Wane hali ya kamata mu koya ? Jehovah yana taimaka wa waɗanda suke dogara a gare shi kuma suke bin umurnansa na adalci . ( Ishaya 26 : 3 , 4 ; Zabura 9 : 10 ; 37 : 3 ; Karin Magana 3 : 5 ) Waɗanda suke da wannan zuciyar suna zuba wa ‘ Jah Jehovah ’ idanu wanda zai kiyaye su kullayaumi . Wulaƙanci ga Abokan Gaba na Allah ( b ) A wace hanya ce aka wulaƙanta “ Babila mai girma ? ” Wannan birnin babu shakka ya tsananta wa mutanen Allah . Ƙasƙanta ce ƙwarai ! Ta wajen bin ja - gorarsa , waɗannan masu tawali’u suke nuna cewa suna da bege ga Jehovah kuma da zuciya ɗaya suna ƙaunar sunansa — ‘ abin tunawa ’ da shi . — Fitowa 3 : 15 . Ka yi tunani annabin yana addu’a ga Jehovah a lokacin da kome ya yi tsit , yana furta tunanin zuciyarsa kuma yana neman ja - gorar Jehovah . 9 , 10 . A kai a kai , yawanci suka zaɓi su yi tawaye da kuma ridda maimakon hasken gaskiya na Jehovah . A zamanin Ishaya , lokacin da Jehovah ya kāre Yahuza daga abokan gabanta , yawancin suka ƙi su fahimci hakan . Ɓangaren wannan annabci ya cika lokacin da Allah ya ƙyale bayinsa shafaffu suka je hijira ta ruhaniya a shekara ta 1918 kuma ya ’ yantar da su a shekara ta 1919 . Wace albarka ce mai girma bayin Jehovah shafaffu suka more tun daga shekara ta 1919 ? Yahuza tana bukatar taimakon Jehovah ta tsira daga hijira a Babila . Dukan waɗanda ke kwance cikin kaburburansu za su farka , su yi waƙa don farin ciki ! Kamar laimar raɓa wanda ke wartsakar da duniya , haka Ubangiji zai rayar da waɗanda suka daɗe da mutuwa . ” ( Ishaya 26 : 19 ; Wahayin Yahaya 11 : 7 - 11 ) Hakika , waɗanda suke zaune cikin turɓaya , za su tashi , kamar yadda yake , ga sabonta ayyuka ! 16 , 17 . ( a ) A shekara ta 539 K.Z . , menene Yahudawa suke bukatar yi domin su tsira daga faɗuwar Babila ? ( b ) Wataƙila , menene ne ‘ gidaje ’ a yau , kuma ta yaya suke mana amfani ? Bayin Jehovah kullayaumi suna bukatar kāriyarsa . Ba da jimawa ba , zai miƙa hannunsa na ƙarshe bisa duniyar Shaiɗan , kuma masu bauta masu za su bukaci taimakonsa fiye da dā . Waɗanda suka yi biyayya da za su zauna a cikin gidajensu , a tsare daga sojoji da suka yi nasara na kan tituna . Game da wannan lokacin , Ishaya ya yi annabci : “ A wannan rana Ubangiji zai yi amfani da takobinsa mai ƙarfi , mai muguwar ɓarna , don ya hukunta dodon ruwan nan mai kanannaɗewa , mai murɗewa , ya kashe dodon da ke cikin teku . ” ( Ishaya 54 : 17 ) Abin ƙarfafa ne a tabbatar mana da wannan ! Ishaya ya kwatanta da kyau farin cikin mutanen Jehovah lokacin da ya rubuta : “ A wannan rana Ubangiji zai yi magana a kan kyakkyawar gonar inabinsa , ya ce , ‘ Ina tsaronta ina yi mata banruwa kowane lokaci , ina tsaronta dare da rana , don kada a yi mata ɓarna . ” Ta yaya Jehovah ya kāre ikilisiyar Kirista ? Saboda haka , kada wani ya saka lafiyar ikilisiyar Kirista cikin haɗari ! Yin haka , muna yin salama da Allah — aba da take da muhimmanci ƙwarai da Ishaya ya ambata har sau biyu . — Zabura 85 : 1 , 2 , 8 ; Romawa 5 : 1 . Shafaffun Kiristoci suna cika duniya da “ ’ ya’ya , ” da abinci mai kyau na ruhaniya . Ka dogara ga Ubangiji ! ” — Zabura 27 : 1b , 14 . • Wane ƙari aka annabta a Ishaya ? [ Hoto a shafi na 28 ] [ Hoto a shafi na 29 ] Ƙari ga idar ta maganar baki , sun saka a hannun mutane littattafai fiye da miliyan 700 don su sanar kuma su bayyana ta . A tunanin mutanen duniya , kamar ba su kai mizanin iya aiki ba . Hakika , duka waɗannan albarka da wasu za su zama naka idan ka saurara kuma ka aikata abin da yake da kyau ga shelar bisharar Mulkin . Mulkinka shi zo . Su al’umma , sun karɓi Doka ta alkawari ta wurin Musa misalin shekara 1,500 a farko . Al’adar Helenanci da falsafa sun ɓata koyarwar addinin Yahudawa . Aka surka doka da ta zo daga Allah ta bakin Musa , har aka sa ba ta da daraja , ta wajen imanin da mutane suka kafa da kuma al’adu . Yesu , ɗan rago na hadaya , zai ‘ ɗauke zunubi ’ kuma zai sake mummunar yanayi na harkokin mutane . Littafi Mai Tsarki ya bayyana cewa , “ hakkin zunubi mutuwa ne , amma kyautar Allah rai na har abada ce cikin Kristi Yesu Ubangijinmu . ” — Romawa 6 : 23 . Kamilcaccen mutum — hakika , mutum mafi girma da ya taɓa rayuwa — Yesu ya soma yin wa’azin bisharar . Yadda aka ambata a sama , ana shela kuma koyar da bisharar Mulkin Allah a duniya duka . Talifi na biye zai bayyana . Albarkar Mulki Za ta Iya Zama Taka A wata sassa , a nuna gaskiya daga zuciya , Bulus ya tuba . — Galatiyawa 1 : 13 - 16 . Sakewa da Ya Kawo Albarka Imaninsu ya ƙunshi falsafar al’adar ’ yan Adam da yawa ne . Manzo Bulus ya yi gargaɗi : “ Ku gwada [ kanku ] ko menene nufin nan na Allah mai - kyau , abin karɓa , cikakke . ” Ka tuna cewa Shawulu yana da nasa ra’ayoyi game da nufin Allah kafin ya zama manzo Bulus . A wata sassa , Allah ba zai amince da abar da ke lamunin ibada ba . ƊAYA daga cikin fitattun annabce - annabce na Littafi Mai Tsarki an same shi a Ayukan Manzanni 1 : 8 . ( Matthew 24 : 14 ) Yin shaidar Yesu tana bukatar saka hannu tare da wasu a koyarwarsa mai ƙarfi da kuma yin bayanin aikinsa cikin nufin Jehovah . Rubutaccen tarihi ne wannan babu musu . ( Ayukan Manzanni 26 : 18 ) Umurnin da ya bayar a yi wa’azi da kuma a koyar ya nuna ƙaunar Allah ga waɗanda suke sanar da saƙon , tun da ya ba su damar furta ibadarsu ga Jehovah kuma su nuna ƙaunarsu ga ’ yan’uwansu ’ yan Adam . ( a ) A ina muka sami tarihi mafi tabbaci na Kiristoci na farko , kuma wace haɓaka aka kwatanta a ciki ? Tarihin Kiristoci na farko , da aka ƙarfafa su da ruhu mai tsarki , yana faranta mana rai , kuma yana da ma’ana a gare mu a yau ƙwarai . Mu ma muna fuskantar matsala kusa da wadda Kiristoci na ƙarni na farko suka fuskanta . Da farko , a ranar Fentakos na shekara ta 33 A.Z . , an zuba ruhu mai tsarki na Allah a kan almajirai 120 da suka taru a ɗakin bene . Lalle an yi hayaniya kam , lokacin da dubban mutane suka je tabki ko kuma tabkuna a ciki ko kuma wajen Urushalima domin su yi baftisma cikin sunan Yesu , mutumin da aka rataye kamar mai laifi kwanaki 50 da suka gabata . — Acts 2 : 41 . ( Ibraniyawa 8 : 10 , 11 ) A shirye suke su mutu domin abin da suka gaskata . — Ayukan Manzanni 7 : 51 - 60 . Wane hakki ne Kiristoci na farko suka karɓa , kuma wane makamancinsa muke da shi a yau ? Wani manazarin Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Yin bishara ba a ɗauke ta aikin mai wa’azi ba ko wani mai ƙwazo sosai da aka naɗa . Yaɗuwa a Ƙasashe Wace irin haɓaka ce aka kwatanta a cikin Ayukan Manzanni 12 : 24 , kuma yaya wannan ya faru ? Duk da hamayyar gwamnati , aiki ya ci gaba da girma . Da farko an zuba ruhu mai tsarki a Urushalima , kuma daga nan kalmar ta yaɗu da wuri . Alal misali , Ayukan Manzanni 17 : 6 ta ba da labari cewa a Tasalunika , arewacin Hellas , ’ yan adawa suka ta da murya suna cewa : “ Waɗannan mutane waɗanda sun birkitarda duniya , sun zo nan kuma . ” Ya yi ƙara : “ Bai tsaya a cikin biranen ba kawai , amma ya yaɗa lalatarsa tsakanin ƙauyuka da ƙasashen da muke maƙwabtaka . ” A wannan ƙarni na 21 , maganar Allah ta yaɗu a zahiri zuwa dukan ɓangarorin duniya . ( a ) Menene ɗan tarihin Littafi Mai Tsarki ya rubuta game da Kiristoci na farko ? ( b ) Ga wa almajiran suka yaba wa game da nasararsu ? Duk da haka , waɗannan Kiristoci na farko sun fahimci cewa nasara da suka yi a hidima bai dangana bisa ƙoƙarinsu kawai ba . Umurni ne daga Allah su yi aikin , kuma suna da goyon baya daga Allah su gama aikinsu . Haɓaka ta ruhaniya ta zo ne daga wurin Allah . Ya rubuta : “ Ni na dasa , Afolos ya yi ban ruwa ; amma Allah ne ya bada amfani . Gama mu abokan aiki na Allah ne . ” — 1 Korinthiyawa 3 : 6 , 9 . ( Ayukan Manzanni 1 : 8 ) Ta yaya wannan ya faru ? Ba da daɗewa ba bayan an zubo da ruhun a kan almajiran a Fentakos , Bitrus da Yohanna aka yi sammacinsu gaban Kotun Yahudawa , babban kotu a ƙasar , waɗanda alƙalanta suke da hakkin kashe Yesu Kristi . ( Ayukan Manzanni 4 : 8 , 13 ) Ruhu mai tsarki kuma ya sa Istafanus ya yi wa’azi da gaba gaɗi a babban Kotun . Luka ya ba da rahoto : “ Sa’anda suka yi addu’a , wurin ya raurawa inda su ke a tattare ; dukansu suka cika da Ruhu Mai - tsarki , suka faɗi maganar Allah da ƙarfinzuciya . ” — Ayukan Manzanni 4 : 31 . Ƙari ga haka , ruhu mai tsarki ya bayyana kansa a cikin Kiristocin kansu , yana ba da iri na ibada , irin su ƙauna . Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Daga cikinsu babu wanda ya rasa : gama iyakacin waɗanda su ke ma’abutan gonaki da gidaje suka sayarda su , suka kawo tamanin abin da aka sayar , suka ajiye a ƙafafun manzannin ; aka rarraba ma kowane ɗaya , daidai bukatar kowa . ” • Wane aiki ruhu mai tsarki ya yi wajen haɓakar maganar Allah ? [ Hoto a shafi na 22 ] [ Hoto a shafi na 23 ] Kiristanci Na Gaskiya Ya Yi Nasara ! A shekara ta 100 wataƙila dukan yankin da ke kewaye da Bahar Maliya yana da tarayyar Kiristoci a cikinsa . ” ( 2 Bitrus 2 : 1 - 3 ) Hakazalika , manzo Bulus ya yi gargaɗi takamaimai cewa ridda za ta zo kafin ranar Jehovah . — 2 Tassalunikawa 2 : 1 - 3 . Duk da haka , ƙullin Shaiɗan na wargaza nufin Allah ba zai yi nasara ba . Saboda haka , Littafi Mai Tsarki kansa ya kasance daidai , ko da waɗanda suke da’awar suna da ikon fassara saƙonsa ba su yi shi daidai ba . Wannan ya faru ne a “ kwanakin ƙarshe ” — lokaci da muke raye a ciki yanzu . Jehovah ya albarkaci waɗannan shafaffun Kiristoci da ba su shige cikin ludayi ba . A Amurka , manazarta biyu suka haɗu suka rubuta : “ A shekara 75 da ta shige , Shaidun Jehovah suka riƙa ƙaruwa na ban mamaki . . . kuma sun yi haka a dukan duniya . ” Menene ya tallafa aka sami wannan haɓakar ? Ta wajen ayyukan wa’azi na Shaidun , Jehovah yana jawo ga hidimarsa “ muradin dukan dangogi ” — masu tawali’u , mutane masu kama da tumaki na duniya . — Haggai 2 : 6 , 7 . Waɗanne irin mutane ne suka yi na’am da maganar Allah ? ( Ru’ya ta Yohanna 5 : 9 ; 7 : 9 , 10 ) Ana samun su tsakanin attajirai da matalauta , masu ilimi ƙwarai da jahilai . A ƙarƙashin kowace irin gwamnati , dukan al’adu , daga sansanin fursuna zuwa fada , maza da mata suna na’am da bisharar . ( Zabura 133 : 1 - 3 ) Wannan ya ƙara ga tabbacin cewa ruhu mai tsarki yana aiki a rayuwar waɗanda suke bauta wa Allah . Yaya Shaidun Jehovah suke ji game da aikin wa’azi , kuma yaya suke tsammanin za a karɓi aikin wa’azinsu ? Suna aikin wa’azi ƙwarai . Abokanan aiki ne na Allah , waɗanda cikin jituwa da ruhunsa mai tsarki , suna tara mutane ga hidimar Jehovah . Yesu ya shirya mabiyansa ga yadda za a karɓi bisharar . Wasu hanyoyin suna bukatar hikima ƙwarai . Duk da haka , da tarzoma ta ɓarke a shekara ta 1995 , aka hana tafiye - tafiye na mutane a wajajen kogin . A Nairobi , Kenya , ’ yan’uwa mata biyu a hidimar fage suka gama wa’azi a gidajen da aka ba su . Ta kira Shaidun su zo gidanta ba tare da ɓata lokaci ba domin tattaunawa , sai aka fara nazarin Littafi Mai Tsarki da ita a wannan ranar . Makonni biyu da suka shige ’ yarta ta rasu . Ba da daɗewa ba matar ta fara ci gaba sosai a ruhaniya kuma ta iya bi da baƙin ciki na yin rashin ’ yarta . Wace ƙauna ce Jehovah ya nuna wa ’ yan Adam ta wajen fansa ? Kamar fansar , aikin wa’azi nuna ƙauna ce na Jehovah ga dukan mutane a ko’ina . Ka yi tunanin ƙauna da Jehovah ya nuna wajen yin tanadin fansar . Lalle ƙauna ce mai girma da aka nuna wa ’ yan Adam ! Yohanna 3 : 17 ya ce : “ Allah ya aiko Ɗan cikin duniya ba domin shi yi ma duniya shari’a ba ; amma domin duniya ta tsira ta wurinsa . ” ƙaƙa za su ji kuwa in ba mai - yin wa’azi ba ? ” — Romawa 10 : 13 , 14 . Ba aiki ba ne mai sauƙi , duk da haka Jehovah yana farin ciki idan ya lura cewa mutanensa suna rayuwa cikin aminci bisa gaskiyar kuma suna gaya wa wasu bisharar ! Saboda haka , ko yaya yanayinka ya ke , ka ƙyale ruhun Allah da kuma ƙaunarsa da take zuciyarka ta motsa ka ka saka hannu cikin wannan aikin . • Ta yaya kalmar Allah ta yi nasara a zamaninmu ? [ Hotuna a shafi na 25 ] JEROME HUS [ Inda aka Dauko ] Haɓaka a adadin masu shelar Mulki a ƙarni na 20 0 0 Biyayya — Muhimmin Darasi ne na Yarantaka ? “ IYAYE Suna Son Yara ne na Musamman , ba Yara Masu Biyayya ba Kawai . ” Binciken kuma ya gano cewa iyaye sun ga ya fi muhimmanci a koya wa yara al’amura kamar su halin kirki , ’ yancin kai , da kuma cika hakki . Ko kuma yana cikin muhimman darussa da yara za su iya koya kuma su amfana ? Mafi muhimmanci ma , yaya Jehovah Allah , Tushen iyali , yake ɗaukan yin biyayya ga iyaye , kuma menene wasu fa’idodi da ke zuwa daga irin biyayyar nan ? — Ayukan Manzanni 17 : 28 ; Afisawa 3 : 14 , 15 . Amma kuma matasa , ba su da daidaitaccen tunani da ake samu ta wajen manyanta . A zancen gaskiya , Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Wauta tana nan ƙunshe a zuciyar yaro . ” Bambancin , darasi da aka koyi daga yarantaka a kan yi amfani da shi a duk rayuwan mutum . Kalmar nan “ biyayya ” an ambata ta sau da yawa cikin Littafi Mai Tsarki . An tabbatar da wannan alkawarin kuma a Misalai 3 : 1 , 2 : “ Ɗana kada ka manta da koyarwata : amma ka bar zuciyarka ta kiyaye dokokina : gama za su ƙara maka tsawon kwanaki , da shekaru na rai , da salama kuma . ” Lada mai girma ga waɗanda suka yi biyayya ita ce dangantaka da Jehovah yanzu da kuma rai na har abada a sabuwar duniya ta salama . — Ru’ya ta Yohanna 21 : 3 , 4 . “ Kowace kyakkyawar baiwa da kowace cikakkiyar kyauta ” ta zo ne daga wurin Allah , Ubanmu na samaniya . — Yaƙub 1 : 17 . Shaidun Jehovah da ke yankinka za su gaya maka ainihin wurin taron da kuma lokacin taron . Suka kai ga rufaffiyar ƙofa , suka huda . Carter ya saka kyandir ya leƙa . ” Tsakanin dubban dukiya da ke cikin kabarin da akwatin gawa na zinariya . ( Ayuba 15 : 1 - 6 , 16 ; 22 : 5 - 10 ) Elihu ya yi haƙuri har sai da jawabin ya ƙare . Wanda Ya Yi Ayyukan Elihu cikin hikima ya umurci Ayuba — da kuma mu — mu mai da hankali ga ayyuka masu ban al’ajabi na Jehovah Allah . Bugu da ƙari , domin damuwa da za ka yi game da lafiyar jiki , kuɗi , abin da ke zuwa a nan gaba , iyalinka , abokan aikinka , da kuma maƙwabtanka , me ya sa za ka mai da hankali ga ayyukan Allah ? Jehovah ya kawo annoba bisa ƙasar Masar ta dā kuma ya raba Jar Teku domin Musa ya ja - goranci Isra’ila ta dā zuwa ’ yanci . ( Fitowa 7 : 1 – 14 : 31 ; Zabura 106 : 7 , 21 , 22 ) Da akwai abin da ya yi kama da wannan da aka ba da labarinsa ne cikin Joshua sura 3 . Menene Elihu yake nufi game da Allah yana yin abubuwa a hanya ‘ na ban mamaki ’ ? Ba za mu kasance manoma ba , amma ruwan sama da kuma dusar ƙanƙara wataƙila su shafe mu . Ka taɓa yin haka ? Bari mu ga abin da Allah ya yi tambaya a kai , kuma bari mu yi tunani game da abin da wannan yake nufi , i , bari mu yi abin da Ayuba 37 : 14 ya umurce mu . “ Ina ka ke sa’anda na sanya tussan duniya ? Wanene ya aiyana iyakarta , ko ka sani ? Wanene ya miƙa igiyar aunawa a kanta ? A ina Ayuba yake — a ina muke — lokacin da duniya ta kasance ? Kamar dai duniyarmu gini ne , Allah ya yi tambaya : “ Wanene ya sanya dutsen kusurwarta ? ” Mun san cewa nisar duniya daga rana daidai ne domin mu rayu kuma mu ci gaba . Kuma girmanta ma ta dace daidai . Yawancinmu mun fahimci cewa ƙarfin maganaɗiso daga girmar rana take riƙe duniyarmu , a ce an kafa tushenta . Duk da haka , waye ke da cikakken sani game da ƙarfin maganaɗison ƙasa ? Amma a shekarun baya bayan nan , masana kimiyyar ababan ƙasa suka fara tunanin cewa ƙarfin maganaɗison ƙasa yana tafiya cikin taguwar birbiɗin da ake kira gravitons . . . 15 - 17 . ( a ) Bisa menene Ayuba 38 : 8 - 11 ya mai da hankali , kuma ya kai ga waɗanne tambayoyi ? Za ka yi tunanin cewa dukan abin da za a sani game da su , war haka an riga an gama . A cikin wata majiya da aka yarda da ita , za ka samu wannan maganar : “ Yadda aka ayana wajejen ƙasa da daben teku a duniya da yadda aka ayana fasalolin manyan ƙasa tun da daɗewa matsala ce ta ban marmari don binciken kimiyya da zace - zace . ” Kamar yadda ku ka sani , ƙage na nufin “ abin da ba shi da cikakken tabbaci wanda yake bayar da bayani bisa zato . ” Ka Yaba wa Jehovah Mutane ba za su karɓi yabo ba domin yadda duniya take zagayawa , da aka ambata a Ayuba 38 : 12 - 14 . Yanzu , ka yi tunanin cewa Allah ya yi maka waɗannan ƙarin tambayoyi : “ Kai ka taɓa shiga mafitan teku ? Ka taɓa yawo cikin lolokan zurfafa ? ” “ Ka gane faɗin duniya ? ( a ) Tambayar da take Ayuba 38 : 19 ta tayar da waɗanne ra’ayi ne na kimiyya ? ( b ) Gaskiya game da haske ya kamata ta motsa mu mu yi menene ? A ina kuma duhu yake ? ” Ya amsa : “ Yadda yake dai , [ haske ] ba zai zama ko ɗaya a cikinsu ba , domin abubuwa biyun [ rakumin iska da burbuɗi ] sun sha bam bam . Muna morar abinci da kuma iskar oxygen da ake samu yayin da itatuwa sun sami haske . A’a . ( Zabura 40 : 5 ) Babu shakka , ba ya nufin cewa , zai yi shiru game da waɗannan manyan ayyukan . 1 , 2 . Saboda haka , muna da dalilin haɗa da mai Zabura wajen cewa : “ Ya Ubangiji , ayyukanka ina misalin yawansu ! Ayyuka Masu Ƙarfi Masu Ban Al’ajabi Kamar yadda aka rubuta a Ayuba 38 : 22 , 23 , 25 - 29 , Allah ya yi tambaya game da waɗanne abubuwa ? Wasu da suke cikin zamani na yawan hanzari , za su ga dusar ƙanƙara wata tangarɗa ce gare su . Cikin kalmomi masu sauƙi , masana kimiyya sun ba da doguwar hasashe , amma da gaske ba za su iya ba da cikakken bayani ba game da ruwan sama . Ta yaya ayyuka masu ban al’ajabi na Allah suke nuna ikonsa mai girma ? Yaya Ka Kammala ? Ka sa kanka a matsayin Ayuba , cewa Allah Mai Iko Duka yana maka tambaya . Jehovah ya yi mana tambayoyi da muka karanta a Ayuba 38 : 33 - 38 . 11 , 12 . Darussa kaɗan ne kawai da Elihu ya yi muhawararsu da Ayuba muka yi magana a kan su , sai kuma muka lura da wasu abubuwan da Jehovah ya tambayi Ayuba ya ba da amsa kamar “ namiji . ” ( Ayuba 38 : 3 ) Mun ce “ wasu ” domin a Ayuba surori 38 da 39 , Jehovah ya mai da hankali har ila a kan wasu muhimman fasalolin halitta . Waye ya san dokokinsu ko ƙa’idodinsu ? ( Ayuba 38 : 31 - 33 ) Jehovah ya yi magana da Ayuba game da wasu dabbobi — zaki da hankaka , awakan dutse da jakin dawa , ɓauna da jimina sai kuma doki da gaggafa . A taƙaice dai , Allah ya tambayi Ayuba ko shi ya ba su halayensu da yadda suke ci gaba da rayuwa da lafiya . Kana iya bincika surori 40 da 41 ma , inda Jehovah ya sake tambayar Ayuba ya ba da amsa ga tambayoyi game da wasu halittu biyu musamman . Mun fahimci waɗannan su ne dorina , mai girma kuma ƙaƙƙarfa , da kadar Bahar Maliya . Amma , da ya yi na’am da gyara ta wajen tambayoyin Allah , Ayuba ya canja tunaninsa . Bayan mun bincika waɗannan halittu na ban al’ajabi , ya kamata su sahinta cikinmu hikima da iko mai girma na Allah . Yini yana magana da yini , kuma dare yana gwada ma dare sani . ” ( Zabura 19 : 1 , 2 ) Dauda ya ci gaba . Me ya sa tsoro irin na ibada na Dauda ga Allah yake da kyau ? Dusar ƙanƙara , ƙanƙara , guguwa , iska , da kuma walƙiya , duk suna cikin ma’ajin makamansa . Lalle ƙarfi ne na ƙwarai ! Ya yi abu mai kama da haka a can baya a lokacin Ibrahim , wanda ya koyi cewa Alƙalin dukan duniya ya auna muguntar birane biyu , Saduma ga Gwamarata . Ayyuka Masu Ban Al’ajabi a nan Gaba Allah ya cika wannan annabci na baya a dā , kuma zai aikata abin al’ajabi a nan gaba . A cikin wannan mahalli , inda Ishaya ya ambaci “ al’ajabai ” na Allah , mun sami tabbacaccen annabci da bai cika ba tukuna , kamar yadda hukuncin Babila ya cika . Wane ‘ al’amari na al’ajabi ’ ne aka yi alkawarinsa ? Manzo Bulus daga baya ya kawo wannan ayar ya yi amfani da shi ga ta da matattu zuwa rai da Allah zai yi , tashin matattu . Lalle wannan zai zama aiki ne na ban al’ajabi ! — Korinthiyawa 15 : 51 - 54 . Salama za ta zama a ko’ina . Allah zai ceci matalauta da kuma tsiyayyu . Ya yi alkawari : “ Za a yi albarkar hatsi a ƙasa a bisa ƙwanƙolin duwatsu ; zangarku za su riƙa lilo kamar Lebanon [ na dā ] : mazaunan birni za su yi albarka kamar tsiri na ƙasa . ” — Zabura 72 : 16 . ( Zabura 72 : 18 , 19 ) Wannan ya kamata ya zama al’amarin taɗinmu cike da marmari tare da dangi da kuma wasu . • Yaya ya kamata mu amsa bayan mun bincika wasu ayyuka masu ban al’ajabi na Allah ? [ Inda aka Dauko ] Ya kamata ayyuka masu ban al’ajabi na Allah su zama cikin taɗinka kullum Ƙungiya ta Dukan Duniya Tana Kula da Juna A baya bayan nan , dubban mutane , haɗe da Shaidun Jehovah da yawa , ya zame musu dole su gudu daga Jamhuriyar Dimokuraɗiyya ta Congo inda ake yaƙi zuwa Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya inda ake da ɗan kwanciyar hankali . Sunayen waɗanda suka isa lafiya ana ajiyewa a kowacce Majami’ar Mulki . Ofishin reshe da ke ja - gorar aikin Shaidun Jehovah a ƙasar suna aika da motoci uku kowacce rana don su taimaki Shaidu da suke kan hanya kuma su nemi waɗanda suka ɓata . Suka gudu nan da nan zuwa wajen motar kuma suka gabatar da kansu su Shaidu ne . Matsalar gudun hijira za ta zama aba da ta shige . A yanzu dai , cikin jituwa da gargaɗin manzo Bulus a 1 Korinthiyawa 12 : 14 - 26 , Shaidun Jehovah suna ƙoƙari su kula da juna . Ko da koguna , iyaka , yare , sun raba su kuma tsakaninsu da nisa , suna damuwa da juna , saboda haka suke saurin tallafawa yayin da wani yake da bukata . — Yaƙub 1 : 22 - 27 . AFIRKA Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya [ Hotuna a shafi na 30 ] An juya Majami’un Mulki uku zuwa inda ake marabtar mutane SANDRA gwauruwa ce da take da zama a Australiya . “ Fahimtar cewa na yi rashin abokin aurena da kuma abokina na kud da kud ya rufe ni . Sandra tana da wata abuyarta da ta girme ta , Elaine , wadda ita gwauruwa ce na shekara shida . Hakika , mutuwar ƙaunacaccen abokin aure takan jawo damuwa dabam dabam , domin gwauranci ya ƙunshi fiye da zama babu miji kawai . Ba na sanin ma abin da ya kamata na yi . ” Ciwo , haɗari , yaƙe - yaƙe , sharan ƙabila , da kuma nuna ƙarfi suna sa a sami ƙarin gwauraye . * Yawanci waɗannan mata suna wahala ba sa furta damuwarsu , domin ba su san na yi ba . Wasu mata suna cikin yanayi mai kama da na gwauraye domin mazansu sun bar su . Ko da yake yaji a aure da kisan aure suna da nasu matsaloli , da yawa cikin ƙa’idodin da za a tattauna cikin talifi na biye zai iya taimaka wa mata da suke cikin irin waɗannan yanayi . Taimaka Wa Gwauraye Mata Cikin Gwadawarsu Matan dukan su gwauraye ne . Ba kawai Naomi ta yi rashin mijinta ba amma kuma da yaranta maza biyu , wanda ɗaya cikinsu ne mijin Ruth . ( Ruth 4 : 15 ) Lokacin da Naomi ta ce Ruth ta koma wajen danginta Mowabawa da kuma abokai , Ruth ta amsa da furci mafi kyau na aminci da aka taɓa rubutawa : “ Inda za ki tafi duka , nan za ni ; inda za ki sauka , nan zan sauka : danginki za su zama dangina , Allahnki kuma Allahna : wurin da kika mutu , nan kuma in mutu , a kuma binne ni : Ubangiji ya sāka mini har ma gaba da wannan , idan ba mutuwa kaɗai ta raba ni da ke . ” — Ruth 1 : 16 , 17 . Wannan tarihin misalin yadda Jehovah yake son gwauraye mata da suke matsowa kurkusa da shi kuma suke dogara a gareshi . Takamaimai Amma Kada a Mallaka Yayin da ake ba da taimako ga gwauruwa , zai fi kyau ya zama a bayyane kuma takamaimai ban da mallakarsu . ( Yaƙub 2 : 16 ) Mutane da yawa ba za su biɗi taimako ba lokacin da suke bukatar wani abu ; maimako , su yi ta shan wahalarsu babu magana . Ko da ya ƙarfafa mu mu kasance da marmari mai kyau wajen wasu , ya tunasar da mu kada mu zama masu shisshigi . — Filibbiyawa 2 : 4 ; 1 Bitrus 4 : 15 . Waɗanda suke bin waɗannan ƙa’idodi na Littafi Mai Tsarki suna “ bada girma ga gwauraye ” da gaske . Mutane da ake ba su girma , sukan ji suna da daraja , ana ƙaunarsu kuma ana daraja su . Lokacin da mijin Hannatu ya mutu bayan shekara bakwai kawai na aure . “ [ Hannatu ] ba ta rabuwa da haikali , tana sujjada tare da azumi da addu’o’i dare da rana . ” Ya nuna mata ƙaunarsa a hanya ta musamman ya yarda mata ta ga jaririn da zai yi girma ya zama Mai Ceton duniya . Lalle wannan ya burge ta kuma ya yi wa Hannatu ta’aziyya ! Babu shakka , ta shaida gaskiyar Zabura 37 : 4 : “ Ka faranta zuciyarka cikin Ubangiji kuma ; za ya kuwa biya maka muradin zuciyarka . ” Elaine ta ce : “ Na yi ciwon jiki na dogon lokaci bayan mutuwar David , sai ka ce ana suka ta da wuƙa a haƙarƙari ta . Dattawan ikilisiya musamman za su iya ba da taimako mai kyau na alheri ga gwauraye mata da suke baƙin ciki . Wannan gwamnati ba da daɗewa ba za ta kawar da dukan abubuwan da ke haddasa baƙin ciki , har da mutuwa . I , mutane za a ’ yantar da su daga mutuwa da ke jawo dukan baƙin ciki da kuma kuka . Taimako yana nufin a bambance tsakanin sanin lokacin da mutum ke bukatar kaɗaita da kuma kasancewa a shirye lokacin da ake bukatarmu Ka Yi Farin Ciki Tare Da Allah Mai Farin Ciki 1 , 2 . ( a ) Me ya sa mutane da yawa ba sa farin ciki a rayuwa ? ( Ayuba 14 : 1 ) Ba a kāre Kiristoci ba daga wahala da wuya na waɗannan “ miyagun zamanu ” ba , shi ya sa ba abin mamaki ba ne a ga bayin Jehovah masu aminci sukan yi sanyin gwiwa . — 2 Timothawus 3 : 1 . A wane azanci ne za a iya cewa aƙalla kowa yana da dalilan yin farin ciki ? Kowa yana da wata albarka da zai yi godiya dominta . Idan ya sami aikin yi zai yi aiki tuƙuru . ( Farawa 1 : 31 ; 3 : 15 ) A cikin ƙarnuka da suka biyo baya , yawancin mutane sun bi sawun Adamu da Hawa’u , amma Jehovah bai juya bayansa ba ga iyalin bil adam saboda bazuwar rashin biyayya . A bayyane rashin cikarsu yake , duk da haka Yesu ya ƙaunace su . ( Misalai 8 : 31 ) Daga baya , lokacin da ya zo duniya kuma ‘ ya zauna a wurin ’ mutane , ra’ayinsa game da mutane bai canja ba . Ka ambata wasu hanyoyi da za mu iya bin misalin Jehovah da Yesu yayin da ya zo ga batun riƙe farin cikinmu . Bari mu ga yadda za a iya yin amfani da waɗannan ƙa’idodi a hali mai kyau da ke da muhimmanci ga zukatan Kiristoci masu himma a ko’ina — hidimar fage . Ko idan yawancin mutane sun ƙi su yi na’am da bisharar , muna da dalili mai girma na yin farin ciki da muke shaƙu cikin hidimar fage . Kada mu manta cewa yanayin mutane yakan canja . Menene ya faru a wani gari , kuma menene za mu iya koya daga ciki ? Idan wani ya nuna yana son saƙon Mulkin , maƙwabtan babu ɓata lokaci za su tabbata mutumin ba zai ƙara ganin Shaidun ba . Lalle kam , yin wa’azi a wajen kalubale ne . Da wane sakamako ? Ka yi tunanin farin cikin masu shelar Mulkin da ba su yi sanyi ba ! Miliyoyin bayin Jehovah da suka keɓe kai sukan juya da farko ga Jehovah cikin addu’a , sai kuma ga ’ yan’uwansu Kiristoci . Yayin da yake duniya , Yesu kansa ya daraja toƙarawar almajiransa . Likitoci sun jarumtaka wajen neman su cece shi , amma yanayin jikin Jonathan ya daɗa muni har ya kai wani yamma da ya mutu . Ka duba cikin ikilisiyarku . Me ka gani ? Tana kuma nazarin Littafi Mai Tsarki tare da yaranta , ta koyar da su cikin hidimar fage , kuma ta kawo su taron ikilisiya . 18 , 19 . Suna tunanin rashin abokan aurensu sosai ! Halinsu mai kyau na cin gaba yana daɗa ga farin ciki na ikilisiyar ! Ka yi tunanin ci gaba da suka yi tun lokacin da suka fara nazarin Littafi Mai Tsarki . Muna haka ? Me ya sa za a iya cewa kowanne cikin ikilisiya yana da aiki mai muhimmanci cikin ikilisiya ? Kai mai aure ne , mara aure , iyaye gwauraye ? Yayin da ka sa baƙi a rera waƙar Mulkin , yayin da ka yi furci ko ka gabatar da wani aiki a Makarantar Hidima ta Allah , yana daɗawa ga farin cikinmu . Mafi muhimmanci kuma , yana sa Jehovah farin ciki . Yana yiwuwa mu riƙe farin cikinmu cikin irin yanayin nan ? Duba Littafi na 2 na Insight on the Scriptures , shafi na 119 , wanda Shaidun Jehovah suka buga . [ Hotuna a shafi na 22 ] Ta wurin yin tunanin abubuwa masu kyau da suke da shi , wanda mafi girma cikinsu dangantakarsu ce da Jehovah , shi ya sa waɗannan Kiristoci suka ci gaba “ cikin salama . ” Hakika , waɗancan Kiristoci na ƙarni na farko suna da bege mai ƙarfi . Da tabbaci suna duba gaba don samun wani abu da ba za a waso ba — “ rawanin rai ” wanda ba ya lalacewa a cikin Mulkin Allah na sama . ( b ) Menene zai iya sa Kirista ya yi sakaci da begensa ? Bangaskiyarsu cewa Allah zai ba su rawanin rai babu shakka ta kiyaye su cikin wahalarsu . ( 2 Timothawus 3 : 12 ) Ƙari ga haka , ‘ lokaci da zarafi ’ suna samun mu duka . ( Mai - Wa’azi 9 : 11 ) Haɗari zai iya ɗaukar ran wani da muke ƙauna . Aljanna da take zuwa gaskiya ce a gare ni ? Ina da marmarin ganin ƙarshen wannan tsarin abubuwa kamar yadda na yi a farkon da na koyi gaskiya ? ’ Bulus ya sake yi wa Romawa gargaɗi su yi “ haƙuri cikin ƙunci . ” ( Ayukan Manzanni 16 : 9 ) Domin haka , Bulus , tare da Luka , Sila , da Timothawus , suka tafi Turai . Wannan aukuwan ya sa masu wa’azi na ƙasashen wajen su rasa farin cikinsu ne ? Idan matsaloli sun taso , ka yi bimbini a kan nagarta ta Jehovah a yadda yake bi da mu yana taimakonmu mu yi “ murna cikin bege . ” Dauda , wanda rayuwarsa ya cika da matsaloli , ya rubuta : “ Ya Ubangiji Allahna , ayyuka masu - ban al’ajabi , waɗanda ka yi , suna dayawa , duk da tunaninka waɗanda sun nufo wajenmu : ba su lissaftuwa a gabanka ; ko da ni ke so in bayyana su in bada labarinsu , sun fi gaban lissafi . ” Yana cikin wata ƙasa da aka hana aikin Shaidun Jehovah na shekaru da yawa . Alal misali , idan ɗan kurkuku ya sami wani ƙunshi daga gida , yana raba abin da ke cikinsa da ’ yan’uwa masu bi , waɗanda suke ɗaukan cewa waɗannan ƙarin abubuwa daga wajen Jehovah ne , Mai ba da “ kowace kyakkyawan kyauta . ” Ella , ita ma wadda take cikin wata ƙasa da aka hana aikin Mulki da daɗewa , an tsare ta domin gaya wa wasu game da begenta na Kirista . Bayan fiye da shekara biyar , aka sake kiran Ella don a tuhume ta . Sai kuma ta daɗa : “ Idan ba ku a son ku sake ni , zan zauna har sai Jehovah ya ga ya dace ya cece ni . ” Ta koya ta gamsu da kowane yanayin da ta samu kanta ciki . Za ka iya koya wani abu daga misalinta ? — Ibraniyawa 13 : 5 . Idan yanayin ya zama na tsoratawa , haka ma salamar za ta ƙaru . ” Ta yi hakan , ba ta wurin nata ƙarfin ba , amma ta wurin ƙarfi da Jehovah ya ba ta . Yanzu bari mu tattauna wasu hanyoyi da za mu iya riƙe farin cikinmu cikin hidimar Jehovah . Wasu Kirista mata da miji sun gayyaci wani dattijo zuwa gidansu don su ci abinci tare . Ko da yake suna da aiki na cikakken lokaci da ke cin dukan lokacinsu , ba sa neman wani sabon aiki . Suna damuwa ko za su iya cin gaba cikin yanayin nan . Da suka nemi shawara daga wajen dattijon , ya ce , “ Ku sauƙaƙa rayuwarku . ” Matar da mijinta suna ɓad da sa’o’i uku da rabi a tafiya da kuma dawowa daga aiki kowacce rana . Ya zaɓi gini mai wuya sosai , ko da ma bai taɓa yin gini ba . A farko kome na tafiya daidai , amma a kwana a tashi sai wanda ya ari kuɗin bai cika alkawarinsa ba . Yin ƙoƙari mu yi barci da wuri zai iya sa mu ƙarfi . • Me ya sa ya kamata mu yi ƙoƙarin sauƙaƙa rayukanmu ? [ Hoto a shafi na 25 ] [ Hotuna a shafi na 27 ] “ Jehovah Ya Yi Mini Alheri Ƙwarai ! ” Sai , a ranar 3 ga Janairu , 2001 , a ɗan shekara 95 , Karl Klein ya gama hidimarsa a duniya da aminci . Karl ya zama ɗaya cikin waɗanda suke aiki a hedkwata a shekara ta 1925 , da farko ya yi aiki a maɗaba’ar littattafai . Masu karanta Hasumiyar Tsaro kullum za su tuna da labarin rayuwar Ɗan’uwa Klein , a wani talifi mai kyau da aka buga cikin fitar 1 ga Oktoba , 1984 ( Turanci ) . Muna da cikakken dalilin gaskata cewa yanzu Jehovah ya cika wannan sha’awar . — Luka 22 : 28 - 30 . Karl a shekara ta 1943 tare da T . Karl da Margareta , a Oktoba 2000 ( Kubawar Shari’a 11 : 1 - 7 ) Hakanan ma , lokacin da mala’ika Jibrailu ya sanar da budurwa Maryamu game da haihuwar Yesu da ke zuwa , ta ce : “ Raina yana girmama Ubangiji . . . gama shi da shi ke mai - iko ya yi al’amura masu - girma gareni . ” ( Ru’ya ta Yohanna 4 : 1 ) Yayin da gwamnatin Roma ta ƙore shi zuwa tsibirin Batmusa “ sabili da maganar Allah da shaidar Yesu , ” Yohanna ya karɓi “ ru’ya ta Yesu Kristi . ” Sun fāɗi a gaban Allah suka ce : “ Kai ne mai - isa ka karɓi ɗaukaka da daraja da iko , ya Ubangijinmu da Allahnmu : gama kai ka halicci dukan abu , saboda nufinka kuma suka kasance , saboda nufinka aka halicce su . ” Ka Sanar da Ayyukan Jehovah da Suka Isa Yabo ! Ka ba da misalan yadda Dauda ya yabi Jehovah . Alal misali , Dauda ya rera : “ Ku raira yabo ga Ubangiji , wanda ya ke zaune cikin Sihiyona : ku bada labarin ayyukansa a wurin al’ummai . Littafin Zabura na ɗauke da furcin yabo masu yawa ga Allah , kusan rabin waɗannan waƙoƙi an ce daga Dauda ne . ( Zabura 69 : 30 ) Bugu da ƙari , tun farko , waƙoƙi da Allah ya hure na Dauda da na wasu an yi amfani da su a yabon Jehovah . Menene ke motsa mu mu yabi Jehovah ? Yayin da muka yi tunani a kan abubuwan mu’ujiza da Jehovah ya yi domin mutanensa a lokacin dā , zukatanmu na motsa mu mu yabe shi . Yesu ya ce babbar doka ita ce : “ Ka yi ƙaunar Ubangiji Allahnka da dukan zuciyarka , da dukan ranka , da dukan azancinka , da dukan ƙarfinka . ” ( Zabura 40 : 5 ) Dauda bai iya faɗin dukan ayyuka masu ban al’ajabi na Jehovah ba , ko mu ma ba za mu iya ba . Yaya begenmu ya haɗa da ayyukan Allah masu girma ? Begenmu don gaba nan ya haɗa da ayyuka masu girma da suka isa yabo da ke haɗe da madawwamin ƙuduri na Allah . Bayan tawaye a Adnin , Jehovah ya yi annabci na farko da ke cike da bege . ( Matta 20 : 28 ; Romawa 5 : 11 ) Jehovah ya kawo mutane na farko da ya sulhunta da su cikin ikilisiyar Kirista , wadda aka kafa a Fentakos na shekara ta 33 A.Z . Da taimakon ruhu mai tsarki , suka yi wa’azi a ko’ina , suna nuna yadda mutuwar Yesu da tashinsa daga matattu ya buɗe hanya don mutane masu biyayya su samu madawwamin albarka a ƙarƙashin sarautar Mulkin Allah a sama . An riƙe iska na halaka don ya ƙyale a hatimce raguwar 144,000 waɗanda za su yi sarauta da Kristi a sama . Sakamakonsa , “ waɗansu tumaki ” da suke ƙaruwa suna zama masu bauta wa Jehovah yanzu . ( Yohanna 10 : 16 ) Muna farin ciki cewa har ila yau mutane masu tawali’u na duniya suna da zarafi su haɗu da mu wajen yabon Jehovah . ( Markus 13 : 10 ) A shekarun baya bayan nan , ya ‘ buɗe kofa mai faɗi ta aiki . ’ ( 1 Korinthiyawa 16 : 9 ) Wannan ya sa ta yiwu a sanar da bishara a duk yankuna masu faɗi inda magabtan gaskiya a dā sun hana . Suna cika waɗannan kalmomi na annabci : “ Hakanan Ubangiji mai - runduna ya faɗi ; a cikin waɗannan kwanaki mutum goma daga cikin dukan harsunan al’ummai za su kama ƙafar wanda shi ke Ba - yahudi , su ce , Za mu tafi tare da ku , gama mun ji labari Allah yana tare da ku . ” Ka duba Yearbook of Jehovah’s Witnesses na shekarar nan , ka lura da ƙasashe da yanzu suna ba da rahoton wa’azi daga 100,000 zuwa kusan 1,000,000 na masu shelar Mulki . Mu mutanen Jehovah , muna yabon kuma gode wa Ubanmu na sama da ya ba mu manufa ta gaske a rayuwa , aiki mai lada cikin hidimarsa , da kuma abu mai kyau a nan gaba . Muna godiya cewa Jehovah ya motsa zukatan mutanensa su ‘ girmama shi da wadatarsu . ’ Yaya ya kamata bimbini a kan ayyuka masu girma na Jehovah da suka isa yabo su taɓa mu ? • Me ya sa ka motsa ka yabi Jehovah ? • Yaya begenmu ke haɗe da ayyuka masu girma na Allah ? Ja - gora Daga Allah A Zaɓar Wadda Za A Aura Misalan nan biyu kamar ba su da wani wuya . Hakika , ja - gora da ta dace tana da muhimmanci . Amma mutum na farko , Adamu , ba shi ya zaɓi matarsa ba . Ba abin da za mu tsammani daga Mahaliccinmu mai ƙauna ke nan ba ? — Zabura 19 : 8 . ( Markus 10 : 6 - 12 ; 1 Korinthiyawa 7 : 10 , 11 ) Shi ya sa yake “ ƙyamar kisan aure , ” sai a kan “ fasikanci ” kaɗai . Me ya sa samari da ’ yan mata ne musamman suke bukatar mai da hankali yayin da suke zaɓan wadda za su aura , kuma yaya za su iya tsai da shawara cikin hikima ? Hakika dangantaka da ke bisa irin waɗannan abubuwa kawai , za ta kawo raini ko kuma ƙiyayya ba da daɗewa ba . Muna bukatar mu sani cewa abin da ya fi mana kyau ƙila ba abin da zuciyarmu da farko take sha’awa ba ne . Yana taimakonmu mu fahimci yadda za mu iya tsai da shawara cikin hikima a rayuwa . ( Zabura 32 : 8 ; Ibraniyawa 4 : 12 ) Yayin da aure zai iya gamsar da bukatarmu na ƙauna da cuɗanya , yana kawo matsaloli kuwa da ke bukatar manyanta da fahimi . Amma , yayin da muka fuskanci ainihin rayuwa , za mu yi da - na - sani cewa ba mu bi gargaɗi mai kyau ba da aka ba mu don amfaninmu . Zai zama abin baƙin ciki kuwa idan tsari da zai kawo mana farin ciki ya zama tushen baƙin ciki mai yawa ! ( Afisawa 5 : 22 - 33 ) Yadda muka gani , hurarun kalmomin Bulus sun nanata bukatar ƙauna da ladabi . Yana bukatar wa’adi da zuciya ɗaya a duk lokatai masu kyau da marasa kyau . Amma , ya nuna ya fi kyau mu jira sai mun ‘ zarce lokacin muguwar sha’awa ’ lokacin da sha’awar jima’i mai ƙarfi tana iya rinjayar tunanin kirki . Yayin da ka ke tunanin aure , yana da muhimmanci ka fahimci dukan abin da ya ƙunsa . Yin aure lokacin da ba a kai ba zai kawo matsaloli da yawa da ma’aurata da su matasa ne wataƙila ba su kai su iya bi da shi ba . Ya kamata a yi aure sai kaɗai lokacin da muke shirye a jiki , a hankali , da kuma a ruhaniya mu soma dangantaka mai jurewa . Shi majagaba mai hidima na cikakken lokaci ne , suna so su yi aure . Cikin shekara guda , na ƙara manyanta kuma na soma ganin cewa wannan saurayin ba shi da inganci na nagarin abokin aure . ‘ Yi Aure Sai dai Cikin Ubangiji ’ ( 2 Korinthiyawa 6 : 14 ) Wannan zai kawo lahani a kan sadarwa da farin ciki na aure . Yayin da mun bi Kalmar Allah , zuciyarmu ba ta hukunta mu , domin muna yin abin da ya “ gamshe shi . ” — 1 Yohanna 3 : 21 , 22 . Lokacin da ka ke tunanin aure , ga waɗanne al’amura masu muhimmanci ya kamata ka mai da hankali , kuma don me ? Lokacin da ka yi tunanin aure , hali da kuma ruhaniyar wadda ka ke so ka aura ya kamata ya zama damuwa na farko . Kuma ƙarfi mafi girma da ma’aurata za su iya samu zai zo daga ibada ta haɗin kai ga Mahalicci da kuma amincewa da ja - gorarsa sosai . Gina Iyali Mai Ƙarfi A Ruhaniya Menene nufin Allah domin iyali , amma me ya faru maimakon haka ? ’ Ya’yan Adamu suna da wane iyawa ne , amma menene ake bukata don a gina iyali mai ƙarfi a ruhaniya ? ( Mikah 6 : 8 ) Amma , da yake su masu zunubi ne , za su bukaci su mai da hankali sosai don su gina iyali mai ƙarfi a ruhaniya . ( Afisawa 5 : 15 - 17 ) Idan kai mai yara ne , yaya za ka yi wannan ? Na farko , ka kafa muhimman abubuwa , kana mai da hankali ga “ mafifitan al’amura , ” haɗe da koyar da kuma renon yaranka . Amma kada ka bar wannan wai sai ka sami zarafin haka . Wannan ba ya nufin zama a gida ɗaya kawai , kowanne yana abin da yake so . Maimako , za su ɗauke shi gata mai albarka . — Farawa 33 : 5 ; Zabura 127 : 3 . Ka Koyar ta Magana da Kuma Misali ( Afisawa 6 : 4 ) Allah ya gargaɗi iyaye su kafa misali wa yaransu , su yi magana da su , kuma su koya musu . Wane misali ne ya nuna amfanin koya wa yara daga yarantaka , kuma waye za a yaba wa don nasarar ? Ana iya ganin amfanin koya wa yara a lokacin da suke ƙanana cikin wani labari daga Venezuela . Da shigewar lokaci , Felito ya zama majagaba na kullum . Iyayensa suka ce : “ Yayin da muke ganin ci gaban ɗanmu , mun fahimci cewa hakkinmu ne ga Jehovah da kuma umurninsa . ” ( b ) Menene ya faru lokacin da wata ’ yar Japan ta nace wa makasudinta ? Makasudai da sun dace sun haɗa da karanta Littafi Mai Tsarki a kai a kai , zama mai shelar bishara kullum , da kuma ci gaba zuwa keɓe kai da baftisma . Yayin da take makarantar firamare , wata yarinya ’ yar Japan da sunanta Ayumi ta sa ya zama makasudinta ta yi wa kowa a cikin ajinta wa’azi . Don ta ta da marmarin malamanta da ’ yan ajin , ta karɓi izini ta saka littattafai na Littafi Mai Tsarki dabam dabam a laburaren . A sakamakon haka , ta gudanar da nazarin Littafi Mai Tsarki guda 13 a shekaru shida na makarantar ta na firamare . Ta yaya yara za su sami amfani mafi girma daga taro na Kirista ? 13 , 14 . ( a ) Me ya sa ya kamata iyaye su fita hidima tare da yaransu ? Iyaye masu hikima za su ja - gorance yaransu ga bauta wa Jehovah da kuzari na ƙuruciya , suna taimakonsu su sa aikin wa’azi a muhimmiyar sashe na rayuwarsu . ( Ibraniyawa 13 : 15 ) Sai ta yin wa’azi tare da yaransu ne iyaye za su iya tabbata cewa yaransu za su samu koyarwa da ake bukata su zama masu hidima ‘ da babu dalilin kunya garesu , suna rarrabe kalmar gaskiya sosai . ’ Yin wannan zai sa hidima ta kasance na farin cikin , mai ma’ana , da kuma mai ba da amfani a gare su . A wannan lokacin , iyaye za su lura da hali , ƙoƙari , da iyawar yaransu . Idan zai yiwu , kowanne yaro ya samu tasa jakar hidima , kuma a koya masa ko mata ta ko ya ajiye ta da tsabta kuma da kyau . Ka Adana Ruhaniya Kana tuna ka gode wa Jehovah cikin addu’a don rayuwa ta kowacce rana da kuma tanadinsa mai yawa “ sa’anda kana kwanciya , da sa’anda ka tashi ” ? Maimako kana gaya musu abin da za su yi koyaushe , me ya sa ba za ka nuna musu yadda za su san ra’ayin Allah a kan al’amura ta wajen ƙarfafa su su yi nasu bincike ba ? Iyaye gwauraye kuma fa ? ( Misalai 22 : 6 ) Hakika , Kiristoci da su iyaye gwauraye ne suna bukata su dogara sosai ga Jehovah . Dole ne su kasance da bangaskiya cewa zai yi tanadin taimako . — Zabura 121 : 1 - 3 . Ga waɗanne bukatu na azanci da na jiki na yaransu ya kamata iyaye su mai da hankali , amma a kan menene za su fi mai da hankali ? Kaɗe - kaɗe masu ginawa musamman rera waƙoƙin yabo ga Allah zai taimaki yaro ya gina hali mai kyau da zai iya kasancewa da muhimmiyar matsayi a ƙarfafa dangantakarsa da Jehovah . Hanya ta mu’ujiza da aka cece su kanta ma tabbaci ne a fili cewa Allah yana tare da su . ( b ) Menene wasu Yahudawa , daga baya kuma waɗanda ba Yahudawa ba suka fahimta ? ( Markus 2 : 15 , 16 ; 3 : 1 - 6 ; Luka 7 : 31 - 35 ) Har ma bayan an tunƙare su da gaskiyar cewa an tashi Yesu daga matattu bayan sun kashe shi , ba su yarda su gaskata cewa wannan yin Allah ne ba . Maimakon haka , suka ja - goranci tsananta wa mabiyan Yesu , suka yi ƙoƙari su hana aikin “ wa’azin Ubangiji Yesu . ” A gare su a bayyane yake cewa Allah ya ƙi shugabannan Yahudawa waɗanda suke nuna kansu masu adalci ne , kuma yana goyon bayan mabiyan Yesu Kristi masu tawali’u . — Ayukan Manzanni 11 : 19 - 21 . Hakika , addinin gaskiya yana mai da mutane masu ɗabi’a . Amma gaskiyar cewa addini yana yin mutane masu ɗabi’a yana tabbatar da cewa Allah yana goyon bayan addinin ne ? Wannan shi ne ainihin abin da yake nuna addinin gaskiya ? ( Matta 7 : 15 , 16 , tafiyar tsutsa tamu ce ; Malachi 3 : 18 ) Bari mu duba wasu cikin “ ’ ya’yansu ” ko kuma alamar gano addini na gaskiya , saboda bisa gaskiya mu tabbatar da wanda yake da goyon bayan Allah a yau . Koyarwarsu tana da tushe cikin Littafi Mai Tsarki . ( Matta 6 : 9 ) Saboda haka , ko Yahudawa ko waɗanda ba Yahudawa ba , Kiristoci za su kasance mutane “ domin sunan [ Allah ] . ” ( a ) Me ya sa farin ciki yake nuna waɗanda suke cikin addini na gaskiya ? Suna nuna halin Allah na farin ciki . ( a ) Me ya sa waɗanda suke yin addini na gaskiya ba za su rabu su zama ajin malamai da kuma masu bi ba ? An tsara su kamar ikilisiyar Kirista na ƙarni na farko . Yesu ya kafa ka’ida : “ Kada a kira ku Malam : gama malaminku ɗaya ne , ku duka kuwa ’ yan’uwa ne . Kuma kada ku ce da kowane mutum a duniya ubanku : gama ɗaya ne Ubanku , shi na sama . ( Ayuba 32 : 21 , 22 ) Waɗanda suke kiwon tumakin Allah za su yi haka “ ba kamar na tilas ba , amma da yardan rai , bisa ga nufin Allah ; ba kuwa domin riba mai ƙazanta , amma da karsashin zuciya ; ba kuwa kamar masu - nuna sarauta bisa abin kiwo da aka sanya a hannunku ba , amma kuna nuna kanku gurbi ne ga garken . ” ( 1 Bitrus 5 : 2 , 3 ) Kiristoci makiyaya na gaskiya suna guje wa mai da kansu iyayengiji kan bangaskiyar wasu . Wane daidaicaccen ra’ayi ne game da gwamnatin mutane , Allah yake bukata daga waɗanda suke son su sami goyon bayansa ? Suna miƙa kai ga gwamnatin mutane amma duk da haka suna kasancewa da tsakatsaki . Domin “ ikokin da ke akwai kuma sanyayyu ne na Allah . Wane aiki ƙauna take yi wajen gano mutanen Allah ? ( Galatiyawa 6 : 10 ) Ƙauna ta Kiristoci ba ta san wariya ba , tana karɓan dukan mutane ko yaya launin fatarsu , arziki ko kuma ilimin mutum , ƙasarsa , ko kuma yare ba . Suna shirye su sha tsanani domin yin nufin Allah . ( Ibraniyawa 11 : 7 ) A yau , waɗanda suke son su sami goyon bayan Allah kada su surka kalmar Allah ko kuma su karya ƙa’idodin Allah domin su guje wa tsanani . Wane rukuni aka sani da cewa ba su da rukunin malamai da ake biyansu , kuma dukan mabiyan masu wa’azi ne ? Kuma duk da waɗannan abubuwa masu kyau , su wa ake ƙi , ake yi wa ba’a , kuma ake tsananta musu ? ’ Sun zo ga wannan ra’ayi ne bisa abin da Shaidun Jehovah suka koyar da kuma yadda suke da ɗabi’a , har kuma da amfani da addininsu ya kawo . Ɗaga kai ne Shaidun Jehovah suke a cewa su kaɗai ne suke da goyon bayan Allah ? Hakika , da’awarsu daidai ce da ta Isra’ilawa a Masar da suka yi da’awar suna da goyon bayan Allah duk da imanin Masarawan , ko kuma Kiristoci na ƙarni na farko da suka yi da’awar suna da goyon bayan Allah ban da Yahudawa masu addini . Me Iblis ya yi a kafuwar Mulki , kuma wannan tabbacin menene ne ? Bunƙasa a hankali da ta shafi tsarin ƙungiyar Allah da ake gani da kuma sakamakonsu mai kyau , an annabta su cikin Ishaya 60 : 17 : “ Maimakon jangaci zan kawo zinariya , maimakon baƙin ƙarfe kuma in kawo azurfa , maimakon itace kuma jangaci , maimakon duwatsu kuma baƙin ƙarfe : zan sa salama ta zama mulkinki , adalci kuma ya zama mahukuncinki . ” Waɗannan gyara masu kyau sun nuna albarkar Allah ce da kuma yardarsa ga waɗanda suka fito da ƙwazo wajen tallafa wa Mulkinsa . Alal misali , a shekara ta 1931 wannan ƙaramin rukunin Kiristoci sun sanar a fili cewa su ba Ɗaliban Littafi Mai Tsarki ba ne kawai . Har a ƙasashe da aka san su da ’ yancin addini , kamar su Amurka , Canada , da kuma Jamus , aka tilasta wa Shaidun su yi yaƙi ta shari’a domin su riƙe ’ yancin bautarsu . A shekara ta 1988 , Babban Kotun Amurka ya maimaita abubuwa 71 da suka shafi Shaidun Jehovah , waɗanda kashi biyu cikin uku an yanke hukunci da ya goyi bayansu . A yau , a cikin dukan duniya , yaƙi ta shari’a ya ci gaba , kamar na ƙarni na farko , saboda ‘ kāriyar bishara da ƙarfafawarta ta shari’a . ’ — Filibbiyawa 1 : 7 . A lokacin shekaru na 1930 , a kwanakin da suka kai Yaƙin Duniya na II , gwamnatin mulkin kama karya ta hana ko kuma ta kafa takunkumi bisa ayyukan Shaidun Jehovah a Jamus , Spain , da kuma Japan , a lissafa uku kawai . Amma a shekara ta 2000 , waɗannan ƙasashe uku kawai suna da masu shelar Mulkin Allah da ƙwazo kusan 500,000 . Wane abu na musamman ne ya auku a shekara ta 1958 , kuma wane canji ne na ban mamaki ya faru tun da daɗewa ? Amma har ila an hana ayyukan Shaidun a babbar ƙasar Rasha da kuma al’ummai da suke kawanci da ita a ƙarƙashin yarjejeniya ta Warsaw Pact . A yau , a waɗannan al’umman Mulkin Kama Karya , akwai Shaidu masu himma fiye da rabin miliyan . Domin haka , wannan sabuwar jama’a ta duniya da take ƙaruwa kullayaumi ta koyi iya yin abubuwa waɗanda suka kasance da muhimmanci a yau kuma wataƙila za su yi hakan a lokacin ayyukan fara maidowa bayan Armageddon . Wannan saboda ra’ayinsu ne na Littafi Mai Tsarki a cikin al’amura kamar su ƙarin jini , tsakatsaki , shan taba , da kuma ɗabi’a . Abin da ya bayyana a ranar a jaridar Dziennik Zachodni na Poland ta ta da musun . Ka ba da misalin yadda manyan mutane suka yabi dagewar da Shaidun Jehovah suka yi game da tsakatsakinsu cikin siyasa . ( b ) Ka ba da misalin kalami masu kyau da aka yi domin mutanen Allah a yau . Wannan sau da yawa ya buɗe musu hanyar yi wa mutane da dā ba sa so su saurare su magana . Shaidun Jehovah suna son irin wannan , kuma suna godiya saboda waɗannan . Kamar Gamaliel , manyan mutane ba da daɗewa ba sun yi magana wajen ɗaukaka ’ yancin addini na Shaidun Jehovah . Shehun malami na kimiyyar addini a jami’ar Leipzig ya yi muhimmiyar tambaya game da hukuma da gwamnatin Jamus ta naɗa ta bincika addinai da wai su ɗariku ne , ya yi tambaya : “ Me ya sa ƙananan addinai ne kawai za a bincika , ban da manyan coci biyu [ Roman Katolika da kuma Cocin Luther ] ? ” ( b ) Ta yaya wasu uku masu rinjaya suke da iyaka a abin da za su yi domin Yesu ? ( Yohanna 18 : 38 , 39 ; 19 : 4 , 6 , 12 - 16 ) Har biyu cikin ’ yan Majalisar , Nikodimu da Yusufu na Arimathiya , waɗanda suke abokantaka da Yesu , ba su da wani abin da za su yi su hana kotun yanke hukunci bisa Yesu . Tun daga farkonsa , addini na gaskiya ya fuskanci hamayya mai tsanani . ( Ezekiel 38 : 14 - 16 ) ‘ Sarakunan dukan duniya ’ a ƙarƙashin ja - gorar Shaiɗan , “ za su yi gāba da Ɗan rago , Ɗan rago kuma za ya ci su , gama shi ne Ubangijin iyayengiji , da Sarkin sarakuna . ” • Menene Jehovah ya yi don ya ƙarfafa ikilisiyar Kirista tun lokacin da aka kafa Mulkin ? Tsakatsakin Shaidun lokacin Yaƙin Duniya na II har yanzu yana kawo yabo ga Jehovah Rahoto Daga Masu Shelar Mulki An Gamsar da Bukatarsa ta Ruhaniya A lokatan Littafi Mai Tsarki , an san Ƙubrus domin tagulla da kuma katakonta masu kyau . Babu shakka wannan gaskiya ce a zancen Lucas , ɗan shekara 40 . Ko da yake , bai daɗe ba domin wasu tsofaffi a ƙauyen suna kiranmu ’ yan shirka . Na yi kwanaki da yawa a cikin laburare na jami’a ina nazarin addinai dabam dabam . Tun da an koya mini tun ina yaro cewa Cocin Greek Orthodox sune ke da gaskiya , na ji maganarsa na daina taɗi da Antonis na fara tattauna batun Littafi Mai Tsarki da ɗan tauhidin . Na ziyarci gidan zaman zuhudu da yawa a Ƙubrus . “ Matata da manyan ’ ya’yana mata biyu , shekarunsu 14 da kuma 10 , a farko sun yi hamayya . Abin da ya fi burge ta ma yadda suke amfani da Littafi Mai Tsarki ne . Ka yi tunanin farin cikina lokacin da dukansu uku suka yi baftisma a taron gunduma na “ Kalmomin Annabci na Allah ” a shekara ta 1999 ! A yanzu iyalina duka , haɗe da matata da ’ ya’ya huɗu , duk sun haɗa kai wajen bauta mai tsarki na Jehovah . ” “ Mu Katolikawa ba a ba mu damar karatun Littafi Mai Tsarki ba , ” in ji Kay Murdy na Makarantar Littafi Mai Tsarki na Katolika a Los Angeles , “ amma wannan yana canjawa . ” Da zarar Katolikawa sun fahimci cewa Nassosi Masu Tsarki za su shafi rayuwarsu , ta lura da cewa , “ sai su koyi jin yunwa da kishin Littafi Mai Tsarki da kansu . ” Ta yaya za ka samu zaman lafiya a cikin iyali ? Menene dalilin da ya sa ake mugayen halaye da kuma waɗanda jama’a suka ƙi ? Za Ka Yarda A Ziyarce Ka ? Kada Ku Zama Masu Manta Abin Da Ku Ka Ji Amma , irin wannan abin zai iya faruwa da mu . ( Zabura 118 : 15 ) Musamman kuma , ta mutuwar hadaya na Ɗan Allah , Yesu Kristi , mun samu begen ceto . Ya rubuta : “ Ku zama masu - aika magana , ba masu - ji kaɗai ba , watau yaudarar kanku ke nan . Wannan sani ya kamata ya motsa mu mu yi gyara a halayenmu . ( Matta 5 : 3 ; Luka 21 : 34 ) Yana kama ne da manta da ayyuka masu kyau da Allah ya yi dominmu . Wane bincike na Nassi zai taimaka mana kada mu manta da kalmar Jehovah ? Wane tabbaci na ƙaunar Jehovah da ba za a iya ƙaryatawa ba Isra’ilawa suka samu ? ( Fitowa 13 : 21 ; 14 : 21 , 22 ) I , waɗannan Isra’ilawa sun samu tabbaci da ba za a iya ƙaryatawa ba na ƙaunar Jehovah dominsu . Menene sakamakon mantuwa na ruhaniya da Isra’ila suka yi ? ( Ibraniyawa 3 : 16 - 19 ) Menene za mu iya koya daga wannan ? Isra’ilawa suna da abubuwa da yawa da zai sa su kasance da ruhaniya yayin da suke cikin daji . Dole ne mu ƙuduri aniyya “ mu rayu da hankali da adalci da ibada cikin wannan zamani na yanzu , yayin da muna ƙin rashin ibada da sha’awoyi na duniya . ” 11 , 12 . Game da waɗanda suke tafiya “ maƙiyan [ gungumen azabtar da ] Kristi ne , ” ya rubuta “ waɗannan ƙarshensu halaka ne , allahnsu ciki ne . ” Isra’ilawan sun ƙi ja - gora da ke daga Jehovah . Sun ji Dokoki Goma kuma suna wurin lokacin da Musa ya ba su umurnin Allah : “ Ba za ku yi waɗansu alloli game da ni ba ; na azurfa , ko na zinariya , ba za ku yi wa kanku su ba . ” Menene sakamakon bauta wa maraƙin zinariya ? ( Fitowa 32 : 28 , 35 ) Darasi ne ga kowane da ke karanta Kalmar Allah amma sun zaɓa wa kansu abin da suke so su yi wa biyayya ! Sun zama masu manta abin da suka ji . ( 1 Korinthiyawa 9 : 27 ) Bulus ya rubuta , zuwa ga Kiristoci a Roma : “ Biyayyarku ya yaɗu zuwa dukan mutane . Bulus ya gargaɗe mu : “ Kada mu gwada Ubangiji kuma , kamar yadda waɗansu daga cikinsu suka gwada , suka halaka a bakin macizai . Da rubuta wa ’ yan’uwa Kiristoci , Bulus ya kammala jerin kashedinsa da gargaɗin nan : “ Waɗannan al’amura dai suka same su watau misali ne ; kuma aka rubuta su domin gargaɗi garemu , mu waɗanda matuƙan zamanu sun zo a kanmu . Lokacin da ɗawainiya ta rayuwa ke damunmu , bari mu yi tunani a kan alkawura masu ban al’ajabi da ke cikin Kalmarsa . Yaya Za Ka Amsa ? Isra’ilawa sun manta da ayyukan Jehovah masu girma dominsu “ [ Musa ] ya jimre , kamar yana ganin wanda ba shi ganuwa . ” — IBRANIYAWA 11 : 27 . ( Fitowa 33 : 20 ) Manzo Yohanna kuma ya rubuta : “ Ba wanda ya taɓa ganin Allah ba daɗai . ” Amma mutane “ masu - tsabtan zuciya ” kuma da suke da begen rayuwa har abada a cikin duniya suna iya ‘ ganin ’ Allah . Irin ganin nan bisa cikakken sani kuma ana gane ta ta ruhaniya ne da ‘ idanun zuciya . ’ ( Yohanna 14 : 9 ) Yesu ya yi kwaikwayon mutumtakar Jehovah daidai . Ruhaniya na da Muhimmanci Yaya mutane da yawa a yau suke nuna rashin ruhaniya ? Yau bangaskiya da ruhaniya ta gaske na da wuya sosai . “ Ba duka ke da imani ba , ” in ji Bulus . Nassosi sun gaya mana “ mutumin nan Musa mai - tawali’u ne ƙwarai , gaba da kowane mutum da ke zaune a bisa fuskar duniya . ” ( Litafin Lissafi 12 : 3 ) A bayyane , ruhaniyarsa mai ƙarfi da tabbaci cewa Allah na tare da shi ya ba Musa ƙarfi da yake bukata ya wakilci ‘ Wanda ba shi ganuwa ’ a gaban sarki mara tausayi na Masar . A wace hanya ɗaya ce za mu iya ci gaba da jurewa ? Yesu ya yi wa almajiransa kashedi : “ Za ku zama abin ƙi ga dukan mutane sabili da sunana . ” Idan suka yi mani tsanani , su a yi maku tsanani kuma . ” Ta yaya amincinmu a kula na Jehovah ke taimaka mana a hidima ? Kamar Musa , mabiyan Yesu na farko ba su tsorata ba domin magabtansu da yawa da suke gani . Wanda ba Shi Ganuwa Yana Ja - gorar Mutanensa Bisa ga Bitrus da Yahuda , ta yaya wasu da suke cikin ikilisiyar Kirista suka nuna ba su da ruhaniya ? Ishaya ya yi annabci : “ Idanunka za su ga mai - koya maka . ” Yayin da muke karatun jaridun Hasumiyar Tsaro da Awake ! , wataƙila za mu tsallake wasu talifi domin ba ma son darassin . Amma , za mu iya kasancewa a farke idan muna tunani sosai a kan darassi da ake bincike a kai . Za Mu Kawo Lissafin Kanmu Lokacin da wasu ba sa ganinsu , suna iya sa hannu cikin hali da ba na Nassi ba . Alal misali , wasu ba su tsayayya wa jarabar kallon nishaɗi mai lahani da hotunan tsirarun mutane a Intane , telibijin , da wasu fasaha na zamani . Tun da yake za a iya sa hannu cikin irin waɗannan abubuwa a ɓoye , wasu suna yi kamar Jehovah ba ya ganin halinsu . Littafi Mai Tsarki ya tunasar da mu : “ Babu wani abu mai - rai kuma da ba a bayyane a gabansa ba : amma abubuwa duka a tsiraice su ke , buɗaɗu kuma gaban idanun wannan wanda mu ke gareshi . ” Wane irin damuwa Jehovah yake da shi game da mu ? Domin Jehovah yana kallonmu da kuma lura da amincinmu , wane tabbaci muka samu daga Nassosi ? Da yake mu bayin Jehovah ne masu aminci , muna da tamani gare shi . Bangaskiyarmu mai ƙarfi tana taimaka mana mu kasance da zuciya mai tsabta da lamiri mai kyau a gaban Jehovah . ( 1 Timothawus 4 : 12 ) Ƙari ga haka , irin bangaskiyar tana gabatar da hali na ibada , yana faranta wa Jehovah rai . — Misalai 27 : 11 . ( b ) Ta yaya za mu yi amfani da Zabura 139 : 23 , 24 wa kanmu ? Ba kawai muna son ya gan mu ba amma muna son ya bincika tunaninmu da ayyukanmu sosai . Babu shakka zai taimaka mana mu jimre da matsalolinmu kuma mu yi kowane gyare - gyare da ake bukata . Amma idan muna damuwa da ɗawainiya don wasu kuskure ko kuma akwai wani abu da ba shi da kyau cikinmu ? • Ta yaya zai yiwu mutane su ga Allah ? Kada mu aikata abubuwa kamar Jehovah ba zai iya taɓa ganin abin da muke yi ba Filibbus ya fassara ma’anar inda mutumin yake karantawa kuma ya ci gaba ya yi masa shelar “ wa’azin Yesu . ” — Ayukan Manzanni 8 : 30 - 35 . Za su yi farin ciki su taimaka maka kai ma . ( Ibraniyawa 6 : 1 ) Yayin da ka ci gaba , za ka iya cin abin da manzo Bulus ya kira “ abinci mai - ƙarfi ” — wato , gaskiya masu zurfi . ( Ibraniyawa 5 : 14 ) Ko da yake Littafi Mai Tsarki ka ke nazarinsa — abubuwan taimako a yin nazarin Littafi Mai Tsarki — suna iya taimaka maka ka san ayoyin Littafi Mai Tsarki game da batutuwa dabam dabam kuma ka fahimce su . Amsoshi da ke cikin Littafi Mai Tsarki masu kyau ne . Suna ji daidai da mutumin cikin almarar Yesu wanda ya sami dukiyar da aka ɓoye cikin wata gona . Mabuɗin Rayuwa Mai Ma’ana Amsar kuwa tabbacacciya ce , ba a murɗe take ba . Bari mu bincika nassosi biyu da suka goyi bayan wannan . Abin da Tsoron Allah Yake Nufi Amma tsoron Allah — ko kuma tsoro na ibada — saduda da girma ne ga Mahalicci . Biyun a haɗe suke . Ka yi tunanin ladabi da tsoro da ɗa yake da shi ga uba mai ƙarfi mai hikima . Abin da ya sa ke nan nazarin Littafi Mai Tsarki yake da muhimmanci ƙwarai . Farin ciki na farko da na samu ya yi girma ya zama tafarkin rayuwa . [ Hoto a shafi na 6 ] Ko yaya yake dai , Littafi Mai Tsarki ya bayyana sarai cewa Allah ba kawai yana ba da gargaɗi ga mutum na farko ba amma kuma ya koya masa abin da yake bukata ya sani don ya cika hakkinsa . — Farawa 1 : 28 - 30 . Jehovah ya ba Adamu da Hauwa’u rai , su mallaki dabobbi , da kuma iko bisa duniya duka . Zuriyarsu suka gaji zunubi da sakamakonsa , mutuwa . — Romawa 5 : 12 . Kayinu , ɗan fari na Adamu da Hauwa’u , ya shiga yanayi da zunubi zai yi nasara da shi . ( Farawa 4 : 3 - 8 ) Ta haka mutane uku na farko a duniya suka yi banza da ja - gora daga wanda ya ba su rai , Allah wanda yake ba da gargaɗi ga mutanensa don su amfani kansu . Jehovah ya sanar da nufinsa ga ubannin iyalai na dā , kamar su Nuhu , Ibrahim , Ishaƙu , Yakubu , da kuma Ayuba . ( Farawa 6 : 13 ; Fitowa 33 : 1 ; Ayuba 38 : 1 - 3 ) Daga baya , ta wurin Musa , ya kafa tsarin doka domin al’ummar Isra’ila . Dokar ta yi tanadin abubuwan da za a ci da na tsabta da ke kawo lafiyar jiki . Wani ya rubuta : “ Maganarka fitila ce ga sawayena , haske ne kuma a tafarkina . ” A yau , muna zama a zamanin da ake kira “ kwanaki na ƙarshe , ” zamani da “ miyagun zamanu ” ne ƙwarai masu wuya . ( 2 Timothawus 3 : 1 ) Annabi Daniel ya annabta cewa a wannan lokaci “ ilimi za ya ƙaru . ” Sun kuma sani cewa ba da daɗewa ba zai kawo ƙarshen dukan mugunta da ke duniya kuma ya mai da duniya ta zama aljanna duka . Ɗaya tana kai zuwa halaka . Ɗayan hanyar kuma tana kai zuwa madawwamiyar rai . Kana cikin waɗanda suka zaɓi hanyar rai ? Yesu ya sake cewa : “ Ba wanda ya iya zuwa wurina , sai dai Uba wanda ya aiko ni ya jawo shi . ” ( Yohanna 11 : 25 ) Annabce - annabcen Littafi Mai Tsarki na nuna mana kiɗayar lokaci kuma na ba mu tabbaci game da alkawuran Allah a nan gaba . Ta yaya yin biyayya da Kalmar Allah ke amfane mu a jiki ? Alal misali , mun koyi mu guji ayyuka da suke ƙazantar da jikunanmu , irinsu shan taba da kuma wasu miyagun ƙwayoyi . ( 1 Korinthiyawa 6 : 9 - 11 ) Littafi Mai Tsarki ya sa suka yi canje - canje ƙwarai ; aka “ wanke ” su . Hakika , gaskiya dukiya ce da babu ta biyunta . “ Bawan nan mai - aminci , mai - hikima ” suna tanadin abinci na ruhaniya a kan lokaci , haɗe da Littafi Mai Tsarki , jaridu , da wasu littattafai a harsuna da yawa . Suka tattauna wasu talifai 36 cikin jaridar Hasumiyar Tsaro ban da talifan nazari 52 da aka yi nazarinsu . Mun kuma more tallafawa na ’ yan’uwa masu bi Kiristoci da suka manyanta da suke niyyar taimaka mana a ruhaniya . Ka yi tunanin albarka da muke da ita cikin ’ yan’uwancinmu na harsuna dabam dabam ! ( Yaƙub 1 : 17 ; 1 Timothawus 1 : 11 ) Yana koyarwa da kyau ga duk wanda ke saurara kuma yana jin daɗin biyayyar waɗanda yake koyar da su , kamar yadda iyaye suke farin ciki yayin da yaransu suka saurari umurnansu na ƙauna . — Misalai 27 : 11 . Hakazalika , yayin da yake duniya Yesu ya yi farin cikin ganin mutane suna karɓan koyarwarsa . Bayarwa Tana Kawo Farin Ciki ( b ) Me ya sa bayar da gaskiyar Littafi Mai Tsarki wa ’ ya’yanmu nuna ƙauna ce ? Hakika , kamar yadda Jehovah da Yesu suke farin ciki a bayar da kyauta ta ruhaniya , haka ma Kiristoci suke . Gama ku ne fahariyarmu da farinzuciyarmu . ” ( 1 Tassalunikawa 2 : 19 , 20 ) Hakanan ma manzo Yohanna , da yake ambata game da yaransa na ruhaniya , ya ce : “ Ba ni da wani farinciki wanda ya fi wannan , in ji ’ ya’yana suna tafiya cikin gaskiya . ” Yayin da waɗannan suka bi daidai , iyaye sukan sami farin ciki sosai da kuma gamsuwa . ( 1 Korinthiyawa 11 : 1 ) Yayin da muka haɗa kai da Allah Mai Iko Duka da Ɗansa da yake ƙauna , rayuwarmu na kasancewa da ma’ana . Albarka ce ƙwarai a lissafa mu tsakanin “ abokan aiki ” na Allah ! ( Yaƙub 2 : 23 ) Yayin da muke fama mu yi nufin Allah , mu ma za mu iya zama abokan Allah . Idan muka yi hakan , za mu kuma zama abokan Yesu . Ko da yake Thelma ta sha hamayya daga iyalinta a nazarin da take yi , ta nace kuma ta yi baftisma bayan shekara guda . Joan ta rubuta : “ Tarayyarmu bai ƙare wajen ba ; maimako ya ci gaba zuwa abokantaka da ta kai shekara 35 yanzu . Menene Yesu ya faɗa game da dukiya a sama , kuma me za mu iya koya daga wannan ? Manzo Bulus ya rubuta : “ Allah ba mara - adalci ba ne da za shi manta da aikinku da ƙauna wadda kuka nuna ga sunansa . ” — Ibraniyawa 6 : 10 . ( a ) Me ya sa Yesu yake da dukiya ta ruhaniya ? Me ya sa kyauta ta ruhaniya ta fi kyautar abin duniya amfani ? Amma me zai faru ga kyautar shekara 20 nan gaba ? A wata sassa kuma , idan ka bayar da kanka ka taimaki mutum ya bauta wa Jehovah , shi ko ita za ta iya amfana daga kyautar nan har abada . Ta yaya mutane da yawa suka ba da kansu su taimake wasu a ruhaniya ? Dubbai sun bar gida da iyalai don su shiga aikin wa’azi na ƙasar waje a ƙasashen da sukan koyi sabon yare da al’adu . Mutum mai hikima ya rubuta : “ Da safe sai ka shuka irinka , da yamma kuma kada ka ja hannunka ; gama ba ka san wanda za ya yi albarka ba . ” ( Mai - Wa’azi 11 : 6 ) A yanzu haka , ka tuna da mutane masu aminci kamar su Nuhu da Irmiya . ( Misalai 16 : 31 ) Ga Jehovah , rayuwa da aka yi cikin hidimarsa tana faranta masa rai ƙwarai . ( Luka 16 : 9 ; 1 Korinthiyawa 16 : 1 , 2 ) Za mu iya neman zarafi don mu nuna halin karɓan baƙi wajen wasu . ( Romawa 12 : 13 ) Za mu yi ƙoƙari mu “ aika nagarta zuwa ga dukan mutane , tun ba waɗanda su ke cikin iyalin imani . ” Za Ka Iya Bayyanawa ? • Ta yaya duka cikin ikilisiya za su samu farin cikin bayarwa ? [ Hoto a shafi na 28 ] [ Hotuna a shafi na 29 ] Itatuwa Da Suke Jimrewa na Dogon Lokaci WATAƘILA GANGARA NA DUWATSU BA WURI BA NE MAI KYAU DON KA GINA GIDANKA , MUSAMMAN MA IDAN DUWATSUN SUNA DA TSAWO . IRIN waɗannan itatuwa ba kyawawa ba ne kamar ’ yan’uwansu da suke ƙasa . Wataƙila jikin itatuwan ba a miƙe ba ne kuma gajeru ne . Yanayi mai tsananin da kuma rashin ƙasa a inda suke girma ne yake kawo haka . Wasu sun ce Methuselah , wani irin itace da ba ya bushewa , wanda yake girma wajen kafa 10,000 na White Mountains na California , shekarunsu 4,700 ne . Schulman ya kuma gano cewa mafi daɗewa a cikin irin itatuwan da suke girma a yanayi mai tsanani ma sun yi girma ne a irin wannan yanayi mai tsanani . ( Zabura 1 : 1 - 3 ; Irmiya 17 : 7 , 8 ) Su ma suna fuskantar wahala domin yanayi da suka sami kansu ciki . Duk da haka , Mahaliccinsu , wanda ya sifanta itatuwa da suke jimre wa wahala , ya tabbatar wa bayinsa cewa zai toƙara musu . Littafi Mai Tsarki ya yi alkawari wa waɗanda suke tsaya da aminci : “ Shi kafa ku , shi ƙarfafa ku kuma . ” — 1 Bitrus 5 : 9 , 10 . “ Tun da shi ke kuka karɓi Kristi Yesu Ubangiji , ” in ji Bulus , “ sai ku yi tafiya a cikinsa hakanan , dasassu , ginannu kuma cikinsa , kafaffu cikin bangaskiyarku , kamar yadda aka koya maku , kuna yalwata cikin godiya . ” — Kolossiyawa 2 : 6 , 7 . Bulus ya fahimci bukatar tsaiwa mai ƙwari na ruhaniya . Shi kansa ya yi fama da “ masuki cikin jiki , ” ya kuma jimre wa tsanani na ƙwarai duk cikin hidimarsa . Yadda misalin Bulus ya nuna , nasarar jimrewa ta Kirista ba ta dangana bisa yanayi mai kyau ba . Kamar itacen nan da ya jimre wa yanayi masu tsanani cikin ƙarnuka da yawa , za mu iya tsayawa tsayin daka idan muka kahu cikin Kristi kuma muka dangana ga ikon da Allah ke bayarwa . Da farko , an sa Lyman ya yi aiki a wajen sa wa littattafai bango , sai kuma a maɗaba’ar littattafai , ya kuma taimaka wajen shirya tawada don buga littattafai . Lyman mai shelar Mulkin Allah ne da gaba gaɗi . A shekarunsa na farko a Brooklyn , shi da , Arthur Worsley wanda suke zama a ɗaki ɗaya , sukan shiga kwalekwale na Shaidu zuwa Kogin Hudson . A wajen a shekara ta 1913 iyayensa suka zama Ɗaliban Littafi Mai Tsarki , yadda ake kiran Shaidun Jehovah a dā . Ba sa rabuwa da juna , suna tare a hidima har mutuwar Crystal a shekara ta 1998 . wa masu wucewa . Kamar ubansa da uwarsa , shi ma yana da bege na Littafi Mai Tsarki na zama tare da Yesu Kristi a Mulki na samaniya , bege da mun tabbata yanzu ya riga ya samu . — 1 Tassalunikawa 4 : 15 - 18 ; Ru’ya ta Yohanna 14 : 13 . [ Hoto a shafi na 18 ] Ya yi wa’azin bishara a wajen kuma babu shakka ya taimake Kolossiyawa suka zama almajiran Yesu Kristi . ( Kolossiyawa 1 : 7 ) Abafaras ya damu ƙwarai da ’ yan’uwa masu bi a Kolossi , domin daga Roma manzo Bulus ya rubuta musu : “ Abafras , . . . yana gaishe ku , kullum yana ƙwazo dominku cikin addu’o’insa , ku tsaya cikakku masu tabbatawa cikin dukan nufin Allah . ” — Kolossiyawa 4 : 12 . ( Matta 24 : 45 ) Dubi wasu littattafai da suka taimake dubban matasa ‘ su tsaya cikakku suna tabbatawa . ’ Bari mu ga kaɗan daga cikin waɗannan littattafai . “ Duba , ” in ji Ɗan’uwa Rutherford , “ sababbin shaidu na Mulki fiye da 15,000 ! ” Sai mai jawabin ya daɗa cewa : “ Dukan waɗanda za su yi iyakar ƙoƙarinsu domin su gaya wa wasu game da mulkin Allah , su ce E . ” Sai ya nuna sabon littafin nan Children , wanda aka yi masa maraba da tafi na dogon lokaci . Suna ikilisiyoyi a yankuna dabam dabam , sun ba da kai a Bethel , ko kuma suna hidima na masu wa’azi a ƙasashen waje . A shekarun 1970 , Shaidun Jehovah sun wallafa ƙarin littattafai uku da suka taɓa zukatan ɗarurruwan matasa . A Taron Gunduma na “ Ibada ” a shekarar , aka fito da littafin nan Questions Young People Ask — Answers That Work . Muna godiya domin damuwarku da mu . ” Ya sa an yi na’am sosai da kyau . “ Ya taimake ni na tsaya tsayin daka ga tsararrakina . ” Kuma abin farin ciki ne a ga yadda wannan gargaɗi na Nassosi yake taimakon matasa a yau su “ tsaya cikakku masu tabbatawa cikin dukan nufin Allah ” ! IDAN muka tuna da ranar baftismarmu don mu zama bayin Jehovah , ko ta auku shekaru kaɗan ne da suka shige ko da yawa , sai ya zama kamar jiya jiya ne ya faru . Yayin da muka ba da lokaci domin mu taimake wasu su ji kuma wataƙila su karɓi saƙon Mulki , hidima da farin ciki ga Jehovah ita ce babbar aba da ta dame mu . Menene suke sa mu sami farin cikinmu da muke da shi a aikin girbi na alama ? Mu Kiristoci , mun shagala cikin aikin girbi na alama . ( Yohanna 4 : 35 - 38 ) Tun da muna saka hannu cikin wannan aiki na girbi , yana da kyau mu binciki farin cikin Kiristoci na farko waɗanda magirba ne . An Aike Su Su Zama Magirba A wace hanya ce mabiyan Yesu na farko suka sami farin ciki ? ( 1 Korinthiyawa 15 : 6 ) Aiki da Yesu ya ba su suna tunawa da shi . Wane aiki ne manzanni suka yi a ƙarni na farko ? Kuma babu shakka , aikinsa na girbi ya yi kyau , domin da yake rubuta wa Kiristoci a Koranti a kusan shekara ta 55 K.Z . , ya ce : “ ’ Yan’uwa , ina sanarda ku bishara wadda na yi muku wa’azinta , wadda kuka karɓa , inda ku ke tsayawa . ” ( 1 Korinthiyawa 15 : 1 ) Manzannin da kuma wasu Kiristoci na farko magirba ne masu ƙwazo . Bulus ya yi muhawwara da Yahudawa a cikin majami’arsu da kuma mutane da ya gamu da su a kasuwa a Atina . Ka ba da misali . Da wata Mashaidiya da abokiyarta suka lura cewa baƙi suna tashi a kai a kai cikin safā bayan sun shaƙata a bakin teku , suka yi gaba gaɗi suka shiga safā safā suna ba da Hasumiyar Tsaro da kuma Awake ! Wani dalilin farin cikinmu yana da alaƙa ne da halin salama da muke nunawa a aikin girbin . Ga waɗanda suka yi haka , suna da damar sulhuntawa da Allah yayin da suka tuba daga zunubansu , suka juyo , suka yi nufinsa . Buri Mai Kyau ga Magirba Kuma muna farin ciki yayin da mutum wanda muka yi wa wa’azi ya yi na’am , ya so ya koya , kuma ya kasance “ ɗan salama ” ! Tare da taimakon littafi nan Sanin Da ke Bishe Zuwa Rai na Har Abada da kuma mujallar nan Minene Allah ke Bukata Daga Garemu ? , za mu iya gudanar da nazarin Littafi Mai Tsarki na gida da kyau kuma mu saka hannu wajen taimakon mutane da suke son yin nazari su zama almajirai . Lokacin da muka taimake sababbin mutane muka amsa tambayoyinsu , bari mu yi abin da za mu iya mu ma mu koya musu yadda za su amsa tambayoyin da wasu suka tambaye su . ( Ishaya 9 : 3 ) Ko da yake yanzu mun ga wannan ‘ yawaitacciyar al’ummar ’ na shafaffu ya kusa ya cika , farin cikinmu yana yawa yayin da muka lura da adadin wasu magirba yana ƙaruwa shekara shekara . — Zabura 4 : 7 ; Zechariah 8 : 23 ; Yohanna 10 : 16 . Babu shakka muna da kyawawan dalilai mu ci gaba da farin ciki a aikin girbi . Da farko an shirya nazari a wurare inda rukunin mutanen da suke nuna suna so za su taru . Wa’azi a ƙarni na ɗaya da kuma na 20 [ Hotuna a shafi na 11 ] Ku Ci Gaba A Aikin Girbi ! Jehovah Allah , Ubangijin girbin , ya amsa wannan addu’ar ya ƙara aika da ma’aikata . Saboda haka , manzo Bulus ya rubuta : “ Ga ganina , Allah ya nuna mu manzanni daga bayan duka , sai ka ce mutane hukumtattu ga mutuwa : gama an maishe mu abin kallo ga duniya , da mala’iku , da mutane kuma . ” Hakika , mala’iku suna taimakonmu a hidimarmu — aikinmu na girbi ! — Ibraniyawa 1 : 13 , 14 . “ Abin Ƙi ” Yesu ya daɗa cewa : “ Ku yi hankali da mutane : gama za su bashe ku ga majalisai , cikin majami’unsu kuma za su yi muku bulala ; i , kuma a gaban mahukunta da sarakuna za a kawo ku sabili da ni , domin shaida garesu da Al’ummai . . . ( 1 Yohanna 5 : 19 ) Abokan gabanmu sun lura da ci gabanmu ta ruhaniya amma suka ƙi su yaba wa Jehovah dominsa . Lokacin taron gunduma dabam dabam na Kirista daga shekara ta 1922 zuwa ta 1928 , alal misali , aka sanar da saƙon hukunci bisa mugun tsarin abubuwa na Shaiɗan a fili . A ƙarshen shekaru na 1930 , wani salon aikin wa’azi ya fito — zagayar ba da saƙo . Wa’azinmu da gaba gaɗi a duniya yana taimakonmu mu nemi waɗanda suka cancanta . ( Ru’ya ta Yohanna 7 : 9 ; Yohanna 10 : 16 ) Sun bi saƙon hukunci na Allah suna haɗa kai da shafaffu wajen wa’azin bishara mai ceton rai . 13 , 14 . ( a ) Wace ta’aziyya za a iya samu daga Zabura 126 : 5 , 6 ? ( b ) Idan muka ci gaba da shuki da kuma ban ruwa , menene zai faru ? Wataƙila mun yi hawaye lokacin da muke fuskantar gwaji ko kuma lokacin da mu ko kuma ’ yan’uwanmu masu bi suna wahala domin adalci . * Ya karanta shi da farin ciki . Ana Tsananta Musu duk da Haka Suna Farin Ciki Yesu ya daɗa cewa : “ Kada ku yi tsammani na zo domin in koro salama bisa duniya : na zo ba domin in koro salama ba , amma takobi . ” Ta yaya aka keɓe waɗanda suka ɗaukaka ikon mallaka na Allah , kuma su wanene misali ɗaya na wannan ? Alal misali , ka dubi yadda ’ yan’uwanmu masu bi suka kasance dabam domin sun ‘ baiwa Kaisar abin da ke na Kaisar , kuma suka ba Allah abin da ke na Allah ’ a zamanin Ɗaukaka Ƙasa a Jamus . Tsawon lokacin da Jehovah zai ƙyale mu mu yi wannan aikin girbi na alama dai har yanzu muna jira mu gani . Ta yaya Yesu ya nuna cewa da akwai aikin girbi mai yawa , kuma ta yaya wannan ya kasance gaskiya a shekarun baya bayan nan ? Bayan ya yi wa’azi ga wata mata daga Samariya a kusa da Sukar a shekara ta 30 A.Z . , Yesu ya yi maganar girbi na ruhaniya . Ya gaya wa almajiransa : “ Ku tada idanunku , ku duba gonaki , sun rigaya sun yi fari , sun isa girbi . Mai - girbi ya kan sami hakki , yana kuwa tattara hatsi zuwa rai na har abada ; domin mai - shuka da mai - girbi su yi farinciki tare . ” • Ta yaya Ubangijin girbi ya amsa roƙon aikawa da ƙarin ma’aikata ? Wataƙila kana daraja iko da ka ke da shi ka gaskata ko menene da ka so ka gaskata . AMMA ya kamata a mai da hankali . Alal misali , da farko a cikin ƙarni na 20 , wasu mutane sun gaskata cewa Yahudawa da wasu Rukunin Asiri suna shirin “ hana al’adar Kirista kuma su kafa jiha ta duniya a ƙarƙashin nasu iko . ” ‘ Wannan ƙage na rashin hankali , ’ in ji Mark Jones na ma’adanar kayayyakin tarihi na Britaniya , ‘ ta yaɗu daga Rasha , ’ inda ta bayyana da farko a wani talifin jarida a shekara ta 1903 . Mutane nawa ne suke mutuwar kadangatse domin sun yi abin da suke jin daidai ne ? Amma kuma , sau da yawa muna gaskata aba kawai domin muna so mu gaskata ne . Ra’ayoyinsu ya sa ba sa iya bincika al’amura ba tare da son nasu ba . Suna iya ba da rayuwarsu a ƙoƙarin goyon bayan ra’ayoyi da ƙarya ne . — Irmiya 17 : 9 . Wani ya gaskata cewa in ka mutu ka daina wanzuwa gabaki ɗaya . Talifin da ke fallasa “ Protocols of the Learned Elders of Zion ” na shekara ta 1921 An ba da ma’anar gaskatawa cewa “ amincewa ne da abu cewa gaskiya ce , tabbatacce , ko kuma na ainihi . ” Wannan koyaushe ne yake da kyau ? Duk da haka , a bayyane yake cewa a waɗannan da wasu jayayya da yaƙe - yaƙe na addinai , akwai abin da ba daidai ba . ( Kubawar Shari’a 6 : 4 - 9 ; 11 : 18 - 21 ) Alal misali , saurayi Timothawus , ya amfana ƙwarai daga saurarar mamarsa da kakarsa . ( Yohanna 4 : 20 ) Yesu ya daraja ’ yancin ta ta zaɓi abin da take son ta gaskata , amma kuma ya nuna mata : “ Ku kuna yin sujjada ga abin da ba ku sani ba . ” Saboda haka , mutum mai hikima , ba zai gaskata cewa aba gaskiya ce ba domin kawai wani gwani ne ya faɗe ta . — Zabura 146 : 3 . Ya sa shi ‘ tsananta wa ikilisiyar Allah da lalatar da ita . ’ Sun soma gaskata cewa “ mugunta nagarta ; nagarta kuma mugunta . ” — Ishaya 5 : 20 ; 1 Korinthiyawa 6 : 9 , 10 . ( 1 Yohanna 5 : 20 ) E , zai yi ! Ba ma ɓata lokaci a cewa Kalmar Allah , Littafi Mai Tsarki ne kaɗai ke tanadin tushe na yin haka . — Yohanna 17 : 17 ; 2 Timothawus 3 : 16 , 17 . To , gaskiya ce cewa shugabannan addinai da suke da’awa suna bin Littafi Mai Tsarki sun kawo rikici da suka saɓa wa juna . “ Kuna gwada abin da ke na yarda ga Ubangiji . ” — AFISAWA 5 : 10 . A wace hanya ce rayuwa a yau za ta kasance da wuya , kuma me ya sa ? ( Irmiya 10 : 23 ) Wannan muhimmiyar gaskiya da Irmiya ya lura tana da ƙarin ma’ana a gare mu a yau . An tunasar mana da kalmomin manzo Bulus : “ Ko kuna ci fa , ko kuna sha , ko kuwa iyakar abin da ku ke yi , a yi duka domin a girmama Allah . ” — 1 Korinthiyawa 10 : 31 ; Kolossiyawa 4 : 6 ; 1 Timothawus 2 : 9 , 10 . Da akwai zaɓe da suka fi muhimmanci . Gaskiya , zaɓan wadda ta dace da za ka aura , ta zama abokiya na dukan rayuwa , ba ƙaramin abu ba ne . A wata sassa , rukunin haziƙai na zamanin suna murna ba kawai don ra’ayoyin falsafa ba na Plato da Aristotle amma kuma na sababbin makarantu , irinsu Abikuriyawa da Sitokiyawa . Lokacin da manzo Bulus ya zo Atina a tsarin tafiye - tafiyensa na biyu , ya fuskanci ’ yan falsafan Abikuriya da Sitokiya waɗanda suke ji sun fi “ wannan mai - surutu , ” watau Bulus . — Ayukan Manzanni 17 : 18 . ( 2 Timothawus 4 : 10 ) Waɗanda suke cikin tsarin musamman kamar suna moran fa’idodi da yawa , kuma zaɓe da suke yi kamar yana da kyau . Wannan wataƙila yana da amfani . ( Misalai 1 : 1 - 7 ; 3 : 13 - 18 ) Amma Bulus ya haɗa ‘ falsafa ’ da ‘ ruɗin banza . ’ A kowanne fanni na rayuwar ’ yan Adam , akwai masana da yawa . Sau da yawa , ana tura mizanan Littafi Mai Tsarki game da tarbiyya a gefe ɗaya saboda abin da wai sabuwar tarbiyya ce . Yaya kalmomin Ishaya game da nagarta da mugunta suka zama gaskiya ? Gaskiyar cewa Allah bai ƙyale waɗancan Yahudawa na dā da suka ga “ kansu masu - hikima ne ” ya sa shi ƙara zama da muhimmanci mu guji dogara ga kanmu wajen zancen nagarta da mugunta . Mutane da yawa a yau sun yarda da ra’ayin “ ka saurara ga abin da zuciyarka ta faɗa , ” ko kuma “ ka yi abin da kake jin ya yi daidai . ” Hakika , wataƙila za ka yi akasin abin da wannan mutumin ya gaya maka . Shi ya sa Littafi Mai Tsarki ya tunasar mana : “ Wanda ya dogara ga zuciyar kansa wawa ne : amma wanda ya taka a hankali , za a cece shi . ” — Misalai 3 : 5 - 7 ; 28 : 26 . Koyon Abin da Allah Ya Amince da Shi Yesu Kristi ya nanata wannan bukata yayin da ya ce : “ Rai na har abada ke nan , su san ka , Allah makaɗaici mai - gaskiya , da shi kuma wanda ka aiko , Yesu Kristi . ” ( Yohanna 17 : 3 ) Furcin nan “ su san ka ” na da ma’ana mai zurfi fiye da “ sani ” kawai . A nan Bulus ya gwada “ madara , ” wadda ya kwatanta cikin ayar da ta gabata da “ tussa na farkon zantattukan Allah , ” da “ abinci mai ƙarfi , ” wanda ke na “ isassun mutane , ” waɗanda “ suna da hankulansu wasassu bisa ga aikaceya garin rabewar nagarta da mugunta . ” — Ibraniyawa 5 : 12 - 14 . Wannan yana nufin cewa , da farko , tilas ne mu yi aiki tuƙuru mu samu cikakken fahimta na mizanan Allah yadda yake cikin Kalmarsa , Littafi Mai Tsarki . Maimako , Bulus ya bayyana : “ Kowanne nassi hurare daga wurin Allah mai - amfani ne ga koyarwa , ga tsautawa , ga kwaɓewa , ga horo kuma da ke cikin adalci : domin mutumin Allah shi zama kamili , shiryayye sarai domin kowanne managarcin aiki . ” Dukan wannan don ya ba da kansa ne ga koyo sosai da gwadawa a kai a kai . Menene ake nufi da furcin ‘ aikata ’ a bayanin da Bulus ya yi game da mutum ya koyar da hankalinsa ? [ Hasiya ] A zumami sama da 40 na wahala a rayuwar mutane , da Likitoci Thomas Holmes da Richard Rahel suka rubuta , mutuwar abokin aure , kashe aure , da rabuwa ne aka jera su da farko . Aure ya zo na bakwai . • Wace iyawa ake bukata don a yi zaɓe mai kyau ? [ Hoto a shafi na 21 ] Kamar mai wasan gina jiki , dole ne mu sarrafa azancinmu da gaɓoɓin jikinmu sosai Muna gane cewa mutum ya manyanta in mun ga fahimi , basira , hikima da sauransu . Menene kwatancin Yesu na mutanen zamaninsa ya bayyana game da manyantaka ? A wata sassa , mutum zai manyanta a zahiri , amma yadda yake magana da kuma halinsa zai iya bayyana cewa bai manyanta ba a jiye - jiye da kuma a ruhaniya . Da haka , ya daɗa : “ Hikima kuwa ta barata bisa ga ayyukanta . ” — Matta 11 : 16 - 19 . Yaya za a ba da ma’anar manyanta ? Zuwa ga Kiristoci a Afisus , manzo Bulus ya rubuta : “ Ya kuma bada waɗansu su zama manzanni ; waɗansu , annabawa ; waɗansu , masu - wa’azin bishara ; waɗansu , makiyaya da masu - koyarwa ; domin kamaltawar tsarkaka , domin aikin hidima , domin ginin jikin Kristi : har dukanmu mu kai zuwa ɗayantuwar imani da sanin Ɗan Allah , zuwa cikakken mutum , zuwa misalin tsawon cikar Kristi : kada nan gaba mu zama yara , waɗanda ana wofadda su suna shillo ga kowacce iskan sanarwa , ta wurin wawa - idon mutane masu - gwaninta zuwa makidar saɓo . ” — Afisawa 4 : 11 - 14 . ( Afisawa 3 : 18 ; 4 : 5 ; Kolossiyawa 1 : 23 ; 2 : 7 ) Hakika , yaya Kirista zai kasance cikin ɗayantuwa da ’ yan’uwa masu bi idan ya gaskata ko kuma amince da wasu sashen “ imani ” kawai ? Maimako , za mu so mu yi amfani da dukan tanadi da Jehovah yake yi ta ƙungiyarsa mu yi bincike sosai cikin Kalmarsa . Game da furcin nan “ dukanmu , ” wani littafi na Littafi Mai Tsarki ya ba da ma’anar “ ba jam’i ba , ɗai - ɗai , dabam dabam , amma tare . ” The Interpreter’s Bible ya ce : “ Mutum ba ya ci gaba a ruhaniya ta ware kansa daga wasu , yadda bangare ɗaya a jiki ba zai yi girma ba sai dai dukan jiki ya ci gaba da girma sosai . ” ( a ) Menene ci gaba a ruhaniya ba ta nufi ? ( b ) Menene muke bukata mu yi don mu ci gaba ? A bayyane yake daga kalmomin Bulus cewa ci gaba a ruhaniya ba ya nufin kawai cika zuciyarmu da ilimi da yawan karatu . ( Misalai 4 : 18 ) Hakika , “ tafarkin ” ne , ba mutumin ba ke “ haskakawa gaba gaba . ” Yayin da samun ‘ ɗayantuwar imani da cikakken sani ’ yana da muhimmanci , yana da muhimmanci kuma mu nuna ɗiyan ruhun Allah a kowanne fanni na rayuwarmu . Me ya sa ? Bulus ya ci gaba da lissafa “ ayyukan jiki , ” da suke da yawa kuma a “ bayyane . ” Kafin mutum ya kai gane amfanin farillan Allah , rayuwarsa lallai tana bin tsari na duniya kuma ƙila yana yin wasu abubuwa da Bulus ya ambata : “ Fasikanci ke nan , ƙazanta , lalata , bautar gumaka , sihiri , magabtaka , husuma , kishe - kishe , hasala , tsatsaguwa , rabuwa , hamiya , hassada , maye , nishatsi da irin waɗannan al’amura . ” Ka yi bayani a kan furci biyun nan “ ayyukan jiki ” da “ ɗiyan ruhu . ” Yadda itace zai ba da ’ ya’ya idan an kula da shi sosai , hakanan mutum zai nuna ɗiyan ruhu lokacin da ruhu mai tsarki yake aiki sosai a rayuwarsa . — Zabura 1 : 1 - 3 . * Ruhu ba ya ba da ’ ya’ya dabam dabam don mu zaɓa wanda muka fi so ba . Don ruhun Allah yana aiki ne a rayuwarmu . Har yadda muke tunani da ayyukanmu ya bi ja - gorar ruhun Allah , har ya sa mu manyanta a ruhaniya . Yaya za mu cim ma wannan manufar ? Dole ne mu buɗe zuciyarmu da azancinmu ga tasiri na ruhun Allah . ( b ) Wane kalubale wannan girbi yake kawowa ? Wannan yana sa mu farin ciki kuma babu shakka yana faranta wa Jehovah rai . A wata sassa , idan kana cikin gaskiya da daɗewa , za ka fuskanci kalubale ka ɗauki hakki na kula da lafiya ta ruhaniya na sababbi ? Ka lizima cikin waɗannan ; gama garin yin wannan za ka ceci kanka duk da masu - jinka . ” ( 1 Timothawus 4 : 16 ) Ta sa ci gabanka ya bayyana da ƙwazo , kai ma za ka sa hannu cikin gatar ɗaukaka sunan Allah da morar albarkarsa . [ Hasiya ] • Wane irin sani da fahimi ke nuna manyantaka ? Addu’a tana taimaka mana mu nuna “ ɗiyan ruhu ” “ Alal misali , na daina bauta wa kakannina , ko da yake wannan ya jawo hamayya daga iyalina . Wannan ya ba ni ƙarfin zuciya na bar shi . “ Barin babban gida mai kyau zuwa ƙaramin gida ba shi da sauƙi . Ban da haka ma , abokina na dā ya nace in zo in sake zama da shi , ya yi burgar cewa zai zuba mini ruwan batir in na ƙi . An canja sunayen . Sun tsira daga tsanantawa mai wuya a hannun mulkin kama karya biyu na ƙarni na 20 — ’ Yan Rugurguzu da ’ yan Kwaminis . Don hukuncin kotu biyu da ya goyi bayan Shaidu wanda aka sake ɗaya cikinsu , Shaidun sun yi afil ga Kotun Tsara Dokar Ƙasa , wanda ya sanar da sake shari’ar a ranar 19 ga Disamba , 2000 . Idan mutumin ya bi lamirinsa ta wajen “ yin biyayya ga imanin addininsa fiye da dokar , ” Jiha za ta ɗauki wannan daidai ne kuma ɓangare ne na ’ yancin addini . — Ayukan Manzanni 5 : 29 . Hoton AP / Daniel Maurer ( Farawa 22 : 18 ) Da haka , ya zama , ta alama uban dukan waɗanda za su ba da bangaskiya ga Zuriyar . ( Galatiyawa 3 : 8 , 9 ) A wata hanya , za a iya ɗaukan Ibrahim ubanmu , domin bangaskiyarsa ta zama misali da za mu yi koyi da ita . Umurnin Ya Bar Ur Abram daga zuriyar Shem ne mai tsoron Allah . Ana samun kayayyakin ƙasashen waje a kasuwar Ur . ( b ) Ta yaya Abram ya zo ga nuna bangaskiya ga Jehovah ? Bisa ga wasu al’adu na Yahudawa , uban Abram , Terah shi kansa mai ƙera gumaka ne . Kakansa da ya tsufa Shem yana da rai kuma babu shakka ya gaya masa game da Allah na gaskiya . Za a gwada bangaskiyar Abram . Yaya zai zama “ al’umma mai - girma ” ? Ta yaya Kiristoci a yau za su iya fuskantar gwaji irin waɗanda Abram ya fuskanta ? A yau Kiristoci za su iya fukantar gwaji irin wannan . ( Matta 10 : 34 - 36 ; 1 Korinthiyawa 5 : 11 - 13 ; 15 : 33 ) Ta haka Abram ya kafa mana misali mai kyau . Me za a ce game da waɗanda suke cikin iyalin Abram ? Saboda haka Littafi Mai Tsarki ya ce game da Terah ya ƙaura zuwa Kan’ana , tun da shi ne shugaban iyalin . Waɗanne shirye - shirye Abram ya yi don tafiyarsa , kuma me ya sa lalle ya ƙunshi sadaukarwa ? Wataƙila Abram ya ɗan yi hasarar kuɗi don shiri na gaggawa haka , amma yana murna ya yi wa Jehovah biyayya . Abram ya ɗauki matatasa Saraya , da Lot ɗan ɗan’uwansa , da dukan dukiyarsu da suka tattara , da masu - rai waɗanda suka samu cikin Haran ; suka fita fa domin su tafi cikin ƙasar Kan’ana . ” — Farawa 11 : 32 ; 12 : 4 , 5 . Menene Abram ya yi sa’ad da yake barin Haran ? Hakika , wannan albarkar Allah ce . ( Mai - Wa’azi 5 : 19 ) Ko da yake Allah bai yi alkawarin zai ba da arziki ba ga dukan mutanensa a yau , mai aminci ne ga alkawarinsa na biyan bukatun waɗanda suka bar ‘ gidaje , ’ yan’uwa maza , ko ’ yan’uwa mata ’ saboda Mulkin . ( Markus 10 : 29 , 30 ) Abram ma ya ‘ sami masu rai , ’ watau , bayi da yawa . “ Abram fa ya tafi , kamar yadda Ubangiji ya faɗa masa . ” — Farawa 12 : 4 . Sun bar Haran a baya , ayarinsa ya nufi yamma , suka yi tafiyar mil 55 . Fitowa 12 : 41 ta ce : “ Ya zama kuwa a ƙarshen shekarun nan arbaminya da talatin , a waccan rana fa , sai ya zama dukan rundunan Ubangiji suka fita daga ƙasar Masar . ” ( b ) A wace hanya ce mutanen Allah a yau suke da albarka fiye da ta Abram ? A yau , mun sami albarka ta fahimtar ƙudurin Allah sosai fiye da Abram . Tun da yake Kan’aniyawa lalatarsu ta yi yawa , Abram zai yi tsayin daka don ya tsare iyalinsa daga mummunar rinjayarsu . — Fitowa 34 : 11 - 16 . Ta yaya Abram ya tabbatar da kansa mai wa’azin sunan Allah , kuma menene wannan ke tunasar da Kiristoci a yau ? ( Farawa 12 : 8 ) Furcin nan na Ibrananci “ kira kuma bisa sunan ” yana iya nufin “ sanar ( yi wa’azin ) sunan Ubangiji . ” ( Ibraniyawa 11 : 13 ) Koyaushe suna guje wa yin abokantaka da maƙwabtansu arna . Suna ci daga garkensu maimakon sayan abinci daga manyan kasuwa na Ur ; suna zama cikin tanti maimakon manyan gidaje masu kyau . Bangaskiyar Abram za ta iya tsaya wa kalubalan kuwa ? Shi ya sa aka faɗi cewa Abram ya fito daga “ ƙetaren Kogin [ Euphrates ] . ” — Joshua 24 : 3 . Ƙarnuka daga baya , Sarki Ashurnasirpal na II na Assuriya ya ƙetare Euphrates a kan gadan katakai kusa da Karchemish . • Me ya sa aka kira Abram “ uban masu - bada gaskiya duka ” ? Daidai da taswira da Pictorial Archive ( Near Eastern History ) Est . and Survey of Israel suke da hakkin wallafarta Ta yaya Abram ya bi da sabon gwaji a Kan’ana ? Mu Karanta a Farawa 12 : 11 - 13 : “ Ya zama kuma , sa’anda ya kusa shiga cikin Masar , ya ce ma Saraya matatasa , Ki duba dai , na sani ke mace mai - kyan gani ce : za ya zama fa , lokacinda Masarawa sun gan ki , za su ce , Matatasa ce waccan nan : za su kashe ni kuma , amma su a bar ki da rai . Wannan ya sa ran Abram cikin haɗari . ( Farawa 12 : 11 - 13 ; 20 : 13 ) Ta haka , Abram ya bar misali mai kyau ga maza su nuna shugabanci mai kyau , kuma Saraya , ta wurin miƙa kanta , misali ce ga mata a yau . — Afisawa 5 : 23 - 28 ; Kolossiyawa 4 : 6 . ( Farawa 20 : 12 ) Bugu da ƙari , ba dole ba ne ya gaya wa mutane abin da ba su dace a gaya musu ba . Yaya Saraya ta yi na’am da roƙon Abram ? Domin haka , Saraya ta zaɓa ta ‘ miƙa kanta ga mijinta ’ kuma ta ƙi faɗar cewa ita matar aure ce . A cikin wane yanayi ne mai wahala Abram da Saraya suka iske kansu , kuma ta yaya Jehovah ya ceci Saraya ? Lalle zai zama da wahala ƙwarai ga Abram da Saraya ! * ( Farawa 12 : 16 ) Waɗannan kyauta lalle sun zama da ƙyama ƙwarai ga Abram ! don menene ba ka faɗa mini ita matarka ce ? A yau , Jehovah bai ce zai kāre mu daga mutuwa , aikata laifi , yunwa , ko kuma wani bala’i ba . Ko da zai ƙyale mutane su mutu , Allah ba zai taɓa yarda a kawar da mutanensa gabaki ɗaya ba . Sadaukar da Kai don Samun Salama Menene ya nuna cewa Abram ya ci gaba da tafiyarsa yayin da yake a Kan’ana ? Hakika da ƙarewar yunwa a Kan’ana , “ Abram fa ya tashi daga Masar , shi , da matatasa , da abin da ya ke da shi duka , da Lot kuma tare da shi , suka nufi Kudu [ wajejen kudu na duwatsun Yahuda da ba a yawan ruwan sama ] . Abram kuwa yana da arziki dayawa na bisashe , da azurfa , da zinariya . ” Amma ƙasan nan ta kāsa musu , da za su zauna wuri ɗaya : gama abin mulkinsu dayawa ne , har da ba su iya zauna tare ba . Sai husuma kuma ta faru tsakanin makiyaya na bisashen Abram da makiyaya na bisashen Lot : a kwanakin nan Kan’aniyawa da Perizziyawa kuma su ke zaune a ƙasan . ” Domin haka husuma ta taso tsakanin makiyayan . Irin hasalar nan bai dace da masu bauta wa Allah na gaskiya ba . Kusa da Bethel da akwai abin da ake kira “ babbar hasumiya ta Palasɗinu . ” Ko da yake Littafi Mai Tsarki ya kwatanta Lot , “ mai adalci , ” domin wasu dalilai bai ɓata lokaci ba wajen Abram a wannan batun , kuma babu alamar cewa ya biɗi shawarar tsohon mutumin . Abram ya zauna cikin ƙasar Kan’ana , Lot kuma ya zauna cikin biranin Filin , ya zakuɗa da [ tanti ] nasa har wajen Sodom . ” Domin “ mutanen Sodom miyagu ne , masu - zunubi ne kuma ƙwarai a gaban Ubangiji , ” in ji Farawa 13 : 13 . Shawarar Lot ya ƙaura zuwa wajen daga baya zai jawo wa iyalinsa baƙin ciki . ( Farawa 13 : 16 , 17 ) A’a , ba za a ƙyale Abram ya more rayuwar birni ba . ( a ) Ƙila menene muhimmancin tafiyar da Abram ya yi ? Farmakin Magabci ( b ) Menene dalilin farmaki da sarakuna huɗu na gabas suka yi ? “ Ananan cikin zamanin Amraphel sarkin Shinar , da Arioch sarkin Ellasar , da Chedorlaomer sarkin Elam , * da Tidal sarkin Goiim , ya zama suka yi gāba . ” Kuma suka ɗauki Lot , ɗan ƙanen Abram , da ya ke zaune cikin Sodom , da dukiyarsa kuma , suka tashi . ” Nan da nan labarin wannan ya kai kunnen Abram : “ Sai wani wanda ya tsira ya je , ya fāɗa ma Abram Ba’ibrane : yana zaune wajen itatuwa na Mamre , Ba’amoriyi , ɗan’uwan Eshcol , ɗan’uwan Aner ; su kuma suna amana da Abram . Ya fa komo da dukiya duka , ya kuma komo da Lot , ɗan’uwansa , da dukiyarsa , da mata kuma , da mutane . ” Hakika , nasara ta Jehovah ce . • Ta yaya yunwa da ke ƙasan Kan’ana ta zama gwajin bangaskiya wa Abram ? [ Hoto a shafi na 14 ] 1 , 2 . ( a ) Me ya sa ake bukatar haƙuri don a bauta wa Allah ? Muna kuma samun wartsakewa da muka ɗauki “ karkiya ” ta almajiranci . ( Matta 11 : 29 ) Duk da haka , bauta wa Jehovah tare da Kristi ba kullum yake da sauƙi ba . Da aka umurce shi ya bar rayuwar morewa a Ur , mafari ne kawai . ( Yohanna 10 : 16 ) Ban da hamayya da Kiristoci suke fuskanta a hidimarsu ta fage , suna kuma samun wasu matsi na gwaji a rayuwarsu . Ta yaya Shaiɗan ya yi amfani da farmaki kai tsaye a ƙoƙarin karya amincin mutanen Allah ? Rayuwar Ibrahim lalle ta nuna “ jarrabobi masu - yawa ” da Kirista zai fuskanta a yau . Littafin nan 2001 Yearbook of Jehovah’s Witnesses ya faɗi game da nuna ƙarfi da Kiristoci suka jimre a Angola a hannun magabta . Ta wajen dogara ga Jehovah , ’ yan’uwanmu a ƙasashen nan cikin aminci sun ƙi su daina ! Ta yaya ake tsananta wa matasa Kirista a makaranta ? To , kada ku yi kasala ! Ɗawainiya ta Yau da Kullum ( Kolossiyawa 3 : 13 ) Ta mancewa da laifin , muna warkar da namu tsotsuwar zuciya da kuma dangantakarmu da ɗan’uwanmu . ( Matta 6 : 19 ) Duk da haka , wasu ’ yan’uwa suna “ huda kansu da baƙinciki mai - yawa ” ta sa abin duniya a gaba da abubuwan Mulki . “ Ta wurin bangaskiya ya baƙunta cikin ƙasar alkawari , sai ka ce ba tasa ba ce , yana zaune cikin [ tanti ] , tare da Ishaƙu da Yakubu , magāda tare da shi na alkawarin : gama yana tsumayen birnin da ke da tussa , wanda mai - sifansa da mai - aikinsa Allah ne . ” 9 , 10 . ( a ) Ta yaya burin son yin suna zai jawo gwaji ? ( b ) Ta yaya a yau ɗan’uwa zai mai da kansa ‘ ƙarami ’ ? Lura da wani gefe kuma . ( Galatiyawa 6 : 3 ) Ban da haka ma , an aririce mu “ kada [ mu ] yi kome domin tsaguwa , ko girman kai , amma a cikin tawali’u . ” ( Ibraniyawa 7 : 4 - 7 ) Ya kamata Kiristoci a yau ma su kasance a shirye su mai da kansu ‘ ƙanana ’ don kar su so matsayin da za a san da su . ( Luka 9 : 48 ) Idan waɗanda suke jagabanci cikin ikilisiya kamar suna hana ka gata , ka bincika kanka sosai kuma ka yi gyara da za ka iya a mutumtakarka ko a yadda ka ke yin abubuwa . Maimakon ka yi fushi game da gatar da ba ka da ita , ka yi amfani sosai da wadda ka ke da ita — gatar taimakon wasu su san Jehovah . I , “ ku ƙasƙantarda kanku . . . ƙarƙashin hannu mai - iko na Allah , domin shi ɗaukaka ku loton da ya zama daidai . ” — 1 Bitrus 5 : 6 . Wani gwaji zai iya zama na ganin kamar ƙarshen wannan mugun tsarin abubuwan ya makara . Domin haka , wasu sun yi sanyin gwiwa kuma sun yi rashin azanci na gaggawarta . Hakika , ya rayu na dogon lokaci da ya ga ɗansa Ishaƙu ya yi girma . Manzo Bulus ya gaya mana game da Ibrahim da wasu ubanni : “ Dukan waɗannan suka mutu cikin bangaskiya , ba su rigaya sun amshi alkawura ba , amma daga nesa suka tsinkaye su , suka yi musu maraba , suka shaida hakanan su baƙi ne , bare ne cikin duniya . ” — Ibraniyawa 11 : 13 . ( a ) Ta yaya ne Kiristoci a yau suke kamar “ baƙi ” ? Ta yaya Yesu ya riƙe farin cikinsa a lokacin gwaji , kuma ta yaya yin koyi da shi zai amfane Kiristoci a yau ? Ba kawai ya nuna bangaskiya ba amma haƙuri , hikima , ƙarfin zuciya , da kuma ƙauna mara son kai . Ya sa bautar Jehovah muhimmi cikin rayuwarsa . Dole a tuna cewa misali mafi girma dominmu mu koya shi ne wanda Yesu Kristi ya kafa . Me ya sa ? ( Ibraniyawa 12 : 2 , 3 ) Domin haka Bulus ya yi addu’a : “ Yanzu dai Allah na haƙuri da na ta’aziyya shi yarda muku ku zama da hankali ɗaya da junanku bisa ga Kristi Yesu . ” ( Romawa 15 : 5 ) Tare da hali mai kyau , za mu sami farin ciki duk da tangarɗa da Shaiɗan zai sa a gabanmu . Ka yi koyi da Ibrahim , domin ka kasance tsakanin waɗanda “ ke gāda alkawura ta wurin bangaskiya da haƙuri . ” — Ibraniyawa 6 : 12 . Ka Lura ? • Ta yaya fahariya da girman kai za su iya jawo gwaji ? [ Hoto a shafi na 16 ] Wasu mutane suna tunani cewa jarabbobin Ayuba ya kai shekaru da yawa , amma littafin Ayuba bai nuna cewa wannan wahalar ta dogon lokaci ba ne . Babu shakka , bayan haka Ayuba ya ji mutuwar ’ ya’yansa maza da mata , da suke “ ci suna shan ruwan anab a cikin gidan wansu . ” Amma , yana yiwuwa cewa dukan mutane uku suna garin su Ayuba lokacin da wahalarsa ta soma . ‘ Ka Nemi Salama , Ka Bi Ta Kuma ’ A’a ba za ka so ba . ( Romawa 15 : 33 ; Afisawa 6 : 23 , 24 ) Sakamakon miƙa kansu ga “ Sarkin Salama , ” Yesu Kristi , da kuma bauta wa Jehovah , “ Allah kuwa na ƙauna da na salama . ” — Ishaya 9 : 6 ; 2 Korinthiyawa 13 : 11 . ( Matta 5 : 9 ) Yesu yana magana ne da mutane waɗanda daga baya za su samu gatar zama ’ ya’yan Allah a ruhaniya da samun rai mara mutuwa a sama . Da waye ? Hanya ɗaya ita ce guje wa halin nuna mun fi daraja . Ko da yake , ba ma abokantaka da zai “ ɓata halaye na kirki . ” Sada Zumunta a Hidima 9 , 10 . Ba su rage ƙarfin saƙonsu ba , kuma lokacin da suka fuskanci hamayya , suna shirye su yi wa Allah biyayya fiye da mutum . ( Ayukan Manzanni 4 : 29 ; 5 : 29 ) Ko da yake , ba su birkice gaba gaɗi da taurin kai ba . Maimakon haka , ya nanata abubuwa da dukansu biyu suka yarda da shi , ya bai wa Agaribas girman masani ƙwarai wajen al’adun Yahudawa kuma wanda ya gaskata da annabawa . — Ayukan Manzanni 26 : 2 , 3 , 27 . Bulus ya bi shawara da ya bayar ne ya faɗi gaskiya . ( 1 Korinthiyawa 9 : 22 ) Burinsa shi ne ya kāre ’ yancinsa na wa’azi game da Yesu . Ta yaya za mu zama masu neman zaman lafiya a hidimarmu ? Cikin salama . Ta yaya ? Ka ja baya daga yanayi da yake so ya zama na faɗa . Jehovah ya ce game da mutanensa : “ Zan sa salama ta zama mulkinki , adalci kuma ya zama mahukuncinki . ” Dattawa za su iya kasancewa da salama tsakaninsu wajen neman zaman lafiya da kuma la’akari na “ hikima mai - fitowa daga bisa . ” A’a , idan aka bi da irin wannan yanayin yadda ya dace . Maimako ya dage bisa nasa ra’ayi , mai neman zaman lafiya zai yi la’akari da ra’ayin ɗan’uwansa cikin addu’a . ( 1 Timothawus 3 : 2 , 3 ) Ƙwararrun dattawa sun san cewa neman salama ya fi muhimmanci fiye da dagewa bisa namu ra’ayi . Dattawa masu ƙauna suna ƙoƙari su ga dacewar wasu . • Me yake nufi a kasance mai neman zaman lafiya ? [ Hoto a shafi na 21 ] A shekara ta 1994 , na soma nazarin Littafi Mai Tsarki da Shaidun Jehovah , a hankali na canja halayena . Ranar , na yi mamakin ganinta tsakanin waɗanda za su yi baftisma ! Hakika , gaskiyar Littafi Mai Tsarki tana canja rayuwa . Me ya sa za mu ƙyale wani abu ko wani ya yi mulki cikin zukatanmu ? Bulus ba gaya wa Kolossiyawan yake su yasar da ’ yancinsu ba . Idan muka ji game da wani rashin gaskiya a cikin ikilisiya , me ya kamata mu yi la’akari da shi da farko ? A ƙaramar hanya , za mu iya gaskata cewa wasu kalilan an yi musu rashin gaskiya a cikin ikilisiyar Kirista ma . Ya kamata mu tambayi kanmu , ‘ Da gaske rashin gaskiya ne ? ’ Daga baya , maimakon tattauna batun da dukan wanda zai saurara , me ya sa ba za mu ƙyale batun cikin hannun Jehovah ba cikin addu’a kuma mu dogara a gare shi cewa za a yi gaskiya ? Lokacin da Ɗawainiya ta Matsa Mana Ɗawainiya ɓangare ne na rayuwa a cikin waɗannan “ kwanaki na ƙarshe . ” Lutu “ ransa ya ɓaci ƙwarai ” domin lalata na Saduma . ( 2 Bitrus 2 : 7 ) Bulus ya damu da “ tattalin dukan ikilisiya . ” ( 2 Korinthiyawa 11 : 28 ) Yesu yana cikin azaba a dare kafin mutuwarsa da “ jiɓinsa kuma ya zama kamar manyan ɗararasa na jini , sun [ a ] fāɗuwa a ƙasa . ” Ko menene ya kawo ta , idan ɗawainiya ta yi tsanani kuma ta ɗauki dogon lokaci , za ta iya ɗauke mana salama . ( Misalai 12 : 25 ) Me za mu yi idan ɗawainiya ta matsa mana ? Waɗanne matakai za a iya ɗauka a rage ɗawainiya , amma waɗanne tushen ɗawainiya ne ba za a iya kawarwa ba ? A wasu yanayi , za mu iya ɗaukan wasu matakai . * ( Matta 9 : 12 ) Idan hakkoki da yawa sun taru mana , zai yiwu mu ba wa wasu cikin hakkokin . Yaya kuma game da Kirista da yake zama tare da wata da ba mai bi ba ce ? ( Luka 22 : 44 ) Hakika , kamilcaccen Ɗan Allah mutum ne mai addu’a . Nasara Bisa Ajizancinmu Wasu za su yi kasala domin tsufa , ƙaruwar hakki a iyali , ko kuma rashin lafiya . ( Matta 25 : 14 , 15 ; Markus 12 : 41 - 44 ) Abin da ya nanata shi ne aminci . ( Matta 10 : 30 , 31 ) Tabbaci ne mai daɗaɗawa na ƙaunar Jehovah ! Wane tabbaci muke da shi cewa Jehovah yana ɗaukan kowannenmu da tamani ? A wace hanya ce ba mu kaɗai ba ne yayin da muke ƙoƙarin mu jimre ? Shafaffu da Bulus ya rubuta musu wannan an kira su su zama ɓangaren jikin Kristi , tun da su ne raguwar shafaffu a yau . Ka Tuna ? A wane azanci ne aka halicci dukan abu ‘ domin ’ Ɗan Allah , Yesu ? Jehovah ya yi amfani da Ɗansa makaɗaici gwanin aiki wajen halittar dukan abu , wato , dukan abu ban da Yesu kansa . Da haka , ya dace da Allah zai so abokin aikinsa Yesu ya ji daɗin ayyukansa . Ka Nuna Godiya Kuma Ka Yi Farin Ciki JARIDAR Canada Calgary Herald ta ce , “ mutane suna motsuwa su nuna godiya . ” Wani matashi ya ce yana godiya domin iyalinsa ‘ domin sun kula da shi . ’ Butulci yana kai ga rashin gamsuwa mai tsanani . I . Packer ya ce , “ an halicce mu mu dangana bisa Allah kuma mu dangana ga juna . ” Wannan ya tunasar mana da gargaɗi na hikima na Littafi Mai Tsarki da aka bayar ƙarnuka da suka shige , wanda ya ce : “ Ku zama masu - godiya . ” ( Kolossiyawa 3 : 15 ) Furci na godiya da godiya daga zuciya ga wasu na taimaka mana mu gina dangantaka mai kyau . Ban da haka ma , ta nuna godiya da kuma daraja juna , muna godiya ga Jehovah kuma yana lura da wannan . Idan za ka so ƙarin bayani ko kuma za ka so wani ya zo gidanka yana nazari da kai , don Allah ka rubuta wa Watch Tower P.M.B . 1090 , Benin City , Edo State , Nigeria , ko kuma zuwa ga adireshi da ya dace a shafi na 2 . KUSAN ƙarshen tafiyarsu ta shekaru 40 cikin daji , Isra’ilawa suka yi zango a Filayen Mowab . Amma idan ba su saurare sa ba , babu shakka la’ana za ta tarar da su . — Kubawar Shari’a 8 : 10 - 14 ; 26 : 18 ; 28 : 2 , 15 . Mutanen Jehovah ba kawai za su saurare shi wani lokaci ba ; dole ci gaba da sauraronsa ya zama hanyar rayuwarsu . Aikatau na Ibrananci da aka fassara ‘ tarar da ’ an gano cewa furci ne na farauta wanda sau da yawa yana nufin “ a kama ” ko “ a kai ga . ” Ta yaya za mu zama kamar Joshua , kuma me ya sa wannan yake da muhimmanci ? Joshua ya ce : “ Ku zaɓa yau wanda za ku bauta masa . . . amma da ni da gidana , Ubangiji za mu bauta ma . ” A jin haka , mutanen suka amsa : “ Allah shi sawaƙa mu bar Ubangiji , domin mu bauta ma waɗansu alloli . ” Don ka ƙarfafa ƙudurinka na yin haka , ka bincika tarihin Isra’ila na dā da misalai masu koyarwa na wasu mutane . — Romawa 15 : 4 . A amsa addu’ar Sulemanu , menene Allah ya ba shi , kuma yaya ya kamata mu ji game da irin wannan albarka ? Amma da hamayya mai tsanani ta taso , himmarsu ta soma raguwa kuma aikin ginin ya tsaya . ( Haggai 1 : 4 - 6 ) Sadaukar da abubuwa na ruhaniya a biɗan abin duniya ba ya kawo albarkar Jehovah . — Luka 12 : 15 - 21 . ( Haggai 1 : 9 - 11 ) Saboda haka , gargaɗin ya dace : “ Lura da al’amuranku . ” ( Malachi 1 : 6 - 8 ) Da haka , Jehovah ya gargaɗe su su kawo zakka a cikin ma’ajinsa su gwada shi su ga ko ba zai buɗe musu sakatan sama ba , ya zuba musu albarka har da ba za a sami wurin da za a karɓa ba . Ƙari ga ba da tarihin al’ummar Isra’ila , Littafi Mai Tsarki ya ba da tarihin rayuwar mutane da yawa da suka samu albarkar Allah ko kuma la’ana , dangane da ko sun ci gaba da saurarar Jehovah ko babu . Bari mu ga abin da za mu koya daga uku cikinsu — Boaz , Nabal , da Hannatu . ( Ruth 2 : 4 ) Cikin biyayya ga Doka , Boaz yana tabbata cewa a gonarsa , ana barin kala da mayunwata da matalauta za su kalace . ( Leviticus 19 : 9 , 10 ) Menene Boaz ya yi lokacin da ya ji game da Ruth da Naomi kuma da ya ga aikin da Ruth take yi sosai domin ta kula da bukatun surukarta da ta tsufa ? 12 , 13 . ( a ) Ta yaya Boaz ya nuna ya daraja dokar Jehovah ta fansa ? Tabbaci na musamman da ya nuna cewa Boaz ya ci gaba da sauraron Jehovah shi ne rashin son kai da ya nuna wajen aikata dokar Allah ta fansa . ( Ruth 2 : 12 ; 4 : 13 , 21 , 22 ; Matta 1 : 1 , 5 , 6 ) Daga ayyukan Boaz na rashin son kai , mun koyi cewa albarka tana tarar da waɗanda suke ƙaunar wasu kuma suke aiki cikin jituwa da farillan Allah . Wane irin mutum ne shi Nabal ? Yaya Nabal ya bi da Dauda , yaya Abigail ta bambanta daga maigidanta a wannan ? Amma lokacin da manzannin Dauda suka roƙi abinci , Nabal “ ya kuwa yi musu furji ” suka tafi babu kome . Domin ya fusata , Dauda ya kusa ya halaka Nabal da mutanensa . Yaya za mu yi koyi da Boaz mu ƙi hanyoyin Nabal ? Yayin da za mu ƙi tankiya da hanyoyi na son kai na Nabal , bari mu yi koyi da alheri da rashin son kai na Boaz . Albarkar Jehovah ta tarar da mace mai ibada Hannatu . ( Misalai 18 : 1 ) Hannatu ba ta bar gwajinta ya rage muradinta na kasancewa inda ake koyar da Kalmar Allah ba kuma inda mutanensa suka taru don bauta . Mu bayin Jehovah na zamani , ba ma bauta a mazauni . Ka Ci Gaba da Sauraron Jehovah ! Don saurarar Jehovah cikin biyayya , za a kāre “ taro mai - girma ” a “ babban tsanani ” kuma za su more farin cikin rayuwa cikin sabuwar duniya ta Allah . ( Zabura 145 : 16 ) Yadda talifi na gaba zai nuna , a yanzu ma waɗanda suke saurarar muryar Jehovah an albarkace su da ‘ kyakkyawar baiwa da cikakkiyar kyauta daga bisa . ’ — Yaƙub 1 : 17 . • Menene tarihin Isra’ila zai iya koya mana game da albarkar Allah ? • Ta yaya Boaz da Nabal suka bambanta ? Amma abin duniya yana ba da farin ciki ne ? Ta daɗa : Da saɓani . Gaskiya ne da Nassosi suka nuna cewa farin ciki ko kuwa rai ba daga yawar dukiya da muke da ita ake samu ba ! — Mai - Wa’azi 5 : 10 ; Luka 12 : 15 . Littafi Mai Tsarki ya koyar da cewa farin ciki na zuwa daga albarkar Allah ce . Game da wannan , Misalai 10 : 22 ta ce : “ Albarkar Ubangiji ta kan kawo wadata , ba ya kan haɗa ta da baƙinciki ba . ” ( Kubawar Shari’a 28 : 2 ) Amma , wasu za su yi tambaya , ‘ Idan ba a haɗa baƙin ciki da albarkar Jehovah , me ya sa bayin Allah da yawa suke shan wuya ? ’ ( Farawa 6 : 5 ; Kubawar Shari’a 32 : 4 , 5 ; Yohanna 15 : 19 ; Yaƙub 1 : 14 , 15 ) Jehovah ne tushen “ kowacce kyakkyawar baiwa da kowacce cikakkiyar kyauta . ” Kalmar Allah — musamman annabci — an furta ta da hikima ta Allah da miyagu ba za su fahimta ba , amma mutanen Jehovah za su fahimta . Ta yaya za mu samu hikima ta Allah ? ( 1 Sarakuna 3 : 11 , 12 ; Yaƙub 1 : 5 - 8 ) Don mu samu hikima , dole mu ci gaba da saurarar Jehovah ta nazari a kai a kai da yin amfani da Kalmarsa . Dokokin Ubangiji madaidaita ne , masu - faranta zuciya : umurnin Ubangiji tsatsarka ne , yana haskaka idanu . Tsoron Ubangiji da tsabta ya ke , matabbaci ne har abada : hukuntai na Ubangiji masu - gaskiya ne , masu - adalci ne dukansu . Kome daren daɗewa , suna gane cewa ba a yi wa Allah ba’a , gama iyakar abin da mutum ya shuka , shi za ya girbe . ( Galatiyawa 6 : 7 ) Miliyoyin mutane da suka raina mizanan Littafi Mai Tsarki suna girbe bala’i kamar su cikin shege , cututtuka masu ban ƙyama , ko kuma jarabobbi . ( Romawa 8 : 20 , 21 ; Yaƙub 1 : 25 ) Wannan begen tabbacacce ne domin ya dangana a kan kyautar Allah mafi kyau ga mutane — hadayar fansa ta Ɗansa makaɗaici , Yesu Kristi . Muna Godiya don Kyautar Ruhu Mai Tsarki Wata kyautar Allah mai kyau da ya kamata mu yi godiya a kai shi ne ruhunsa mai tsarki . A ranar Fentakos na shekara ta 33 A.Z . , manzo Bitrus ya aririci jama’ar da ke wurin a Urushalima : “ Ku tuba , a yi ma kowane ɗaya daga cikinku baftisma cikin sunan Yesu Kristi zuwa gafarar zunubanku ; za ku karɓi Ruhu Mai - tsarki kyauta kuma . ” ( Yohanna 15 : 12 , 13 ; 1 Bitrus 1 : 22 ) Alal misali , yi la’akari da Tabita , Kirista ce mai kirki na ƙarni na farko . Ƙauna kuma ta motsa Abafaras , Luka , Onisifurus , da wasu su taimaki manzon sa’ad da yake fursuna a Roma . ( Romawa 16 : 3 , 4 ; 2 Timothawus 1 : 16 ; 4 : 11 ; Filimon 23 , 24 ) Hakika , irin wannan Kiristoci a yau suna da ‘ ƙauna ga junansu , ’ kyauta daga Allah da ke nuna su almajiran Yesu ne na gaskiya . — Yohanna 13 : 34 , 35 . Kana daraja ƙauna da ake nunawa cikin ikilisiya ta Kirista ? Ta yaya za mu nuna cewa muna daraja su ? Menene ake bukata daga Kirista idan zai yi hidima na dattijo ko kuma bawa mai hidima ? Yayin da waɗanda suke hidima na dattawa cikin ikilisiya suka himmantu cikin wa’azin bishara , da kiwo , da kuma koyarwa , suna ba mu ƙaƙƙauran dalili na daraja irin wannan ‘ kyauta a mutane . ’ Ka yi la’akari da wani dattijo mai aiki tuƙuru da ya ziyarci wata yarinya Kirista da za a yi mata aiki a ƙwaƙwalwa . Wata abokiyar iyalin ta rubuta , “ yana da kirki sosai , yana tallafawa , yana kula sosai . ” Yayin da yake addu’a , baban [ da ba Mashaidin Jehovah ba ne ] ya yi amo , kuma hawaye ya zuba daga idanun duk wanda yake ɗakin asibitin . Na kasance da ƙarfi da kuma lumana . ” Kyauta ce daga Allah , da aka yi tanadinta ta ikilisiyar Kirista . — Ishaya 32 : 1 , 2 . ( Ishaya 43 : 10 ; 2 Korinthiyawa 4 : 7 ; 1 Bitrus 2 : 9 ) Saboda haka an buɗe wa kowa gatar sa hannu cikin hidima ga jama’a — yara da manya , maza da mata — da suke da muradi na gaske na bauta wa Allah . Jehovah ya danƙa aikin wa’azin Mulki ga bayinsa masu tawali’u , ba ga mutane da suke fahariya da kuma dogara ga nasu iyawa ba . Suna godiya kuma ga taimako na ruhaniya da yake tanadi ta “ wakili mai - aminci . ” — Luka 12 : 42 - 44 ; Misalai 22 : 4 . Waɗanne abubuwa suke kai wa ga nasara a renon yara ? Bari kowannenmu , ya tsai da abin da yake da muhimmanci da gaske a rayuwarsa . Ko kuwa muna biɗan ‘ kyakkyawar baiwa da cikakkiyar kyauta ’ da ke zuwa daga “ Uban haskoki . ” Ka Tuna ? • Waɗanne kyauta ne Jehovah ya ba mutanensa ? • Me ya sa hidimar fage kyauta ce ? [ Hoto a shafi na 15 ] Kamar Tabita , an san da Kiristoci na zamanin yau don ayyukansu na ƙauna [ Hoto a shafi na 17 ] RA’AYOYI a kan bangaskiya sun bambanta ƙwarai . A yau , a cikin duniya da take cike da tantama da wahala , bangaskiya ta gaske ga Allah da kuma Littafi Mai Tsarki na ɓacewa da sauri . Abin da ya faru ke nan da marubuci kuma mai wasa labarai , Ludovic Kennedy . Mutuwar ubansa cikin teku ta raunana bangaskiyarsa wadda dama raunanniya ce . Sa’ad da Sarah Jayne take ’ yar shekara 19 , aka gaya mata tana da ciwon daji kusa da mahaifarta . A shekarar kuma sai ciwon ya dawo , sai aka ce mata makonni kawai suka rage mata ta mutu . Wacce ta fi amfani — a gaskata cewa “ rayuwar nan kawai muke da ita , domin haka ya dace mu more ta sosai , ” yadda Kennedy ya ba da shawara , ko kuma a gaskata ga Allah da alkawarinsa na tashin matattu ? ‘ Ka Nemi Allah . . . Kuma Ka Same Shi ’ Don ka koyi bangaskiya da dogara ga wani , kana bukatar saninsa kuma ka koyi yadda yake tunani da kuma yadda yake aikata abubuwa . Wasu suna jin wannan ba zai yiwu ba . Wasu sun yi haka ta lura da sararin samaniya da ya kewaye su . * ( Zabura 19 : 1 ; Ishaya 40 : 26 ; Ayukan Manzanni 14 : 16 , 17 ) Sun yi tunani daidai da na manzo Bulus , cewa “ halittar duniya al’amura na [ Allah ] da ba su ganuwa , watau ikonsa madawwami da allahntakarsa , a sarari a ke ganinsu ; ta wurin abubuwa da an halitta ana gane su . ” — Romawa 1 : 20 ; Zabura 104 : 24 . Don ka koyi kasancewa da bangaskiya ga Mahalicci , kana bukatar wani abu dabam da ya yi tanadinsa . ( 2 Bitrus 2 : 1 , 2 ) Yesu Kristi ya ce waɗannan “ masu - aika mugunta ” ne da ake saninsu ta mugunta da suke aikatawa . ( Matta 7 : 15 - 23 ) Idan ka yi banza da Kalmar Allah saboda tarihin Kiristendam , kamar jefar da wasiƙa ce wadda aboki na kud da kud ya rubuta maka domin kawai wani mugu ne ya kawo maka wasiƙar . A cikin ayoyin Littafi Mai Tsarki ne kaɗai za a ce Jehovah ya bayyana abubuwa nasa . ( Romawa 12 : 2 ) Alal misali , ta lura da ikon da Littafi Mai Tsarki yake da shi a rayuwar waɗanda suke bin ƙa’idodinsa . Mutum ya kasance da Littafi Mai Tsarki kawai ko ya gaskata cewa an hure shi bai isa ba . Har matasa ma za su iya yin haka . Bulus ya ce “ daga jariri ” uwar Timothawus da kakarsa suka koya masa “ littattafai masu - tsarki . ” Kamar mutanen Biriya na ƙarni na farko , ta “ karɓi magana [ daga iyayenta da wasu malamai ] da yardar rai sarai . ” Irin wannan bangaskiyar , in ji shi , ita ce “ ainihin abin da mu ke begensa ne , tabbatawar al’amuran da ba a gani ba . ” Za ka tabbata cewa irin begen nan tabbatattu ne , ba wani sha’awa kawai ba . Ku tsaya kusa da ƙungiyar Allah . Ku yi addu’a kullum . Aboki ne na gaske a gare ni , kuma ina ƙaunarsa sosai . ” [ Hasiya ] [ Hoto a shafi na 6 ] ( Farawa 8 : 21 ) Matasa musamman sune abinci na Shaiɗan , mai kama da “ zaki mai - ruri ” da ke kama waɗanda ba su da basira . Me ya sa reno daga iyaye da tsarewa yake da muhimmanci a goyon yara da kyau ? Hakika , sau da yawa suna ƙi da gargaɗi ko da wanene ya bayar . Ba ma bukatar mu ji irin wannan tsoron . Me ya sa zai iya zama da wuya wa iyaye su yi koyi da ƙaunar Jehovah ? Koyaushe yana la’akari da abin da ya fi kyau da mutanensa . — Ishaya 30 : 20 ; 48 : 17 . Mu karanta : “ Kamar yadda gaggafa ta kan gyaggyarta sheƙarta , ta kan yi fuffuka bisa cakinta , ta kan buɗe fukafukanta , ta kwashe su , ta ɗauke su bisa kafaɗarta . Ubangiji kaɗai ya bishe [ Yakubu ] . ” Ya ba wa mutanen Dokar Musa . “ Nan da nan iyayena suka ga canji a halina kuma suka damu , ” in ji Lisa . * Ya kuma kasance a shirye ya saurari addu’o’insu . — 2 Labarbaru 17 : 7 - 9 ; Zabura 65 : 2 ; Ishaya 1 : 1 - 3 , 18 - 20 ; Irmiya 25 : 4 ; Galatiyawa 3 : 22 - 24 . Abu na farko duka shi ne , dole su ba su lokaci . Ya kamata iyaye su ma su guji yin amfani da furci na ba’a , irin su , “ Shi ke nan kawai ? Alal misali , Sarki Dauda na Isra’ila ta dā ya yi zunubi ƙwarai da yin zina da Bath - sheba . ( Yaƙub 3 : 17 ) Manzo Bulus ya rubuta , ‘ bari laushin halinku ya sanu ga dukan mutane . ’ Ma’ana ɗaya da aka bayar na kalmar Helenancin nan da aka fassara ‘ laushin hali ’ ita ce “ ban da nace wa rubutun doka . ” Jehovah ya ba da misali mafi kyau wajen kasancewa da laushin hali . Ya ce : “ Ga shi , na amsa maka a kan wannan abu kuma , ba ni kaɓantadda birni wanda ka ambata . ” A hanya ta misali , Ishaya ya sake gwada Jehovah da manomi , ya ce : “ Babu fasawa mai - kabtu ya kan yi kabtu domin shi yi shuka ? kullum ne ya kan buɗe hoggan gonarsa yana farfashewa ? Jehovah yana “ kabtu domin shi yi shuka ” kuma yana “ buɗe hoggan gonarsa yana farfashewa . ” Sai kuma , kamar yana ‘ kabta ’ zuciyar ɗansa , uban ya ba shi labarin wani ɗan yaro da ya sha wahala a hannun wani azzalumi . Wane darasi game da gyara ta iyaye aka tanadar a Ishaya 28 : 26 - 29 ? Amma , ba zai murtsuke hatsi mai tauri ainun ba . ( Ishaya 28 : 26 - 29 ) Wasu yara kallo kawai da iyayen za su yi musu ya ishe su , kuma ba a bukatar wani abu . ( Afisawa 5 : 15 - 17 ) Zaɓan ainihi lokaci da ya fi dacewa yakan yi wuya . Amma , iyalin koyaushe suna tare a daren taron ikilisiya . Ta yaya iyaye za su yi koyi da Jehovah sa’ad da suke tafiyar da nazari na iyali ? “ Nazarin yana yin daɗi , ” in ji wani ɗansa da ya yi girma . “ Idan muna wasan ƙwallo , aka ƙira mu don nazari na iyali , nan da nan mukan bar ƙwallon , mu gudu zuwa yin nazarin . Wace matsala ce mai yiwuwa a renon yara har ila za a bincika ? ( Zabura 127 : 3 ) Renon yaranmu yana cin lokaci da kuma ƙoƙari , amma yin haka yadda ya dace yana nufin rai na har abada ne ga yaranmu . Menene Amsarka ? 1 , 2 . ( a ) Yaya wasu matasa suka aikata game da gaskiyar Kirista ? “ ZAN bar gaskiya ! ” Abin baƙin ciki ne iyaye da suke tsoron Allah da sun yi ƙoƙari sosai wajen renon yaransu a hanyar Kirista su ji kalmomin nan daga ɗansu ! Wasu matasa sai su ‘ janye ’ kawai ba tare da faɗar niyyarsu ba . Ko da yake yawancin Shaidun Jehovah ba su da irin wannan matsalar , waɗanda suke da ita , babu ta’aziyyar da za ta iya cire baƙin cikinsu gabaki ɗaya . Kuma ba za a manta da baƙin ciki da matashi da ya yi tawaye zai iya sha ba . Abin da Ya Sa Wasu Suke Barin Gaskiya To , me ya sa wasu matasa suke barin ikilisiya ? ( 2 Timothawus 4 : 10 ) Ko kuma suna jin cewa garken tumaki na Jehovah na kāriya yana matsa wa mutum lamba . ( 2 Timothawus 3 : 7 ) Maimakon bauta wa Jehovah kawai babu himma , muhimmin abu ne matasa su gina dangantaka na kud da kud da shi . Hakika , karanta Kalmar Allah a kai a kai muhimmi ne don a gina gami na kud da kud da Jehovah . Bugu da ƙari , ka sa tattaunawa ta Nassi ta zama na ban marmari . Wata yarinya ’ yar shekara goma sha ta riƙice a zancen bin hanyar rayuwa ta Kirista da kuma tarayyarta da abokai da ba sa bin imaninta . ( Yaƙub 4 : 4 ) Me ta yi game da wannan ? “ A lokaci na farko , ” in ji ta , “ na faɗa wa Jehovah cikin addu’a yadda nake ji da gaske . ” Sa’ad da suke addu’a ta iyali , iyaye za su iya faɗar dukan zuciyarsu don yaransu su ga irin dangantaka da ke tsakanin su da Jehovah . ( Fitowa 34 : 9 ; 2 Labarbaru 36 : 17 - 21 ; Romawa 10 : 21 ) Duk da yadda suke ‘ gwada shi ’ sau da yawa , Jehovah ya yi musu “ jinƙai . ” Ya ɗauki mataki ta aika manzanni zuwa ga Isra’ilawa ‘ sau da yawa . ’ ( Irmiya 25 : 4 , 5 ) Duk da haka , Jehovah bai karya ƙa’idodinsa na adalci ba . ( Misalai 20 : 5 ) Za a iya taɓa motsin zuciyarsa ? Manzo Bulus ya tabbatar mana : “ Maganar Allah mai - rai ce , mai - aikatawa , ta fi kowane takobi mai - kaifi biyu ci , tana kuwa hudawa har zuwa rarraban rai da ruhu , da gaɓaɓuwa da ɓargo kuma , tana kuwa da hanzari ga ganewar tunanin zuciya da nufe - nufenta . ” ( Ibraniyawa 4 : 12 ) Hakika , iyaye za su iya taimakon yaransu fiye da gaya musu kawai cewa su guji sake yin laifi . Inda ya yiwu , iyayen za su iya motsa zuciyarsa , su yi amfani da kowacce hanya ta Nassi da ta dace su ba shi tabbaci . ( Amos 5 : 15 ) Zai iya komo ‘ hankalinsa daga tarkon Iblis . ’ Hakika , kada wani ya yi ‘ roƙo ’ game da zunubin wanda ya ƙi tuba da yake tarayya dā da ikilisiyar Kirista . ( 1 Yohanna 5 : 16 , 17 ; Irmiya 7 : 16 - 20 ; Ibraniyawa 10 : 26 , 27 ) Amma , iyaye za su roƙi Jehovah ya ba su hikima su bi da yanayin . Ko da yake matasan sun yarda kuma sun ji daɗinsa , rinjayarsu a kan juna ya sa suka daina tarayya da ikilisiyar . * Ta yaya za mu yi koyi da halin uban ɗa mubazzari cikin almarar Yesu ? Yayin da wani matashi da ya bar ikilisiya dā ya dawo zuwa Majami’ar Mulki ko kuma ya halarci babban taro , ka yi tunanin yadda yake ji . Ya fara nazarin Littafi Mai Tsarki kuma daga baya ya yi baftisma . 19 , 20 . Amma kada ku fid da rai . Hakika , ya ɗauki mataki na shirya mutane su sulhunta gare shi . Don shawarwari , duba Awake ! • Me ya sa iyaye suke bukatar tsawon jimrewa amma kasancewa da gaba gaɗi wajen taimaka wa ɗa mubazzari ? Ka ɗauki matakai masu kyau don taimaka wa ɗanka ya komo wurin Jehovah Rahoto Daga Masu Shelar Mulki ( Markus 13 : 10 ) Game da wannan , wani majagaba na musamman a ƙasar Amurka ta Kudu ya ba da labari na gaba . Ya amsa : ‘ Babu wata ƙungiya kamar taku a duniya . Sai ya tambaye ni ko na taɓa zuwa hedkwatar ƙungiyarmu na duniya duka . Sai ya ce yana son in samu wannan zarafin . Zuwa ga Kiristoci Ibraniyawa na ƙarni na farko , manzo Bulus ya rubuta : “ Akwai fa hutun asabaci ajiyayye domin jama’ar Allah . Allah ya gaya wa mutum na farko da matarsa , cewa : “ Ku yalwata da ’ ya’ya , ku riɓu , ku mamaye duniya , ku mallake ta ; ku yi mulkin kifaye na teku , da tsuntsaye na sarari , da kowane abu mai - rai wanda ke rarrafe a ƙasa . ” ( Farawa 1 : 28 ) Ko da yake Allah ya fara mutane da kuma duniya kamiltattu , zai ɗauki lokaci kafin su mallake dukan duniya kuma su sa ta zama aljanna da za ta cika da iyalin ’ yan Adam kamiltattu , yadda Allah ya nufa . Saboda haka , a “ rana ta bakwai , ” Allah ya huta , ko kuma ya daina aikin halitta a duniya domin ya ƙyale abin da ya yi , su bunƙasa daidai da nufinsa . Har yaushe ne hutun zai kasance ? Tare da irin zaton nan mai girma , Bulus ya bayyana yadda mutum zai iya shiga hutun Allah . ( Romawa 6 : 23 ) Abin da ya sa Bulus ya aririce ’ yan’uwansa Kiristoci su ‘ huta daga ayyukansu . ’ Suna bukatar su amince da tanadin Allah don ceto kuma kada su yi ƙoƙari su yi nasu aiki don nan gaba a nasu hanya , yadda Adamu da Hauwa’u suka yi . YANA da muhimmanci ne a gare ka , ka sani cewa ana ƙaunarka ? Sau da yawa , ko da menene yake faruwa a wurin , yayin da jaririn ya kalli fuskar mamar tana murmushi , sai ya sake , da kwanciyar rai a damtsen mamar wadda take ƙaunarsa . Bai taimaka maka ba ka san cewa za ka iya gaya musu damuwarka ko ka yi musu tambaya ? Amma , kasancewa da gaba gaɗi cewa Ubanmu na samaniya , Jehovah yana ƙaunarmu ya fi muhimmanci ga lafiyarmu ta ruhaniya da kuma jiye - jiye . Idan haka yake a gare ka , ka ƙarfafa . Yaya Jehovah ya sake tabbatar wa mutanensa cewa yana ƙaunarsu ? ( Ishaya 49 : 15 ) Hakanan ma , Dauda da gaba gaɗi ya ce : “ Gama ubana da uwata sun yashe ni . Amma Ubangiji za ya ɗauke ni . ” A aya 8 , Bulus ya daɗa : “ Allah yana shaidar ƙaunatasa garemu , da shi ke , tun muna masu - zunubi tukuna , Kristi ya mutu sabili da mu . ” Ba ka ji kana ƙaunar Jehovah ba ? — Romawa 5 : 10 . Duk da haka , a wani lokaci kana jin ka yi nisa da Jehovah ? ( Malachi 3 : 6 ; Yaƙub 1 : 17 ) A wata sassa , za mu iya canjawa — ko ma na ɗan lokaci ne . A hankali ina juyawa daga Allah mai rai mai ƙauna ne , ta nuna raunanar bangaskiya a hanyoyi dabam dabam ? Na sa zuciya ta a kan “ al’amuran jiki ” ne , maimakon a kan “ al’amuran ruhu ” ? ’ Rayuwarmu cikin wannan zamanin na canjawa sosai . Kiristoci a wata ƙasa za su iya morar yanayi na lumana na wasu lokatai , sa’an nan , farat ɗaya muguwar tsanantawa ta ɓarke . Shafaffu Kiristoci ne aka rubuta wa waɗannan kalmomi . ( b ) Me ya sa irin wannan zargi ba ya damun Kiristoci ? ( Yohanna 17 : 16 ) Wasu ’ yan hamayya sun baza zargin ƙaryar a hanyar wasa labarai , har ma suna zargin Shaidun Jehovah wai rukuni ne mai haɗari . ( Ayukan Manzanni 28 : 22 ) Zargin ƙarya ya fi muhimmanci ne ? ( 1 Yohanna 4 : 10 ) Yanzu da an ta da Kristi daga matattu kuma an ajiye shi a hannun dama na Allah , yana roƙo koyaushe domin Kiristoci . Wasu suna fuskantar yunwa ko rashin isashen tufafi . Mutuwa za ta iya kawar da ƙaunar Allah ce ga waɗanda suka bauta masa da aminci ? Ka ambata wasu abubuwa da ba za su taɓa sa Allah ya daina ƙaunar bayinsa masu aminci ba . ( b ) Ta yaya za mu nuna cewa muna daraja rahamar Allah ? Hakanan zan albarkace ka muddar raina : zan tada hannuwana cikin sunanka . ” Alal misali , biɗan sana’a mai kyau ya fi kasancewa da kwanciyar rai da farin ciki da ke zuwa daga dangantaka ta kud da kud da Allah ne ? ( Luka 12 : 15 ) Wasu Kiristoci sun fuskanci zaɓen su ƙi Jehovah ko kuma su mutu . Wannan ya faru da Shaidun Jehovah da yawa a sansanin Nazi a lokacin Yaƙin Duniya na ll . ( Yohanna 16 : 27 ) Lallai waɗannan kalmomi sun taimaki almajiran su fahimci juyayin da Ubansu na samaniya yake da shi dominsu ! Zai yi wuya a nanata wannan gaskiyar : Jehovah yana ƙaunarku . ( Yaƙub 5 : 11 ) Bari kowannenmu ya ci gaba da iyakar ƙoƙarinsa , cikin aminci muna kiyaye umurnan Allah . Ya kamata mu ƙarfafa aniyarmu na ci gaba da matsawa kusa da Jehovah cikin addu’a da yin nazarin Kalmarsa . [ Hotuna a shafi na 5 ] [ Hoto a shafi na 7 ] Ka Samu Zuciya Da Jehovah Yake So Me ya sa ya kamata mu mai da hankali ga zuciyarmu ? Gama mutum yana duban aini , amma Ubangiji yana duban zuciya . ” Yawancin lokatai an yi amfani da ita a hanya ce ta alama . Kuma waɗanda suke ba da kyauta ‘ dukan waɗanda zuciyarsu ta zuga su , suka zo . ’ ( Fitowa 25 : 2 ; 35 : 21 ) A bayyane , fanni ɗaya na zuciya ta alama motsawa ce — iko na ciki da ke motsa mu mu aikata abu . ( Matta 9 : 4 ) ‘ Fahimi , ’ “ ilimi , ” da kuma “ tunani ” za a iya haɗa su da zuciya . Wane gargaɗi Musa ya ba Isra’ila yayin da suke zango a Filayen Mowab ? ( Kubawar Shari’a 32 : 46 ) Isra’ilawa suna bukatar su “ yi biyayya sosai . ” Da akwai tushe ɗaya ne kawai a samun wannan sani , hurariyar Kalmar Allah . ( Kubawar Shari’a 32 : 46 , An American Translation ) Yaya ake haka ? Mai Zabura Dauda ya yi bayani : “ Ina tuna da kwanakin dā ; ina tunani da dukan al’amuranka : ina bimbini a kan ayyukan hannuwanka . ” — Zabura 143 : 5 . Ta yaya yin nazari da kanmu da yin bimbini suke da amfani ? Lisa ’ yar shekara 32 * ta yi bayani game da yadda ta soma ganin amfanin nazari mai ma’ana da yin bimbini : “ Bayan na yi baftisma a shekara ta 1994 , ina da ƙwazo cikin gaskiya na misalin shekaru biyu . Amma na komo kuma na shawarta na tsabtacce rayuwata . Da gaggawa yanzu mu rifta zarafi kuma mu ƙallafa zukatanmu ga Kalmar Allah ! — Afisawa 5 : 15 , 16 . Ta yaya za a kamanta zuciyarmu da ƙasa ? ( Ezra 7 : 10 ) Yaya za mu iya shirya zuciyarmu ? Ya dace mu soma kowanne sashe na nazarin Littafi Mai Tsarki da kanmu da addu’a kuma mu riƙe halin ibada lokacin da muke nazari ! Maimako , bari mu kasance da yardan rai “ Allah ya zama mai - gaskiya , ko da kowane mutum maƙaryaci ne . ” — Romawa 3 : 4 . Yaya za mu shirya zuciyarmu mu saurara a taron Kirista ? Abubuwa da aka faɗa za su kasance da iko kaɗan ne kawai a kanmu idan mun shagala a abubuwa da suka faru a ranar ko kuma mun damu game da abin da ke jiranmu gobe . Ta yaya tawali’u yake taimaka mana mu iya koyo ? Tawali’u ya taimaki almajiran Yesu ‘ marasa - karatu , talakawa ’ su fahimci kuma su yi amfani da gaskiya ta ruhaniya da “ masu - hikima da masu - fahimi ” ba su fahimta ba . ( Matta 5 : 3 ) Ko da an ba mu iyawa ta ruhaniya , matsi daga wannan muguwar duniya ko kuma hali kamar ragonci zai iya rage sanin bukatarmu . Ko idan ma da farko ba ma jin daɗin karatun Littafi Mai Tsarki da nazari na kanmu , ta nacewa za mu iske cewa ilimi ‘ zai yi daɗi ga ranmu , ’ don mu iya ɗokin lokatan nazari . — Misalai 2 : 10 , 11 . Sarki Sulemanu ya yi gargaɗi : “ Ka dogara ga Ubangiji da dukan zuciyarka , kada ka jingina ga naka fahimi . ” Yana iya cika duk abubuwa da ya ƙudurta . ( Zabura 145 : 17 ) Amma , don mu koyi dogara gare shi , muna bukatar mu ‘ ɗanɗana , mu duba cewa Jehovah nagari ne ’ ta yin amfani da abin da muka koya daga Littafi Mai Tsarki a rayuwarmu ta yin bimbini a kan amfani mai kyau da wannan yake kawowa . — Zabura 34 : 8 . Ta yaya tsoron Allah yake taimaka mana mu saurari ja - gorar Allah ? A nuna wani hali kuma da zai sa zuciyarmu ta saurari ja - gora ta Allah , Sulemanu ya ce : “ Ka ji tsoron Ubangiji , ka rabu da mugunta . ” Fiye da dukan sauran inganci , ƙauna da gaske tana sa zuciyarmu ta saurari ja - gorar Jehovah . An sake sunan . Dauda cikin godiya ya yi bimbini a kan abubuwa ta ruhaniya . Kana yin haka ? [ Hotuna a shafi na 10 ] Ganin kututturen itacen da ya faɗi , ya ba da amsa . Bala’i ne yayin da mai sujjada ta gaskiya wanda kamar ya tsaya da ƙarfi a hanya ta Kirista ya fāɗi ga gwajin bangaskiya . Yaya ƙarfin jininka yake ? Zuciyarka tana aiki kullum , tana da ƙarfi kuwa ? ( Irmiya 20 : 9 ; Matta 28 : 19 , 20 ; Romawa 1 : 15 , 16 ) Na motsa na mazakuta , ina sa hannu a wasu fanni na hidima ta cikakken lokaci yayin da ya yiwu ? Ga Isra’ilawa da suke bakin shiga Ƙasar Alkawari , Musa ya ce : “ Ubangiji Allahnka ya bishe ka dukan shekara arba’in ɗin nan cikin jeji , domin shi sauke girman kanka , ya innace ka , ya san abin da ke cikin zuciyarka , ko kana so ka kiyaye dokokinsa ko ba za ka yi ba . ” Wannan alama ce cewa muna nuna damuwa da bai kamata ba ga rayuwar mutane ? — 1 Bitrus 4 : 15 . Sa’an nan a ƙoƙarin su rufe muguntarsu , suka ruɗe babansu ya yi tunanin cewa dabbar daji ce ta kashe Yusufu . Idan muna saurin sukān wasu , wannan alamar hassada ko kishi ne a zuciyarmu ? ( Zabura 116 : 11 ) Har ma manzo Bitrus ya yi ƙarya wajen musanta Yesu sau uku . Menene addu’o’inmu za su iya bayyana game da zuciyarmu ? ( 2 Labarbaru 1 : 11 , 12 ) Daga abin da Sulemanu ya roƙa da abin da bai roƙa ba , Jehovah ya san abin da ke zuciyar Sulemanu . Menene Ayyukanmu Suke Nuna ? Ayyuka sun fi kalmomi murya . Ta yaya za ka yi amfani da Luka 16 : 10 wajen kiyaye zuciyarka ? ( Luka 16 : 10 ) Hakika , muna bukatar mu bincika halinmu cikin al’amura da kamar ƙanana ne , ko waɗanda suke faruwa a ɓoye cikin iyalinmu . 14 , 15 . ( a ) Menene ido da ke “ sosai ” ? “ Fitilar jiki ido ne , ” in ji Yesu . Hakika , ya kamata mu kafa idonmu a ‘ biɗan mulkin da adalcin Allah . ’ ( 1 Timothawus 5 : 8 ) Idan an jarabe mu da sha’awar bin salon zamani , mafi kyau , abubuwa mafi ban sha’awa a batun abinci , sutura , wurin kwanciya , da wasu abubuwa fa ? Wasu gaɓaɓuwa , irin su taɓawa da ji , suna da nasu aikin , muna bukatar mai da hankali da gaɓaɓuwan jiki da suka daidaita da waɗannan kuma . Sha’awa da ba ta dace ba takan soma a gefen azancinmu da ke ɓoye . Yana da muhimmanci mu ci gaba da cika azancinmu da abubuwa ta ruhaniya ! ( Misalai 4 : 20 - 22 ) Ya kamata mu sa ya zama halinmu mu dinga gwada zuciyarmu , cikin addu’a muna tunanin abin da kalmominmu da ayyuka suke bayyanawa . Tunanin nan yana da wani amfani ne idan ba mu nemi taimakon Jehovah ya gyara kowanne kumamanci da muka gano ba ? [ Hotuna a shafi na 15 ] Menene koyaushe muke magana game da shi a hidimar fage , a taro , da kuma a gida ? [ Hotuna a shafi na 17 ] ( b ) Menene kalmar nan “ tsawon jimrewa ” ke nufi ? Amma duka sun amfana daga hali mai kyau na Jehovah — tsawon jimrewa . Menene manufar tsawon jimrewa na Jehovah , kuma yaya iyakarsa yake ? Ko da yake mutane suna da tsawon jimrewa , Jehovah ne misali mafi girma na wannan hali . Gaskiyar cewa Allah mai iko duka yana jinkirin fushi kuma mai girma ne yana nuna cewa tsawon jimrewarsa sakamakon kamewa mai manufa ne . Wane tabbaci na tsawon jimrewa mai girma ne Jehovah ya nuna wajen ’ ya’yan Adamu da Hauwa’u ? Fiye da ƙarni guda kafin Rigyawa , “ Allah ya duba duniya , ga ta kuwa ɓatacciya ce ; gama dukan masu - rai sun ɓata tafarkinsu a duniya . ” ( Farawa 6 : 12 ) Amma , Jehovah ya yi tsawon jimrewa wajen mutane na ɗan lokaci . Ta yaya Jehovah ya nuna wa al’ummar Isra’ila tsawon jimrewa ? Tsawon jimrewa na Jehovah ga Isra’ila ya wuce shekara 120 . A lokatai na Alƙalai , sau da yawa Isra’ilawa suke juyawa ga bautar gumaka . Tsawon Jimrewa na Jehovah Bai Ƙare Ba A wane lokaci ne tsawon jimrewa na Jehovah ya kai ƙarshensa ? A shekara ta 740 K.Z . , ya ƙyale Assuriyawa su ci sarautar ƙabila goma ta Isra’ila kuma su kwashi mazaunansu zuwa bauta . ( 2 Sarakuna 17 : 5 , 6 ) A ƙarshen ƙarnin da ya biyo baya , ya ƙyale Babiloniyawa suka faɗa wa sarautar ƙabila biyu na Yahuda kuma suka halaka Urushalima da haikalinta . — 2 Labarbaru 36 : 16 - 19 . Ta yaya Jehovah ya kasance da tsawon jimrewa ko a lokacin da yake zartar da hukunci ma ? Har lokacin da yake zartar da hukuncinsa a kan Isra’ila da Yahuda ma , Jehovah bai manta ba ya kasance da tsawon jimrewa . Ta wurin annabi Irmiya , Jehovah ya annabta komo da zaɓaɓɓun mutanensa . ( a ) A shekara ta 36 A.Z . , ga wa aka miƙa wa gatar zama sashen zuriyar Ibrahim ta ruhaniya ? Ina misalin wuyan binciken shari’unsa , al’amuransa kuma sun fi gaban a bi sawu ! ” — Romawa 11 : 25 , 26 , 33 ; Galatiyawa 6 : 15 , 16 . Menene dalili na musamman don tsawon jimrewa na Allah , kuma wace mahawara take bukatar lokaci a warware ta ? ( 1 Samu’ila 12 : 20 - 22 ) Mahawarar nan da Shaiɗan ya tayar game da hanyar da Jehovah yake amfani da Ikonsa na mallaka tana bukatar lokaci domin a warware ta sarai a gaban dukan halitta . ( b ) Ta yaya za a tsarkake sunan Jehovah kuma a kunita ikonsa na mallaka ? An ɗauko kalmomin Fir’auna lokacin da manzo Bulus ya yi bayanin matsayin tsawon jimrewa na Allah a ɗaukaka Sunansa mai tsarki . ( Ayukan Manzanni 15 : 14 ) A ƙarƙashin Shugabansu , Yesu Kristi , waɗannan ‘ tsarkakku ’ za su gāji Mulkin da Jehovah zai yi amfani da shi ya tsarkake Sunansa mai girma kuma ya kunita Ikonsa na mallaka . — Daniel 2 : 44 ; 7 : 13 , 14 , 27 ; Ru’ya ta Yohanna 4 : 9 - 11 ; 5 : 9 , 10 . Saboda haka , kada mu yi rashin haƙuri game da yadda Jehovah yake bi da al’amura . A Ibrananci , kalmar nan “ hanci ” ( ʼaph ) sau da yawa ana amfani da ita a alamance a nuna fushi . [ Hoto a shafi na 21 ] Kiristoci a yau ma suna amfani da kyau da tsawon jimrewa na Jehovah Ka faɗi nagarin misali na tsawon jimrewa . Duk da wannan hamayya ta kullum , Régis ya ci gaba da tsawon jimrewa . Helenawa na ƙarni na farko ba sa ɗaukan tsawon jimrewa cewa kirki ne . ’ Yan falsafa Stoic kansu ba su taɓa amfani da kalmar ba . Ƙila Helenawa suna ɗaukar tsawon jimrewa cewa alamar kumamanci ce , amma a nan yadda yake a wasu fasaloli , “ wautar Allah ta fi mutane hikima ; rashin ƙarfin Allah kuma ya fi mutane ƙarfi . ” — 1 Korinthiyawa 1 : 25 . Misalin Kristi na Tsawon Jimrewa Bayan Jehovah sai shi , Kristi Yesu ya bar misali mai kyau na tsawon jimrewa . Lalle Yesu ya nuna tsawon jimrewa ne mai girma a duk hidimarsa a duniya ! Ya jimre ga miyagun tambayoyin magabtansa da kuma ashar daga waɗanda suke hamayya da shi . ’ Yar Ruhu ( Galatiyawa 5 : 22 , 23 ) Saboda haka , idan bayin Allah suka nuna haƙuri na ibada , ko tsawon jimrewa , suna yin haka ne a ƙarƙashin ikon ruhu mai tsarki . Dole ne mu bi ikon ruhun da yardan rai . Kada ka ɓata ; ba a yi ma Allah ba’a ba : gama iyakar abin da mutum ya shuka , shi za ya girbe . “ Ƙauna Tana da Yawan Haƙuri ” ( 1 Korinthiyawa 1 : 11 , 12 ) Barnes ya ce : “ Kalmar nan da aka yi amfani da ita a nan [ domin tsawon jimrewa ] gaba take da garaje : cika da fushi da tunani , da kuma ɓacin rai . Ƙauna da tsawon jimrewa har ila na daɗa ga salamar ikilisiyar Kirista sosai . Ka taimake ni . Ina son in yi nazari na Littafi Mai Tsarki . ” Régis ya ce : “ Wannan ya tabbatar da cewa Jehovah ya albarkaci waɗancan shekaru na kokawa , haƙuri , da kuma jimiri . ” Can baya a ƙarni na farko A.Z . , manzo Bulus misali ne mai kyau na tsawon jimrewa . ( 2 Timothawus 3 : 10 - 12 ; Ayukan Manzanni 13 : 49 - 51 ; 14 : 19 - 22 ) Domin mu jimre , dukanmu na bukatar bangaskiya , ƙauna , da kuma tsawon jimrewa . Ku Yafa Tsawon Jimrewa ( Kolossiyawa 3 : 5 - 10 ) Ya rubuta : “ Domin ku zaɓaɓu na Allah ne , masu - tsarki , ƙaunatattu kuma , ku yafa zuciya ta tausayi , nasiha , tawali’u , ladabi , jimrewa ; kuna haƙuri da juna , kuna gafarta ma juna , idan kowanne mutum yana da maganar ƙara game da wani ; kamar yadda Ubangiji ya gafarta muku , hakanan kuma sai ku yi : gaba da dukan waɗannan kuma ku yafa ƙauna , gama ita ce magamin kamalta . ” — Kolossiyawa 3 : 12 - 14 . Idan waɗanda suke cikin ikilisiya suka ‘ yafa wa kansu ’ zuciya ta tausayi , alheri , tawali’u , ladabi , tsawon jimrewa , da kuma ƙauna , za su iya warware matsaloli kuma su ci gaba cikin haɗin kai cikin hidimar Jehovah . Akwai lokatai da suke bukatar yi wa wani Kirista horo , amma ana iya yin horo a hanyoyi dabam dabam . ( 2 Timothawus 4 : 2 ) Hakika , ya kamata koyaushe a bi da tumakin Jehovah da tsawon jimrewa , daraja , da tausayi . — Matta 7 : 12 ; 11 : 28 ; Ayukan Manzanni 20 : 28 , 29 ; Romawa 12 : 10 . Wace addu’a Bulus ya yi wa Kolossiyawa ? Ci gaba na tsawon jimrewa na Jehovah , ko haƙuri , ba zai zama wani gwaji gare mu ba idan mun “ cika da sanin nufinsa , ” wanda ke nufin cewa “ dukan [ iri - irin ] mutane su tsira , kuma su kawo ga sanin gaskiya . ” ( 1 Timothawus 4 : 16 ) Koyon ’ ya’yan ruhu — ƙauna , nasiha , nagarta , tawali’u , da kuma kamewa — zai sa mu yi tsawon jimrewa da farin ciki . A wata sassa , ƙaunar Allah ta jimiri tana bayyana ta wurin riƙe fushinsa wajen tawayen bil Adam ne ; a wata sassa kuma , ana ganin alherinsa cikin nuna jinƙai nasa mai yawa . Saboda haka , kwatancin Bulus na ƙauna ya soma da kwatanci kashi biyu game da Allah , wanda ta wurin Kristi ya nuna kansa mai jimiri mai alheri ga waɗanda suka cancanci hukuncinsa . ” Za Ka Iya Bayyanawa ? • A waɗanne hanyoyi ne Kristi misali mai girma na tsawon jimrewa ? • Ta yaya ne tsawon jimrewa ke taimakon iyalai , rukunin Kirista , da kuma dattawa ? An aririci Kiristoci masu kula su nuna misali mai kyau na tsawon jimrewa a bi da ’ yan’uwansu Me ya sa ya dace mu gaya wa Jehovah ya koya “ mana mu ƙididdiga kwanukanmu ” ? ( Zabura 36 : 9 ; Ru’ya ta Yohanna 4 : 11 ) Saboda haka , babu wani da ya dace ƙwarai ya koya mana yadda za mu yi amfani da shekarun rayukanmu a hanya mai kyau . Amma da farko , bari mu ɗan bincika wannan waƙar da Allah ya hure . ( a ) Waye ne aka ce ya rubuta Zabura ta 90 , yaushe ne wataƙila aka rubuta ta ? Rubutun saman Zabura ta 90 ya kira ta “ addu’ar Musa , mutumin Allah na gaskiya . ” Tun ba a ɓullo da duwatsu , tun ba ka ko sifanta ƙasa da duniya [ kamar da naƙuda ] , tun fil’azal kai ne Allah har abada . ” — Zabura 90 : 1 , 2 . Cewa an “ ɓullo ” da duwatsu kuma an sifanta duniya kamar da ‘ naƙuda , ’ mai Zabura yana daraja yawan aiki da ke ciki ne yayin da Jehovah ya halicce waɗannan abubuwa . “ Tun [ dā ] kai ne Allah har abada , ” waƙar da mai Zabura ya rera ke nan . Watau , mutum ya koma “ turɓayar ƙasa ” ƙasa da take ragargajewa . ( Zabura 90 : 5 , 6 ) Musa ya ga dubban Isra’ilawa sun mutu cikin daji , Allah ya “ kawar da su ” sai ka ce a rigyawa . Hakika , rayuwarmu kama take da ciyawa da take yaushi a rana guda . Saboda haka , kada mu ɓata wannan abu mai tamani . Zabura 90 : 7 - 9 ta samu wace cika a kan Isra’ilawa ? Ka sanya muguntanmu a gabanka , zunubanmu kuma na ɓoye ka sanya cikin hasken fuskarka . Za su ba da lissafi don muguntarsu a fili , har ma ‘ abubuwansu na ɓoye , ’ ko zunubai na ɓoye , suna ‘ cikin hasken fuskarsa . ’ ( Misalai 28 : 13 ; Yaƙub 5 : 14 , 15 ) Wannan zai fi kyau da ‘ ƙare shekarunmu kamar labari da aka faɗi , ’ begenmu na rai madawwami zai kasance cikin haɗari ! Yaya tsawon rayuwar galibin mutane , kuma shekarunmu na cike da menene ? ( Litafin Lissafi 33 : 39 ; Kubawar Shari’a 34 : 7 ; Joshua 14 : 6 , 10 , 11 ; 24 : 29 ) Amma tsara da ba su da bangaskiya da suka fito daga ƙasar Masar , waɗanda aka ƙirga su daga masu shekara 20 zuwa sama sun mutu cikin shekaru 40 . 18 , 19 . ( a ) Menene yake nufi “ mu ƙididdiga kwanukanmu , da za mu samo zuciya mai - hikima ” ? Amma , ko nawa ne shekararmu , ‘ ba mu san abin da za ya faru gobe ba , domin rayuwarmu hazo ce da kan bayyana na ɗan lokaci kāna ya watse . ’ ( b ) Yaya Jehovah zai bi da mu idan mun yi kuskure mai tsanani amma mun tuba da gaske ? Game da wannan , Musa ya yi roƙo : “ Sai yaushe za ka juyo , ya Ubangiji ? ( Kubawar Shari’a 13 : 17 ) Saboda haka , ko idan mun yi kuskure mai tsanani ma amma muka tuba da gaske , Jehovah zai ‘ cika mu da jinƙansa , ’ kuma za mu samu dalilin ‘ yin farin zuciya . ’ Yin bimbini a kan Zabura ta 90 ya kamata ya ƙara dogararmu ga Jehovah , “ mazauninmu . ” ( Yohanna 17 : 3 ) Amma , idan za mu saka rai madawwami a zuci , dole ne Jehovah ya zama mafakarmu . Me ya sa ? Domin Jehovah yana ba mu “ mafificin girman iko . ” Ko yaya dai , Zabura ta 91 ta yi alkawarin kwanciyar rai na ruhaniya ga ajin shafaffu Kiristoci kuma su ba da irin wannan tabbaci wa rukunin abokanansu da suka keɓe kansu . ( b ) Menene muka shaida ta wurin “ dawwama a ƙarƙashin inuwar mai - iko duka ” ? 5 , 6 . Wace “ annoba ” ce ta kawo ‘ wahala , ’ amma me ya sa mutanen Jehovah ba sa faɗā ciki ba ? Amma Jehovah bai taɓa barin mutanensa masu aminci su fāɗa cikin irin wannan “ annoba ” ba . ( Zabura 91 : 4 ) Allah yana kāre mu , yadda uwar tsuntsu ke fuffuka bisa ’ ya’yanta . Da shi , tsuntsuwa tana fuffuka bisa ’ ya’yanta , tana kare su daga mahalaka . ( Farawa 15 : 1 ; Zabura 84 : 11 ) Kamar bangaskiyarmu , gaskiyar Allah garkuwa ce mai kāriya da ke hana jefe - jefen Shaiɗan kuma ya kawar da bugun magabta . Me ya sa dare zai iya zama lokacin tsoro , amma me ya sa ba ma jin tsoro ? ( Zabura 91 : 5 , 6 ) Tun da yake ana yawanci ayyukan mugunta cikin duhu , dare zai kasance abin tsoro . “ Halaka wadda ke lalatarwa da tsakar rana ” ba ta razanar da mu . Da idanunka kaɗai za ka duba , ka ga sakamakon miyagun mutane . ” ( Zabura 91 : 7 , 8 ) Domin sun kasa sa Jehovah ya zama mafakarsu , mutane da yawa sun “ faɗi ” ga mutuwa ta ruhaniya ‘ kusa da mu . ’ Ko ma mun fuskanci bala’i tare da wasu , kamar su girgizar ƙasa , guguwa , rigyawa , yunwa , da wahala da yaƙi yake kawowa , waɗannan ba sa halaka bangaskiyarmu ko kwanciyar ranmu na ruhaniya . Shafaffu Kiristoci kama suke da baƙi da suke zama cikin tanti a ware daga zamanin nan . Ko muna da begen zama a sama ko a duniya , mu ba na duniya ba ne , kuma irin wannan annoba ta ruhaniya mai kisa kamar su lalata , son abin duniya , addinin ƙarya , da bauta wa “ bisa ” da ‘ gunkinsa , ’ Majalisar Ɗinkin Duniya ba sa ɓatā mu . — Ru’ya ta Yohanna 9 : 20 , 21 ; 13 : 1 - 18 ; Yohanna 17 : 16 . Su wanene za su ‘ ga ceto ta Jehovah ’ ? Marubutan Nassosin Kirista na Helenanci ba su tattauna Zabura ta 91 daga matsayin annabcin Almasihu ba . Jehovah yana taimaka wa bayinsa su yi hidimarsu duk da hamayya a fili da farmaki da ba a tsammaninsa YESU Kristi ya furta waɗannan kalmomi kusan shekara dubu biyu da ta shige a Huɗubarsa mafi shahara a kan Dutse . Alal misali , an ɗaukaka shi cewa “ shi ne ainihin manufar Nassosi , ” “ taƙaice ayyukan Kirista ga maƙwabcinsa , ” kuma “ tushen ƙa’idar taɓi’a . ” A cikin Analect , na uku cikin Littattafai Huɗu na Confucius , mun samu an furta wannan ra’ayi sau uku . Bambanci da ya bayyana sarai a Ƙa’idar Ja - Gora da Yesu ya furta shi ne cewa yana bukatar ayyukan kirki wajen yin nagarta ga wasu . Zan so in zauna a cikin duniya da babu wariyar fata , yin laifi , da kuma yaƙi ? An Ɓata Ƙa’idar Ja - Gorar Waɗannan sun haɗa da sayar da bayi daga Afirka , sansanin mutuwa na Nazi , tilasta wa yara aiki , da kuma kisan kyashi a wurare dabam dabam . Jerin abubuwa masu ban tsoro ya fi haka yawa . Abin baƙin ciki , wannan shi ne ke faruwa har a tsakanin waɗanda suke da’awar suna bauta wa Allah . Kuma daga yadda abubuwa suke faruwa , mutane sai su ƙara zama masu son kai . Lamiri da Allah ya ba su , idan suka koyar da shi da kyau , zai yi musu ja - gora su bi da wasu yadda su kansu za su so wasu su bi da su . Son kansu da kuma tawaye ya kai ga rashi wa kansu da kuma bala’i ga dukan zuriyarsu na gaba . Wannan misali na sarai na sakamakon ƙin koyarwa da aka san ta da Ƙa’idar Ja - Gora ne . Saboda haka , “ zunubi ya shigo cikin duniya ta wurin mutum ɗaya , mutuwa kuwa ta wurin zunubi ; har fa mutuwa ta bi kan dukan mutane , da shi ke duka sun yi zunubi . ” — Romawa 5 : 12 . Ko da yake dukan ’ yan Adam suna ƙin hanyoyin Jehovah Allah , bai yasar da su ba . Dokar ta ba da umurni game da yadda za a bi da bayi , marayu , da kuma gwauraye . Dokar ta ba da umurni : “ Ba za ka nuƙurƙusa baƙo ba : gama kun san halin baƙonci , da shi ke kuka yi baƙonci cikin ƙasar Masar . ” Yahuda da Isra’ila suka zauna lafiya , kowane mutum ƙarƙashin kuringar anab nasa da itacen ɓaurensa . ” — 1 Sarakuna 4 : 20 , 25 . Ko da yake suna da Dokar Allah , Isra’ilawa ba su bi ta ba ; sun ƙyale son kai ya cunkushe damuwarsu da wasu . ( Irmiya 25 : 8 , 9 ) Sakamakon yasar da tsarkakkiyar bauta ta Jehovah ke nan ! Misalin da Za a Yi Koyi da Shi Ya damu da lafiyar wasu da gaske . Labarin Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Sa’anda Ubangiji ya gan ta , ya yi juyayi bisa gareta . ” A ƙarshe , cikin jituwa da nufin Allah , Yesu cikin son rai ya wahala kuma ya ba da ransa fansa saboda ’ yan Adam su samu ’ yanci daga bauta na zunubi da mutuwa . Wannan shi ne misali mafi girma na rayuwa bisa Ƙa’idar Ja - Gora . — Matta 20 : 28 ; Yohanna 15 : 13 ; Ibraniyawa 4 : 15 . Hakika kuwa , kuma ba kawai a lokacin da yake da sukuni ba ne . Yayin da kake karanta wannan talifin , kana amfana daga wani misali na yin amfani da Ƙa’idar Ja - Gora . Shaidun Jehovah sun fahimci cewa a yau mutane da yawa suna wahala babu wani bege ko taimako . Kamar yadda aka annabta a Ishaya 2 : 2 - 4 , ‘ mutane da yawa , ’ hakika fiye da miliyan shida daga dukan duniya , an ‘ koyar da su ɗai - ɗai tafarkun Jehovah kuma suna tafiya cikin hanyoyinsa . ’ Kai Fa ? Jehovah ya nufa ya sake yanayin ba da daɗewa ba . [ Hotuna a shafi na 7 ] Caroline ta yi tambaya . Kin buga lambar da ba daidai ba . ” Da ta lura da abokantaka da ya fito a muryar , sai Caroline ta ce : “ To , bari in yi miki bayanin abin da nake so na gaya wa matar B — . ” Kuma kin yi farin cikin jin waɗannan abubuwa — har da murna — kuma kin so ƙarin bayani . Menene ki ka sani da gaske game da Shaidun Jehovah ? Ki zo . Ziyarar a ba ta mujalla kome ya je daidai , kuma matar G — ( Betty ) ta yarda a sake ziyartar ta . Caroline ta tuna wa Betty abin da suka tattauna game da Mulkin Allah babu ɓata lokaci . “ Waye zai zama Sarkin ? ” “ A’a , Yesu mana , ” Betty ta amsa . Caroline ta ƙarfafa ta ta wajen nuna mata nassosi da suka kwatanta mutuwa da barci mai zurfi da mutum zai iya tashi a lokacin tashin matattu . ( Yohanna 11 : 11 , 25 ) Wannan ya ƙarfafa Betty , wadda yanzu tana nazarin Littafi Mai Tsarki a kai a kai . TSORO ya kama mutane a ƙarnuka da yawa . Domin mu amsa waɗannan tambayoyin , dole ne da farko mu fahimci abin da tsoron Allah yake nufi kuma yadda irin wannan tsoron yake zama tushen dangantakarmu da Jehovah . Bugu da ƙari , kamar Sarki Dauda , sai mu fahimci ƙanƙancinmu idan aka gwada mu da halittu masu ban mamaki na Jehovah . ( Fitowa 34 : 6 , 7 ) Ko da yake mai ƙauna ne kuma mai jinƙai , Jehovah ba ya ƙyale rashin adalci da kuma laifi da gangan . Ka lura da abin da Isra’ilawa suka yi bayan Jehovah ya fito da su daga ƙasar Masar : “ Isra’ila kuma suka ga babban aikin da Ubangiji ya aika bisa Masarawa , mutanen kuwa suka ji tsoron Ubangiji : suka bada gaskiya ga Ubangiji . ” Tsoron Allah ba kawai yana ƙarfafa yarda da kuma dogara a gare shi ba amma kuma yana motsa mu mu yi tafiya cikin hanyoyinsa . ( 2 Labarbaru 6 : 31 ) Da farko , Musa ya aririci Isra’ilawa : “ Za ku bi Ubangiji Allahnku , ku ji tsoronsa , ku kiyaye dokokinsa , ku ji muryatasa , za ku bauta masa kuma , ku manne masa . ” A Ƙaunaci Allah Yana Nufin a Ji Tsoronsa ( Kubawar Shari’a 10 : 12 ) Saboda haka , tsoron Allah da ƙaunar Allah suna haɗe kusa . Tsoron Allah yana motsa mu mu yi tafiya cikin hanyoyinsa , kuma wannan yana tabbatar da ƙaunarmu gare shi . ( Zabura 78 : 40 , 41 ) A wani ɓangare kuma , tun da “ Ubangiji yana jin daɗin waɗanda ke tsoronsa , ” biyayyarmu da kuma bangaskiya suna faranta masa rai . ( Zabura 147 : 11 ; Misalai 27 : 11 ) Ƙaunar Allah tana motsa mu mu faranta masa rai kuma tsoron Allah yana hana mu ɓata masa rai . Yesu ya koya mana tsoron Jehovah ta wajen taimakonmu mu fahimci mutuntaka mai ban sha’awa na Ubanmu na samaniya . Ta yaya za mu bi umurni da aka bai wa sarakunan Isra’ila ? ( Kubawar Shari’a 17 : 18 , 19 ) Karatun Littafi Mai Tsarki da kuma nazari suna da muhimmanci a gare mu idan za mu koyi mu ji tsoron Jehovah . Sa’ad da muke yin amfani da mizanan Littafi Mai Tsarki a rayuwarmu , a hankali za mu samu hikima da kuma ilimi na Allah . Za mu zo ga ‘ fahimtar tsoron Jehovah ’ domin mun ga sakamako mai kyau da ya kawo a rayuwarmu , kuma za mu daraja dangantakarmu da Allah . Daga abin da muka bari a baya , za mu ga cewa tsoron Allah hali ne mai kyau da dukanmu ya kamata mu koya , tun da tushen bautarmu ne ga Jehovah . Me ya sa Jehovah ya ƙarfafa mu mu ji tsoronsa ? “ Mai - albarka ne kowane mutum mai - tsoron Ubangiji , mai - takawa cikin tafarkunsa , ” yadda Littafi Mai Tsarki ya tabbatar mana . A waɗanne hanyoyi ? Dauda ya sani daga abin da ya koya cewa ‘ za ya biya muradin waɗanda ke tsoronsa ; za ya kuma ji kukarsu , ya cece su . ’ Stars : Photo by Malin , © IAC / RGO 1991 * Iyaye masu hikima za su yi ƙoƙari su saka wannan tsoron a cikin yaransu , suna yi musu gargaɗi a kai a kai game da waɗannan haɗarurruka . Iyaye sun sani cewa wannan tsoron zai kāre rayukan yaransu . Haka ma Jehovah yake damu da lafiyarmu . Tun da Uba ne mai ƙauna , yana koyar da mu ta Kalmarsa da ƙungiyarsa mu amfani kanmu . * ( Zabura 97 : 10 ) Yana motsa mu mu guje wa mugunta , kamar yadda za mu ja baya daga bakin kwari sa’ad da tsoro ya yi mana gargaɗi . Littafi Mai Tsarki ya tabbatar mana cewa za mu girbe abin da muka shuka — ko mun yi shuki bisa ga jiki ko kuma bisa ga ruhu . Idan ba da kāriyar Allah ba , ƙaramar al’umma mara ƙarfi na Isra’ila za ta kasance a cikin hannun miyagun maƙwabta kuma masu ƙarfi . Waɗanne ne wasu misalai na Nassi da za mu bincika domin mu koya tsoro irin na ibada ? ( Duba hasiya . ) Zai zama abin baƙin ciki idan muka jira har sai mun fuskanci bala’i kafin mu bi shawarar Allah ! Wani dalili mai kyau na koya tsoro irin na ibada shi ne muradinmu mu kāre dangantakarmu da Allah . Waye Jehovah yake ɗauka aboki , wanda zai gayyata cikin tantinsa na alama ? ( Zabura 15 : 1 , 2 ) Idan mun daraja wannan dangantaka ta gata da Mahaliccinmu , za mu mai da hankali mu yi tafiya babu aibi a gabansa . Malachi ya gaya musu cewa Jehovah yana ‘ ƙyamar kisan aure ’ kuma cewa halinsu na wulakanci ya ware su daga Allahnsu . A aure da kuma wasu ɓangarorin rayuwa , ƙyamar abin da yake mugu a gaban Jehovah , tare da soyayya sosai na abokantakarsa , zai kawo tagomashi da kuma yardar Jehovah . ( Ishaya 41 : 8 ) An gwada tsoro na ibada na Ibrahim sa’ad da aka ce ya miƙa ɗan tilonsa Ishaƙu , domin hadaya , wanda ta wajensa Allah zai cika alkawarinsa ga Ibrahim cewa zuriyar Ibrahim za ta zama babbar al’umma . Yardar ransa ya yi hadaya da Ishaƙu ya wuce nuna daraja kawai da biyayya . Kamar yadda Bulus ya rubuta , Ibrahim ya ‘ sakankance sarai , Allah yana da iko ya cika abin da ya alkawarta . ’ ( Ibraniyawa 11 : 6 ) Wannan shi ne ainihin tsoron Allah . — Zabura 115 : 11 . Me ya sa Yusufu zai iya kwatanta kansa daidai cewa shi mutum ne mai ‘ tsoron Allah na gaskiya ’ ? Me ya sa halin Ayuba ya faranta wa Jehovah zuciya ? Ayuba wani shahararren misali ne na wanda ya ji tsoron Allah . ( Ayuba 1 : 8 ) Halin Ayuba marar aibi ya faranta wa Ubansa na samaniya rai na shekaru da yawa . ( a ) A waɗanne hanyoyi ne Ayuba ya nuna ƙauna ? ( b ) Ta yaya Ayuba ya nuna cewa bai ƙi ya gafarta ba ? Saboda haka , Ayuba ya ji tausayin makafi , guragu , da kuma matalauta . ( Ayuba 6 : 14 ) Hana alheri zai iya haɗa da ƙin gafartawa ko kuma riƙe mutum a zuciya . Addu’a ta gaskiya domin waɗanda suka ɓata mana rai za ta taimake mu guje wa fushi . Bugu kan ƙari , muna tsoron Allah domin mun fahimci ikonsa mai ban fargaba , in aka gwada da na mutane , na mutane ba kome ba ne . ( Ru’ya ta Yohanna 15 : 4 ) Amma yanzu , bari mu karɓi wannan gargaɗin Sulemanu da aka hure da zuciyarmu : “ Kada zuciyarka ta ji kishin masu - zunubi : amma ka kasance cikin tsoron Ubangiji dukan yini . • Ta yaya wasu Isra’ilawa a zamanin Malachi suka yi banza da abokantakar Jehovah ? • Wane irin tsoro ne zai kasance , kuma me ya sa ? Iyaye masu hikima suna saka tsoro mai kyau a zuciyar yaransu [ Hoto a shafi na 29 ] Ayuba ya kasance da tsoronsa na Allah har a lokacin da ya fuskanci abokan ƙarya uku “ Ku zo gareni , dukanku da ku ke wahala , masu - nauyin kaya kuma , ni kuwa in ba ku hutawa . ” — MATTA 11 : 28 . Wannan zai samu ta bin shawara da misalin wani saurayi da ya rayu ƙarnuka 20 da suka shige . Masassaƙi ne , amma ya fi son mutane . Ya yi magana da ta taɓa zuciyar mutane , ya biya bukatunsu , ya taimaki raunanu , kuma ya yi ta’aziyya ga masu baƙin ciki . Ƙari ga haka , ya taimaki mutane da yawa su kai ga manyanta ta ruhaniya . Waɗanda suka koya kuma suka yi amfani da abin da Yesu ya koyar suna more fa’idodi na nan da nan , har da sauƙi daga bala’i mai yawa . Ƙila za ka yi shakka . Gama karkiyata mai - sauƙi ce , kayana kuma mara - nauyi . ” Bari mu bincika waɗannan kalmomi dalla - dalla mu ga yadda za su taimake ka ka samu sauƙi daga bala’i mai zaluntawa . Yesu ya ce : “ Wanda ya gan ni ya ga Uban . ” — Yohanna 14 : 9 . Ko kuwa wasu hakki kamar sun sha kanka . Idan haka ne , kana kamar waɗanda suke son gaskiya da Yesu ya sadu da su kuma ya taimake su . Yana da wuya a gwada kuɗin aiki na dā da na zamanin nan . Idan an ɗauke ka a aiki , za a matsa maka ka yi aiki tuƙuru . A bayyane , mutane da yawa masu sauraro can dā da suke ‘ wahala , da fama da nauyin kaya ’ za su so gayyatar Yesu . ( Matta 4 : 25 ; Markus 3 : 7 , 8 ) Ka tuna cewa Yesu ya daɗa alkawarin nan , “ ni kuwa in ba ku hutawa . ” Wannan alkawarin har ila na cika a yau . Renon yara ƙalubale ne mai girma . 9 , 10 . Da yake shi masassaƙi ne , ƙila Yesu ya yi karkiya , kuma ya san yadda zai yi wadda take da “ sauƙi . ” Yayin da Yesu ya ce , “ Ku ɗauka ma kanku karkiyata , ” ƙila yana kamanta kansa da wanda yake yin karkiya mai kyau da za ta kasance da “ sauƙi ” ga wuya da kafaɗar ma’aikaci . Wannan ya nuna cewa karkiyar na da kyau a yi amfani da ita , kuma aikin ba na bawa ba ne . Duk da haka , sabon ra’ayi da ya bayyana ya kawo ɗan hutawa . Ka lura fa , Yesu ba cewa yake mutane za su sauya karkiya da juna ba . 12 , 13 . Muhimmin bayani na kwatanci na karkiyar Yesu ya zama a bayyane game da aikin almajirantarwa . Ka tuna yadda ya kira Bitrus , Andarawus , Yaƙub , da Yohanna : “ Ku biyo ni , ni kuwa in sanya ku ku zama masūnan mutane . ” Wasu Yahudawa masu sauraransa sun fahimci koyarwarsa kuma sun yi amfani da ita . Masūnta huɗu sun yi aiki duka dare ba su kama kome ba . Menene suka amsa ? Duka suna iske shi da wartsakewa , saboda haka rayuwarsu ba ta da yawan bala’i . Ana kiransa Huɗuba Bisa Dutse . Me ya sa ba za ka karanta waɗannan surori a hankali , kuma ka yi tunani a kansu ba ? A bayyane , mutumin ba ya son ya yi hakan . Da amsa mai kyau zai ƙara zatonsa na farin ciki da rayuwa ta har abada . Idan kana jin kana yin haka , ka yi bimbini ka ga abin da za ka ƙara yi don ka rayu bisa wannan koyarwa ta Allah . Idan ka iske shi da wuya ka fahimta ko ba ka san yadda za ka yi amfani da ita ba , ka yi ta wata rana . Washegari za ka iya bincika wata koyarwa . Bayan wata ɗaya ko fiye da haka , ƙila ka bincika duka darussa 31 . Kada ka manta cewa akwai wasu darussa masu kyau na koyarwar Yesu da ba a lissafa su ba . Me ya sa ba za ka nemi wasu ba kuma ka yi ƙoƙarin yin amfani da su ? — Filibbiyawa 3 : 16 . • Ta yaya hutawa ta ruhaniya za ta zama taka ? [ Bayanin da ke shafi na 8 ] Waɗanne abubuwa masu kyau za ka samu a Matta surori 5 zuwa 7 ? 6 : 14 , 15 Idan wani lokaci ba na son na gafarta , kishi ko fushi ne ainihin dalilin ? 6 : 16 - 18 Na fi damuwa da yadda nake a waje fiye da yadda nake a ciki ? 7 : 12 Ko da na san Ƙa’idar Ja - gora , sau nawa ne nake amfani da wannan gargaɗi a yadda nake bi da wasu ? Ƙarin koyarwa da zan bincika : 12 : 19 A koyo daga annabci game da Yesu , ina ƙoƙari na guje yin musun jayayya ? 12 : 34 - 37 Menene nake maganarsa yawancin lokacin ? 19 : 13 - 15 Menene nake bukatar na ɗauka lokaci na yi ? 4 : 24 , 25 Me ya sa yadda nake bi da wasu yake da muhimmanci ? 8 : 11 , 14 Idan na bar damuwa , arziki , da jin daɗi suka mallaki rayuwata , menene zai iya zama sakamakon ? 12 : 15 Wace dangantaka take tsakanin rayuwa da dukiya ? Wannan ya ƙunshi amincewa da ra’ayinsa da kuma amfani da wasu ƙa’idodi . — Matta 10 : 24 , 25 ; Luka 14 : 26 , 27 ; Yohanna 8 : 31 , 32 ; 13 : 35 ; 15 : 8 . 2 , 3 . ( a ) Menene almajiri na Yesu ? ( Luka 6 : 17 ; Yohanna 19 : 38 ) Marubutan Lingila sun yi maganar “ almajiran Yohanna [ Mai Baftisma ] da almajiran Farisawa . ” Ya kamata su fahimci mun ƙara zama masu tawali’u da masu ƙasƙantar zuciya . Bari mu bincika hanyar da shugabannan addinai , Farisawa musamman , suka bi da mutane da suke da irin matsalar nan . Amma , wannan matar ta yi abin mamaki . Ka yi tunani kana da rai a lokacin kuma kana matsayin Yesu . ( Luka 7 : 45 ) Da za ka firgita ? Da kana tsakanin sauran baƙin , da za ka yi tunani aƙalla kamar Siman Bafarisi ? Kana tunani cewa wataƙila ta koma hanyar rayuwarta ta baƙin ciki ? Ko da ba mu tabbata ba , ka lura da abin da Luka ya faɗa a gaba . Menene za mu iya koya daga wannan labarin da ya fita sarai ? Yana taɓa zuciyarmu , ko ba haka ba ? Ɗan tarihi Bayahude Josephus na ƙarni na farko ya nuna cewa Farisawa na ɗaukan kansu masu alheri , masu kissa , masu gaskiya , kuma sun cancanta su yi aiki da suke yi . ( Ayukan Manzanni 15 : 5 ) Kirista manzo Bulus ya rubuta game da wasu Yahudawa , kamar Farisawa : “ Suna da himma domin Allah , amma ba bisa ga sani ba . ” Menene Yesu ya faɗa game da Farisawa ? Yesu ya kira marubuta da Farisawa “ wawaye . ” Farisawa suna neman kowanne kuskure — na gaske ko wanda tsammani kawai suke . Hakika , idan ayyukanmu ba su jitu da misalin Yesu ba , dole mu guje wa halin ganin laifin wasu da kuma girmama kasawarsu . Labarin Markus ya ce matar “ tana jin tsoro , tana rawan jiki . ” Kuma a ce Leviticus 15 : 25 - 27 farilla ce ta Kirista a yau kuma mace Kirista ta karya dokar , tana jin tsoro kuma ba taimako . Yaya za ka yi ? Amma damuwar ita ce a yi ta , a yi koyi da misalin Yesu . Dokar tana da sauƙi a bi ta . Sun fi ’ yanci , sun fi farin ciki , kuma sun tabbata da dangantakarsu da Allah da kuma juna . ( Matta 7 : 1 - 5 ; Luka 9 : 49 , 50 ) Daga wurinsa sun koya cewa zama shugaba mai ruhaniya ta ƙunshi wartsake wasu , yana nuna tawali’u na azanci da zuciya . — 1 Korinthiyawa 16 : 17 , 18 ; Filibbiyawa 2 : 3 . Ya gaya wa almajiransa : “ Kamar yadda Ubana ya ƙaunace ni , ni kuma na ƙaunace ku ; ku zauna cikin ƙaunata . Idan kun kiyaye dokokina , za ku zauna cikin ƙaunata : kamar yadda na kiyaye dokokin Ubana , ina zaune kuwa cikin ƙaunatasa . ” Ka yarda cewa koyaushe Yesu yana tunani , koyar da kuma aikata abubuwa daidai ? [ Hasiya ] In ji Farisawa , Allah wanda yake yawan biɗa ne ; ga Yesu , Allah mai alheri ne da juyayi . Ɗaukaka umurnin ƙauna baki biyu da Yesu ya yi a ( Mat . 22 : 34 - 40 ) zuwa fassarar da aka amince da ita kuma da yadda ya ƙi hani na al’adar da ba a rubuta ba . . . ya sa bai yarda da ƙa’idodin neman hujja na Farisawa ba . ” — The New International Dictionary of New Testament Theology . [ Hoto a shafi na 12 ] Halin Yesu game da mutane dabam yake da na Farisawa ! Yana da muhimmanci a kafa wa yaro iyaka . Iyaye ne ya kamata su yi wannan . Iyaye masu jin tsoron Allah sun fahimci cewa yaransu “ gādo ne daga wurin Ubangiji . ” Alal misali , Misalai 13 : 24 ta ce : “ Wanda ya sauƙaƙa bulalatasa yana ƙin ɗansa ke nan : amma wanda ya ƙaunace shi ya kan hore shi da aniya . ” Yin haka zai bukaci hikima da basira wajenta . ( Matta 22 : 21 ) Hakika , yana maganar hakki ne ga gwamnati , wadda aka gaya wa Kiristoci daga baya su yi biyayya da ita . ( Ayukan Manzanni 5 : 29 ) Har ila , a yanayi da yawa mai bauta ta gaskiya zai kula da bukatu na marar bi da ke da wani iko ba tare da ya karya dokokin Allah ba , masu girma . A wasu lokatai , mijinta zai gaya mata ta dafa wani abinci , ƙila domin ya fi son sa ko domin ya saba da cin irin abincin a wani lokaci . Za ta so ta nuna masa ƙauna kuma ta amince da shugabancinsa . Za ta iya yin hakan ko ma a ranar hutu ne ? Ko kuma za ta saya masa abubuwan da yake son ta sayo masa , ba tare da ƙoƙarin ta san abin da yake so ya yi da kayan da za ta saya masa ba yayin da take cefane ? Haka Shaidun Jehovah suke gani . ( Ishaya 52 : 7 ) Babu shakka , Shaidun da yawa sun sha tsanani domin ƙudurinsu su yi bisharar . Menene dalili ɗaya na himmar da Shaidun Jehovah suke yi ? Me ya sa Shaidun Jehovah kamar waɗancan Kiristoci na farko suke da himma haka ? Na farko , domin bisharar da suke shela daga wurin Jehovah Allah ne kansa . Akwai wani dalilin himma ne fiye da wannan ? Shaidun Jehovah suna da dalili na uku na nuna himma . Suna bin misalin Yesu Kristi . ( Ishaya 61 : 1 ; Luka 4 : 17 - 21 ) Da haka , ya zama mai wa’azin bishara , mai shelar bishara . ( Matta 4 : 23 ) Domin kuma ya san mutane da yawa za su karɓi bisharar , ya gaya wa almajiransa : “ Girbi hakika yana da yawa , amma ma’aikata kaɗan ne . Maimako haka , Yesu ya tsara wa dukan Kiristoci masu wa’azi mizani yayin da ya gaya wa mabiyansa : “ A cikin tafiyarku kuma ku yi wa’azi . ” — Matta 10 : 5 - 7 . Da suka dawo su ba da rahoton aikin wa’azinsu , Yesu ya yi murna ƙwarai . Ya yi addu’a : “ Ina gode maka , ya Uba , Ubangijin sama da ƙasa , da ka ɓoye ma masu - hikima da masu - fahimi waɗannan al’amura , ka bayyana su ga jarirai . ” Bayan Yesu ya haura zuwa sama , ga su wa mabiyansa suka fara yi wa wa’azin bishara ? ( Ayukan Manzanni 2 : 21 , 38 - 40 ) Ga su wa suka fara yin wa’azi ? ( Ayukan Manzanni 1 : 8 ) Isra’ila tana bukatar ta ji bisharar yadda wata al’umma ke bukatar ji . Wasu sun ce ba daidai ba ne har suna ganin yin wa’azin ma “ satar tumaki ” ne . Ko da yake suna da tsarin firistoci , Yesu bai yi jinkiri ya gaya musu bisharar ba . Dukan Kiristoci na Ƙarni na Farko Sun Yi Wa’azi Game da aukuwa na ranar Fentakos na shekara ta 33 A.Z . , Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Aka cika dukansu [ maza da mata ] da Ruhu Mai - tsarki , suka soma zance da waɗansu harsuna , yadda Ruhu ya ba su yin furci . ” Haka wannan take gaskiya duk shekarun nan na farko . Yesu ya yi annabci : “ Wannan bishara kuwa ta mulki za a yi wa’azinta cikin iyakar duniya domin shaida ga dukan al’ummai ; sa’annan matuƙa za ta zo . ” ( Ayukan Manzanni 14 : 21 - 23 ) A yau , Shaidun Jehovah suna bin wannan tafarkin . Hakika , aikinsu ya kasance da amfani , tun da yake ba su sa hannu cikin siyasa ba ko kuma su bar aikin wa’azin bisharar ta wasu hanyoyi . ( Ayukan Manzanni 5 : 42 ) Suna shelar bishara mafi kyau ga dukan bil Adam . A wata takarda ma da Ƙungiyar Cococi na Duniya ta buga ta yi zancen “ zunubin neman masu tuba . ” Waɗanne misalai ne na neman masu tuba da ke da lahani ? ’ Yan tarihi sun gaya mana cewa a ƙarni na takwas A.Z . , Charlemagne ya ci arna ’ yan Saxon na arewacin Turai kuma ya tilasta musu su tuba . Tilasta wa mutane su canza addininsu ba daidai ba ne . Duk cikin lokatai na zamani , Shaidun Jehovah sun yi wa’azin bishara na Mulkin daidai da cika mai girma na Matta 24 : 14 . A shekara ta 2001 , bayan shekara 122 , ta kai kofi 23,042,000 da ake rarrabawa cikin harsuna 141 . Kuma waɗanda suke na’am suna amfana ƙwarai . An kuma lura cewa Shaidun Jehovah suna yi wa wasu wa’azi , suna yin haka yadda har mutumin zai iya cewa “ ba na so ” kuma ya rufe ƙofarsa . • Yaya aikin wa’azin bishara na Shaidun Jehovah ya bunƙasa a lokatai na zamani ? [ Hoto a shafi na 19 ] Yesu mai wa’azin bishara ne da himma kuma ya koyar da wasu su yi haka ( b ) Waɗanne fa’idodi ne bisharar da Yesu ya yi shelarta ta kawo ? Yadda labarin ya ce , “ aka miƙa masa littafin annabi Ishaya . Ya buɗe littafi , ya iske wurin da aka rubuta , Ruhun Ubangiji yana bisa gareni , gama ya shafe ni da zan yi shelar bishara . ” ( Yohanna 6 : 68 , 69 ) Haske , rai , ’ yanci — hakika waɗannan fa’idodi ne da za a daraja ! An ’ yantar da su daga bauta ta addini kuma sun zama sashen sabuwar al’umma ta ruhaniya , “ Isra’ila na Allah , ” wanda waɗanda suke ciki suke da begen yin sarauta ta har abada a sama tare da Ubangijinsu , Yesu Kristi . Bishara a Yau A wace hanya ce ake cika aikin wa’azin bishara a yau ? Bulus ya ce : “ Da zuciya mutum yake bada gaskiya zuwa adalci ; da baki kuma a ke shaida zuwa ceto . ” Suna kuma faɗakar da cewa ba da daɗewa ba “ ranar sakaiya ta Ubangijinmu ” lokaci da Jehovah zai kawo ƙarshen masu mugunta da suka ƙi tuba zai zo . — Zabura 37 : 9 - 11 . A cikin duniyar da take cike da masifa da bala’i , wannan ne bishara kawai da take da fa’idodi masu dawwama . Yayin da aukuwar ta zama na wariyar dangi , sai aka tuhumi wata iyali da Shaidu ne da cewa suna ɓoye ’ yan’uwansu Shaidu na wani dangi dabam . Wata cikin dangin da ba Mashaidiya ba , ta ce : “ Waɗanda suke cikin dukan addinai suna cin amanar waɗanda suke sujjada tare . Shaidun Jehovah ne kaɗai ba sa haka . ” Aukuwa da yawa makamanci da aka rahoto daga ƙasashe da suke yaƙin basasa sun nuna cewa Shaidun Jehovah da gaske sun “ ƙaunaci ’ yan’uwanci . ” — 1 Bitrus 2 : 17 . Ka yi la’akari da misalin Franco . Matarsa ta yi nazarin Littafi Mai Tsarki da Shaidun Jehovah , kuma misalinsu na Kirista ya taimake Franco ya ga ya kamata ya yi gyara . ( Galatiyawa 5 : 22 , 23 ) Yana ɗaya daga cikin 492 da suka yi baftisma a Belgium a shekarar hidima ta 2001 . Ishaya ya annabta cewa za a yi wa’azin bisharar ga masu tawali’u . Ka kuma lura da ƙarfafa da Bulus ya yi wa ɗan’uwansa , Timothawus , mai wa’azin bishara : “ Ka yi wa’azin kalma ; ka yi naciya . ” Mashaidiyar ta gaya mata cewa Allah yana sonmu duka , kuma ta karanta Ishaya 61 : 1 , 2 . Suka nuna masa kalmomin ta’aziyya daga Nassosi game da masifa da ta same Cibiyar Kasuwanci na Duniya . Wane labari ya nuna cewa wasu suna godiya ga mizanai masu girma na Shaidun Jehovah ? Ya ce an sa shi ya bincika ƙungiyoyin addini dabam dabam . An samu mutane 263,431 da suka nuna alamar keɓe kansu ga Allah ta wurin yin baftisma . Kuma zancen cewa 15,374,986 ne suka halarci Abin Tuni na mutuwar Yesu da ake yi kowace shekara ya nuna cewa akwai aiki mai yawa da za a yi . Ko yaushe Shaidun Jehovah suna tuna da hakkinsu su yi bishara [ Hoto a shafi na 27 ] Waɗanda suka yi na’am da bisharar suna zama sashen haɗaɗiyar ’ yan’uwanci na dukan duniya Ana bukatar maza masu sanin ya kamata domin su taimaki waɗannan sababbi da suka yi baftisma su ci gaba su manyanta a Kiristanci . — Ibraniyawa 6 : 1 . Yesu Kristi babu shakka ya ‘ dace , ƙwararre ne , kuma gwani ne ’ a aikinsa — kuma ba abin mamaki ba ne ! Daga farkon halitta , da nasaba mai kyau tsakanin Jehovah da Ɗansa . Yesu bai yi shakka a zuciyarsa ba cewa Jehovah yana “ daularsa . ” Waɗannan kalmomin sun tabbatar da abin da Misalai 8 : 30 ya ce , wato , Yesu ‘ ya kasance a gefen ’ Jehovah sa’ad da ake halittar dukan halitta . Ba sababbin waɗanda aka naɗa bayi masu hidima ba ne kawai suke bukatar a ci gaba da koyar da su . ( 1 Timothawus 3 : 1 ) Ya kamata dattawa su ba da takamaiman shawara ga irin waɗannan mutane saboda su san inda za su yi gyara . Alal misali , bawa mai hidima zai kasance mai aminci , ba ya makara , kuma yana da ƙwazo a aikinsa . Dattawa suna bukatar su nuna “ tawali’u na hikima . ” Idan dattijon ya ‘ gyara gargaɗinsa da gishiri , ’ za a karɓi maganarsa da kyau . Hakika , da abubuwa da yawa da bawa mai hidima zai yi ya yi girma a ruhaniya . — Duba akwati na gaba mai jigo “ Abin da Bayi Masu Hidima Za Su Iya Yi . ” Ilimi da Yesu ya samu sa’ad da yake duniya ya taimaka masa ya koyi halaye da za su taimaka wajen cika wasu ayyuka a nan gaba . Zai kasance da akwai dattawa da bayi masu hidima isashe da za su biya bukatun yanzu , amma haka zai kasance idan aka kafa sabuwar ikilisiya ? Ana bukatar adadi mai yawa na dattawa da bayi masu hidima su biya bukatun waɗannan sababbin ikilisiyoyi ! Bin misalin Jehovah a yadda ya koyar da Yesu zai kasance albarka ga mutane da yawa . ( Ayukan Manzanni 17 : 13 - 15 ) Babu shakka cewa Timothawus ya koyi abubuwa da yawa daga wurin Sila . Suna da gami mai kyau tsakaninsu . Sa’ad da yake rubuta wa ikilisiyoyi a Koranti , Bulus ya ce game da Timothawus , wanda yake shirin ya aika can , “ ɗana cikin Ubangiji , ƙaunatacce , mai - aminci kuwa . ” — Bawa mai hidima zai iya gaya wa dattijo ya lura da yadda ya gabatar da jawabi na Littafi Mai Tsarki kuma ya ba da shawara domin gyara . ‘ Yaya misalin yawan nagartarsa ! ’ ( Mai - Wa’azi 3 : 11 ; 8 : 17 ) Amma kaɗan da muka sani yana motsa mu mu yaba wa Allah don nagartarsa . Ɗabi’a ce mai kyau , ko halin kirki . A wannan zamani , abin da ake ɗauka nagari a wasu wurare ƙila ana ɗaukansu marasa kyau a wasu wurare . Waye ya dace ya kafa wannan mizani ? ( Farawa 8 : 21 ) Abin farin ciki , Jehovah ya taimake mu mu ɗan yi nagarta . An Ɗaukaka Nagartar Jehovah Bayan Sarki Dauda ya kawo sunduƙi na alkawari zuwa Urushalima , Lawiyawa sun rera waƙa da ke ɗauke da waɗanne kalmomi ? Menene ya faru bayan aka kawo Sunduƙi cikin wuri Mafi Tsarki kuma bayan Sulemanu ya yi addu’ar keɓewa ? ( Irmiya 33 : 10 , 11 ) Kuma hakan ya kasance . An kafa tushen haikalin a shekara ta biyu da dawowarsu . Wannan Zabura ta soma kuma ta ƙare da kalmomin nan : “ A yi godiya ga Ubangiji ; gama nagari ne shi : gama jinƙansa ya tabbata har abada . ” ( Zabura 118 : 1 , 29 ) Wataƙila wannan ne kalmomi na ƙarshe na yabo da Yesu Kristi ya rera a waƙa da manzanninsa masu aminci a daren da zai mutu a shekara ta 33 A.Z . — Matta 26 : 30 . A wannan lokacin , Musa ya ɗan ga ɗaukakar Allah kuma ya ji wannan kirari : “ Ubangiji , Ubangiji , Allah ne cike da juyayi , mai - alheri kuma , mai - jinkirin fushi , mai - yalwar jinƙai da gaskiya ; yana tsaron jinƙai domin dubbai , yana gafarta laifi da saɓo da zunubi : ba shi kuɓutadda mai - laifi ko kaɗan ; yana ziyartadda alhakin iyaye bisa ’ ya’ya , bisa ’ ya’yan ’ ya’ya kuma , bisa tsara ta uku da ta huɗu . ” Ya dace , tun da halin Jehovah na musamman ƙauna ce ! Nuni ɗaya na nagartar Jehovah shi ne cewa “ mai - yalwar jinƙai ne . ” ( a ) Shela da Musa ya ji a kan Dutsen Sinai ya soma da wane furci ? Saboda haka , jinƙai ya ƙunshi mutum ya nuna juyayi mai zurfi . Amma jinƙai ya ƙunshi fiye da tausayi na gaske . Alal misali , ta mala’iku , Allah cikin alheri ya ƙarfafa annabi Daniel tsoho kuma ya gaya wa budurwa Maryamu game da gata da za ta samu daga haifar Yesu . ( Ibraniyawa 5 : 12 – 6 : 3 ; Yaƙub 5 : 14 , 15 ) Haƙurin Allah kuma yana amfani waɗanda tukuna ba su zama masu bauta masa ba . Tun da Allah mai yalwar gaskiya ne , koyaushe za mu dogara ga alkawuransa . Wannan dalilai ne na musamman mu yaba wa Jehovah don yin nagarta ga mutane ! — 2 Bitrus 3 : 13 . Wannan wani dalili ne na yabon Jehovah don nagartarsa . Ƙari ga haka , a “ yayin bayyanuwar Ubangiji Yesu daga sama tare da mala’iku na ikonsa , ” za a kawo ramako “ bisa waɗanda ba su san Allah ba , da waɗanda sun ƙi yin biyayya da bisharar . ” Waɗannan “ hukunci za su sha , madawwamiyar halaka . ” Menene za mu bincika a talifi na gaba ? Raguwar mutane masu aminci sun dawo Urushalima [ Hoto a shafi na 11 ] Ka Ci Gaba Da Yin Nagarta “ Amfanin haske yana cikin dukan nagarta da adalci da gaskiya . ” — AFISAWA 5 : 9 . ABU mafi kyau da kowane mutum zai iya yi shi ne ya ɗaukaka Jehovah . Mu Shaidun Jehovah masu aminci , da dukan zuciyarmu mun yarda da mai Zabura da ya rera waƙa yana cewa : “ Ina misalin girman alherinka , wanda ka ajiye ma waɗanda ke tsoronka . ” — Zabura 31 : 19 . Zai kuma motsa mu mu ‘ yi wa Jehovah godiya , albarkace shi , kuma mu sanar da ɗaukakar mulkinsa . ’ ( Zabura 145 : 10 - 13 ) Shi ya sa muke da himma a wa’azin Mulki da aikin almajirantarwa . A wurin Al’ummai ana saɓon sunan Allah saboda ku , kamar yadda an rubuta . ” — Romawa 2 : 21 , 22 , 24 . Wannan zai yi tasiri mai kyau a kan waɗanda ba sa cikin ikilisiyar Kirista . ( 1 Bitrus 2 : 15 ) Mafi muhimmanci , halinmu mai kyau na jawo mutane zuwa ƙungiyar Jehovah , yana sa su ɗaukaka shi kuma su samu rai madawwami . — Ayukan Manzanni 13 : 48 . ( Afisawa 4 : 25 , 28 , 31 ; 5 : 3 , 4 , 11 , 12 , 18 ) Maimakon mu sa hannu cikin irin wannan ayyuka , mu “ yi tafiya kamar ’ ya’yan haske . ” ( Afisawa 5 : 8 , 9 ) Saboda haka , ta yin tafiya cikin haske ne muke iya ci gaba da yin nagarta . Menene dole mu yi don mu ci gaba da nuna amfanin nagarta ? Yaya za mu aikata daidai da kalmomin Yesu da ke rubuce a Luka 11 : 9 - 13 ? ( Luka 11 : 9 - 13 ) Bari mu bi gargaɗin Yesu ta yin addu’a don ruhun Jehovah mu ci gaba da nuna ’ ya’yansa na nagarta . Talifi da ya shige ya bincika fannoni na nagartar Allah da aka sanar da Musa da ke rubuce a Fitowa 34 : 6 , 7 , inda mun karanta : “ Ubangiji , Ubangiji , Allah ne cike da juyayi , mai - alheri kuma , mai - jinkirin fushi , mai - yalwar jinƙai da gaskiya ; yana tsaron jinƙai domin dubbai , yana gafarta laifi da saɓo da zunubi : ba shi kuɓutadda mai - laifi ko kaɗan . ” Yaya ya kamata mu aikata mu nuna cewa Jehovah ‘ mai yalwar gaskiya ne ’ ? ( 2 Korinthiyawa 6 : 3 - 7 ) Cikin abubuwa bakwai da Jehovah ba ya so sune “ harshe mai - ƙarya ” da “ mai - shaidan zur wanda ya ke furtawa da ƙarya . ” 15 , 16 . Idan za mu ci gaba da yin nagarta , dole mu mai da hankali ƙwarai mu yi tafiya na waɗanda suke nuna hikima ta ibada . ’ Yan’uwanmu masu bi da ba sa iya zuwa taron Kirista a kai a kai domin ciwo mai tsanani fa ? Ka ba da labarai da sun nuna sakamakon yin nagarta . Da yake zuwa makaranta , wata safiya , ya duba kuɗi kaɗan da yake da su cikin banki . Wani mai gadin banki da wasu suka ce masa ya janye kuɗin ya saka a wani banki . Aka gane cewa yana da lambar bankin da ya yi daidai da na wani ɗan kasuwa mai arziki da ya yi kuskure ya ajiye kuɗi a lamba da ba ta yi daidai ba . Wace hanya ce ɗaya ta musamman za mu ‘ ci gaba da yin abin da ke nagari ’ ? ( Matta 7 : 13 , 14 ; 1 Timothawus 4 : 16 ) Idan za mu tsai da shawara , sha’awar yin abin da ke nagari za ta sa mu tambayi kanmu : ‘ Yaya wannan shawara za ta shafi aikina na wa’azin Mulki ? Abin da nake son na yi yana da kyau kuwa ? Zai taimake ni na taimake wasu su karɓi “ bishara ta har abada ” kuma na shiga dangantaka ta kusa da Jehovah Allah ? ’ Kada mu taɓa rena sakamako mai kyau na nagarta . Za mu iya ci gaba da nuna wannan hali ta tallafa wa ikilisiyar Kirista da kuma yin iyakacin ƙoƙarinmu mu lura da lafiyarta . ( 2 Sarakuna 22 : 3 - 7 ; 2 Korinthiyawa 9 : 6 , 7 ) Hakika , “ yayinda mu ke da dama fa , bari mu aika nagarta zuwa ga dukan mutane , tun ba waɗanda su ke cikin iyalin imani . ” — Galatiyawa 6 : 10 . [ Hoto a shafi na 15 ] Yin nagarta na kawo sakamako masu kyau TSABTA tana nufin aba dabam ga mutane dabam dabam . Alal misali , sa’ad da uwa ta ce wa yaro ƙarami ya wanke hannunsa da fuskarsa , zai yi tunanin cewa saka hannunsa a bakin famfo da kuma jika leɓansa ya isa . Amma uwarsa ta san bai isa ba . Hakika , mizanin tsabta ba daidai ba ne a dukan duniya , mutane suna girma da ra’ayoyi dabam dabam na tsabta . Matsalar ita ce wasu malamai suna amfani da tsabtacewa wajen horo . Tsabta tana da muhimmanci ƙwarai sa’ad da ta shafi abincinmu — ko muna saya ne a kasuwa , ko muna ci ne a gidan abinci , ko muna ci ne a gidan wani aboki . Saboda haka , tsabtar mahalli bai kasance al’amari mai muhimmanci ba . Ta ƙunshi tunani da zuciya da ya shafi ɗabi’a da kuma bauta . Talla ta basira ta sa masu ciniki suka gaskata cewa yin amfani da wasu kayayyakin tsabta za su bai wa mai amfani da su matsayi da wasu sai dai su yi kishi . Babu shakka ƙoƙarce - ƙoƙarce na farko da aka yi a koyar da tsabta ya taimaka wajen kyautata yanayin rayuwar mutane . Yana koya mana mu amfani kanmu ta wajen zama masu tsarki masu tsabta a dukan tafarkunmu . — Ishaya 48 : 17 ; 1 Bitrus 1 : 15 . Jehovah Allah abin koyi ne a wannan batu . Wannan ita ce tsabta mafi muhimmanci tsakanin dukansu , domin wannan ta shafi begen mutum na rayuwa har abada . A ce cikin sauƙi , a kasance da tsabta a ruhaniya yana nufin kada a ketare danga da Jehovah ya kafa tsakanin bauta ta gaskiya da ta ƙarya , domin ga Allah dukan wata irin bauta ta ƙarya marar tsabta ce . Ɗabi’a . Birnin zuciyar mutum bai kamata ya zama ma’ajin tunani marar tsabta ba . Ta jiki . Har a inda ake karancin ruwan wanka da na wanki , Kiristoci ya kamata su yi iyakacin ƙoƙarinsu su kasance da tsabta da kuma kyaun gani . Makiyayi da aka kwatanta a Waƙar Waƙoƙi yana son ƙanshi mai daɗi na tufafin ’ yar nan Bashulammiya . Turare suna da daɗi , amma ba abin da za a sauye ba ne da wanka a kai a kai da kuma tufafi masu tsabta . A wata ɓangare kuma damuwa ƙwarai game da tsabta za ta iya hana mu farin cikin rayuwa . Tsakanin waɗannan biyu , ya fi mu daidaita wajen tsabtace gidajenmu su kasance da kyaun gani . Haɗari da yawa a gida saboda halin rashin fasali ne . ( Ishaya 35 : 8 ) Hakika , koyon halaye masu kyau na tsabta yanzu yana ba da tabbaci mai ƙarfi game da begenmu bisa alkawuran Allah cewa ba da daɗewa ba zai kafa aljanna mai tsabta ta duniya . Duniya abar al’ajabi ce wajen tsabtace kanta Rahoto Daga Masu Shelar Mulki Hakazalika , a ƙarni na 20 dubban Shaidu sun mutu a hannun magoya bayan Hitler domin kasancewa a tsaka - tsaki a batun siyasa da kuma na kishin - ƙasa . Haka ya faru a Sweden a baya bayan nan . A ƙarshen shekara ta 1999 , kayayyakin kallon sun bayyana a matattarin kayayyakin tarihi fiye da 100 da kuma laburori a dukan cikin ƙasar Sweden , kuma wajen mutane 150,000 suka gani . Baƙi da yawa sun yi tambaya : “ Me ya sa ba ku gaya mana game da abin da kuka fuskanta a Yaƙin - Ƙare - Dangi ba a dā ? ” Bayan an baza waɗannan kayayyakin kallo a yankinsu , wata ikilisiya ta ba da rahoton ƙarin kashi 30 bisa ɗari na nazarin Littafi Mai Tsarki na gida ! Wani Mashaidi ya gayyaci wani abokin aikinsa zuwa wajen kallon . JEHOVAH yana ƙaunar halittarsa mutane . * Ya yi amfani da ishara , ko kuma alamun , gurasa marar yisti da kuma jar giya , jikinsa na zahiri da kuma jininsa , Yesu ya sa manzannin 11 da suka rage su ci wannan jibi na tarayya . Hakika , kalmomi iri - iri na “ ƙauna ” sun bayyana a wajen sau 31 . Idan kun kiyaye dokokina , za ku zauna cikin ƙaunata : kamar yadda na kiyaye dokokin Ubana , ina zaune kuwa cikin ƙaunatasa . ” Yesu ya yi wannan aikin na tawali’u sai kuma ya ce wa almajiransa : “ Idan fa ni , Ubangiji da Malami , na wanki sawayenku , ya kamata ku kuma ku wanki na juna . Gama na yi muku kwatanci , domin ku kuma ku yi kamar yadda na yi muku . ” Ka Bi Sabuwar Doka 6 , 7 . ( a ) Wane bayani ne mai muhimmanci Yohanna ya bayar dalla - dalla game da kafa Abin Tuni ? ( b ) Wace sabuwar doka ce Yesu ya bai wa almajiransa , kuma menene sabo game da ita ? Sai ya yi magana da manzanninsa masu aminci na ɗan lokaci , ya yi musu ban kwana kuma ya ba su umurnai . Kiristoci za su yi ƙaunar juna kamar yadda Kristi ya ƙaunace su , suna shirye su sadaukar da ransu domin ’ yan’uwansu . Irin wannan ƙaunar mai sadaukarwa za ta iya nufin , kuma a wasu lokatai ma ta nufa cewa , Kiristoci sun ba da ransu maimakon su ci amanar ’ yan’uwansu . Manzo Bulus misali ne mai kyau game da wannan . Babu wani abin da ya fi mana tamani fiye da Jehovah da Ɗansa , Kristi Yesu su ƙaunace mu . Waɗanne dangantaka ne masu tamani aka bai wa shafaffu da kuma “ waɗansu tumaki ” ? Idan suka yi mini tsanani , su a yi muku tsanani kuma ; idan suka kiyaye maganata , su a kiyaye taku kuma . ” — Yohanna 15 : 18 - 20 . Sa’ad da lokacin Abin Tuni ya kusa , dukanmu ya kamata mu yi bimbini bisa tafarkin rayuwar amintattu , na dā da na yanzu , kuma mu yi koyi da misalinsu na jimiri a lokacin gwaji . ( b ) Su waye ne “ reshe ” na “ kuringa mai - gaskiya ” ? Maimakon ba da ’ ya’ya na bautar gaskiya , Isra’ila ta faɗā cikin ridda kuma ta ba da ’ ya’ya ga kanta . ( Malachi 3 : 2 , 3 ) Tun shekara ta 1919 , sun ba da ’ ya’ya na Mulki a yalwace , da farko wasu shafaffun Kiristoci , tun daga shekara ta 1935 kuma , “ taro mai - girma ” mai ci gaba na abokan shafaffun . — Ru’ya ta Yohanna 7 : 9 ; Ishaya 60 : 4 , 8 - 11 . ( b ) Ta yaya halartar Abin Tuni zai taimake mu ? Muna yin haka ta wajen yin amfani da dukan zarafi mu yi wa’azin “ bishara kuwa ta mulki . ” ( Matta 24 : 14 ) Muna yin dukan iyakacin ƙoƙarinmu mu nuna “ ɗiyar ruhu ” a rayuwarmu . Wane ƙarin taimako ne za a tattauna a talifi na gaba ? ( Yohanna 14 : 26 ) Yadda wannan ruhun ya taimake shafaffu da kuma waɗansu tumaki su kasance cikin ƙaunar Jehovah za a bincika a talifi na gaba . Wannan maraice , Shaidun Jehovah a dukan duniya za su taru su yi bikin tuna mutuwar Ubangiji , Yesu Kristi . • Wanene “ kuringa mai - gaskiya ” ? Su waye ne “ reshe , ” kuma menene ake bukata a gare su ? Yesu ya koya wa manzanninsa darasi da ba za a taɓa manta ba na hidima cikin ƙauna Wane abu ne mai muhimmanci Yesu ya sanar da almajiransa a sa’o’i na ƙarshe da yake tare su a ɗakin bene ? Amma Yesu ya yi alkawari cewa “ ruhu mai - gaskiya ” zai ‘ tuna musu dukan abin da ya gaya musu . ’ ( a ) Menene Yesu ya bayyana wa almajiransa a daren 14 ga Nisan , 33 A.Z . ? A daren 14 ga Nisan , 33 A.Z . , Yesu ya sanar da almajiransa cewa a nan gaba zai marabce su kuma za su zauna tare da shi da kuma Ubansa a sama . Ya gaya musu : “ A cikin gidan Ubana akwai wurin zama dayawa ; da ba haka ba , da na faɗa muku ; gama zan tafi garin in shirya muku wuri . Kadan na tafi na shirya muku wuri kuma , shi in sake dawowa , in karɓe ku wurin kaina ; domin wurin da ni ke , ku zauna kuma . ” ( Ibraniyawa 3 : 1 ) Adadin waɗanda ruhu mai tsarki ya hatimce su su kasance cikin Isra’ila ta ruhaniya 144,000 ne , an ‘ fanshe su cikin mutane . ’ Suna ganin shaidar ruhu mai tsarki babu kuskure . ( Romawa 8 : 14 - 17 ) Wannan shaidar ta ruhu tana da ƙarfi sosai da waɗanda suke da ɗan shakka game da kira zuwa sama za su iya kammalawa cewa ba a kira su ba , kuma saboda haka za su daina cin alamun a Abin Tuni . Tuna adadin Kiristoci da aka kira su zama Isra’ila ta ruhaniya , Yesu ya kira su “ ƙaramin garke . ” Abin farin ciki , wahayin da aka ba Yohanna a ƙarshen ƙarni na farko A.Z . , ya bambanta tsakanin taro mai girma da kuma 144,000 na Isra’ila na ruhaniya . ( Ru’ya ta Yohanna 7 : 4 , 9 , 14 ) Shin waɗansu tumakin ma sun samu ruhu mai tsarki ne , idan sun samu , ta yaya wannan ya taɓa rayuwarsu ? Kalmar nan “ tsarkakewa ” ainihi tana nufin “ aikin ko kuma hanyar tsarkake , warewa ko kuma keɓewa domin hidima ko kuma amfani na Jehovah Allah ; kasancewa da tsarki , a tsarkake , ko kuma a tsabtace . ” Sun bukaci abinci , tufafi masu kyau , da kuma magani . ( Matta 25 : 35 , 36 , hasiya . ) ’ Yan’uwan Kristi shafaffu da suke duniya a wannan lokaci na ƙarshe sun samu tallafawa daga waɗansu tumaki wajen cika umurnin Allah na ‘ wa’azin bishara kuwa ta mulki cikin iyakar duniya domin shaida ga dukan al’ummai . ’ Saboda haka , godiya mai yawa ta tabbata ga ‘ taro mai girma ’ na dukan duniya daga harsuna da yawa domin aiki mai yawa da suka yi wajen cika annabcin [ Yesu ] a Matta 24 : 14 ! ” ( b ) Ga wane bege waɗansu tumaki suke jira “ bayyanuwar ’ ya’yan Allah ” ? Za su iya saurarar lokacin “ tsira daga bautar ɓacewa zuwa cikin ’ yanci na darajar ’ ya’yan Allah . ” — Romawa 8 : 19 - 21 . Menene “ ruhu na gaskiya ” ya yi ga shafaffu da kuma abokan tarayyarsu , kuma ta yaya musamman za su kasance da haɗin kai a maraice ranar 28 ga Maris ? ( Yohanna 17 : 20 , 21 ) Cikin ƙauna , Allah ya aiko Ɗansa ya ba da ransa domin ceton shafaffu da kuma duniyar mutane masu biyayya . A maraicen ranar 28 ga Maris , bayan rana ta faɗi , dukan azuzuwa biyu za su taru su yi Bikin Tuna mutuwar Kristi kuma su tuna da dukan abin da Jehovah ya yi dominsu ta wajen hadayar Ɗansa da yake ƙauna , Yesu Kristi . • Ta yaya shafaffu suke sani cewa an kira su zuwa sama ? An zubo “ ruhu na gaskiya ” bisa almajiran a ranar Fentikos shekara ta 33 A.Z . [ Hotuna a shafi na 29 ] “ Nawa ne , ” Emmanuel ɗan shekara takwas ya amsa . Da zarar yaran sun yi girma su riƙe kuɗi a hannunsu , iyayensu sun koya musu saka kuɗi a cikin asusu na ba da kyauta a Majami’ar Mulki . 62 ( $ 3.13 U.S . ) — ba ƙaramin kuɗi ba ne a ƙasar da matsakaicin abin da mutane suke samu a shekara ’ yan ɗarurruwan daloli ne . ( 2 Timothawus 3 : 1 - 5 ) A wasu ƙasashe , mutane da yawa na cikin haɗari don karancin abinci da yaƙe - yaƙe . Ka lura da abin da Misalai 24 : 10 ta ce : “ Idan ka yi suwu cikin ranar ƙunci , ƙarfinka kaɗanna ne . ” 4 , 5 . Hakika Jehovah Allah ba shi ne ke haddasa gwajinmu ba . A batun manzo Bulus , Littafi Mai Tsarki ya yi amfani da furcin nan ‘ ƙaya a cikin jiki . ’ Za mu ga cewa ba mu kaɗai ba ne muke bukatar taimakon Jehovah don mu yi nasara bisa gwaji . Menene Bulus yake nufi da ‘ ƙaya cikin jiki , ’ mecece wataƙila wannan ƙayar ? Saboda haka , kamar Bulus muna bukatar mu san yadda za mu jure da irin wannan ƙayar . ( Ibraniyawa 12 : 1 ) Yin bimbini a kan abin da suka jimre zai gina amincinmu cewa za mu iya jimrewa da kowacce ƙaya da Shaiɗan zai yi amfani da ita a kanmu . 9 , 10 . ( a ) Yaya Mephibosheth ya samu ƙaya a cikin jikinsa ? Bayan wasu shekaru Sarki Dauda , domin ƙaunar Jonathan da yake yi , ya yi wa Mephibosheth alheri . Wannan darasi ne mai kyau ! Ya kamata mu ma mu yi wa waɗanda suke fama da ƙaya a cikin jiki alheri . Daga baya , Mephibosheth ya yi fama da wata ƙaya a cikin jikinsa kuma . Ya ɓata rai ne ƙwarai ? Waɗanne ƙayoyi Nehemiah ya jimre musu yayin da ya dawo ya sake gina garun Urushalima ? Waɗannan wahaloli suna kama da ƙaya da ke damunsa sosai domin suna shafan dangantakar mutanen da Jehovah . Masu arziki suna neman riba mai yawa , kuma don su biya bashi da kuma haraji na ’ yan Persiya , suna sayar da filayensu da kuma yaransu zuwa bauta . A kai a kai ya mazakuta kansa mai ɗaukaka dokokin Allah na adalci da himma . Mata biyu na Isuwa “ su kuwa suka zama abin ɓāta rai ga Ishaƙu da Rifkatu , ” iyayen Isuwa . Ya ƙara baƙin ciki sa’ad da ta haifi yara biyu shegu daga faskancinta ! — Hosea 1 : 2 - 9 . Wace tsanantawa ce ta same annabi Mikaiah ? Naomi ta jimre da rashin mijinta da ’ ya’yanta biyu maza . 21 , 22 . Farat ɗaya , kamar duniya ta juya ne ! Wataƙila Ayuba ya yi tunanin cewa wannan mugun ciwo zai kashe shi . Lalle wannan ƙaya ce cikin jikinsa da ke ciwo ! Wannan hukunci na kuskure da suka yi masa , ya daɗa tura ƙayar ciki cikin jikinsa . Lalle yana da ban ƙarfafa ! Duk da haka suna da abu iri ɗaya . Irin wannan ƙulli na dogon buri ba za a zace shi daga mai godiya , mai tawali’u kamar Mephibosheth ba . Yaya Za Ka Amsa ? • Me ya sa matsaloli da muke fuskanta za a kamanta su da ƙaya a cikin jiki ? • Waɗanne ne wasu ƙayoyi da Mephibosheth da Nehemiah suka jimre musu ? Mephibosheth ya jimre wa naƙasarsa , tsegumin da aka yi masa , da kuma rashin cika alkawari [ Hoto a shafi na 6 ] ( b ) Me ya sa za mu kasance da gaba gaɗi duk da gwaji ? ( 2 Timothawus 3 : 12 ) Me ya kawo haka ? Duk abin da ya same mu , ba baƙon abu ba ne ko kuma na babu shiri . Menene amsar Jehovah game da roƙon da Bulus ya yi mai ƙwazo ? ( 2 Korinthiyawa 12 : 8 , 9 ) Bari mu bincika wannan amsar kuma mu ga yadda za ta taimake mu mu jimre wa matsaloli da suke kama da ƙaya da ke gana mana azaba . ( Afisawa 3 : 20 ) Jehovah ya gaya wa Bulus cewa ikonsa ‘ cikin kumamanci ya ke cika . ’ Amincin Bulus ya zama kamar mari a fuskar wannan ɗan tsegumi ! A yanzu Bulus yana bauta wa Jehovah da Kristi “ autan manzanni . ” Kuma yana jimrewa cikin aminci duk da ƙaya da yake da shi cikin jiki . Bulus bai bauɗe daga begensa na cewa zai yi tarayya cikin Mulkin Kristi a samaniya ba . 7 , 8 . ( a ) Ta wurin me Jehovah yake ba bayinsa ƙarfi a yau ? Ta yaya muke samun taimakon nan ? Yin nazari zai ƙarfafa mu saboda “ mafificin girman iko ya kasance na Allah , ba daga wurin mu da kanmu ba . ” Game da waɗanda suke jimrewa da ƙaya mai zafi ƙwarai cikin jiki , ko yara ko manya , dukanmu za mu iya nuna mun damu . Idan muka kasance da hali mai kyau na ban ƙarfafa zai taimaka a rage wasu azaba da ƙayar ke yi musu . Da haka za mu iya zama abin ƙarfafa gare su . — Kolossiyawa 4 : 11 . * ’ Yar’uwar ta ce : “ Mutane da yawa sun gaya mini suna addu’a domina ; wasu suna yi mini waya . ( b ) Wane taimako ne waɗanda suke cikin ikilisiya suka yi ? Matasa suna runguma na . Kuma tun da yake ba na iya ɗaukan jakar littattafai , wasu masu shela sukan saka nawa littattafan cikin jakarsu yayin da nake fagen aikin wa’azi . ” Yi la’akari da yadda dattawan ikilisiya da ’ yan’uwa masu bi suka taimaki waɗannan ’ yan’uwa mata biyu su jimre da ciwonsu mai kama da ƙaya . sun fito da labaran rayuwa da labaran Shaidu da suka jimre , kuma da har ila suke jimrewa da matsalolin rayuwa . Na iya ƙasƙanta , na kuwa iya yalwata : a cikin kowace matsala , a cikin dukan abu kuma , an fayace mini in saba da ƙoshi in saba da yunwa kuma , in yalwata in yi fatara kuma . Na iya yin abu duka a cikin wannan da ya ke ƙarfafata . ” — Filibbiyawa 4 : 11 - 13 . ( b ) Menene wasu al’amura “ marasa - ganuwa ” da kake begen gani cikin Aljanna a duniya ? Bulus ya rubuta : “ Ba mu yi yaushi ba . . . mutumi namu na fai yana lalacewa , mutumi namu na ciki yana sabontuwa yau da gobe . Gama ƙuncinmu mai - sauƙi , wanda ke na lokaci kaɗan , yana aika dominmu nauyin daraja madawwami gaba gaba ƙwarai ; muna nan . . . mu lura da al’amuran . . . marasa - ganuwa : gama al’amuran . . . da ba su ganuwa madawwama ne . ” — 2 Korinthiyawa 4 : 16 - 18 . Yawancin mutanen Jehovah a yau suna da begen rayuwa cikin Aljanna ta duniyarsa kuma su mori albarka da ya yi alkawarinta . Irin albarkar nan za mu iya ɗaukansu “ marasa - ganuwa ” a gare mu a yau . Amma , lokaci yana jawo kusa kusa da za mu ga waɗannan albarka da idanunmu , hakika , mu more su har abada . • Me ya sa kuma ta yaya Iblis ya yi ƙoƙarin ya lalata amincin Kirista na gaskiya ? Masu Koyar Da Kalmar Allah Shiryayyu Ne Sosai 1 , 2 . Ka yi tunani : An shimfiɗa maka kayan aiki da ka ke bukata a gabanka . ” Saboda haka , wanda ya ‘ isa ’ ya ƙware kuma ya cancanta a ba shi aiki . Amma daga ina ne gwanintar nan take zuwa ? Daga yawar basira ? Bulus ya rubuta : “ Kowane nassi hurare daga wurin Allah mai - amfani ne ga koyarwa , ga tsautawa , ga kwaɓewa , ga horo kuma da ke cikin adalci : domin mutumin Allah shi zama kamili , shiryayye sarai domin kowane managarcin aiki . ” ( 1 Tassalunikawa 2 : 13 ) Kiristendam tarihinsu abin kunya ne game da wannan . Yaya halin Yesu game da Kalmar Allah ya bambanta daga na shugabannan addini na zamaninsa ? Hakika , al’ada ce ga malamin zamanin ya gaskata cewa wasu ayoyi na Nassi ma’anarsu suna da zurfi da ba za a tattauna su da kowa ba sai da ɗalibi mafi kusa da shi — har ila , za a yi hakan da ƙaramar murya kuma kai rufe . Wane amfani Kiristoci na gaskiya suke yi da Littafi Mai Tsarki ? Alal misali , lokacin da muke ba da jawabi a Majami’ar Mulki na Shaidun Jehovah , karanta ayoyi da aka zaɓa daga Littafi Mai Tsarki bai isa ba . Wane sakamako huraren saƙon Littafi Mai Tsarki ya kasance da shi cikinmu ? ( Ibraniyawa 4 : 12 ) Yana motsa mutane su yi gyara a rayuwarsu , su daina ayyuka da ba na nassi ba irinsu fasikanci , zina , bautar gumaka , maye , da sata . Ya taimaki mutane da yawa su tuɓe halinsu na dā su saka sabo . Me ya sa aka kira ruhu mai tsarki na Jehovah yadda ya dace ‘ mataimaki ’ ? Waɗannan ayoyi sun jera ’ ya’yan ruhun Allah . Wannan hali yana da muhimmanci a hidimarmu . Me ya sa ? Ƙaunarmu ga Jehovah da maƙwabtanmu na motsa Kiristoci na gaskiya su yi shelar bishara . Yaya Farisawan suke ji game da talakawan ? “ Amma taron nan , da ba su san Attaurat ba , la’anannu ne . ” Yana sane da wahalarsu . Domin shi Gwani Mai Aiki ne na Jehovah a lokacin halitta , Yesu ya san haliccin ’ yan Adam . Idan muna ji ya kamata mu yi gyara game da wannan , mu yi addu’a don ruhun Jehovah mai tsarki kuma mu yi aiki cikin jituwa da addu’o’inmu . Jehovah zai amsa mana . Zai aiko da wannan iko da ba za a iya ƙi ba ya taimaka mana mu zama kamar Kristi , wanda mafifici ne a ƙwarewarsa a yin wa’azin bishara . Ba a kuwa shirya su su cika wannan Ishaya 61 : 1 - 3 ba , wadda Yesu ya karanta kuma ya yi amfani da shi ga kansa . Koya wa wasu wani darasi yana wasa saninmu ƙwarai . Ko ma lokacin da ba mu da aiki , har ila muna koya mu zama masu koyarwa da kyau . Wane irin gabatarwa za mu yi amfani da shi ? Wace hanyar yin wa’azi ne da muke da ita za mu bukaci mu yi amfani da ita ? Menene zai sa mu zama masu koyarwa da kyau yayin da muke koma ziyara da gudanar da nazarin Littafi Mai Tsarki ? Wane tabbaci ya nuna cewa koyar da mu ya yi amfani , kuma ga wa za a yi yabon ? Koyarwa da Jehovah ya yi tanadinsa yana taimakawa ne ? Ba koyaushe ba ne za mu ji mun ƙware kamar masu koyarwa . • Me ya sa za mu yi gaba gaɗi yayin da muke shagala cikin hidima ? [ Hoto a shafi na 15 ] MGBOKO UMUORIA 2 ( Igbo ) IKOT AKAN 1 ( Efik ) JOS 1 ( Turanci ) MGBOKO UMUORIA 3 ( Igbo ) IBADAN 1 ( Turanci ) IKOT EKPENE 1 ( Efik ) ULI 2 ( Igbo ) IBADAN 2 ( Yarbanci ) IKOT EKPENE 2 ( Efik ) JOS 3 ( Turanci ) OTA 3 ( Turanci ) UBOGO 4 ( Turanci ) UYO 3 ( Efik ) 15 - 17 GA NUWAMBA , 2002 AKURE 2 ( Yarbanci ) CALABAR 2 ( Efik ) ENUGU 2 ( Igbo ) UBOGO 5 ( Turanci , Bebenci na Amirka ) ULI 4 ( Igbo ) UYO 4 ( Efik ) CALABAR 3 ( Turanci ) ENUGU 3 ( Turanci ) CALABAR 4 ( Turanci ) IBADAN 5 ( Turanci ) UBOGO 7 ( Turanci ) IKOT EKPENE 6 ( Efik ) OTA 7 ( Turanci ) BENIN CITY 7 ( Turanci ) OTA 11 ( Turanci ) Yadda Bulus ya nuna , haske yana alaƙa da menene ? Ta wurin Littafi Mai Tsarki , Jehovah yana ba da haske a kan nufe - nufensa kuma yana gaya mana yadda za mu yi nufinsa . An san Yesu da haske na ruhaniya . Ku yi tafiya tun kuna da haske , domin kada duhu ya ci muku : wanda ya ke tafiya a cikin duhu ba ya san inda ya ke tafiya ba . Wace gaskiya ce ta musamman game da haske da duhu muka samu a 1 Yohanna 1 : 5 ? ( 1 Yohanna 1 : 5 ) Ka lura da bambanci da ke tsakanin haske da duhu a nan . Haske na ruhaniya daga wurin Jehovah ne , amma ba za a haɗa shi da duhu na ruhaniya ba . An ga yadda ikon Shaiɗan ya shafi tunanin mutane a kwatanci na annabci game da shi “ mai ruɗin dukan duniya . ” Manzo Bulus ya ce lalata , sata , haɗama , maye , alfasha , da ƙwace sun zama ruwan dare tsakanin waɗanda suke cikin duhu . Amma kowanne da ya shigo cikin hasken Kalmar Allah zai iya canjawa . ( b ) Me ya sa mutane da yawa ba sa zaɓan haske ? Amma , farin cikin waɗanda aka taimaka musu su fito , a hankali daga duhu na ruhaniya zuwa hasken gaskiya ya fi farin cikin wannan mutumin . Yayin da muka ga farin cikinsu , za mu yi mamakin abin da ya sa hasken bai jawo ƙari ƙarin mutane da yawa ba . Ci Gaba Cikin Haske Tun da muka zo ga sanin haske , waɗanne canje - canje muka gani game da mu kanmu ? Wani lokaci yana da kyau mu tuna kuma mu bincika ci gaba da muka yi a ruhaniya . Wace matsala a rayuwarmu muka iya gyarawa ? Cikin ƙarfin Jehovah da taimako na ruhunsa mai tsarki , za mu ci gaba da yin canje - canje a mutuntaka da yadda muke tunani da za su nuna muna saurarar hasken . ( Afisawa 5 : 10 , 11 ) Taimakon wasu su bar duhu su zaɓi haske ya bukaci gaba gaɗi a gare mu . Ka Mai da Hankali da Haske na Ƙarya ! Game da haske , wane kashedi ya kamata mu bi ? Ga waɗanda suke cikin teku daddare , kowane haske yana da kyau . Idan mun karɓi tunanin ƙarya na irin waɗannan , amincinmu ga Kalmar gaskiya ta Jehovah , Littafi Mai Tsarki , zai raunana kuma bangaskiyarmu za ta mutu . — 2 Korinthiyawa 11 : 13 - 15 ; 1 Timothawus 1 : 19 . Hakanan , za mu iya daidaita al’amura kuma cikin tawali’u mu karɓi horo cikin adalci mu ci gaba da tafiya a kan hanyar rai . Ta yaya za mu nuna godiya ga tanadin Jehovah na haske mai ban al’ajabi ? Ta yaya za mu nuna godiya don tanadin Jehovah na haske na ban al’ajabi ? Ya ba da gaskiya ga Yesu Ɗan Allah kuma ya ambaci hakan a fili cewa “ annabi ” ne . Domin suna da halin godiya kamar mutum da aka haife shi makaho kuma aka warkar da shi . ( 1 Bitrus 2 : 9 ; Kolossiyawa 1 : 13 ) Waɗanda suke da begen zama a duniya suna da irin wannan halin godiya , suna tallafa wa ’ yan’uwansu shafaffu a sanar da “ mafifitan al’amura ” na Jehovah a fili . ( b ) A yin koyi da Timothawus , menene aka ƙarfafa kowane Kirista ya guje wa ? ( 2 Timothawus 3 : 15 ) Yara ko manya , kowannenmu na bukatar mu yi godiya sosai don gaskiya da Jehovah ya bayyana . ( 2 Timothawus 3 : 15 ) Sai ya kasance a matsayi da ya taimaki manzo Bulus , wanda ya yi masa gargaɗi : “ Ka yi ƙoƙari ka miƙa kanka yardaje ga Allah , ma’aikaci wanda babu dalilin kunya gareshi , kana rarrabe kalmar gaskiya sosai . ” ( b ) Menene za a tattauna a talifi na gaba ? “ Ku a san gaskiya kuma , gaskiya kuwa za ta yantadda ku . ” — YOHANNA 8 : 32 . ( Kolossiyawa 2 : 8 ) Hakika , irin wannan koyarwar ruɗu ce . ( Afisawa 4 : 14 ) A yau , waɗanda suke hamayyar gaskiya daga Allah ne suke gabatar da ra’ayi na “ wawa [ n ] - idon mutane . ” Da yake maganar waɗanda suka zama almajiransa , Yesu Kristi ya yi wa Jehovah addu’a : “ Ka tsarkake su cikin gaskiya : maganarka ita ce gaskiya . ” ( Matta 6 : 9 , 10 ; 24 : 14 ) Ko da ba dukan mutane ba ke da ita , gaskiyar Jehovah kyauta ce ga dukan waɗanda suka neme ta , ko a ina ne ƙasarsu , ƙabila , ko al’adarsu . Sau da yawa , me ya sa ake tsananta wa Kiristoci ? ( Matta 24 : 9 ) Da yake magana a kan wannan ayar , limamin Ireland , John R . Domin wannan , “ Allah yana aike musu da aikawar saɓo , har da za su gaskata ƙarya : domin a hukunta shari’a bisa dukan waɗanda ba su gaskata gaskiya ba , amma suka ji daɗin rashin adalci . ” — 2 Tassalunikawa 2 : 10 - 12 . A sakamakon haka an yi wa mutane 263,431 baftisma . Duk da ajizancinmu , Jehovah da jinƙai ya karɓi keɓe kanmu , a alamance , yana sunkuyowa , ya jawo mu . ( Galatiyawa 6 : 16 ; Ru’ya ta Yohanna 21 : 9 , 14 ) Daga baya aka kwatanta wannan “ ikilisiyar Allah mai - rai ke nan , jigon gaskiya da ƙarfinta . ” ( 1 Timothawus 3 : 15 ) Yesu ya nuna waɗanda suke cikin ikilisiyar cewa “ bawan nan mai - aminci , mai - hikima ” da kuma “ wakili mai - aminci , mai - azanci . ” Hakanan ma , in ba tare da cin abinci na ruhaniya ba , za mu raunana kuma mu mutu a ruhaniya . Ka tuna abin da ka ci watanni shida da sun shige , ko ma makonni shida da sun shige ? Wataƙila ba ma tuna da bayani dalla - dalla da muka ji a taro . Shiri , halarta , da yin furci a duka taron Kirista na ƙarfafa bangaskiyarmu ɗai - ɗai kuma su ƙarfafa wasu . ( Afisawa 4 : 13 ) Yana da kyau a ba da ƙarfafa sa’ad da ake bukata don irin waɗannan su yi girma zuwa Kiristoci da suka manyanta , waɗanda manzo Bulus ya rubuta game da su : “ Abinci mai - ƙarfi domin isassun mutane ne , watau waɗanda suna da hankulansu wasassu bisa ga aikaceya garin rabewar nagarta da mugunta . ” — Ibraniyawa 5 : 14 . Mutane da yawa suna jin cewa idan suna da kuɗi za su fi farin ciki . A shekara ta 36 A.Z . , ya yi tafiyar wa’azi a Filin Sharon . Wannan bincike ya nuna halin rashin wariya na Bitrus yayin da yake hidima ga mutane a wannan birnin . Taɓa fata da gawayen dabbobi dabam dabam da ake amfani da su a wannan kasuwanci , da kayayyaki da yake bukata , ya sa ba shi da tsarki kuma da ban ƙyama a idanun wanda ya nace wa doka . ” Amma sau uku aka ce ya daina cewa da : “ Abin da Allah ya tsarkake , kada kai ka maishe shi haram . ” A wurin ya yi wa Karniliyus da danginsa da abokansa wa’azi . Sakamakon haka , suka zama na Al’umma na farko da ba a yi musu kaciya ba da suka zama masu bi suka samu ruhu mai tsarki su zama magadan Mulki . ( Ayukan Manzanni 10 : 1 - 48 ; 11 : 18 ) Wannan gata ce ta musamman ga Bitrus — duka domin gaskiya na da tamani a gare shi ne kuma ta sa shi ya yi biyayya ga ja - gora daga Jehovah kuma ya yi aiki cikin bangaskiya ! Bulus ya yi gargaɗi : “ Garin faɗin gaskiya cikin ƙauna , mu yi girma cikin abu duka zuwa cikinsa , wanda shi ne kai , watau Kristi . ” Hakika , gaskiya za ta kawo mana farin ciki yanzu idan mun saka ta na farko a rayuwarmu kuma muka bar Jehovah ta ruhunsa mai tsarki ya ja - goranci tafiyarmu . • Yaya za mu ɗauki taro , kuma me ya sa ? [ Box / Hoto a shafi na 29 ] Yafa “ Yanzu , Wannan Zai Yi Maka Zafi ” 22 : 15 . Sanda a wannan wurin , alama ce na ikon iyaye . Iyaye Kirista sun sani cewa Kalmar Allah gaskiya ce yayin da ta ce : “ Kowane irin horo ana ganinsa ba abin faranta zuciya ba , amma abin ban ciwo ne a loton yi : amma daga baya ya kan bada amfani mai - salama — watau na adalci ke nan — ga waɗanda sun wāsu ta wurinsa . ” — Ibraniyawa 12 : 11 ; Misalai 13 : 24 . Littafi Mai Tsarki magana yake wa manya sa’ad da ya ce : “ Ka kama koyarwa da kyau : kada ka sake ta : ka kiyaye ta : gama ranka ce . ” RANAR Talata ce , 11 ga watan Nisan . Ya ce : “ Kada a kira ku Malam : gama malaminku ɗaya ne , ku duka kuwa ’ yan’uwa ne . ( Matta 23 : 8 - 10 ) Hakika , Yesu Kristi ne Shugaban Kiristoci na gaskiya . Yaya sauraron Jehovah da kuma yin na’am da Shugaban da ya naɗa yake shafar rayuwarmu ? Da yake annabta zuwan wannan Shugaban , Jehovah Allah ya ce ta bakin annabi Ishaya : “ Ya ku , kowane ɗayanku mai - jin ƙishi , ku zo wurin ruwaye , har da shi wanda ba shi da kuɗi ; ku zo , ku saya , ku ci ; i , ku zo , ku sayi ruwan anab da madara , ba da kuɗi , ba da abin biya ba . . . . Ku sauraro gareni da kyau , ku ci abin da ke nagari , ranku ya yi daɗi da kitse . . . . Sakamakon yana wartsakarwa . Madara tana ƙarfafa jarirai kuma tana taimakonsu su yi girma , ‘ madarar kalmar ’ tana ƙarfafa mu kuma tana kawo girma ta ruhaniya a dangantakarmu da Allah . Matasa — Ku Ci Gaba da ‘ Cin Gaba Cikin Hikima ’ ( Matta 4 : 4 ) Idan muna bukatar abinci na zahiri kowace rana , to , lallai za mu fi bukatar abinci na ruhaniya a kai a kai ! “ Na ƙudura aniya na karanta aƙalla Sura ɗaya kowacce rana , ” in ji ta . Ta amsa : “ Munanan rinjaya a yau suna da yawa . Domin haka , ina jin ina kusa da Jehovah da kuma Yesu . ” Mecece al’adar Yesu game da Majami’a , kuma ta yaya matasa za su yi koyi da shi ? Tana yin awoyi daga biyu zuwa uku wajen shirya taron . — Afisawa 5 : 15 , 16 . ( Misalai 21 : 19 ; 26 : 21 ) Karɓan shugabancin Kristi yana kawo salama da farin ciki ga iyali . Mata , ku yi zaman biyayya da maza naku , kamar ga Ubangiji . Gama miji kan mata ya ke , kamar yadda Kristi kuma kan ikilisiya ne , shi da kansa fa mai - ceton jiki ne . . . . Ku maza , ku ƙaunaci matanku , kamar yadda Kristi kuma ya ƙaunaci ikilisiya , ya bada kansa dominta . ” Ja - gorar namiji za ta kasance abin farin ciki ne idan yana yinta daidai . ( Matta 11 : 28 - 30 ) Irin waɗannan kalmomi kamar su “ ki yi haƙuri ” da kuma “ gaskiyarki ce ” ba su da wuya ya faɗe su sa’ad da ya yi kuskure . ( Afisawa 5 : 24 ) Littafi Mai Tsarki kuma ya ce maigida ko kuma uba shi ke da hakki , kuma idan an yi amfani da gargaɗinsa , wannan yana kawo salama da kuma zaman lafiya a iyali . — Filibbiyawa 2 : 5 . ( Luka 2 : 51 ) Yara kasancewarsu a ƙarƙashin iyayensu yana ƙara salama da jituwa ta iyali . 14 , 15 . Muna kuma bukatar hikima mu yi amfani da mizanai na ibada da kyau . ( Misalai 8 : 12 ) Muna farin ciki idan muka aikata abu yadda zai yi . ‘ Ku Biɗi Mulkin Allah Farko ’ Menene ya kamata ya ɗauki waje na farko a rayuwarmu , kuma ta yaya Yesu ya nuna haka ta wajen misalinsa ? Shaiɗan Iblis ya miƙa masa sarauta bisa “ dukan mulkokin duniya . ” Ya kamata mu yi ƙoƙari mu yi koyi da Shugabanmu kuma kada mu ƙyale duniyar Shaiɗan ta rinjaye mu ta yin aiki da ake biyan kuɗi da yawa ya zama ainihin burinmu a rayuwa . Abin ƙarfafa ne cewa a shekarar hidima ta 2001 , mutane 780,000 sun yi hidima na cikakken lokaci , ko kuma majagaba ! Me yake taimakonmu mu ji daɗin hidima ? “ Sa’ad da nake cikin ƙuruciya ta , ” in ji wani matashi mai suna Jayson , “ ba na jin daɗin hidima . ” An canja wasu sunaye . [ Hoto a shafi na 12 ] Miƙa kai ga shugabancin Kristi yana ƙara farin ciki ta iyali “ Ga shi kuwa ina tare da ku kullayaumi har matuƙar zamani . ” — MATTA 28 : 20 . 1 , 2 . ( a ) Sa’ad da yake ba da umurnin a almajirantar da mutane , menene Yesu da ya tashi daga matattu ya yi alkawari ga mabiyansa ? ( Ayukan Manzanni 5 : 19 ; 8 : 26 ; 10 : 3 - 8 , 22 ; 12 : 7 - 11 ; 27 : 23 , 24 ; 1 Bitrus 3 : 22 ) Bugu da ƙari , Shugabanmu ya yi ja - gorar ikilisiyar wajen shirya ƙwararrun mutane su yi hidima ta hukumar mulki . — Ayukan Manzanni 1 : 20 , 24 - 26 ; 6 : 1 - 6 ; 8 : 5 , 14 - 17 . Kamar yadda yake a ƙarni na farko , ƙaramin rukunin na ƙwararrun mutane daga tsakanin masu kula shafaffu yanzu suna hidima cikin Hukumar Mulki , suna wakiltan bawa mai aminci , mai hikima . ( 1 Timothawus 3 : 1 - 7 ; Titus 1 : 5 - 9 ; 2 Bitrus 1 : 20 , 21 ) Zaɓa da kuma naɗawa ana yin su ne bayan addu’a kuma ta ja - gorar ruhu mai tsarki . Ta yaya za mu nuna muna daraja dattawa da aka naɗa a cikin ikilisiya ? ( Afisawa 4 : 8 , 11 , 12 ) Hali da muke nuna musu yana bayyana ko mun karɓi shugabancin Kristi . ( 1 Timothawus 5 : 17 ) Ta yaya za mu nuna godiyarmu da kuma daraja waɗannan — dattawa , ko kuma masu kula — na ikilisiya ? Da yake maganar waɗanda suke zagin mutane da aka naɗa a cikin ikilisiya , almajiri Yahuda ya yi nuni da misalan gargaɗi guda uku , yana cewa : “ Kaitonsu ! Gama suka bi hanyar Kayinu , suka tunzura a guje cikin kuskuren Bal’amu domin ijara , suka halaka kuma cikin tayarwa ta Kuraha . ” ( Matta 20 : 25 - 27 ) Yayin da dattawa suke cika hakkinsu , da gaske suna ƙoƙarin su yi hidima ga wasu . An aririci Kiristoci : “ Ku tuna da waɗanda su ke shugabannanku . . . ku yi koyi da bangaskiyarsu , kuna tuna da matuƙar tasarrufinsu . ” ( Ibraniyawa 13 : 7 ) Ba a bukaci wannan ba domin dattawa su suke shugabanci . Ko da yake Yesu mafifici ne fiye da dukan wani mutum ajizi a kowacce hanya kuma yana da iko babu na biyunsa daga Ubansa , yana da filako a yadda yake bi da almajiransa . Ta yaya dattawa za su nuna filako irin na Kristi a dangantakarsu da wasu a cikin ikilisiya ? Idan Kristi da yake Shugaba ya nuna filako , lallai ya kamata waɗanda suke ja - gora a cikin ikilisiya ma su yi haka ! Hakika , suna mai da hankali kada su yi ɓarna da ikon da aka danka musu . ( 1 Bitrus 4 : 8 ) Kuma dattawa da suke da tawali’u kuma masu sauƙin hali ba sa wartsakarwa ne da gaske ? Ana iya zuwa wajen Yesu , har da ƙanana ma . “ Ku bar yara ƙanƙanana su zo gareni , ” Yesu ya ce , “ kada ku hana su . ” Yayin da muke dumfarar ƙarshen wannan zamani , muna cikin yanayi daidai da Isra’ilawa a Filayen Mowab a shekara ta 1473 K.Z . Suna bakin Ƙasar Alkawari , kuma ta bakin annabi Musa , Allah ya ce : “ Kai [ Joshua ] za ka tafi tare da mutanen nan cikin ƙasa wadda Ubangiji ya rantse ma ubanninsu za ya ba su ita . ” ( Kubawar Shari’a 31 : 7 , 8 ) Joshua ne shugaba da aka naɗa . Kristi ne kaɗai zai ja - gorance mu zuwa sabuwar duniya ta alkawari inda adalci yake zaune . Yesu ba zai yi amfani da mutum ba ya rubuta bayani domin halittun ruhu da ba su ganuwa . Tun da adadinsu bakwai ne yana nufin cika da Allah ya ƙudura . • Me ya sa za mu sarayar da kanmu ga waɗanda suke ja - gora a cikin ikilisiya ? [ Hoto a shafi na 17 ] Dattawa Kiristoci ku yi ƙoƙarin zama kamarsa Ƙwan maniyyinta , ya yi wani aiki ne wajen cikinta ? ( Luka 1 : 30 , 31 ) Ɗaukan ciki yana bukatar ƙwan maniyyi ya kasance wanda zai iya zama yaro . Hakika , Jehovah Allah ya sa ƙwan a cikin Maryamu ya zama yaro , ya cim ma wannan ta wajen ƙaurar da ran Ɗansa makaɗaici daga duniya ta ruhu zuwa duniyarmu . — Galatiyawa 4 : 4 . Ta yaya dokar gadō take aiki sa’ad da aka gama kamilta da ajizanci ? Mala’ika Jibrailu ya yi wa Maryamu bayani : “ Ruhu Mai - tsarki za ya auko miki , ikon Maɗaukaki kuma za ya inuwantarda ke : domin wannan kuwa abin nan da za a haifa , za a ce da shi mai - tsarki , Ɗan Allah . ” [ Hoto a shafi na 9 ] “ Akwai ‘ mutane masu imani ’ da yawa da suke yin addini don kawai ba sa so su yi tunani , ” in ji wani shugaban makarantar tauhidi a Amirka . Abin baƙin ciki kuwa , irin waɗannan ayyuka na yin amfani da siffofi da addu’o’i da ake maimaitawa suna hana yin tunanin kirki . Wasu sun juya ga wa’azin bisharar gamsar da jama’a ko kuma na siyasa . Game da yanayin a Amirka ta Arewa , wani marubuci na addini ya ce : “ Kiristanci . . . ya zama abin yi ne sama sama , [ kuma ] masu yinsa ba su da isashen ilimi game da imanin . ” Wataƙila mai fentin zai yi farin ciki da aikinsa , amma mai gidan zai gamsu da aikin kuwa ? Littafi Mai Tsarki ya amsa : “ Wannan mai - kyau ne , abin karɓa kuwa ga Allah Mai - cetonmu . Shi wanda ya ke nufi dukan [ iri - irin ] mutane su tsira , kuma su kawo ga sanin gaskiya . ” Amma ka yi tunani — idan nufin Allah ne cewa mutane su samu cikakken sanin gaskiya , zai ɓoye ta daga gare su ne ? Alal misali , mutane da yawa a birnin Makidoniya na Biriya suka “ karɓi magana [ ta Allah ] da yardar rai sarai , suna bin cikin littattafai kowace rana , su gani ko waɗannan al’amura [ da Bulus da abokansa suka yi bayanin ] haka su ke . ” Azanci da Zuciya Suna Jituwa Yadda aka ambata a farko , bauta ta gaskiya ta ƙunshi azanci da zuciya . Da ya saurari maigidan , da zai sa zuciyarsa da ransa a aikinsa kuma ya tabbata cewa aikinsa zai gamshi maigidan . Miliyoyi a coci suna maimaita addu’ar misali na Yesu a kai a kai . Domin an zarge shi kuma an lalata shi daga farkon tarihin mutane . ( Matta 6 : 10 ) Game da matanin nan , za mu iya tambaya : ‘ Menene Mulkin Allah ? Daidai kuwa , Mulkin Allah zai yi nuni ga sarauta , ko kuma gwamnati ta Allah , da take da sarki wanda ya zaɓa . ( Ru’ya ta Yohanna 19 : 16 ; Daniel 7 : 13 , 14 ) Game da Mulkin Allah na Almasihu a hannun Yesu Kristi , annabi Daniel ya rubuta : “ A cikin zamanin waɗannan sarakuna [ gwamnatin ’ yan Adam da suke sarauta yanzu ] kuwa , Allah mai - sama za ya kafa wani mulki , wanda ba za a rushe shi ba daɗai , sarautarsa kuwa ba za a bar ma wata al’umma ba ; amma za ya farfashe dukan waɗannan mulkoki ya cinye su , shi kuwa za ya tsaya har abada . ” — Daniel 2 : 44 . Babu shakka , waɗannan suna da cikakken sani na Allah , wanda farilla ce don rai . — Matta 5 : 5 ; Yohanna 17 : 3 . Watau , Yesu ya haɗa wasu matani na Littafi Mai Tsarki ga misalai , da ya taimaki almajiransa su fahimci tafarki na gaskiya ta ruhaniya . Waɗannan suna koyar da darussa masu daɗi na Littafi Mai Tsarki , kamar su : “ Wanene Allah ? , ” “ Me Ya Sa Allah Ya Ƙyale Wahala ? , ” “ Waɗannan ne Kwanaki na Ƙarshe ! , ” da kuma “ Gina Iyali da ke Daraja Allah . ” Ka fahimci ma’anar addu’ar misali na Yesu ? SARKIN Farankisawa Charlemagne , ya tilasta wa dukan ’ yan Saxon da ya ci a yaƙi su yi baftisma a shekara ta 775 - 77 A.Z . Baftisma — Yaya Ake Yinta ? Kalmomin Helenanci da aka fassara “ yi baftisma , ” “ baftisma , ” da sauransu , na nuni ga nitsarwa , ko kuma tsomawa cikin ruwa . Wasu fassara na Littafi Mai Tsarki sun ambaci “ Yohanna mai nitsarwa ” da kuma “ Yohanna mai tsomawa . ” Littafin New Catholic Encyclopedia ya ce : “ Tabbas yake cewa Baftisma a Coci na farko ta wurin nitsarwa ne . ” A lokacin , Bitrus ya yi amfani da “ maƙullai na mulki ” na farko . Suna iya ba da tabbaci a fili na wannan bangaskiyar ta wajen ƙyale a nitsar da su a ruwa cikin sunan Yesu Kristi . Ana Bukatar Cikakken Sani Me ya sa ba kowa ne ke isa a yi masa baftisma ta Kirista ? ( Matta 20 : 28 ; 1 Timothawus 2 : 5 , 6 ) Waɗanda za su yi baftisma dole ne su fahimci “ mafificiyar ɗaukaka ” da Allah ya ɗaukaka Ɗansa da ita . — Filibbiyawa 2 : 8 - 11 ; Ru’ya ta Yohanna 19 : 16 . ( Farawa 1 : 2 ; 2 Samu’ila 23 : 1 , 2 ; 2 Bitrus 1 : 21 ) Waɗanda suka isa a yi musu baftisma sun fahimci cewa ruhu mai tsarki na taimakonsu su fahimci “ zurfafa na Allah , ” don su yi aikin wa’azi na Mulki , kuma su ba da ’ ya’yan ruhu na “ ƙauna ne , farinciki , salama , tsawon jimrewa , nasiha , nagarta , aminci , tawali’u , kamewa . ” — 1 Korinthiyawa 2 : 10 ; Galatiyawa 5 : 22 , 23 ; Joel 2 : 28 , 29 . ( 1 Korinthiyawa 6 : 9 - 11 ) Tuba muhimmin mataki ne na samun lamiri mai kyau da kuma sauƙi da Allah ke bayarwa daga alhakin zunubi . — 1 Bitrus 3 : 21 . Dole ne mu juyo kafin mu yi baftisma mu zama Mashaidin Jehovah . A cikin Nassosi , aikatau na Ibrananci da na Helenanci da suke da ma’ana ta juyowa suna da ma’anar juya baya , sake juyawa . Wannan mataki yana da muhimmanci ƙwarai da ya kamata mu gaya wa Jehovah shawararmu na bauta masa shi kaɗai har abada , cikin addu’a . ( Kubawar Shari’a 5 : 9 ) Hakika , keɓe kanmu ba ga aiki ba ne ko kuma ga wani mutum amma ga Allah ne kansa . Ta yaya za mu nuna farin cikinmu yadda ya dace sa’ad da muka ga mutane za su yi baftisma ? Baftismar Yesu lokaci ne na natsuwa amma kuma na farin ciki . Ba kamar waɗanda suke yafa wa jarirai ruwa ba ko masu tilasta wa jama’a da ba a koyar da su Nassosi ba su yi baftisma , Shaidun Jehovah ba sa tilasta wa kowa yin baftisma . Wasu ba su ƙware ba saboda haka ba a yarda su yi baftisma ta Kirista ba . Akwai Abin da Ke Hana Ka Ne ? Game da Yohanna 6 : 44 , su wa za su zama magāda tare da Yesu ? ( Luka 10 : 25 - 28 ) Ko da yake wasu mutane sun fahimci cewa Shaidun Jehovah suna ‘ bauta wa Allah cikin ruhu da gaskiya , ’ ba su bi misalin Yesu ba tukuna su nuna a fili tabbacin sahihiyar ƙauna da bauta wa Jehovah shi kaɗai ta wurin yin baftisma . 21 , 22 . Wane tsoro ne bai kamata ya sa mutum ya ja da baya ba daga yin baftisma ? Shigagge ne , yana da ɗan sanin Nassosi , amma ba zai iya amsa dukan tambayoyi ba game da nufe - nufen Allah . Zai taimake mu mu ci gaba da “ tafiya cikin gaskiya ” mu bayinsa masu aminci da suka keɓe kai . — Misalai 3 : 5 , 6 ; 3 Yohanna 4 . Domin cikakkiyar dogara ga Jehovah da kuma ƙauna daga zuciya gare shi , kowacce shekara dubbai suna motsawa su keɓe kansu kuma su yi baftisma . Za a bincika wannan a talifi na gaba . [ Hasiya ] Ka Tuna ? • Waɗanne matakai ke kai wa ga baftisma ta Kirista na gaskiya ? ( Romawa 14 : 4 ) Saboda haka , za mu kasance da tabbaci irin na mai Zabura Dauda , wanda ya motsa ya rera waƙa : “ Zuciyata ta kahu , ya Allah . ” ( Zabura 68 : 11 ) Muna “ ƙarfafa ” ta wurin neman ƙarfi kullum daga Ubanmu na samaniya don mu yi nufinsa . — Filibbiyawa 4 : 13 . Me ya sa za mu ci gaba da samun ilimi na Nassi ? Yanzu akwai muhimmancin mu ci gaba da cin abinci na ruhaniya don mu kiyaye zuciya da ta kahu na bayin Jehovah da sun keɓe kansu . Lallai yana da albarka a samu “ sanin Allah ” ! Ta yaya zai yiwu a kiyaye halaye na ibada ? Ka tuna da sauƙi da ka samu lokacin da ka koyi gaskiya , ka tuba , kuma ka tabbata da gafarar Allah a kan bangaskiya cikin hadayar fansa ta Yesu ? Waɗanne darussa ya kamata mu tuna da su game da keɓewar kanmu ga Allah ? ( Leviticus 15 : 31 ; 22 : 2 ) Keɓe kanka ba wani abu ne na ɗan lokaci ko kuma yarjejeniya da mutane ba . Hakika , ‘ ko mun mutu ko muna da rai , mu na Jehovah ne . ’ ( Romawa 14 : 7 , 8 ) Kasancewarmu da farin ciki ya dangana ga yadda muke ba da kai ga yin nufinsa da kuma ci gaba da bauta masa da zuciya da ta kahu . ( Afisawa 5 : 17 ) Da haka muna yin koyi da Yesu , wanda ya yi nufinsa lokacin da ya bar aikin sassaƙa , ya yi baftisma , kuma ya keɓe kansa ga yin nufin Ubansa na samaniya sosai . — Zabura 40 : 7 , 8 ; Yohanna 6 : 38 - 40 . ( Ibraniyawa 2 : 10 , 18 ; 5 : 7 , 8 ) Idan muka nuna irin wannan tsoro na daraja Allah , mu ma za a ‘ ji kukanmu , ’ kuma za mu tabbata cewa Jehovah zai sa mu zama Shaidunsa da sun keɓe kai da suke da aminci . — Ishaya 43 : 10 . Idan ƙungiyar Jehovah tana koyar da ƙarya da saninsu , ba za a taba gaya wa Shaidun Jehovah da kuma waɗanda ake musu wa’azi su yi karatun Littafi Mai Tsarki kowacce rana ba . Kana ƙoƙari ka sa aikin ya taimake ka don ka ci gaba da bauta ta gaskiya ? Amma yanzu zuciyarsu tana cike da farin ciki , da godiya , da kuma ƙauna ga Allah domin sun sami bege na Mulki ! Tuna da irin albarka da sun samu tun lokacin zai iya taimakonsu su cika keɓe kansu ga Jehovah . ( Zabura 65 : 2 ) Yayin da ka fuskanci gwaji na yin laifi mai tsanani , ka biɗi ja - gorar Allah da taimakonsa don ka bi ja - gorar . Idan ka tuba , za ka iya samun ta’aziyya a sanin cewa Jehovah ‘ ba zai yi banza da karyayyar zuciya mai tuba ya raina ta ba . ’ ( Zabura 51 : 17 ) Ka nemi taimakon dattawa Kiristoci masu ƙauna , da sanin cewa su — a yin koyi da Jehovah — ba za su yi banza da batun mai da ka ga dangantaka mai kyau da Ubanka na ruhaniya ba . A cikin waɗannan miyagun zamani , dole ne mu yi aiki sosai don mu cika keɓe kanmu kuma mu ci gaba da bauta wa Allah da zuciya da ta kahu . Idan zuciyarka ta kahu , za ta dogara ga Allah , kuma ta wurin taimakonsa za ka iya cika keɓe kanka . Hakika , za ka iya kasancewa kamar “ mai - adalci ” wanda mai Zabura ya rera waƙa : “ Ba za ya ji tsoron mugun labari ba : zuciyatasa a kafe ta ke , yana dogara ga Ubangiji . ” • Menene amfanin tuna da keɓe kanmu da kuma baftisma ? KSENIYA an haife ta a shekara ta 1897 . ( Ayuba 33 : 25 ) Idan wadda ta wuce ƙarni guda ba ta ga ta tsufa ba ta koyi game da ma’anar rai cikin Littafi Mai Tsarki , kai fa ? A cikin wannan duniyar ma da ta wahala , za ka sami farin ciki daga cikakken sani na Allah a cikin Littafi Mai Tsarki , Mulkinsa , nufinsa mai ban sha’awa domin ’ yan Adam . YIN biyayya ga dokokin Allah ba abin da aka yarda da ita ba ne a yau . Ga mutane da yawa , daraja wani iko mai girma marar ganuwa ba shi da amfani . Muna rayuwa ne a zamani na ra’ayin cewa ɗabi’a ta dangana ga mutane da rukuni da ke riƙe da su , iyaka ta rabe tsakanin nagarta da mugunta , da yanayi da ba shi da sauƙi a ba da ma’anarsa cewa nagari ne ko mugunta . ( Misalai 17 : 15 ; Ishaya 5 : 20 ) Nuna hanyar tunani da ke ko’ina a jam’iyyoyi da yawa , a ƙirge da aka yi kwanakin baya an lura cewa “ yawancin ’ yan Amirka suna so su tsai da shawarar kansu a kan abin da ke daidai , yake nagari mai ma’ana . ” Ba sa son shugabanni masu ƙarfi da tabbatacciyar ɗabi’a ko wani tabbaci . ” Mai bincike a kan zaman mutane ya lura cewa a yau “ ana bukatar mutane su shawarta wa kansu abin da yake nufi a yi rayuwa mai kyau da na ɗabi’a . ” Ta yaya Allah ya saka wa Ibrahim don biyayyarsa , haɗe da biyayya ga dokokinsa ? ( a ) Yaya wani mai Zabura ya furta yadda yake ji game da dokar Jehovah ? Ya ce wa Allah : “ Ina ƙaunar [ dokarka ] ba misali ! ” A hanyar annabci an kwatanta Yesu yana cewa : “ Murna ni ke yi in yi nufinka , ya Allahna , hakika , [ dokarka ] tana cikin zuciyata . ” ( Irmiya 33 : 20 , 21 ) Idan mutum bai bi wasu dokoki ba na zahiri , kamar su dokar ƙarfin maganaɗiso , zai fuskanci sakamakon haka . Hakanan ma , ba a canja dokokin Allah na ɗabi’a kuma ba a guje ko karya su babu horo . “ Ba a yi ma Allah ba’a ba : gama iyakar abin da mutum ya shuka , shi za ya girbe . ” — Galatiyawa 6 : 7 ; 1 Timothawus 5 : 24 . Faɗin Dokar Jehovah Nuni na musamman na dokar Allah Dokar Musa ne . * ( Galatiyawa 6 : 2 ; 1 Korinthiyawa 9 : 21 ) Mu Kiristoci da ke ƙarƙashin ‘ cikakkiyar [ doka ] ta ’ yanci , ’ mun fahimci cewa ja - gorar Allah ba ga wasu fasalolin rayuwarmu ba ne kawai , irin su imani na addini ko kuma bukukuwa . Waɗannan karkarya dokar Jehovah ce . Bai kamata mu ɗauke ta hakanan ba , muna bari ta gyara mana salon rayuwa ? Ta yaya saninmu da Jehovah yake da shi ya sa ya zama Mai Ba da Doka da ya fi kyau ? ( Zabura 139 : 1 , 2 ; Ayukan Manzanni 17 : 24 - 28 ) Abokai na kusa , dangi , har ma iyaye ba za su iya sanin mu da kyau yadda Jehovah ya san mu ba . Mahaliccinmu yana da sani da babu na biyunsa game da bukatunmu na ruhaniya , na motsin rai , azanci , da na zahiri . A wannan lokacin wahala da muke zama , Jehovah ne dutse mai ƙarfi , ba shi da farko ba shi da ƙarshe . Mizanan duniya da ja - gora a kan wannan batun na jujjuyawa kamar iska ke hura su . Amma , Kalmar Jehovah ba ta jijjiga . ( b ) Ta yaya dokokin Allah za su zama ja - gora mai kyau ga aure ? ( Afisawa 5 : 33 ) Irin ƙauna da ake bukata an kwatanta a 1 Korinthiyawa 13 : 4 - 8 : “ Ƙauna tana da yawan haƙuri , tana da nasiha ; ƙauna ba ta jin kishi ; ƙauna ba ta yin fahariya , ba ta yin kumbura , ba ta yin rashin hankali , ba ta biɗa ma kanta , ba ta jin cakuna , ba ta yin nukura , ba ta yin murna cikin rashin adalci , amma tana murna da gaskiya ; tana jimrewa da abu duka , tana gaskata abu duka , tana kafa bege ga abu duka , tana daurewa da abu duka . Ƙauna ba ta ƙarewa daɗai . ” Wani tabbaci cewa mizanan Jehovah na da amfani shi ne cewa ya haramta yin maye . Ya ma haramta , mutum ‘ ya zama mai zarin shan ruwan anab . ’ ( 1 Timothawus 3 : 3 , 8 ; Romawa 13 : 13 ) Mutane da yawa da suka ƙyale mizanan Allah a kan wannan batun sun yi ciwo da shan giya mai yawa ke kawowa . Ka ba da bayani . 19 , 20 . Me ya sa tafarkin hikima ne mu amince kuma mu riƙe dokokin Allah ? ( Zabura 19 : 7 - 11 ) Don mu yi nasara a wannan , muna bukatar mu fahimci amfanin ƙa’idodin Allah kuma mu daraja su . Ta yaya Mahaliccin ke ja - gorar mutane ? Yesu ya haɗa biyayya ga Allah da ƙauna yayin da ya ce : “ Idan mutum yana ƙaunata , za shi kiyaye maganata ; Ubana kuwa za ya ƙaunace shi . ” ( Misalai 4 : 10 , 11 ) Ƙa’idodi na musamman da Jehovah ya yi tanadinsa ya shafi dangantakarmu da shi da ’ yan’uwanmu ’ yan Adam , bautarmu , da rayuwarmu ta kullum . ( Zabura 1 : 1 ) Bari mu bincika wasu cikin waɗannan ƙa’idodi na musamman . Ta yaya ƙa’idodi ya bambanta da dokoki ? Kada su gushe ma idanunka : Ka tsare su a tsakiyar zuciyarka . Ta yaya Kalmar Allah ta ƙarfafa mu mu yi tunani kuma mu yi aiki bisa ƙa’idodi ? A kai a kai , “ maganar Ubangiji ” na ƙarfafa mu mu yi tunani kuma mu yi aiki bisa ƙa’idodi . Gama Allah za ya kawo kowane aiki wurin shari’a , da dukan asirin rai , domin shi raba , ko nagari ne , ko mugu . ” — Mai - Wa’azi 12 : 13 , 14 ; Mikah 6 : 8 . Me ya sa kāriya ce mu kasance da fahimi na ƙa’idodin Littafi Mai Tsarki ? Me ya sa ba ko yaushe ba ne yake da sauƙi a fahimci kuma a yi amfani da ƙa’idodin Littafi Mai Tsarki ? Za mu fi son sukunin doka sa’ad da muke fuskantar mu tsai da shawara ko yi zaɓe . Amma , Littafi Mai Tsarki ko littattafan Littafi Mai Tsarki wataƙila ba su yi tanadin doka takamaimai ba , ko ma an ba mu wani , ba za ta shafi dukan lokaci ba da dukan yanayi . Za ka iya tuna cewa wani mutum ya gaya wa Yesu : “ Malam , ka ce ma ɗan’uwana shi raba gādo da ni . ” Ta yaya yin hali da ya yi daidai da ƙa’idodi ke bayyana muradin zuciyarmu ? Wataƙila ka ga mutane da suke yin biyayya ga dokoki dole , don suna tsoron horo . Daraja ga ƙa’idodi ba ta haɗa da irin wannan halin ba . Hakika , yawancin ƙa’idodi ba sa horon waɗanda ba sa bin sa nan da nan ba . Wannan yana ba mu zarafi mu bincika abin da ya sa muke wa Jehovah biyayya , abin da motsuwar zuciyarmu take . Ko da Jehovah bai ba da rubutacciyar doka ba game da zina tukuna kuma babu horo daga Allah a kan kwana da matar wani , Yusufu ya san da ƙa’idodin Allah game da aminci cikin aure . Menene mabuɗi domin ƙa’idodin Allah ya yi mana ja - gora ? ( Matta 5 : 17 - 48 ) Ka tuna cewa masu sauraron Yesu Yahudawa ne , saboda haka ya kamata Dokar Musa ta yi wa halinsu ja - gora . Kada mu yi ƙoƙari mu samu tagomashin Allah ta halinmu na waje . ( Farawa 2 : 24 ; Fitowa 20 : 5 ; Zabura 36 : 9 ) Fahimtar waɗannan ƙa’idodi na sa ya kasance da sauƙi mu karɓi kuma mu bi dokoki game da wannan . Barin ƙa’idodin Littafi Mai Tsarki su yi mana ja - gora a rayuwa na kai wa ga rayuwa mafi kyau , wanda da kanta za ta jawo wasu zuwa hanyar Allah . [ Akwati a shafi na 10 ] Sa’ad da Wilson ya samu kuɗi a motar , shugabansa ya gaya masa cewa Allah ya aiko kuɗin ne domin za a kore Wilson ranar . Amma , yin amfanin da ƙa’idodin Littafi Mai Tsarki na yin gaskiya , Wilson ya mai da wa darektar kuɗin . Ta yi addu’a dukan dare , zuciyarta tana tsinkewa ta je gidan ɗan’uwanta . ’ Yar ɗan’uwan ta buɗe ƙofa . Rukia ta ce tana son ta ga ɗan’uwanta . [ Hoto a shafi na 13 ] [ Hoto a shafi na 13 ] “ Sa’anda ya ga taron mutane , ya hau cikin dutse : da ya zauna , almajiransa suka zo wurinsa : ya fa buɗe bakinsa , ya yi ta koya musu . ” — MATTA 5 : 1 , 2 Yadda Ɗa Ya Taimaki Ubansa Ya zaɓi ɗaya da ke da hoton Bikin Tunin a shafi na baya ya ruga zuwa wurin babansa . Ya nuna hoton da fari sai ya nuna wa babansa ya ce “ Kai ! ” Ga mamakinta , baban James ya juya wajensa ya ce : “ James , idan na tafi taro yau , kai ma za ka je ? ” Daga wannan ranar , baban James ya ci gaba da halartar dukan taron ranar Lahadi , ba da daɗewa ba ya ce idan yana so ya ci gaba , to dole ne ya halarci wasu taron ma . Shekara ɗaya bayan ya fara nazarin Littafi Mai Tsarki , ya keɓe kansa ga Jehovah kuma ya nuna hakan ta wajen nitsarwa cikin ruwa . Saboda haka , sunansa da kuma nufinsa sun dace a ɗaukaka su . Ta yaya Jehovah yake bi da waɗanda suke ɗaukaka shi , da kuma waɗanda ba sa yi ? Sura ta farko ta jawo hankalinmu ga aƙalla abubuwa shida masu muhimmanci wajen ɗaukaka Jehovah da godiya domin mu samu tagomashinsa da kuma rai madawwami : ( 1 ) Jehovah yana ƙaunar mutanensa . Saboda da haka , a cikin wannan talifi na farko cikin guda uku a kan littafin Malachi , bari mu bincika kowane cikin waɗannan batutuwa sa’ad da muke bincika Malachi sura ta 1 . 5 , 6 . ( a ) Me ya sa Jehovah ya yi ƙaunar Yaƙub ? Bugu da ƙari , Allah ya ce : “ Na ƙaunace ku . ” Me ya sa Bulus ya haɗa abin da Isuwa ya yi da fasikanci ? Ya gaya wa Yakubu : “ [ Maza - maza ] , ka cishe ni da wannan jan dahuwa , ina roƙonka . ” Maimakon mu zama kamar Isuwa , bari mu zama kamar Yaƙub mai aminci kuma mu riƙe tsoron girmama Allah mu nuna godiya ƙwarai ga abubuwa masu tsarki . in ji Ubangiji mai - runduna zuwa gareku , ku [ firistoci ] da ku ke rena sunana ? ” “ Kuna miƙa tozartaciyar gurasa a bisa bagadina , ” in ji amsar Jehovah . “ A ina fa muka tozartadda kai ? ” Waɗancan firistocin sun nuna sun raina teburin Jehovah a duk lokacin da suka miƙa hadaya mai aibi , suna cewa : “ Ba mugun abu ba ne . ” za ya kuwa karɓe ka ? ” Bai wa Jehovah abu mafi kyau da za mu iya hanya ce da za mu nuna cewa muna ƙaunarsa da gaske . Menene firistoci suke yi da ya nuna cewa haɗama ce take motsa su ? Malachi 1 : 10 ta ce : “ Da fa da ko ɗaya a cikinku wanda za ya rufe ƙofofi , domin kada ku kunna wuta a bisa bagadina a banza ! Ba na jin daɗinku , in ji Ubangiji mai - runduna , ba ni kuwa karɓan baiko daga hannunku ba . ” ( 2 Korinthiyawa 2 : 17 ) Kamar Bulus , kowannenmu zai iya cewa cikin gaskiya : “ Na yi muku wa’azin bisharar Allah kyauta . ” ( 2 Korinthiyawa 11 : 7 ) Ka lura cewa Bulus ya yi “ bisharar Allah ” da farin ciki . Hidima ga Allah Ba Aiki Ba ne Kawai Mai Gajiyarwa 15 , 16 . ( a ) Wane hali firistoci suke da shi game da miƙa hadaya ? kun kuwa hura masa hanci . ” Waɗannan firistoci sun hura hanci ga abubuwa masu tsarki na Allah , ko kuma sun yi ƙyamarsu . Ibraniyawa 13 : 15 ta ce : “ Ta wurin [ Yesu Kristi ] fa bari mu miƙa hadaya ta yabo ga Allah kullayaumi , watau , ’ ya’yan leɓunan da su ke shaida sunansa . ” Mutanen da suka rayu a zamanin Malachi sun ɗauki hakkin ayyukansu , mu ma haka . • Menene ya kamata ya motsa bauta ta gaskiya ? [ Hoto a shafi na 16 ] [ Hoto a shafi na 17 ] “ Ka da ku yi aikin cin amana kowane ɗaya da ɗan’uwansa . ” — MALACHI 2 : 10 , NW . Menene Allah yake bukata a gare mu idan za mu samu rai madawwami ? ( Mai - Wa’azi 12 : 13 ; Yohanna 17 : 3 ) Rashin hankali ne a bukaci mutane ajizai su yi haka ? ( Hosea 6 : 6 ) Saboda haka , har mutane masu yawan kurakure ma za su iya cika farillan Allah . ( Fitowa 24 : 1 - 8 ) Duk da haka , ba a jima ba suka fara ‘ ƙetare wa’adinsu ’ ta wajen taka dokokinsa . Saboda haka , Jehovah ya ce waɗannan Isra’ilawan sun yi masa “ aikin cin amana . ” Wane bincike za a yi a wannan nazarin ? Daga talifi na baya , mun fara bincika saƙon annabci na Malachi , ya fara da sura na farko na littafinsa . Albarka ma da firist ya yi za ta juya ta zama la’ana . Saboda haka waɗannan firistoci sun cancanci ya yi musu hisabi . Ka lura da magana da ƙarfafar murya da Jehovah ya yi game da su . ( Leviticus 16 : 27 ) Amma sa’ad da Jehovah ya ce musu maimakon haka za a shafa kashin a fuskokinsu , ya nuna musu sarai cewa ya ƙi hadayu da kuma waɗanda suke miƙa su . Saboda haka , Jehovah ya gaya musu : “ Kun ratse daga hanya ; kun sa mutane dayawa su yi tuntuɓe a wajen shari’a ; kun ƙazantar da alkawarin Lawi . . . ba ku kiyaye tafarkokina ba . ” Ka Kiyaye Mizanan Allah Yana da yawa ne a bukaci mutane su kiyaye mizanan Allah ? Wataƙila wasu firistocin a can dā ɗin sun kiyaye mizanan Allah , babu shakka ma game da ɗaya wanda ya yi haka — Yesu , ‘ babban firist . ’ Kuma sun juya mutane da yawa daga kuskure na addini , da yanzu da akwai miliyoyi a dukan duniya da suka koyi gaskiyar Littafi Mai Tsarki waɗanda suke da begen rai madawwami . Me ya sa muke da dalilin mai da hankali ? Za mu iya kuskura fahimta darussa da ke Malachi 2 : 1 - 9 . Ba shi da wuya mu koyi halin tsara maganarmu saboda ya kasance daidai amma ta ruɗar da wasu . Ko kuma wani ya ƙara gishiri ko kuma ya ɓoye wasu ainihin batun kasuwanci . Wannan zai kasance haɗari ne na musamman ga mutumin da ya dogara ga nasa kammalawa ko wannan ta saɓa wa abin da ƙungiyar Jehovah take koyarwa . Daga aya ta 10 zuwa gaba , Malachi sura 2 ta nanata cin amana ne kai tsaye . Wannan ba ya nufin Yakubu ( da aka sake masa suna Isra’ila ) , ko kuma Ibrahim ko ma Adamu ba . Malachi 1 : 6 ta nuna cewa Jehovah ne “ uba ɗaya ” ɗin . ( b ) Ta yaya Jehovah ya bayyana ra’ayinsa game da batun aure ? Wasu a yau suna tunani cewa : ‘ Kai , mutumin nan da na ke so babu kamarsa . Irin wannan tunanin ya tabbatar da huraren gargaɗin cewa : “ Zuciya ta fi kome rikici , ciwuta gareta ƙwarai irin ta fidda zuciya . ” Daga baya , Yesu ya nuna cewa lalata ce kawai dalilin kashe aure da zai sa marar laifin ya iya sake yin aure . — Matta 19 : 9 . Wannan wataƙila lokaci ne da shi da ita suke matasa , shigewar lokaci bai warware alkawari da suka yi ba , wato , suka yi aure . A zamanin Malachi , waɗanda suka ƙyale gargaɗin suna da ikon jin cewa Jehovah bai yi daidai a ra’ayinsa ba . Ji wannan mugun tunani ! Kada mu faɗā cikin wannan tarko . — Malachi 2 : 17 . Wane lokaci ne ya yi kusa wa dukan ’ yan Adam ? “ Kowane ɗayanmu fa za ya kawo lissafin kansa ga Allah . ” Talifi na uku kuma na ƙarshe na wannan jerin zai tattauna wannan jigon . [ Hoto a shafi na 24 ] Waye Zai Tsira Wa Ranar Jehovah ? ALLAH ya hure annabi Malachi ya rubuta annabci na abin mamaki da zai auku a nan gaba kaɗan . Yaya girman wannan halaka ta wannan zamanin za ta zama ? A ainihin cikar annabcin Malachi “ ranar Ubangiji ” lokaci ne da Yesu ya kira “ ƙunci mai - girma . ” ( Matta 24 : 21 ) Ka yi tunanin ƙunci da duniya ta fuskanta musamman tun daga shekara ta 1914 . Duk da haka , “ ƙunci mai - girma ” da yake zuwa zai mai da waɗannan matsaloli wasan yara . A ƙarshen wannan ranar Jehovah ɗin , za a halaka duniyar Shaiɗan da masu goyon bayanta . Kamar yadda Jehovah ya ce , waɗanda aka warkar za su “ fita , su yi tsalle tsalle kamar ’ yan maruƙa na dangwali , ” da suke murna an sake su daga ɗauri . A Malachi 4 : 3 ya ce : “ Za ku [ watau , bayin Allah ] tattake miyagu ; gama za su zama toka daga ƙarƙashin tafin sawunku a ran da ni ke yin wannan , in ji Ubangiji mai - runduna . ” 7 , 8 . Ka kwatanta yanayin ruhaniyar Isra’ila a zamanin Malachi . Saboda haka , Jehovah ya gaya musu : “ Zan zo kusa da ku domin shari’a ; zan zama shaida mai - sauri a bisa masu - sihiri , da mazinata , da masu - rantsuwa da ƙarya , da waɗanda ke yi ma mai - aikin lada zalunci wajen zancen hakkinsa , suna aikin zalunci ga gwauruwa , da maraya , suna hana ma baƙo wajibinsa , ba su kuwa ji tsorona ba . . . gama ni Ubangiji ba mai - sakewa ba ne . ” Ta yaya annabcin Malachi ya samu cikarsa ta farko ? Waɗannan kalmomin sun samu cikarsu ta farko a ƙarni na farko A.Z . Aka halaka Urushalima da haikalinta , kuma an ba da rahoto cewa fiye da mutane miliyan ɗaya suka rasa rayukansu domin rashin abinci , kokawar neman mulki , da kuma farmakin Romawa . A wace hanya ce mutane galiba da kuma limaman suka yi koyi da Isra’ila ta ƙarni na farko ? Limaman musamman suke da laifi . Gama jawabi ke nan da kuka ji tun daga farko , mu yi ƙaunar junanmu : ba kamar Kayinu wanda shi ke na Shaiɗan , ya kashe ɗan’uwansa . ” — 1 Yohanna 3 : 10 - 12 . Yohanna ya yi irin aikin Iliya a lokacin da ya yi wa Yahudawa da suka tuba daga zunubansu bisa Dokar alkawari baftisma . Annabcin Malachi ya nuna cewa wannan muhimmin aiki na Iliya za a yi shi kafin “ ranan nan mai - girma mai - ban razana ta Ubangiji . ” Kuma kamar yadda annabcin ya ce , kafin Jehovah ya halaka wannan mugun zamani , ajin Iliya na zamani , da miliyoyin ’ yan’uwa Kiristoci da suke da begen zama a duniya , da ƙwazo suka maido da bauta mai tsarki , suna ɗaukaka sunan Jehovah , kuma suna koyar da gaskiyar Littafi Mai Tsarki wa masu kama da tumaki . Ga waɗannan Jehovah ya ce : “ Ku kawo dukan zakka a cikin ma’aji , domin abinci ya samu a gidana , ku gwada ni hakanan yanzu , . . . ko ba zan buɗe muku sakatan sama ba , in zuba muku albarka , har da ba za a sami wurinda za a karɓa ba . ” — Malachi 3 : 10 . Hanya ɗaya ita ce ta ƙarin fahimtar nufe - nufensa . ( Misalai 4 : 18 ; Daniel 12 : 10 ) Wata hanya kuma ita ce ta ba su amfani na ban mamaki a aikinsu na wa’azi . Kana Iya Rayuwa Har Abada A Duniya , da aka fito da shi a shekara ta 1982 ( Hausa 1983 ) , an rarraba fiye da miliyan 81 a harsuna 131 . Amma sai ku yi murna ku yi farinciki har abada da abin da ni ke halittawa . ” — Ishaya 65 : 17 , 18 ; Zabura 37 : 10 , 11 , 29 ; Ru’ya ta Yohanna 21 : 4 , 5 . Muna da tabbaci ga alkawuran Jehovah cewa mutanensa amintattu za su tsira a ranar Jehovah kuma a kawo su zuwa sabuwar duniya . ( Yohanna 5 : 28 , 29 ; Titus 1 : 2 ) Ko da yake dukanmu muna da matsalolinmu da kuma damuwa , kamar yadda muke fuskantar wannan ranar Jehovah , muna da dalilan kasancewa mutane da suka fi farin ciki , a duniya . Urushalima ta ƙarni na farko ta ‘ ƙone kamar tanderu ’ SHEKARA 4,000 da ta gabata , ɗan wan Ibrahim Lutu ya ce game da Jehovah : “ Ka ɗaukaka [ ƙaunarka ta alheri , NW ] . ” Me ya sa kalmar Ibrananci da aka fassara “ ƙauna ta alheri ” take da wuyar ba da ma’anar , kuma wace fassara ce ta dace da wannan furcin da aka fassara da shi ? A cikin Nassosi , “ ƙauna ta alheri ” fassara ce ta kalmar Ibrananci da take cike da ma’ana da harsuna da yawa ba su da kalma guda da za ta ba da cikakkiyar ma’anarta . Saboda haka sarki Dauda ya roƙi Jehovah : “ Ka sa fuskarka ta haskaka wajen bawanka : ka cece ni cikin ƙaunarka ta alheri . ” ( b ) Yaushe ne Lutu ya yi maganar ƙauna ta alheri na Jehovah ? A Fitowa 14 : 1 - 16 , mun ga cewa Lutu , ɗan wan Ibrahim , abokan gaba sun kama shi . ( Farawa 19 : 16 , 19 ) Da waɗannan kalmomi Lutu ya fahimci cewa Jehovah ya nuna masa ƙauna ta alheri mai yawa da ya cece shi . A Farawa sura 24 , mun karanta game da wani nunin ƙauna ta alheri ta Allah ko kuma ƙauna ta aminci . ( Ayoyi na 10 , 11 ) Sa’ad da ya ga matan sun yi kusa , ya sani cewa lokaci mai muhimmanci na aikinsa ya zo . Baran ya roƙi alama takamammiya da zai gane yarinyar da Allah ya zaɓa . Hakika , kamar dai ta ji addu’arsa ! 11 , 12 . ( a ) A lokacin wane gwaji ne Yusufu ya shaida ƙauna ta alheri ta Jehovah ? ( b ) Ta yaya aka nuna ƙauna ta alheri a batun Yusufu ? Bari mu bincika Farawa sura 39 . ( Ayoyi 7 - 20 ) A cikin “ kurkuku ” suke “ ciwuci ƙafafunsa da mari ; aka sa shi cikin baƙin ƙarfe . ” — Farawa 40 : 15 ; Zabura 105 : 18 . Menene ya faru a wannan lokacin gwaji ? ( Farawa 40 : 1 - 4 , 9 - 15 ; 41 : 9 - 14 ) A ƙarshe , sarkin ya fifita Yusufu zuwa matsayi na biyu a ƙasar Masar , da ya kai ga yin aikin ceton rai a ƙasar Masar da fari ya addaba . ( Farawa 41 : 37 - 55 ) Wahalar Yusufu ta fara ne lokacin da yake shekara 17 kuma ta kai wajen shekaru 12 ! ( a ) Waɗanne nuna ƙauna ta alheri ne na Jehovah aka samu a Zabura 136 ? Zabura 136 ta nuna cewa a cikin ƙaunarsa ta alheri , ya cece su ( Ayoyi na 10 - 15 ) , da ja - gora ( Aya ta 16 ) , da kuma kāriya . Mutumin da ya nuna ƙauna ta alheri ga ɗan’uwansa ɗan Adam ya yi haka ne da son rai domin ya biya muhimmiyar bukata . Tarihin Farawa da muka bincika ya nuna cewa Jehovah ba ya fasa nuna ƙauna ta alheri ga waɗanda suke ƙaunarsa . Lutu ya yi shawara marar hikima kuma wannan ta kai ga wahala . Hakika , Lutu adalin mutum ne , kuma kalmomin a nan sun nuna cewa mutum ne mai ibada . Baran Ibrahim ya kira Jehovah “ Allah na ubangidana Ibrahim . ” Sun fuskanci tangarɗa da ba za su iya nasara bisansu ba da kansu . Ceton ran Lutu yana cikin haɗari , ci gaba da zuriyar Ibrahim , da kuma kāre matsayin Yusufu . Jehovah ne kawai zai iya ya biya bukatun waɗannan mutane masu ibada , kuma ya yi haka ta wajen saka hannu da ayyuka na ƙauna ta alheri . Allah Ya Yi wa Bayinsa Tagomashi ( Zabura 107 : 8 , 15 , 21 , 31 ) Muna farin ciki cewa Jehovah ya ba da ƙaunarsa ta alheri ga bayinsa abin yarda — ko ɗai - ɗai ko kuma a rukuninsu . [ Hoto a shafi na 10 ] 1 , 2 . ( a ) Me ya sa za mu nuna ƙauna ta alheri ? KALMAR Jehovah Allah ta aririce mu mu yi ƙauna “ [ ƙauna ta alheri ] . ” Sakamakon haka , za mu samu amintattun abokane — lada mai tamani . — Misalai 18 : 24 . Bugu da ƙari , Nassosi ya gaya mana : “ Wanda ya bi adalci da [ ƙauna ta alheri , NW ] rai yake samu . ” ( Farawa 20 : 13 ; 2 Samu’ila 3 : 8 ; 16 : 17 ) Ko kuma za ta kasance ne bisa wani alheri da aka yi a dā . Ruwa ya tura su zuwa tsibirin Malita . ( Ayukan Manzanni 27 : 37 – 28 : 1 ) Ko da yake mutanen Malita ba su da wajibi da farko ga waɗannan mutane da suka ɓata ko kuma dangantaka da take tsakaninsu , mutanen tsibirin suka marabce su , “ suka nuna musu alheri irin da ba a kan saba yi ba . ” Duk da haka , suna nuna ƙauna ta alheri , ko kuma ƙauna ta aminci , ga waɗanda suke da yardaddiyar dangantaka da Allah . — Matta 5 : 45 ; Galatiyawa 6 : 10 . Bugu da ƙari , waɗannan tarihi sun nuna cewa mu ma za mu iya nuna ƙauna ta alheri a yau . ( Aya ta 48 ) Baran babu shakka ya yi begen cewa ba su labarin zai huɗubantar da Bethuel da ɗansa Laban cewa Jehovah ya albarkaci dalilin zuwansa . Wa zai kasance a matsayin da ya dace ya tabbata cewa an cika wasiyyarsa fiye da ɗansa mai rinjaya , Yusufu ? Yusufu da kuma wasu ’ ya’yan Yakubu suka ɗauki gawarsa zuwa “ ƙasar Kan’ana , suka binne shi cikin kogon dutse na saurar Machpelah , wanda Ibrahim ya saya . ” ( Farawa 50 : 5 - 8 , 12 - 14 ) Ta haka Yusufu ya nuna ƙauna ta alheri ga ubansa . 11 , 12 . ( a ) Ta yaya Ruth ta nuna ƙauna ta alheri ga Naomi ? ( b ) A wace hanya ce ƙauna ta alheri da Ruth ta nuna a “ ƙarshe ” ta fi ta “ fari ” ? ( Ruth 1 : 16 ) Ruth daga baya ta nuna ƙauna ta alheri sa’ad da ta nuna son ranta ta auri dangin Naomi da ya manyanta , Boaz . Lokaci na “ fari ” da Ruth ta nuna ƙauna ta alheri yana nuni ne da lokacin da ta bar mutanenta ta manne wa Naomi . ( Ruth 4 : 14 , 17 ) Hakika Ruth “ macen kirki ce , ” wadda kuma Jehovah ya yi mata albarka da gata mai ban sha’awa na kasancewa kakar Yesu Kristi . — Ruth 2 : 12 ; 3 : 11 ; 4 : 18 - 22 ; Matta 1 : 1 , 5 , 6 . Ana Nuna ta Cikin Ayyuka Ta yaya Bethuel , Yusufu , da kuma Ruth suka nuna nasu ƙauna ta alheri ? ( a ) Ta yaya bayin Allah na zamani suke nuna ƙauna ta alheri ta wajen ayyuka ? ( 1 Yohanna 3 : 17 , 18 ) Idan kana yi , ka tabbata cewa ana godiya ƙwarai domin ƙaunarka ta alheri . Bethuel da son rai ya ba wa baran Ibrahim haɗin kai , kuma haka ma Rifkatu ta yi . Menene ya sa ƙauna ta alheri na Bethuel , Yusufu , da kuma Ruth musamman suke da muhimmanci , kuma menene ya motsa su su nuna wannan hali ? Bethuel , Yusufu , da Ruth sun nuna ƙauna ta alheri da son rai , zuciyarsu ce ta motsa su su yi haka . ( a ) Da wane hali ne dattawa Kiristoci suke ‘ kiwon tumaki ’ ? ( Yohanna 21 : 15 - 17 ) “ Ina son ziyartar gidajen ’ yan’uwa ba domin wani dalili ba fiye da in nuna musu ina tunaninsu , ” in ji wani dattijo . Domin a kai gawarsa Kan’ana , Yakubu yana bukatar taimakon Yusufu . Hakika , da akwai ‘ talakawa masu kukar taimako ’ a kowane ikilisiya ta Kirista . Ko menene dalilin , dukan irin waɗannan ƙaunatattu suna da bukata da za a iya kuma ya kamata a biya ta wajen ayyukanmu na ƙauna ta alheri da son rai . — 1 Tassalunikawa 5 : 14 . ( Fitowa 34 : 6 ; Afisawa 5 : 1 ) Za mu iya yin haka ta wajen yin takamammun aiki , musamman ma a maimakon waɗanda suke da bukata . Kuma babu shakka za mu daraja Jehovah kuma mu samu farin ciki mai yawa sa’ad da muka “ nuna [ ƙauna ta alheri , NW ] . . . kowane mutum zuwa ga ɗan’uwansa . ” — Zechariah 7 : 9 . Domin bayani game da irin aure da ya kasance a nan , duba Littafi na 1 , shafi na 370 , na Insight on the Scriptures , Shaidun Jehovah ne suka buga . [ Hoto a shafi na 18 ] Ƙauna ta alheri na mutane ana nuna ta ne da son rai , ta wajen takamaiman aiki , kuma ana nuna ta ne ga waɗanda suke da bukata MUTUWA tana bin mu yayin da muke ayyukan rayuwa na yau da kullum , ko muna da ƙoshin lafiyarmu da kuma arziki . Tana iya zuwa a lokacin da muke ƙetare titi ko muna kwance a kan gado . Bala’in irin farmaki na ’ yan ta’ada na ranar 11 ga Satumba 2001 , a New York City da Washington , D.C . , ya sa mu fahimci hakikancin “ maƙiyi na ƙarshe , ” mutuwa , tana kwasan rayuka daga ko’ina kuma a dukan tsararraki , wani lokaci tana kwasan rayuka dubbai cikin mintoci kaɗan . — 1 Korinthiyawa 15 : 26 . Duk da haka , mutuwa tana ba mutane mamaki . Me ya sa hakan ? “ Ya kuma sa dawwama a zuciyarsu , ” in ji Mai - Wa’azi 3 : 11 , bisa Anchor Bible . Saboda haka , bai kamata mu yi mamaki ba da galibin mutane suna ganin mutuwa ƙalubala ce . Abu ɗaya , mutuwa tana bayyana rashin amfanin rayuwa da aka ba da ita ga biɗan arziki da iko . Warewa don Mutuwa ? ( Farawa 49 : 1 , 2 , 33 ) A irin wannan yanayi , iyali na taruwa , kuma ana haɗa yara a wannan zancen . Ko da yake yawanci za su so su mutu a gida , cikin salama kuma cikin hannun iyalinsu , ga mutane da yawa gaskiya mai wuya ita ce suna mutuwa a asibiti , sau da yawa a ware kuma cikin azaba , an jojjona musu na’urori . Wannan zai taimake mu mu yi rayuwarmu a hanya mai ma’ana maimakon yin rayuwa kawai marar ma’ana . Wurinsa “ maɓulɓular rai take , ” wurinsa kuma “ makuɓutan mutuwa . ” ( Zabura 36 : 9 ; 68 : 20 ) Ko da zai kasance abin mamaki , bincika wasu imani game da mutuwa ta bincika Kalmar Allah zai kasance da ƙarfafawa da kuma wartsakewa . Bincika Wasu Ƙage - Ƙage Game da Mutuwa Furci kamar haka na nuna cewa mutuwa daidai take , ƙarshen duk wani abu mai rai ne . Alal misali , Calvin Harvey masanin ƙwayoyin halitta wanda yake nazarin tsufan ’ yan Adam , a wata ganawa ya ce , bai gaskata ba cewa “ an tsara mutane don su mutu . ” Sa’ad da masana kimiyya suka yi nazarin tsarin jikin mutane , sun yi mamaki . Har ma waɗanda suke da’awa cewa mutane an yi su suna mutuwa , suna iske shi da wuya su yarda da ra’ayin cewa nasu mutuwa za ta nufi ƙarshen rayuwarsu . Duk da haka , abin da addinai da yawa suke koyarwa ke nan game da mutuwa — cewa Allah na ɗaukan mutane su zauna kusa da shi . A’a , ba Allah na Littafi Mai Tsarki ba . Sama , jahannama , gidan azaba , Limbo — waɗannan da wasu wurare da ba za a iya fahimtarsu ba na da ban tsoro . Yesu ya yi maganar lokacin da “ dukan waɗanda suna cikin kabarbaru ” za su “ fito ” zuwa sabuwar rayuwa a cikin aljanna ta duniya . — Yohanna 5 : 28 , 29 ; Luka 23 : 43 . Ba Allah ba ne ke haddasa irin waɗannan abubuwa . Ƙage na 5 : Mutuwa na nufin ƙarshen wanzuwarmu har abada . Muna daina wanzuwa yayin da muka mutu , amma wannan ba ya nufin cewa kome ya ƙare . Amma ka ji addu’arsa ga Allah : “ Da fa za ka yarda ka ɓoye ni cikin Lahira , ka ɓoye ni har lokacinda fushinka ya wuce , ka sanya mini rana , sa’annan ka tuna da ni ! Cikin Littafi Mai Tsarki mun karanta : “ Na ji babbar murya kuwa daga cikin kursiyin , ta ce , Duba , mazaunin Allah yana wurin mutane , za ya zauna tare da su kuma , za su zama al’ummai nasa , Allah kuma da kansa za ya zauna tare da su , ya zama Allahnsu : Za ya share dukan hawaye kuma daga idanunsu : mutuwa kuwa ba za ta ƙara kasancewa ba ; ba kuwa za a ƙara yin baƙinzuciya , ko kuka , ko azaba : al’amura na fari sun shuɗe . ” — Ru’ya ta Yohanna 21 : 3 , 4 . Waɗanne hanyoyi ne na mutane a yau ya kai ga sakamako na bala’i ? Hakika , babu doka ko mizani da mutum ya kafa , ko yaya hikima da gaskiyar wannan mutumin da zai biya wannan bukata . ( Ishaya 55 : 9 ) Ban da haka ma , Littafi Mai Tsarki ya kwatanta Jehovah “ Allah mai - aminci ne , mara - mugunta , kuma , mai - adalci ne shi mai - gaskiya . ” Yawancin mutane suna ƙi , har ma suna baƙar magana game da mutane da suke ji sun fi wasu adalci ko tsarki . Amma , in ji wani ƙamus , ‘ adali ’ tana nufin “ mai gaskiya , halin kirki ; marar laifi , marar zunubi ; bin ƙa’idodi na dokar Allah ko mizanai na tarbiyya da aka amince da shi ; aika daidai . ” Hakika an koyar da su . Ta yaya Jehovah ya nuna adalci ? Dokar ta bayyana dalla - dalla yadda Isra’ilawa za su bi da kansu ba kawai a batutuwan addini ba amma har da sha’anin kasuwanci , aure , abinci , tsabta da kuma hukunci . * Amma farillan Allah na adalci yadda yake cikin Doka , nauyaya ce mai wuya mai gajiyar da mutane , tana hana su ’ yancinsu da farin ciki , yadda mutane da yawa a yau suke da’awa ? Kuma ta wurinsu a kan hori bawanka ; kuma cikin kiyaye su da lada mai - girma . ” — Zabura 19 : 7 , 10 , 11 . Ƙarnuka bayan haka , Bulus ya nuna amfanin Dokar da ya fi girma . Aikinsa ne ya tsare yaran kuma ya raka su zuwa makaranta . ( Ibraniyawa 10 : 1 , 11 , 12 ) Da haka , yayin da Jehovah ya nuna adalcinsa ta Dokar , ya yi haka cikin la’akari da lafiyar mutanen da cetonsu na madawwama . Waɗanda Allah ke Ɗauka Masu Adalci Sun kasa kiyaye dukan umurnin Allah domin Dokar Allah cikakkiya ce amma su ba cikakku ba ne . Daɗai ! ” Maimako , yana nufin mutum ya cika wajibansa ne a gaban Allah da mutane . ( Farawa 6 : 9 , 22 ; Malachi 3 : 18 ) Zakariya da Alisabatu , iyayen Yohanna Mai Baftisma “ masu - adalci ne a gaban Allah , suna tafiya cikin dokokin Ubangiji da farillansa duka ba laifi . ” ( Luka 1 : 6 ) Wani da ba Ba’isra’ile ba ne , soja na Italiya mai suna Karniliyus , an kwatanta shi da “ mutum mai - adalci , mai - tsoron Allah . ” — Ayukan Manzanni 10 : 22 . Bugu da ƙari , adalci cikin mutane yana da nasaba sosai da abin da yake zuciyar mutum — bangaskiya , godiya da ƙauna ga Jehovah da alkawarinsa — ba kawai mutum ya yi abin da Allah ke bukata ba . Nassosi ya ce Ibrahim “ Ya fa bada gaskiya ga Ubangiji ; shi kuma ya lissafa wannan adalci ne gareshi . ” Murna Cikin Adalcin Jehovah Sa’annan , mutum zai ci gaba da biɗan adalci , da wasu halaye na ruhaniya . Bulus ya gargaɗi Timothawus , Kirista da ya yi baftisma da an kira shi zuwa sama : “ Ka bi adalci , ibada , bangaskiya , ƙauna , haƙuri , tawali’u . ” Wannan domin dukanmu ajizai ne kuma halinmu game da rashin adalci ne . ( Ishaya 64 : 6 ) Bugu da ƙari , mutane da ba ruwansu da hanyoyin adalci na Jehovah ne suka kewaye mu . ( 2 Bitrus 2 : 7 , 8 ) Saboda da haka , zai yi kyau kowannenmu ya tambayi kansa ko kanta , ‘ Ina so a cikin zuciyata ayyukan lalata da muke gani kewaye da mu ? Ga tambayar nan : “ Ya Ubangiji , wa za ya sauka cikin [ tanti ] naka ? Don ƙarin bayani game da faɗin Dokar Musa , ka duba talifi “ Some Features of the Law Covenant , ” a shafofi 214 - 220 a littafi na 2 na Insight on the Scriptures da Shaidun Jehovah suka buga . • Ta yaya ceto yake da nasaba da adalcin Allah ? • Bisa menene Allah yake lissafa mutane cikin masu adalci ? [ Hotuna a shafi na 23 ] Sarki Dauda ya furta son dokokin Allah daga zuciya [ Hotuna a shafi na 24 ] An Tsabtacce Mutane Don Ayyuka Masu Kyau Ta yaya Bulus da Yaƙub suka nanata muhimmancin tsabta a bauta ta gaskiya ? ( 2 Korinthiyawa 7 : 1 ) Wannan kuma ya nuna cewa don mutum ya kasance da dangantaka da Allah kuma ya samu albarka da ya yi alkawarinta , dole mutum ya kasance da tsabta ya ’ yantu daga ƙazanta da lalata na zahiri da na ruhaniya . Tsabta don Bauta ta Gaskiya Wasu dabbobi ba su da tsabta , kuma Isra’ilawa ba za su ci su ba . Wasu cututtuka na fatar jiki , musamman kuturta , da abin da ke fitowa daga al’aurar namiji da tamace za su sa mutum ya kasance ba shi da tsabta . Domin menene aka ba da dokoki a kan tsabta ? Ta bin Dokar cikin aminci , haɗe da dukan farillai na kasance da tsabta a gaban Jehovah , Isra’ilawa za su dace su bauta wa Allahnsu kuma su samu albarkarsa . ( Kolossiyawa 2 : 17 ; Ibraniyawa 10 : 1 ) Idan Jehovah Allah , wanda ya ce “ ban canja ba , ” ya ɗauki tsabta da rashin ƙazanta muhimmin abubuwa ne a bauta ta gaskiya a lokacin , dole ne mu a yau mu ɗauki batun kasancewa da tsabta a zahiri , a ɗabi’a da ruhaniya da muhimmanci idan muna so mu samu amincewarsa da albarkarsa . — Malachi 3 : 6 ; Romawa 15 : 4 ; 1 Korinthiyawa 10 : 11 , 31 . Yayin da tsabta ta zahiri kaɗai ba ta mai da mutum mai bauta wa Allah da gaskiya , ya dace mai bauta ta gaskiya ya kasance da tsabta a zahiri yadda yanayinsa ya ƙyale . Musamman ma yau , da mutane da yawa ba sa mai da hankali ga tsara kansu , adonsu , ko mahallinsu da tsabta , waɗanda suke yi sau da yawa mutane gewaye da su suna lura . Bayan wani taro na Shaidun a filin wasa a São Paulo , Brazil , wani ma’aikaci na filin wasa ya gaya wa shugaban ’ yan shara : “ Daga yanzu muna son a share filin wasan yadda Shaidun Jehovah suka yi . ” 11 , 12 . ( a ) Wace ƙa’ida ta Littafi Mai Tsarki ya kamata mu tuna da ita yayin da ya zo ga tsabta ? Abu duka halal ne ; amma ba dukan abu ne ya ke gini ba . ” Saboda haka , ya kamata mu tabbata cewa yadda gidanmu yake da mahalli ba su janye hankalin abin da muke da’awa ba , wato , masu hidimar Kalmar Allah . ( 2 Bitrus 3 : 13 ) Hakanan ma , kamaninmu na zahiri — ko lokacin hutu ko a hidima — zai iya ƙara ko rage son saƙo da muke wa’azinsa . Abin farin ciki ne mu kasance da irin wannan matasa a tsakaninmu ! Shagala cikin hidima , halartar taro , nazari na kanmu — ƙari ga kula da wasu hakki na rayuwar yau da kullum — ba dalilin hana mu tsabta kuma kasance da amincewa a gaban Allah da mutane ba . Don mu ƙara fahimtar muhimmancin tsabta ta ɗabi’a da na ruhaniya , yi la’akari da abin da Yesu ya faɗa sa’ad da Farisawa da marubuta suka yi da’awa cewa almajiransa ba su da tsabta domin ba su wanke hannunsu ba kafin su ci abinci . Yesu ya yi musu gyara ta wajen cewa : “ Abin da ya shiga ta baki , ba shi ne ya kan ƙazantadda mutum ba ; amma abin da ke fitowa daga baki , shi ke ƙazantadda mutum . ” Yesu ya yi bayani : “ Abubuwan da ke fita daga baki , daga zuciya su ke fitowa ; su ne masu ƙazantadda mutum . Menene za mu koya daga kalmomin Yesu ? A yau , cikin larurar fasaha , kamfanonin nishaɗi da na talla suna fitowa da kaɗe - kaɗe da yawa da siffofi da suke biyan bukatar sha’awa ta jiki . Gata ce mai tamani kuma kāriya ce da taimakon Jehovah , za mu more matsayi mai tsabta a gabansa . ( Titus 2 : 14 ) Mutane da aka tsabtacce , a waɗanne ayyuka ya kamata mu kasance da himma ? Ta yaya za mu nuna cewa muna himma don ayyuka masu kyau ? ( 2 Bitrus 3 : 13 ) Ayyukanmu masu kyau ya ƙunshi nuna ɗiyan ruhun Allah a rayuwarmu na yau da kullum , da haka muna ɗaukaka Ubanmu na samaniya . ( Galatiyawa 6 : 10 ) Irin wannan ayyuka , da ake yi daga zuciya mai tsabta da tsarkakken nufi , na faranta wa Allah rai . — 1 Timothawus 1 : 5 . • Me ya sa aka ba Isra’ilawa dokoki da yawa a kan tsabta ? Samun Gaskiya a Inda Ba Za a Yi Tsammani Ba NUFIN Allah ne cewa ‘ ire - iren mutane su tsira , kuma su kai ga cikakken sanin gaskiya . ’ Osman shi ne ɗa na biyu cikin ’ ya’ya tara na babansa . Domin iyalinsa tana da son addini , kullum yana zuwan bauta tare da babansa . Domin yana son karatu , ya ɗauka , ya share , ya lura da jigon — Gaskiya mai bishe zuwa Rai Madauwami . ( Irmiya 32 : 35 ; 1 Yohanna 4 : 8 ) A ƙarshe , Osman ya karanta cewa ba da daɗewa ba Jehovah zai mai da duniya ta zama aljanna da mutane za su iya rayuwa har abada . Bayan ’ yan kwanaki , da taimakon wasu abokai , Osman ya sami inda Majami’ar Mulki ta Shaidun Jehovah take kuma ya halarci taronsa na farko . Abin godiya ne cewa dukan wannan ya faru ne saboda ya sami littafi na Littafi Mai Tsarki cikin kwandon shara ! Ka Bi Tafarkin Sarakuna Wace hanya ke nan ? Menene Jehovah ya hanga game da sarki taliki , kuma menene sarkin zai yi ? Hakika , sarki wanda Jehovah zai zaɓa domin masu bauta masa zai yi nasa rubutun da ke cikin Littafi Mai Tsarki naka . Me kake jin wannan zai kasance wa Dauda da ya zama sarkin Isra’ila ? Hakika , zai bukaci ya kofi littattafai na Pentateuch ( watau , Farawa , Fitowa , Leviticus , Litafin Lissafi , Kubawar Shari’a ) . Kuma , ƙila lokacin , da akwai littattafai na Joshua , Alƙalawa , da Ruth . A wajen yana jin ana karanta Nassosi kuma a yi kalami a kansu . ( Luka 4 : 16 - 21 ) Yana da sauƙi ka fahimci yadda ya san Nassosi . Wataƙila wasu za su yi mamakin wani sashe da za a iya fassara shi kamar dai Yesu ba ya ƙarfafa yin nazarin Littafi Mai Tsarki . A Yohanna 5 : 39 , 40 , mu karanta abin da Yesu ya faɗa game da wasu a zamaninsa : “ Kuna bin cikin littattafai , domin kuna tsammani a cikinsu kuna da rai na har abada , su ne fa suna shaidata : amma ba ku yarda ku zo wurina ba , domin sami rai . ” Wannan ya bambanta daga almajiran Yesu har da ma manzanninsa ! Manzo Bitrus ya ce “ suna nema su sani , ” musamman game da Kristi da daraja da ke ƙunshe a matsayinsa na ceton mutane . A cikin wasiƙarsa ta farko , sau 34 Bitrus ya yi ƙaulin littattafai goma na Littafi Mai Tsarki . — 1 Bitrus 1 : 10 , 11 . Kuma yin nazarinsa aiki ne ga waɗanda za su yi sarauta tare da Kristi a sama . ( Luka 22 : 28 - 30 ; Romawa 8 : 17 ; 2 Timothawus 2 : 12 ; Ru’ya ta Yohanna 5 : 10 ; 20 : 6 ) Wannan tafarki na sarakuna ya dace ga duka a yau da suke zuba ido ga albarka ta nan gaba a duniya a ƙarƙashin Mulkin . — Matta 25 : 34 , 46 . A hakikance kuma da gaske za mu ce kowanne Kirista na gaskiya ya kamata ya ko ta yi ƙoƙarin bincika Littafi Mai Tsarki . Ba abin da ake bukata da farko ba ne kawai sa’ad da kake nazari da Shaidun Jehovah . Amma , ba su ci gaba da yin nazarinsu ba domin haka ba su ci gaba sun kai “ isassun mutane ” ba . Me ya sa ci gaba da marmarin Kalmar Allah yake da muhimmanci ? Muhimmin abu a iya samun hali mai kyau na yin nazari shi ne kasancewa da marmarin Kalmar Allah . ( a ) Ta yaya za a samu ƙarin lokaci don nazarin Littafi Mai Tsarki ? Mataki domin halin kirki na nazari shi ne ba da lokaci a kai a kai don yin nazarin Littafi Mai Tsarki . Ko da menene amsarka , kana tsammanin za ka iya amfana daga ƙara lokaci don yin nazari ? 14 , 15 . ( a ) Me ya sa ake bukatar makasudi idan ya zo ga nazari da kanka ? Makasudai . Muddin ka sami gamsuwa da kuma amfaninsa , makasudinka na biye sai ya zama fara karanta littattafan Musa da na tarihi zuwa Esther . Idan ka yi wannan , za ka ga cewa da gaske za ka iya karance Littafi Mai Tsarki . ( Kubawar Shari’a 32 : 45 - 47 ) Maimakon ta yi karatun daga kwamfuta ko a kan takarda , tana karatu daga Littafi Mai Tsarki . Hanya ɗaya ita ce ka zaɓi abin da za ka yi nazarinsa a kowanne cikin littattafai na Littafi Mai Tsarki . * Wasu cikinsu suna aza cewa kowanne littattafan Littafi Mai Tsarki ga masu sauraro kaza ne ko kuma su ƙaga wani nufi da kuma ra’ayin da kowanne marubucin littafin yake da shi . Sukan dulmaya cikin nazarin kalmomi da asalinsu suna ba da ma’anarsu na Ibrananci da Helenanci maimakon manufar saƙon Allah . ( 1 Korinthiyawa 1 : 19 - 21 ) Gaskiya ita ce , littattafan Kalmar Allah suna da daraja na dindindin ga dukan tsararrakin mutane da duk inda suka fito . Ko idan a farko littafin an yi magana ga mutum guda ne , kamar ga Timothawus ko Titus , ko kuma ga wani rukuni , kamar su Galatiyawa ko Filibbiyawa , ya kamata dukanmu mu yi nazarin waɗannan littattafai . Ka yi ƙoƙarin saka su cikin taɗi mai daraja tsakanin iyali ko kuma wasu . * Duk lokacin da ka karanta wani littafi cikin Littafi Mai Tsarki lallai za ka koyi sabon abu . Suna samun tamani da fahimi na ruhaniya . • Da wane hali za ka soma nazarin Kalmar Allah ? “ Idan muna son . . . jerin lafazi na Littafi Mai Tsarki , za mu same shi cikin Intane . Waɗanne dalilai kake da shi na son yin nazarin Littafi Mai Tsarki ? Manzo Bulus ya nanata wannan lokacin da ya aririce Timothawus : “ Ka maida hankali da kanka , da kuma koyarwarka . ( 1 Timothawus 4 : 16 ) Hakika , koyarwarka ta ƙunshi ceto . Koya wa kanka sai kuma ka koyar da wasu doka ce da ja - gora daga Mamallakin dukan halitta , Tushe mafi girma . Koyarwa ta Kirista ta haɗa da koyar da ɗalibai su koyi yin koyi da Ɗan Allah , Kristi Yesu , kuma su koya wa wasu su yi hakan . — Yohanna 15 : 10 . Bulus ya nanata wannan cikin maganarsa na sa tunani da take da ma’ana ga Yahudawa a lokacin , da take da ma’ana ƙwarai kuma ga saƙon Kiristoci a yau . kai da ka ke yin wa’azi kada a yi sata , kana yin sata ? kai da ka ke fahariya cikin shari’a , ta wurin ƙetaren shari’a da ka ke yi kana ɓāta girman Allah ? ” — Romawa 2 : 21 - 23 . ‘ Suna sane da nufinsa , suna shaida al’amuran da ke mafifita , koyayyu ne daga cikin Attaurat , sun kuwa sakankance su da kansu masu - ja - goran makafi ne , haske ga waɗanda su ke cikin duhu , masu - koya ma jarirai . ’ Wannan yana ƙasƙantar da Dokar da kuma Mawallafinta da ke sama . Da gaske ne cewa wasu Yahudawa sun yi haka ? ( Kubawar Shari’a 7 : 25 ) * Saboda haka , Bulus ƙila yana nufin Yahudawa da suke taka dokar Allah kuma suke amfani ko samun riba daga kayayyaki da asali daga haikalin arna ne . Ya yi tambaya : “ Kai fa mai - koya ma wani , ba ka koya ma kanka ba ? ” Ba koyarwa ko tarihin Littafi Mai Tsarki ne manzo yake mai da hankali ba . Koyar da kanka da kuma koyar da wasu da Bulus yake nufi a nan batun ɗabi’ar Kiristanci ne . Wataƙila waɗancan Yahudawa da Bulus ya ambata suna da irin wannan hujja a kaikaice ko kuma su ruɗi wasu . Amma kalmomin Bulus ya nuna cewa ba za a rage ko kuma yi banza da ɗabi’ar Kiristanci ba domin zaɓen mutum . Manzon ya fid da muhimmin dalilin koyo da kuma yin amfani da ɗabi’a da ka gani cikin Littafi Mai Tsarki . ( Ishaya 52 : 5 ; Ezekiel 36 : 20 ) Idan ka san wannan , zai iya ƙarfafa niyyarka yayin da ka fuskanci gwaji ko yanayi da ke sa ya zama da sauƙi a ƙyale ɗabi’ar Kiristanci . Ban da yadda halinmu ke shafar Allah , yayin da kake koyar da wasu , ka taimake su su ga cewa yadda suke amfani da mizanan ɗabi’a da suke koya zai shafi Jehovah . Yana shafan Wanda ma yake yin tanadin kuma ke ƙarfafa irin wannan ɗabi’ar . — Zabura 74 : 10 ; Yaƙub 3 : 17 . Halin ɗabi’a ma yana shafan wasu mutane . Za ka iya ganin wannan a cikin misalai cikin Kalmar Allah da ke nuna darajar yin amfani da mizanan ɗabi’a na Allah da kuma sakamakon ƙin su . Alal misali , kana iya tunanin abin da Bulus yake nufi da ya ce yin fasikanci zai iya sa mutum ya “ zarce , shi cuci ɗan’uwansa cikin wannan al’amari . ” Wane irin cuta wannan ya ƙunsa , kuma ta yaya fahimtar wannan sosai zai taimake ka ka so riƙe ɗabi’a ta Kirista ? Idan kana da shi , za ka iya yin amfani da shi wajen neman bayani da ke daga littattafan Shaidun Jehovah da ke daga Littafi Mai Tsarki . Kana iya yin binciken somawa bisa jigon ko jerin ayoyin Littafi Mai Tsarki . Yaya za a iya cutar wani ? Kana iya karanta wannan daga Insight on the Scriptures , Kundi na 1 , shafuffuka 863 - 864 ; True Peace and Security — How Can You Find It ? , shafi na 145 ; Hasumiyar Tsaro , 15 ga Nuwamba , 1989 ( Turanci ) , shafi na 31 . Idan marar aure ce , ya cuce ta ba za ta yi aure tana budurwa ba kuma mijin da zai aure ta an cuce shi daga samun wannan . Idan yana cikin ikilisiya ne , ya jawo kunya a kan ikilisiyar , yana ɓata sunanta . — 1 Korinthiyawa 5 : 1 . Yanzu ka yi tunanin ƙwarewarka na mai koyarwa ! Me ya sa ka yarda da abin da manzo Yohanna ya rubuta , yadda yake a 1 Yohanna 5 : 3 ? Ko da yake mizanan ɗabi’a an nuna su cikin Kalmar Allah a bayyane kuma takamammu , ba kaya ne na zalunci ba . Akasarin haka , tana da kyau , na da amfani , da albarka kuma . Dokokinsa ba sa nawaita mu . ” — 1 Yohanna 5 : 3 , New English Translation . Jewish Antiquities , Littafi na 18 , sura ta 3 , izifi na 5 . Ka Tuna ? • Me ya sa dole ne mu yi nazari mu koyar da kanmu kafin mu koyar da wasu ? “ Dokokinsa ba sa nawaita mu ” Siffofi Na Addini — Tushensu na Dā Kusa da ita , wata mace da ta yi tafiya daga wani ɓangaren ƙasar , tana ƙoƙari ta ci gaba da tafiya . Ba abin mamaki ba ne Kiristoci ’ yan Orthodox su ce sa’ad da suka bauta wa siffa suna matsawa kusa ne da Allah . Saboda haka , “ Kiristoci masu fasaha suka karɓi [ salo na arna ] kuma suka yi amfani da siffofinsu , suka ba su sababbin sunaye , ko da yake ba su tsarkaka su ba daga dukan rinjaya na arna . ” Ba da daɗewa ba jama’a da kuma mutane ɗai - ɗai suka mai da hankali ga siffofi . ’ Yancin tunani tsakanin mutanen ya sa abubuwa masu tsarki , hotuna , gumaka suka zama abin ado ; mutane suna yi musu sujjada , suna yi musu sumba , suna ƙona kyandirori da kuma turare a gabansu , suna tara musu furanni , kuma suna neman mu’ujiza daga wurin su . . . . A yau , mutane da yawa da suke amfani da siffofi za su musanta cewa siffofi ba abubuwan bauta ba ne , daraja kawai ake ba su — ba bauta ba . Za su yi da’awar cewa zane - zane na addini daidai ne — abin da ba za a iya yasarwa ba — abubuwan taimako ne wajen bautar Allah . Wataƙila kai ma haka kake gani . Shin irin waɗannan ayyukan za su iya haddasa haɗari ? Ana zana su ne a kan allo na katako . A wani lokaci Yesu ya yi bayani : “ Sa’a tana zuwa , har ma ta yi yanzu , inda masu - yin sujjada da gaskiya za su yi ma Uba sujjada a cikin Ruhu da cikin gaskiya kuma ; gama irin waɗannan Uban ya ke nema , su zama masu - yi masa sujjada . Ko yaya kyan wannan siffar , ba za ta taɓa kusantar darajar Allah ba . ( Romawa 1 : 22 , 23 ) Shin mutum zai yi ‘ bauta cikin gaskiya ’ idan yana zuwa ga Allah ta wajen wata siffar da mutum ya zana ? Wani firist na Orthodox ya rubuta : “ Muna daraja su domin abubuwan suna da tsarki , kuma domin muna bauta wa waɗanda siffofin suke wakilta . ” Babu inda Littafi Mai Tsarki ya ba da izini a yi waɗannan ayyuka . Haɗari da Yake Ɓoye Isra’ilawa suka yi ƙoƙarin su yi amfani da sunduƙin alkawari kamar laya ga abokan gabansu , sakamakon haka ya zama da lahani . Ra’ayin a bauta wa abubuwa maimakon Allah har wa yau yana ko’ina . Mai bincike Vitalij Ivanovich Petreko ya ce : “ Siffar . . . ta zama abin bauta kuma ana cikin haɗarin bautar gumaka . . . Da’awar cewa siffofi suna taimako ne kawai wajen bauta , ba a yarda da shi ba . Amsar Littafi Mai Tsarki ta kai tsaye ita ce : “ Akwai Allah ɗaya , matsakanci ɗaya kuma tsakanin Allah da mutane , shi kuwa mutum ne , Kristi Yesu . ” — 1 Timothawus 2 : 5 . Ta yaya ? Da farko , za ta iya ɓata dangantakar mutum da Jehovah . ( Kubawar Shari’a 32 : 16 , 20 , The New American Bible ) Sake kyautata dangantakarsu da Allah yana nufin ‘ ƙin allolinsu na zunubi . ’ — Ishaya 31 : 6 , 7 , NAB . Ta yi amfani da yawancin ɗan kuɗin fensho nata wajen sayan siffofi na zinariya da azurfa , turare , da kuma kyandirori . Sau da yawa takan ɓoye su a kan gadonta ta kwana a kan kujera domin tana tsoron kada a gansu ko kuma a sace su . Athena , daga tsibirin Lesbos a Helas , tana da ƙwazo ƙwarai a Cocin Orthodox . [ Box / Hoto a shafi na 7 ] Me ya sa ya furta irin waɗannan kalmomin ? Duhu ya ci gaba . Shekara 57 bayan ƙarewar yaƙin , duniya har ila tana cikin duhu . Kalmomin farko na Ishaya sura 60 an furta su ga mace ce da take cikin hali na baƙin ciki — tana kwance a ƙasa cikin duhu . ( Ishaya 60 : 1 ) Lokaci ya zo ga macen ta tashi ta ba da haske na Allah , watau , darajarsa . Menene waɗannan alamu cikin waɗannan ayoyi uku na farko suke nufi ? Wace ce mace ta Ishaya sura 60 , kuma wace ce wakiliyarta a duniya ? Macen Ishaya 60 : 1 - 3 Sihiyona ce , ƙungiyar Jehovah ta halittun ruhohi . Yaya yanayin Sihiyona yake a shekara ta 1918 , kuma yaya aka annabta wannan ? Da akwai lokaci ne da “ Isra’ila na Allah ” take kwanciya cikin duhu , kamar yadda mace ta annabci ta alamta ? Wane canji ne mai ban mamaki ya faru a shekara ta 1919 , kuma menene sakamakon haka ? Duk da haka , shekara ta 1919 ta ga canji mai ban mamaki . Jehovah ya haskaka Sihiyona ! ( Matta 5 : 14 - 16 ) Godiya ta tabbata ga sabon ƙwazo na waɗannan Kiristoci , ya jawo wasu zuwa wajen hasken Jehovah . ( Ru’ya ta Yohanna 20 : 6 ) Daga baya aka fara jawo taro mai girma na waɗansu tumaki zuwa ga hasken Jehovah . ( b ) Wane dalili Sihiyona take da shi na farin ciki ? Ya ba wa macen wani umurni . ( Ishaya 60 : 4 ) Aikin wa’azi na dukan duniya da aka fara a shekara ta 1919 ya jawo sababbin mutane dubbai zuwa hidima ta Jehovah . Mu karanta : “ Sa’annan za ki gani ki sami haske , zuciyarki kuma ta motsu ta buɗe ; domin albarkar teku za ta juya ta nufa wajenki , wadatar al’ummai kuma za ta zo gareki . ” ( Ishaya 60 : 5 ) Cikin jituwa da waɗannan kalmomin annabci , tun a shekaru na 1930 , taro mai girma na Kiristoci waɗanda begensu su zauna a duniya ne har abada sun ruga zuwa Sihiyona . A’a , sun ƙara kyawanta Sihiyona ta wajen zuwa su yi bauta cikin haɗin kai da ’ yan’uwansu shafaffu , suka zama “ garke ɗaya ” da su a ƙarƙashin “ makiyayi ɗaya . ” — Yohanna 10 : 16 . ’ Yan Kasuwa , Makiyaya , da Kuma ’ Yan Tireda Sun Zo Wajen Sihiyona Ka kwatanta taro da aka gani yana dumfarar Sihiyona . ( Ishaya 60 : 6 ) Taron ’ yan kasuwa suna jan ayarorinsu a kan hanyar da take zuwa Urushalima . Kuma waɗannan ’ yan kasuwa sun zo wajen hasken Allah domin su yaba masa a fili , su yi ‘ bisharar yabon Jehovah . ’ Makiyaya su ma suna rugawa zuwa Sihiyona . Annabcin ya ci gaba da cewa : “ Za a tattara dukan garkuna na Kedar zuwa gareki , raguna na Nebaioth za su yi miki hidima . ” Ya yi kama da tsuntsaye suna firiya a saman ruwa . ( Romawa 12 : 1 ) Cikin jituwa da kalmomin Bulus , Kiristoci na gaskiya ba sa gamsuwa da halartar hidima na addini sau ɗaya kawai a mako . Su waye suka tallafa wajen sake gine - gine a zamanin dā , kuma su waye suka yi haka a zamanin yau ? Jehovah ya ce : “ Cikin hasalata na buge ki , amma cikin alherina na yi miki jinƙai . ” Yanzu lokaci ne da Jehovah yake nuna jinƙai ga bayinsa shafaffu da kuma abokanansu waɗansu tumaki . ( Ishaya 60 : 11 ) Wasu ’ yan hamayya sun yi ƙoƙari su rufe waɗannan “ ƙofofin , ” amma mun sani cewa ba za su yi nasara ba . Jiragen ruwa kamar cincirindo daga nesa Sa’ad da mutanen Jehovah suke da aminci yana kula da su , ya sa su bunƙasa , kuma ya kāre su . Hakika , a duniya da take cikin duhu , waɗanda “ su ke so su yi rai mai - ibada ” za su sha hamayya . Ka tuna , cewa Jehovah ya riga ya ƙaddara sakamakon kowacce hamayya ta cika nufinsa . Hakika a wannan kwanaki na ƙarshe na wannan zamani , Jehovah ya albarkaci mutanensa fiye da yadda suke tsammani . ( Ishaya 60 : 13 ) Duwatsu da itatuwa suka lulluɓe su abin sha’awa ne . Waɗannan kalmomin suna nufin farfajiyar haikali na ruhaniya mai girma na Jehovah , wanda tsari ne na zuwa wurin Jehovah cikin bauta ta wajen Yesu Kristi . ( Haggai 2 : 7 ) Da farko , Ishaya kansa ya ga taron mutane daga dukan al’ummai suna rugawa zuwa dutse da aka ɗaukaka na bauta ta Jehovah . Waɗannan “ suna gaban kursiyin Allah ; suna yi masa bauta . . . dare da rana cikin haikalinsa . ” Wace kyautatawa ce ’ ya’yan Sihiyona za su fuskanta ? ( Galatiyawa 6 : 16 ) Ta ji an “ yashe ” ta gabaki ɗaya , domin ’ ya’yanta a duniya ba su fahimci menene nufin Allah a gare su ba . Bugu da ƙari , shin alkawarin da yake cikin wannan ayar ba abin farin ciki ba ne ? Za ta zama “ abin murna ” dalilin farin ciki mai yawa . Ka saurara yanzu ga wani alkawari na Allah . ( Yohanna 10 : 16 ) Ba da kyauta ta kuɗi ya sa aikin wa’azi da kuma koyarwa ya yiwu a dukan duniya . Ta wajen amfani da kayayyakin fasaha na zamani an gaggauta buga Littafi Mai Tsarki da kuma littattafai na Littafi Mai Tsarki zuwa harsuna da yawa . Mun karanta a Ishaya 60 : 17 : “ Maimakon janganci zan kawo zinariya , maimakon baƙin ƙarfe kuma in kawo azurfa , maimakon itace kuma janganci , maimakon duwatsu kuma baƙin ƙarfe : zan sa salama ta zama mulkinki , adalci kuma ya zama mahukuncinki . ” Ga wasu misalai cikinsu . 8 - 10 . ( Matta 24 : 45 - 47 ) Ko da yake , a ikilisiyoyi da yawa wannan tsarin bai yi aiki ba sosai domin wasu dattawa da aka zaɓa ba su ba wa aikin wa’azi cikakken goyon baya ba . Wannan kamar “ ƙarfe ” ne maimakon “ duwatsu ” ko kuma “ zinariya ” maimakon “ janganci . ” Babu wani , Jehovah Allah ne . ( Tafiyar tsutsa tamu ce ) Shi ne kuma ya ci gaba da cewa : “ Zan sa salama ta zama mulkinki , adalci kuma ya zama mahukuncinki . ” Kuma an albarkaci Shaidun Jehovah a hanyoyi da yawa domin wannan . Lallai waɗannan kalmomi suna da daɗi ! Yanayin salama , da ya kasance domin ƙauna da Kiristoci na gaskiya suke da shi ga junansu , alama ce ta rayuwar sabuwar duniya . Hakika wannan tabbaci ne mai ban sha’awa dominmu da muke rayuwa a kwanaki na ƙarshe na wannan duniya mai duhu ! 14 , 15 . ( a ) A wace hanya ce dukan mutanen Allah “ masu - adalci ” ne ? Ishaya 60 : 21 ta ce : “ Mutanenki duka kuma za su zama masu - adalci ; za su gāji ƙasar har abada ; reshen da ni na dasa ke nan , aikin hannuwana , domin in ɗaukaka . ” A cikin duniya da yake cike da zunubi , an ce da su “ masu - adalci ” domin bangaskiyarsu marar jijjiga a kan hadayar fansa na Kristi Yesu . ( Romawa 3 : 24 ; 5 : 1 ) Kamar waɗannan Isra’ilawa da aka sake daga bauta a Babila , suka mallaki “ ƙasar , ” ƙasa ta ruhaniya , ko kuma duniya ta ayyuka , wadda a cikinta suka more aljanna ta ruhaniya . Bangaskiyarsu , da jimirinsu , da kuma himmarsu ba za su taɓa ƙarewa ba wajen daraja sunan Allah . Dukan waɗanda suke cikin wannan al’umma ta ruhaniya sun shiga cikin sabon alkawari . Sa’ad da aka maido da Kiristoci a kan aikinsu a shekara ta 1919 , adadinsu kaɗan ne — hakika , “ ƙarami ” ne . Yanayin salama na mutanen Allah , da aljanna ta ruhaniya da ta wanzu a “ ƙasa ” tasu , ta jawo mutane masu zukatan kirki kuma “ ƙanƙanin ” hakika ya zama “ al’umma mai - ƙarfi . ” Yana ba mu mamaki mu ga cewa Jehovah ya riga ya ga cewa za ya samu ƙaruwa na masu bauta ta gaskiya a kwanaki na ƙarshe . • A waɗanne hanyoyi ne Jehovah ya kawo “ janganci ” maimakon “ duwatsu ” ? • Waɗanne halaye biyu ne aka nanata a Ishaya 60 : 17 , 21 ? Manzo Bulus ya yi maganar wannan sa’ad da ya rubuta : “ Sa’anda ina yaro , ni kan yi magana ta ƙuruciya , ni kan ji kamar mai - ƙuruciya , tunanina na ƙuruciya ne : amma yanzu da na zama namiji , na kawarda al’amuran ƙuruciya . ” — 1 Korinthiyawa 13 : 11 . Kiristoci suna bukatar su yi girma daga zama jarirai na ruhaniya zuwa cikakkun mutane wajen “ azanci . ” ( 1 Korinthiyawa 14 : 20 ) Ya kamata su kai a ba su gata kuma su nemi su samu “ misalin tsawon cikar Kristi . ” ( b ) Waɗanne halaye na ibada ya kamata mu nuna , yaya suke da muhimmanci ? Kowanne hali da Bitrus ya lissafa yana da muhimmanci , ba za a bar ko ɗaya ba . Me ya sa muke bukatar jimiri ? ( 1 Timothawus 6 : 11 ) Jimiri yana nufin fiye da jimrewa kawai a yanayin wahala da kasancewa da aniya . Mecece ibada , me take motsa mu mu yi ? Ibada ɗaukaka ce , sujjada , da kuma hidima ga Allah Jehovah cikin aminci ga ikon mallakarsa na dukan halittarsa . Domin mu yi wa Jehovah ibada , muna bukatar mu sami cikakken saninsa da hanyoyinsa . Ta yaya ibada da cikakkiyar bauta suke da nasaba ta kusa ? Mahaliccinmu , yana da iko ya bukaci mu bauta masa shi kaɗai . Ka Gina Dangantaka da Allah Muradinmu mu yi wannan kuma mu bauta wa Jehovah cikin aminci zai motsa mu mu ci gaba da nazarin Kalmarsa da yin bimbini a kanta . Yayin da muke barin ruhun Allah ya taɓa azancinmu da zuciyarmu , ƙaunarmu ga Jehovah tana zurfafa . Amma , yana taimakonmu mu matsa kusa da shi ta yi mana dukan tanadi da muke bukata mu gina kuma mu riƙe ibadarmu . ( 1 Tassalunikawa 5 : 17 ) Waɗannan nuni ne masu kyau na ibadarmu . ( 2 Bitrus 3 : 11 , 12 ) Kuma za mu riƙe farin cikinmu a yin haka , da tabbacin cewa Allah zai yi mana albarka . — Misalai 10 : 22 . ( Titus 2 : 12 ) Kiristoci , dole ne mu yi tsaro don kada kowanne kumamanci da ya ƙunshi sha’awoyi na jiki da ayyuka ya shiga cikin ibadarmu ya halaka ta . Ka Mai da Hankali ga Abubuwa Masu Lahani ga Ibada Me ya kamata mu tuna da shi idan tarkon son abin duniya ya jarabe mu ? Hakika , ana samun wasu fa’idodi daga wasan motsa jiki da nishaɗi . Duk da haka , irin waɗannan lada kaɗan ne idan aka gwada su da rai madawwami . Faɗā wa waɗannan sa hana mu rayuwa daidai da mizanan Allah na adalci . ( Romawa 7 : 21 - 25 ) Ana bukatar mataki masu ƙarfi don a kawar da munanan sha’awoyi . ( Litafin Lissafi 11 : 11 - 15 ; Ezra 4 : 4 ; Yunana 4 : 3 ) Kasala musamman za ta kasance da sakamako mai halakarwa gare mu idan muna fushi don a ɓata mana rai ko an tsauta mana ko an yi mana horo . ( Leviticus 19 : 18 ) Hakika , “ wanda ba ya yi ƙaunar ɗan’uwansa ba wanda ya gani , ba shi iya ƙaunar Allah wanda ba ya gani ba . ” Ya gaya wa masu sauraronsa : “ Idan fa kana cikin miƙa baiwarka a wurin bagadi , can ka tuna ɗan’uwanka yana da wani abu game da kai , sai ka bar baiwarka can a gaban bagadi , ka yi tafiyarka , a sulhuntu da ɗan’uwanka tukuna , kāna ka zo ka miƙa baiwarka . ” Yesu ya ba da wasu gargaɗi a kan warware matsaloli . Me ya sa ya ke da muhimmanci sosai mu yi koyi da misalin Yesu ? Ka tuna cewa Jehovah zai iya cetonmu daga gwaji . ( Ibraniyawa 12 : 1 - 3 ) Bincika misalin Yesu da kuma ƙoƙari mu yi koyi da shi a kalma da ayyuka zai taimaka mana mu koyi ibada kuma mu nuna ta sosai . MAKAƊAICI Ɗan Jehovah , Yesu Kristi , ya nuna sarai bauta da ke faranta wa Ubansa na samaniya rai . Allah ruhu ne ; waɗanda su ke yi masa sujjada kuma , sai su yi sujjada cikin ruhu da cikin gaskiya kuma . ” ( Yohanna 4 : 22 - 24 ) Yaya za mu fahimci waɗannan kalmomin ? Amma me wannan zai kasance a gare su ? ( 1 Korinthiyawa 2 : 8 - 12 ) Don Jehovah ya amince da sujjadarmu , dole a yi ta cikin gaskiya . Dole ta jitu da abin da Kalmar Allah , Littafi Mai Tsarki , ya bayyana game da Allah da nufe - nufensa . Hakika , wani mawallafi daga Sweden Alf Ahlberg ya rubuta : “ Tambayoyi da yawa na falsafa irin wannan ne cewa ba zai yiwu ba a ba da amsa ga wannan tambayoyi na falsafa . ” Yesu Kristi bai yi tunani haka ba . Yesu ya gaya wa Bilatus : “ Domin wannan kuma na zo cikin duniya , domin in bada shaida ga gaskiya . ” An ba da ma’anar “ gaskiya ” cewa “ tarin abubuwa takamammu ne , aukuwa , da kuma lazu . ” Yaya za ka nuna cewa Jehovah ne Tushen gaskiya ? ( Misalai 2 : 5 ) Kuma Jehovah cikin ƙauna ya koyar ko kuma idar da gaskiyar a hanyoyi dabam dabam . ( Ibraniyawa 1 : 1 - 3 ) Hakika , Yesu ya faɗi gaskiyar yadda babu wani mutumin da ya taɓa faɗa . ( Yohanna 7 : 46 ) Har bayan da ya haura zuwa sama , ya bayyana gaskiya daga wurin Ubansa . ( Daniel 9 : 25 ; Luka 3 : 1 , 21 , 22 ) Gaskiyar ta ƙara bayyana a zahiri cikin hidimar Yesu mai wayarwa da yake shi mai shelar Mulki ne . Me ya sa Yesu ya iya cewa “ ni ne gaskiya ” ? Su wa da gaske suke koya wa dukan al’ummai gaskiya ? Sun gaskata cewa “ Kowane nassi hurare daga wurin Allah mai - amfani ne ga koyarwa . ” ( Farawa 2 : 7 ) Ƙari ga haka , sun gaskata cewa kurwa ta ’ yan Adam na mutuwa . Alal misali , dole su amince da matsayi da ikon Uban da Ɗansa , Yesu Kristi . Me ya sa za ka ce baftisma don masu bi ne ? 23 , 24 . Nitsarwa gabaki ɗaya cikin ruwa ita ce hanyar baftisma da ta dace don masu bi . In ji majiya ta Faransa Larousse du XXSiècle ( Paris , 1928 ) , “ Kiristoci na farko suna yin baftisma ta nitsarwa a duk inda aka samu ruwa . ” Abubuwa da aka ambata a baya game da imani da ayyuka na Kiristoci na farko da ke bisa Littafi Mai Tsarki misalai ne kawai . [ Hoto a shafi na 10 ] Yesu ya gaya wa Bilatus : ‘ Na zo in ba da shaida ga gaskiya ’ ( Matta 23 : 8 , 9 ) A wannan hanyar da wasu da yawa akwai kamani tsakanin Kiristoci na farko da Shaidun Jehovah . 6 , 7 . Ko da yake suna sanar da saƙo na salama , yaya aka bi da Kiristoci na gaskiya ? ( Yohanna 15 : 20 ; 17 : 14 ) Ɗan tarihi John L . von Mosheim ya kira Kiristoci na ƙarni na farko “ rukunin mutane da suka fi halin salama , waɗanda ba su taɓa tunanin mugunta ba ga jama’a . ” Dokta Mosheim ya faɗa cewa abin da “ yake ba Romawa haushi game da Kiristoci shi ne yadda bautarsu ke da sauƙi , wadda ba ta yi kama da bukukuwan addini na wasu mutane ba . ” Ya daɗa cewa : “ Ba sa miƙa hadayu , ba su da haikalai , ba su da siffofi , ko tsarin firistoci ; wannan ya isa ya jawo musu zargi daga mutane da ba su san wannan ba , waɗanda suke tunani babu addini idan ba waɗannan abubuwa . Da haka ana kallonsu kamar ba su yarda da akwai Allah ba ; kuma ga dokar Roma , waɗanda aka tuhume su da rashin yarda da Allah suna da lahani ga jam’iyyar ’ yan Adam . ” The World Book Encyclopedia ya ce : “ Babu wanda ya san daidai ranar haihuwar Kristi . ” Me ya sa bayin Jehovah na dā da yanzu ba sa bikin Ista ? Ista an ce wai bikin tashin Kristi daga matattu ne , amma tushe masu tabbaci sun haɗa ta da bautar ƙarya . Ko yaya dai , Encyclopædia Britannica ( Bugu na 11 ) ya ce : “ Babu wani nuni na bikin Ista cikin Sabon Alkawari . ” Wane biki Yesu ya kafa , su waye suke yinsa daidai ? Gaskiya da Kuma Hali W . Killen , farfesan tarihin addini , ya rubuta : “ A ƙarni na biyu da na uku gidan wasa a kowane babban gari wajen jan hankali ne ; ko da yake ’ yan wasan malalata ne , wasansu na biyan bukatar sha’awar lalata na zamani ne . . . . ( Romawa 13 : 1 - 7 ) Idan bukata ta mutane ta saɓa wa nufin Allah , suna tsayin daka : “ Dole sai mu fi biyayya ga Allah da mutane . ” Kiristoci na farko sun gabatar da Mulkin Allah , yadda ubanni Ibrahim , Ishaƙu , da Yakubu suka ba da gaskiya ga alkawarin ‘ birni da Allah ya yi . ’ ( Ishaya 2 : 4 ) Da ya lura da wannan kamani , mai koyar da tarihin coci Geoffrey F . “ Yana bukatar aminci a yarda cewa Shaidun Jehovah ba abin razana ba ne ga kowacce tsarin sarauta ta siyasa , ” in ji edita na Amirka ta Arewa . Masu mulki da suka fahimce su sun san ba abin da za su ji tsoronsa daga wurin Shaidun Jehovah . Da yake rubuta wa Daular Roma Antoninus Pius ( 138 - 161 A.Z . ) , Justin Martyr ya yarda cewa Kiristoci suna biyar harajinsu “ da son rai fiye da dukan mutane . ” ( Apology , babi na 42 ) Kiristoci sun amfana daga Salama ta Roma , dokarta da tsari , hanyoyi masu kyau , da tafiya babu haɗari a jirgin ruwa . 20 , 21 . Idan dukan mutane a duniya aƙalla suna ƙoƙari su yi rayuwa daidai da Littafi Mai Tsarki yadda Shaidun Jehovah suke yi , muguwar duniyarmu za ta bambanta . ” ( Afisawa 2 : 11 - 18 ; 1 Bitrus 5 : 9 ; 2 Bitrus 3 : 13 ) Sa’ad da wani shugaban ’ yan gadi na Filin Wasan Pretoria Show a Afirka ta Kudu ya ga yadda Shaidu daga dukan ƙabilai na masu hallara taron gunduma suka taru suna zaman lumana , ya ce : “ Kowa yana da hali mai kyau , mutane da suke magana da kyau ga juna , halin da aka nuna ’ yan kwanaki — ya nuna irin mutane waɗanda suke cikin jam’iyyarku , kuma duka suna zaman iyali mai farin ciki . ” • Game da bauta , wane kamani ne ke tsakanin Kiristoci na farko da kuma Shaidun Jehovah ? [ Hoto a shafi na 15 ] Yesu ya ba mabiyansa umurni su kiyaye bikin Tuna mutuwarsa ta hadaya [ Hoto a shafi na 18 ] Da ma Cleveland yana addu’a sau uku kowacce rana , yana roƙon Allah ya taimake shi ya sami hanyar da ta dace ya bauta Masa . Cleveland ya tabbata cewa iyayensa ba su yi bauta a hanyar da ta dace ba , amma bayan ya bincika wasu addinai , bai gamsu ba . Ko da yake ya taɓa ji game da Shaidun Jehovah , yana shakkar ko suna da gaskiya . Menene dalilinsa ? Ba da daɗewa ba Cleveland ya fahimci cewa nasabarsa da mata biyu ba ta gamsar da Allah . ( Ayukan Manzanni 1 : 8 ) Saboda wannan , biyu cikin abokansa na wasan ƙwallon suka soma halartan taron Shaidun Jehovah . [ Map / Hoto a shafi na 3 ] Wace tambaya ta taso game da tsari na Isra’ila , kuma me ya sa amsar take da muhimmanci a gare mu ? ( 1 Korinthiyawa 14 : 33 ) Haka ya kasance da Isra’ila . Zai yi kyau mu bincika yadda Jehovah ya yi mulkin wannan al’umma ta dā , mu lura musamman da yadda sha’ani da ya yi da Isra’ila ya nuna muhimmancin miƙa kai da aminci ga ikon Allah . Da akwai sarakuna , galadima , da kuma dattawa da suka zama masu hukunci da alƙalai na mutanen . ( Fitowa 18 : 25 , 26 ; Kubawar Shari’a 1 : 15 ) Amma , ya kamata mu sani cewa idan ba tare da shugabancin Allah ba waɗannan mutane da suke da hakki za su yi kuskure kuma su yi ɓatar basira . Musa ya gaya musu : “ A cikin shari’a ba za ku yi tara , sai ku ji ta ƙaramin mutum tamkar ta babban mutum ; ba za ku ji tsoron idon mutum ba ; gama shari’a ta Allah ce . ” ( b ) Wane darasi muka koya cikin aiki dabam dabam da Lawiyawa suka yi ? ( Kolossiyawa 3 : 23 ) Kula da bukatun ruhaniya na miliyoyin mutane , babban aiki ne , kuma firistocin ba su da yawa . Jehovah ya gaya wa Musa : “ Za ka sa Lawiyawa a hannun Haruna da ’ ya’yansa ; daga cikin ’ ya’yan Isra’ila su ne an ba shi su tuttur . ” — Litafin Lissafi 3 : 9 , 39 . Amma , kowanne Balawi , ko daga Kohatawa ne ko babu , suna da gata masu girma . Maimakon su miƙa kai da aminci ga ikon Allah , suka nuna rashin godiya suka shiga yin fahariya , da dogon buri , da kuma kishi . ( a ) Wanene Kora ? ( Litafin Lissafi 3 : 30 , 32 ) Duk da haka , shi wani shugaba ne mai daraja a Isra’ila . Yin sujjada ga ɗan maraƙin ya sa mutanenmu sun faɗā cikin bautar gunki . Hakan ya kai ga yi wa Musa da Haruna tawaye , a ƙarshe kuwa ga Jehovah . — 1 Samu’ila 15 : 23 ; Yaƙub 1 : 14 , 15 . 9 , 10 . Domin abin da ya faru , da waɗannan ’ yan tawayen ba su zargi ikon Musa ba . Ba da daɗewa ba Haruna da Maryamu suka nuna irin wannan hali . Ba ya yi magana kuma da mu ba ? ” Me suke nema kuma ? ( Fitowa 19 : 5 , 6 ) A wannan lokacin gaba gaɗi da kuma tawaye , lokaci ya yi da Alƙali da kuma Mai Ba da Doka na Isra’ila zai sa baki ! Daidai da Dokar Allah , firistoci ne kaɗai suke ƙone turare . Labarin ya ce : “ Ubangiji kuma ya yi magana da Musa da Haruna , ya ce , Ku keɓe kanku daga cikin jama’an nan , domin in halaka su farat ɗaya . ” Daga bisani , haƙurin Jehovah ya kai ƙarshensa . ( b ) Menene wannan labarin ya koya maka game da Jehovah ? Su wa suka nace a ’ yantar da Isra’ilawa ? A yau , akwai sabuwar “ al’umma ” da Jehovah ne Alƙalinta marar ganuwa , Mai Ba da Dokarta , da kuma Sarkinta . Waye Jehovah zai yi amfani da shi ya shugabanci wannan sabuwar “ al’ummar ” ? Manzo Bitrus ya amsa wannan tambayar a hurarriyar wasiƙarsa ta farko . Waɗannan dattawa sun cika farilla da aka jera cikin Kalmar Allah , wadda ita ce ’ yar ruhun Allah . ( 1 Timothawus 3 : 1 - 7 ; Titus 1 : 5 - 9 ) Domin haka ne za a ce an naɗa su ta wurin ruhu mai tsarki . Me ya sa za ka daraja dattawa masu aiki tuƙuru ? Maimakon mu zargi ikonsu , muna godiya ƙwarai ga dattawa masu aiki tuƙuru ! Cikin aminci suna shirya kuma suna gabatar da taron ikilisiya , suna aikin wa’azin “ bisharar mulkin ” tare da mu , kuma suna ba da gargaɗi na Nassi lokacin da muke bukatar haka . Menene dole dattawa su kula da shi , kuma me ya sa ? Sun san kasawarsu , ba sa ƙoƙarin wahalar da garken , “ gadōn Allah . ” Maimakon haka , suna ɗaukan kansu ‘ abokan aiki ne tare da ’ yan’uwansu . ’ ( 1 Bitrus 5 : 3 ; 2 Korinthiyawa 1 : 24 ) Dattawa masu tawali’u da suke aiki tuƙuru suna ƙaunar Jehovah , kuma sun sani cewa idan sun yi koyi da shi sosai , za su iya aiki da kyau domin amfanin ikilisiyar . [ Hasiya ] • Ta yaya za mu nuna cewa muna ƙaunar tsarin Jehovah a yau ? [ Hoto a shafi na 25 ] “ Muna jinsu suna zance cikin harsunanmu ayyuka masu - girma na Allah . ” — AYUKAN MANZANNI 2 : 11 . “ Ba labari , sai wani motsi kamar na hucin iska mai - ƙarfi ya fito sama , duk ya gama gida wurinda su ke zaune . Harsuna kuma mararraba da juna , kamar na wuta , suka bayyanu garesu . . . . Ɗaya cikin waɗanda suka fito daga Galili manzo Bitrus ne . Ya bayyana cewa ’ yan makonni da suka wuce , miyagun mutane sun kashe Yesu Kristi . Kuma yaya wannan labarin zai taimake mu mu sake duba hidimarmu ga Jehovah ? Wannan yana nufin cewa Allah zai ta da tsara na annabawa , maza da mata , kamarsu Dauda , Joel , da Deborah , don su faɗi abubuwa da za su auku a nan gaba ? Saboda haka za su zama kakakin Mafi Girma Duka . Suka ‘ karɓi maganarsa ’ da zuciya ɗaya “ aka yi musu baftisma : a cikin wannan rana fa aka ƙara musu masu - rai wajen talata . ” ( Ayukan Manzanni 2 : 41 ) Domin su Yahudawa ne na jiki da Yahudawa shigaggu , da farko suna da sanin muhimman Nassosi . Hakika , “ yau da gobe kuma , suka riƙa zuwa cikin haikali da zuciya ɗaya , . . . . suna yabon Allah , suna da tagomashi wurin dukan mutane . ” Babu shakka ƙaruwar , domin himmarsu ne a yin wa’azin “ bisharar , ” yayin da suka koma gida . — Kolossiyawa 1 : 23 . ( Fitowa 34 : 6 ; Ayukan Manzanni 13 : 48 ) Sun koyi game da tanadin Jehovah na fansa ta wurin Yesu Kristi , wanda jinin da ya zubar ya wanke su daga dukan zunubi . ( Ayukan Manzanni 24 : 15 ) Ƙauna ga Tushen “ ayyuka masu - girma ” ɗin nan na cika zuciyarsu , kuma suna motsa su su yi wa’azin wannan gaskiya mai tamani . Sanin nan ya motsa zuciyarsu , yana sake tunaninsu , kuma yana zama cikinsu . Amma akwai abu ɗaya cikin zuciyar Martha da ba ta manta ba , menene wannan ? Wata rana Martha ta ga Camille tana kuka domin wasu matsalolin da take da su . A lokaci na farko , ta je Majami’ar Mulki , ta saka riga da kuma takalma da Martha ta ba ta , kuma ta ce a yi nazarin Littafi Mai Tsarki da ita . Sun Motsa Su Bi Mizanan Jehovah ( Matta 24 : 14 ; 28 : 19 , 20 ) “ Ayyuka masu - girma na Allah ” ne ke motsa su sosai kamar Kiristoci na ƙarni na farko . “ Mata su yafa tufafi na ladabi tare da tsantsani da hankali ; ba da tubkakken gashi ba , ko da zinariya ko da lu’ulu’ai , ko da tufafi masu - yawan tamani ; amma ta wurin kyawawan ayyuka abinda ya dace ga mata masu - shaidan ibada ke nan . ” Kusan kowa , har da matalauta , za su iya bin mizanai na sa tufafinsu su zama da tsabta , da kyan gani . Saboda haka , yayin da masu hallarar suka isa wajen taron , sai a gansu buzu - buzu . ( a ) Menene ake nufi a sa tufafi da “ ladabi tare da tsantsani da hankali ” ? ( b ) Me ya ƙunsa mu sa tufafi irin ‘ na mutane da suke tsoron Allah ’ ? Cikin wannan tsara da matsi na tsara babu na biyunta , kada mu yarda wa duniya ta zaɓa mana tufafin da za mu yafa . Har ma tsarin tufafi na kasuwanci da na mutane masu sana’a ba koyaushe ba yake bisa mizanai masu kyau na abin da ya dace wa Kirista . Wannan ƙarin dalili ne da ya sa muke bukatar kada mu “ kamantu bisa ga kamar wannan zamani ” idan za mu yi rayuwa bisa mizanan Allah da haka za mu yi “ ado ga koyarwa ta Allah Mai - cetonmu cikin dukan abu . ” — Romawa 12 : 2 ; Titus 2 : 10 . Idan riga ce ko kuma siket , yaya tsawonta ? Domin Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Kristi kuma ba ya yi son kai ba . ” Me ke motsa ka ka mai da hankali ga adonka da sa tufafi ? Hakika , gata ce mai girma gare mu da muka koyi gaskiyar nan ! Domin mun ba da gaskiya cikin jinin Yesu Kristi da ya zubar , an gafarta mana zunubanmu . Ba ma tsoron mutuwa kamar waɗanda ba su da bege . Maimako , muna da tabbaci daga Yesu cewa wata rana “ dukan waɗanda suna cikin kabarbaru za su ji muryatasa , su fito kuma . ” [ Hasiya ] Ko da yake kalmomin Bulus domin mata Kirista ne , ƙa’ida ɗaya ce ga maza Kirista da kuma matasa . Adonka yana yaba wa Allah da kake bauta wa ? Iyaye Kirista dole ne su kula da adon iyalinsu Darasi Daga Shamuwa ‘ I , KO SHAMUWA cikin sama tana sane da kwanakinta . . . Namijin da tamacen duka suna saka hannu wajen ɗuma ƙwansu da kuma ciyar da ’ yan tsaki . Ga mutane da yawa a yau , aminci , ra’ayin dā ne — abu mai kyau amma ba ya yiwuwa . “ Na Yi Muku Kwatanci ” Mun kuma sani cewa koyarwarmu za ta sa rai ko mutuwa a gaban waɗanda muke koyar da su ! ( 1 Timothawus 4 : 16 ) Za mu iya tambayar kanmu : ‘ Ni mai koyarwa ne yadda ya kamata na zama kuwa ? Amma , tushen koyarwa mai kyau , ba batun gwaninta ba ne amma abu ne mafi muhimmanci . Ƙauna ta Allah Gaskiya Ce da ta Daɗe ( Luka 2 : 52 ) Sa’annan , a lokacin baftismarsa , ya ga wani abu na musamman . Bayan haka ya yi kwanaki 40 yana azumi cikin daji . Lallai da bambanci tsakanin waɗannan ’ ya’yan Allah biyu ! ( Matta 4 : 1 - 11 ) Hakika , Yesu ya yi ƙaunar dukan gaskiya da Jehovah ya koya masa . ( Yohanna 7 : 16 ; 8 : 28 ; 12 : 49 ; 14 : 10 ) Ya yi ƙaunar gaskiya da ta zo daga wajen Allah sosai da ba zai sake ta da nasa ra’ayi ba . Ya yi ƙaunar ƙa’idodi da Jehovah ya koyar ta wannan ayar . Sau da yawa haka yake faruwa tsakanin malamai ’ yan Adam . Amma ka tuna cewa Yesu ya nuna hikima a hanyar da ta nuna yana tsoron Allah . Ta yaya Yesu ya nuna cewa ba ya son mabiyansa su ji tsoronsa ? Me ya sa ? Bai ce kawai “ Ki warke ” ba . Ka yi la’akari da abin da ya faru sa’ad da ya sadu da Natanayilu , wanda daga baya ya zama manzo . Yana da kasawarsa , yadda dukanmu muke da ita . Sa’ad da ya ji game da Yesu , ya yi magana mai ɓata rai : “ Ya yiwu wani abu mai - kyau shi fito Nazarat ? ” Soja na lokacin , ƙila rayuwarsa ta cika da ayyukan nuna ƙarfi , kisa , da kuma bautar ƙarya . ( Matta 20 : 28 ) Yesu ya cika waɗannan kalmomi . Ko da yake kamiltacce ne , Yesu mutum ne , da yake gajiya kuma yake jin yunwa . Har a lokacin da ya gaji ma ko kuma yana bukatar hutu ko lokacin yin addu’a , ya saka bukatun wasu gaba da na shi . — Markus 1 : 35 - 39 . Wace hanyar koyarwa ce ta bambanta Yesu da Farisawa , me ya sa hanyar nan take da amfani ? ( Matta 8 : 20 ) Yesu ya yi wa almajiransa hidima ta yi musu kwatanci cikin tawali’u . Ƙaunarsa ga abin da ya koyar da ƙaunarsa ga mutane da ya koyar da su a bayyane suke ga dukan mutane masu zuciyar kirki da suka ga kuma suka ji shi . • Menene tushen koyarwa da kyau , kuma wa ya nuna ? • Ta yaya Yesu ya nuna ƙauna ga mutane da ya koyar da su ? Kuma ƙauna aba ce da dukanmu za mu iya koya . Me ya sa wasu suke iske shi da wuya su yi nazari , amma wane gargaɗi aka samu a Misalai 2 : 1 - 5 ? Don mu yi ƙaunar gaskiya da muke koya wa wasu , dole ne mu yi ƙaunar koyon gaskiyar mu kanmu . Amma , yana da muhimmanci , mu koya daga Jehovah . Misalai 2 : 1 - 5 ta ce : “ Ɗana , idan ka karɓi zantattukana , ka ɓoye dokokina a wurinka : Har da za ka karkata kunnenka ga hikima , ka maida zuciyarka ga fahimi : I , idan ka nace bin ganewa , ka tada muryarka garin neman fahimi : Idan ka neme ta kamar azurfa , ka biɗe ta kamar da a ke biɗan ɓoyayyun dukiya : Sa’annan za ka gane tsoron Ubangiji , ka ruski sanin Allah . ” Menene zai motsa mu mu yi dukan wannan ? Menene zai sa mu yarda kuma mu yi ɗokin koyon abin da Jehovah yake koya mana ? Ra’ayinmu . ( b ) Me ya sa za mu ci gaba da ƙara wa sani da muka samu daga Littafi Mai Tsarki ? Da shigewar lokaci , godiyarka ga dukiyar ta yi yaushi ne ? Kalmar Allah na cike da lu’ulu’u da bayani mai kyau na gaskiya . Ko nawa ka samu , za ka ƙara samu . Waɗanne hanyoyi za mu nuna wa wasu cewa muna ƙaunar gaskiya da muka koya daga Littafi Mai Tsarki ? Ka ba da misali . 9 , 10 . A bin misalin Yesu , ba ma ba da amsarmu daga namu ra’ayin ba kawai . Ka yi abin da za ka iya don ka yi shiri . Zai fi kyau ka ce , “ Kalmar Allah , Littafi Mai Tsarki , ta hana , ” ko kuma , “ Zai baƙanta wa Allahna rai . ” Waɗanne kayan bincike za su taimake mu mu kasance a shirye mu amsa tambayoyi game da gaskiyar Kalmar Allah ? * Ka zaɓi wasu darussa da wataƙila mutane za su yi maka tambaya a kai , ka maimaita wasu darussa na nassi . Saboda haka , idan an yi maka tambaya daga Littafi Mai Tsarki da ba za ka iya ba da amsar ba , za ka iya cewa : “ Mun gode da irin wannan tambaya mai kyau da ka yi . Za a yi wannan hukunci a nan gaba kuma wanda Jehovah ya naɗa , Yesu Kristi zai yi wannan . Idan ba sa son su ji saƙon da muka kawo musu , na fahimci dalilin da ya sa suke jin haka ? ( Ru’ya ta Yohanna 12 : 9 ) Sa’ad da mutane suka ga juyayinmu na gaske , za su fi saurarar saƙonmu . Me ya sa yake da muhimmanci mu kasance da taushin hali da ladabi ga waɗanda muke musu wa’azi ? ( 1 Korinthiyawa 8 : 1 ) Yesu yana da ilimi sosai , duk da haka bai da girman kai . Babban Mai Koyarwa , Jehovah , yana isar da mu don hidima . Saboda haka , ta nacewa a aikin , ban da fid da rai , muna yi wa mutane masu kama da tumaki da ba mu kai ba tukuna hidima cikin aminci . ( 1 Timothawus 1 : 11 ) Sa’ad da suke lura da halinmu da yadda muke bi da maƙwabtanmu , abokan makaranta , abokan aiki , suna gani cewa muna da farin ciki da gamsuwa ? Hakanan ma , muna koya wa ɗaliban Littafi Mai Tsarki cewa ikilisiyar Kirista ce wurin ƙauna a duniyar da ba ta da juyayi , da ta cika da mugunta . Shaidun Jehovah ne suka buga . Yaya Za Ka Amsa ? Ka yi abin da za ka iya ka yi shiri Idan ka ruski “ sanin Allah ” za ka iya yin amfani da Littafi Mai Tsarki da kyau Muna nuna ƙauna ga mutane ta gaya musu bishara Firistoci da Farisawa suka tambaye su dalilin haka : “ Don me ba ku kawo shi ba ? ” * — Yohanna 7 : 32 , 45 , 46 . Mutanen garinsu suka yi mamaki “ da zantattukan alheri da suka fito bakinsa . ” Amma kuma Yesu yana da fahimi ƙwarai game da hanyoyin koyarwa . A cikin talifofi na gaba za mu tattauna wasu hanyoyi masu muhimmanci da ya yi amfani da su da kuma yadda za mu koye su . ( Ayukan Manzanni 4 : 13 ) Domin ya taɓa zuciyarsu , ya yi amfani da kalmomi da waɗannan mutane za su iya fahimta . Sau da yawa , Yesu yana amfani da gajerun maganganu , da suke fita sarai , don ya idar da saƙo cikin sauƙi wanda ke cike da ma’ana . Sau da yawa ya yi hakan ko da zai ci masa lokacin koya wa masu sauraronsa darasi . * Bitrus , da wani lokaci yana aikata abu bisa motsin rai , ya amsa , ‘ E . ’ Ya ce , Daga baƙi ne ; kāna Yesu ya ce masa , ’ Ya’ya fa sun kuɓuta . ” Me ya sa ? Misali na biyu game da abin da ya faru ne a daren Faska ta shekara ta 33 A.Z . , sa’ad da taron ’ yan iska suka zo su kama Yesu . Me Yesu ya yi ? Duk da haka , ya ba da lokaci a take a wurin ya sahinta a zuciyar Bitrus muhimman gaskiya ta yin amfani da tambayoyi . Ba a bayyane yake ba cewa Yesu ya san darajar yin amfani da tambayoyi ? Ta wurin zuguguntawa , Yesu ya yi kwatanci da ya zama da wuya a manta . Bari mu bincika misalai kalilan . ( Matta 7 : 1 - 3 ) Za ka iya ƙaga yanayin ? Amma kuma “ gungume ” ne ya ɓata iyawar mai sukan ya yi gyara — katako ko kuma itace da ake amfani da shi a toƙare jinka . Amma a alamance suna haɗiye raƙumi , wanda shi ma marar tsarki ne . Ina waɗansu darussa da Yesu ya koyar ta yin amfani da zuguguntawa ? ( Matta 17 : 20 ) Babban raƙumi da yake fama ya shiga kan allurar ɗinki — ya bayyana wahalar mai arziki da yake ƙoƙarin ya bauta wa Allah kuma ya bi salon rayuwa na son abin duniya ! Domin shi kamili ne , Yesu gwani ne wajen saka mutane su yi tunani ta wajen magana da hujja . A wasu lokatai , ya yi magana da hujja don ya tsayayya wa cajin ƙarya na ’ yan addini masu hamayyarsa . Da suka ji game da shi , Farisawa suka ce : “ Wannan mutum ba ya fitarda aljanu ba , sai ta wurin Ba’alazabula [ Shaiɗan ] sarkin aljanu . ” Amma , don su sa mutane su ƙi gaskata Yesu , suka ce ikon na Shaiɗan ne . Lallai kuwa , magana ce da hujja , ko ba haka ba ? Ya tuna cewa wasu cikin mabiyan Farisawan sun fitar da aljanu . Sau da yawa ya yi amfani da hanyar sa tunani na abin da ake iya ce da shi “ balle fa ” don ya taimaki masu sauraronsa su samu ƙarin fahimtar gaskiya zuwa tabbacinta . Sai kuma ya kammala da cewa : “ Idan ku fa da ku ke miyagu , kun san yadda za ku ba ’ ya’yanku alherai , balle fa Ubanku na sama za ya bada Ruhu Mai - tsarki ga waɗanda su ke roƙonsa ? ” Idan wani aboki da yake da wuya a gamsar da shi ya iya gamsar da bukatar maƙwabcinsa , kuma idan iyaye ajizai sun iya cika bukatar ’ ya’yansu , balle kuma Ubanmu mai ƙauna na samaniya ya ba da ruhu mai tsarki ga bayinsa masu aminci da suke zuwa gare shi cikin addu’a ba ! ( b ) Bayan maimaita kalilan cikin hanyoyin koyarwa na Yesu , me muka kammala ? Kuma me ya sa misalansa suke da kaifi haka ? Lallai dogaran ma’aikatan Majalisa ne kuma suna ƙarƙashin ikon manyan firistocin . Ƙauli na ƙarshe da ke Ayukan Manzanni 20 : 35 , manzo Bulus ne kaɗai ya ɗauko shi , ko da yake ma’anarsu tana cikin Linjila . • Menene zugugu , kuma ta yaya Yesu ya yi amfani da wannan hanyar koyarwa ? Yesu ya yi amfani da kalmomin da talakawa za su fahimta 1 , 2 . ( a ) Me ya sa ba shi da sauƙi a manta da misalai masu ci ? Wani mawallafi ya lura cewa misalai “ sukan sa kunnuwa su zama idanu su sa masu sauraro su ga hoton abin da suke ji . ” Lallai Jehovah ya daraja wannan hanyar koyarwa ! Yanzu sai mu bincika wasu abubuwa da suka sa misalansa suke da kaifi . Sun sami gata su ji muryar Yesu , amma ba su da zarafin buɗe littattafai don su tuna abin da ya faɗa . Maimakon haka , suna bukatar su kasance da kalmomin Yesu a azantai da kuma zukatansu . Ta wurin yin amfani mai kyau da misalai , Yesu ya sa ya zama da sauƙi su tuna abin da ya koyar . Ta yaya ? Yesu yana zaɓe a batun bayani . Ga misali , cikin almarar bawa marar tausayi , bai ba da bayanin dalilin da ya sa bawan ya ci bashi har ya kai dinari 60,000,000 ba . Muhimmin abu shi ne , ba yadda bawan ya ci bashin ba ne , amma yadda aka gafarta masa bashin da kuma yadda shi ya bi da ɗan’uwansa bawa da ya ci ɗan bashinsa . ( Matta 18 : 23 - 35 ) Haka kuma , cikin almarar ɗa mubazzari , Yesu bai ba da bayanin abin da ya sa ƙaramin ɗan ya biɗi gadōnsa da abin da ya sa ya lalata shi ba . Shi ya sa , maimakon ya kwatanta yadda mutumin Basamariyen yake , Yesu ya yi zancen abin da ya fi muhimmanci — yadda Basamariyen ya taimaki Bayahude da aka ji wa rauni yana kwance a kan hanya . Ka ɗan dakanta , ka yi tunani game da rayuwarsa da farko . ( Matta 13 : 47 ) Sau nawa yake ganin yara suna wasa a kasuwa ? ( Matta 11 : 16 ) Mai yiwuwa ne Yesu ya lura da wasu abubuwa na yau da kullum da suke cikin almararsa — irin da ake shukawa , bikin aure na farin ciki , da kuma gonar alkama da ke nuna a cikin rana . — Matta 13 : 3 - 8 ; 25 : 1 - 12 ; Markus 4 : 26 - 29 . A cikin almarar Basamariye mai maƙwabtaka , me ya sa yake da muhimmanci cewa Yesu ya yi amfani da hanyar da take “ daga Urushalima zuwa Jericho ” don ya koyar da darasinsa ? Yesu ya fara da cewa : “ Wani mutum yana tafiya daga Urushalima zuwa Jericho ; ya gamu da mafasa , suka yi masa tsiraici , suka dudduke shi , suka tashi , suka bar shi tsakanin rai da mutuwa . ” Lokacin da yake faɗin almarar , yana Yahudiya ne , kusa da Urushalima ; saboda haka masu sauraronsa sun san hanyar . Hanyar tana da kwāna - kwāna da mafasa suke samun wajen ɓuya . ( Luka 10 : 31 , 32 ) Firistoci suna hidima a haikali a Urushalima , kuma Lawiyawa suna taimakonsu . Bari mu ga yadda ya yi amfani mai kyau da wannan ilimin a koyarwarsa . A wani lokaci , Yesu ya yi amfani da wani abin da ya faru domin ya ƙi wani ra’ayin cewa masu - alhaki ne bala’i ke faɗa musu . Ya ce : “ Ko kuwa waɗannan ashirin biyu babu , da soro ya auko musu cikin Silwami , ya kashe su , kuna tsammani su masu - alhaki [ masu zunubi ] ne gaba da dukan mazauna cikin Urushalima ? ” Yesu ya san Nassin da ya yi daidai da zai yi amfani da shi , kuma masu sauraronsa Yahudawa sun san wannan . — Matta 12 : 1 - 8 . Babu shakka , sai mu yi mamaki kawai game da iyawarsa da babu na biyunsa a idar da muhimman gaskiya a hanyar da masu sauraronsa suka fahimta . To , ta yaya za mu iya yin koyi da shi a koyarwarmu ? An san shi da yin amfani da almara , da aka ba da ma’anarsa cewa “ gajeruwar tatsuniya ce , labari da a cikinta ake fahimtar gaskiya ta ɗabi’a ko kuma ta ruhaniya . ” • Me ya sa Yesu ya koyar da misalai ? [ Hotuna a shafi na 22 ] Yesu ya yi zancen bawa da ya ƙi ya gafarta bashi kalilan kawai da kuma uban da ya gafarta wa ɗan da ya kwashi dukan gadōnsa ya lalatar 1 , 2 . ( a ) Ta yaya ne dukanmu muka kasance malamai ? Ta yaya za mu iya kyautata gwanintarmu wajen koyarwa ? ‘ Shi kamili ne . ’ Duk da haka , ko yaya iyawarmu yake , za mu iya yin iyakacin ƙoƙarinmu mu yi koyi da hanyar da Yesu ya koyar . Muhimman gaskiyar Kalmar Allah ba su da wuya . Yayin da kake tafiyar da nazari na Littafi Mai Tsarki ko kuma ka koma ziyara wajen waɗanda suke son zance , ta yaya za ka koyar da sauƙi ? Don ya tabbata cewa masu sauraronsa sun fahimta , waɗanda da yawansu “ marasa - karatu ne , talakawa , ” Yesu ya yi amfani da harshe da za su iya fahimta . ( 1 Korinthiyawa 2 : 1 , 2 ) Misalin Yesu ya nuna cewa kalmomi masu sauƙi da aka zaɓa za su iya idar da gaskiya da iko ƙwarai . * Ba ma bukatar mu hanzarta koyarwar , sai ka ce gama littafin ne muhimmin abu . Maimakon haka , yana da kyau a lura da bukatar ɗalibin da kuma iyawarsa don a san yawan yadda za a yi nazarin . Da haka , gaskiya za ta iya taɓa zuciyarsa kuma ta motsa shi ya ɗauki mataki . — Romawa 12 : 2 . Ta yaya za mu zaɓi tambaya da za ta dace da abin da maigidan yake so ? Ka tuna cewa Yesu gwani ne wajen amfani da tambayoyi don ya sa almajiransa su furta abin da ke zuciyarsu kuma ya motsa su su faɗaɗa tunaninsu . Sa’an da ka isa wani gida , ka duba gidan . Za mu iya yin tambayar nan : ‘ Kana tsammani lokaci zai zo da kai da ni ba za mu ji tsoro ba cikin gidanmu da kuma a kan titi ? ’ ( Misalai 20 : 5 ) Ga misali , a ce muna nazarin babin nan “ Abinda Yasa Rayuwa Mai - Ibada Ke Kawo Farinciki , ” cikin littafin nan Sanin . Ba za mu so mu yi tambayoyi da za su kunyatar da ɗalibin Littafi Mai Tsarki ba ko kuma su rena shi ba . — Misalai 12 : 18 . A wasu lokatai Yesu ya yi amfani da irin tambayoyin nan . ” Sai kuma a ƙarshe , zai iya sake ambata tambayoyin don ya maimaita muhimman darussan . Don ya tabbata cewa wannan da ya raunana ya yi amfani da nassin ga kansa , dattijon zai iya tambayarsa : ‘ Jehovah yana kusa da wa ? Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Gama kowanne gida akwai mai - kafa shi ; amma wanda ya kafa dukan abu Allah ne . ” Mafi ci kuma shi ne rinjaya ta ‘ balle fa ’ da Yesu ya yi amfani da ita wasu lokatai . ( Luka 11 : 13 ; 12 : 24 ) Idan aka faɗe shi daidai , irin wannan rinjaya tana sahinta abu a zuciya . Lallai tunanin wutar jahannama zai zama da ƙyama ga Ubanmu mai ƙauna na samaniya ! ’ Me ya sa misalai suke da amfani a koyarwa ? ( Markus 4 : 33 , 34 ) Bari mu bincika yadda za mu iya amfani da irin wannan hanyar koyarwa . Wannan batun kansa ma siffar magana ce , amma wane misali mai kyau za mu iya amfani da shi mu bayyana batun — magogi ko soso ? Da ƙyar a ce ba a gane darasin misalin nan ba . * Ga misali , misalin da aka yi amfani da shi a sakin layi na 11 na babi na 17 cikin littafin nan Sanin . Ya kwatanta halaye dabam dabam cikin ikilisiya da motoci da yawa da suke tafiya kusa da kai a kan hanya . Za mu iya yin amfani da misalai cikin littattafai a koyarwarmu , muna daidaita su da bukatar ɗalibin Littafi Mai Tsarki ko kuma mu gyara mu yi amfani da shi cikin jawabi . Ladar zama mai koyarwa da kyau da yawa take . Yayin da muka koyar , muna ba wasu abin da muke da shi ; muna ba da kanmu mu taimake su . [ Hasiya ] Ka duba “ Gabatarwa don Amfani Cikin Hidimar Fage , ” shafofi 2 - 7 . — Shaidun Jehovah ne suka buga . • Ta yaya za mu yi amfani da rinjaya mu taƙaita halaye da kuma hanyoyin Jehovah ? • A ina za mu samu misalai da suka dace ? Me ya sa ba za ka duba inda aka ɗauko su kuma ka ga yadda misalan suka fito da ma’anar batun da ake tattaunawa ba ? • Dole waɗanda suke neman nasara cikin aure su samu abokan aure da suka dace , kamar zabiya ko kuma masu sauke kwalaye masu nauyi . — Hasumiyar Tsaro , 1 ga Yuni , 2001 , shafi na 8 . • Furta yadda kake ji kamar jefa kwallo ne . • Yadda Yesu ya ceci zuriyar Adamu za a iya gwada shi da wani mawadaci da ya zo ya biya bashin wani ma’aikata ( wanda manaja marar gaskiya ya ci kuɗin ma’aikata ) kuma ya sake buɗe ma’aikatan , a ta haka ya amfani ma’aikata da yawa . — Hasumiyar Tsaro , 1 ga Afrilu , 1992 , shafi na 27 . Kiristoci na gaskiya masu koyar da Kalmar Allah ne Dattawa za su iya amfani da tambayoyi su taimaki ’ yan’uwa masu bi su sami ta’aziyya daga Kalmar Allah Wannan adadin ya tunasar da mu kalmomin Yesu a Huɗuba Bisa Dutse : “ Idan kuna gafarta ma mutane laifofinsu , Ubanku na sama kuma za ya gafarta muku . Amma idan ba ku gafarta ma mutane laifofinsu , Ubanku kuma ba za shi gafarta naku laifofi ba . ” “ Ya kamata mu daɗa maida hankali musamman ga abin da aka ji , domin kada mu zakuɗa . ” — IBRANIYAWA 2 : 1 . A dukan waɗannan yanayi , janye hankali yana iya jawo bala’i . Bulus ya nanata cewa Yesu Kristi da aka ta da daga matattu an ba shi matsayin da ya fi na dukan mala’iku , domin yana zaune a hannun dama na Allah . Domin Shugabansu ba ya nan , wasu Kiristoci Ibraniyawa suka fara zakuɗa daga bangaskiya ta gaske . Mutane suna ganin firistoci kuma suna jin ƙanshin hadaya ta ƙonawa da ake yi . ( Ibraniyawa 9 : 24 ) Ba kamar kaciya da ake gani ta Doka ba , kaciyar Kiristoci kuwa ta “ zuciya ce , cikin ruhu . ” Ta yaya Bulus ya nuna cewa tsarin bauta da Yesu ya kafa ya fi na Doka girma ? Ya annabta cewa za a halaka Urushalima . Maimakon haka , ya ba da wannan umurnin : “ Sa’anda kun ga Urushalima tana kewaye da dāgar yaƙi , sa’annan ku sani ribɗewarta ta kusa . Littafi Mai Tsarki kamar ‘ haske ne a tafarkinmu ’ sa’ad da yake gaya mana nufin Allah domin nan gaba . Abin da ya sa ke nan yana da muhimmanci mu “ daɗa maida hankali ” sa’ad da muka taru da ’ yan’uwanmu masu bi domin koyo da kuma sa’ad da muke karanta Kalmar Allah da kanmu . Me ya sa saurara a taron ikilisiya wani lokaci ƙalubale ne ? Idan muna so mu koyi sanin Allah , za mu amfana daga taro , ko yaya ƙwarewar mai jawabin . Yana da amfani mu zaɓi tsari da kuma yanayin da ya dace don nazari . ( Afisawa 5 : 15 , 16 ) Wasu suna keɓe ɗan lokaci da safe sa’ad da babu abin raba hankali . Wasu kuma sun ga cewa yamma ta yi kyau a gare su . Batun shi ne kada mu ƙyale bukatarmu mai muhimmanci na neman cikakken sani na Allah da kuma Ɗansa . Menene bimbini , kuma ta yaya zai taimake mu ? Yana taimaka mana mu ɗauki tunanin Allah daga shafuffukan littafi mu rubuta su cikin zuciyarmu . Domin mu amfana ƙwarai daga nazari da kuma bimbini , dole ne mu kawar da abin da yake raba hankali daga zuciyarmu . Yin haka zai ɗauki lokaci da kuma ƙoƙari , amma , zai kasance da wartsakewa idan muka ci abinci na ruhaniya kuma muka sha ruwan gaskiya da ya fito daga Kalmar Allah ! ( a ) Game da nazari da kanmu , menene ya taimaki wasu su tsawonta mai da hankalinsu ? Burinmu shi ne mu daɗe muna nazari maimakon mu gama cikin hanzari . Muna bukatar mu gina son abin da muke bincike a kai . Idan haka ne , shekaru biyar ne kaɗai bayan haka sojojin Cestius Gallus suka kewaye Urushalima . [ Hoto a shafi na 11 ] Ka Ci Gaba Da Aikata Abubuwa Da Ka Koya “ Abubuwan da kuka koya kuka karɓa kuma , kuka ji kuka gani a wurina , waɗannan sai ku aikata : Allah kuwa na salama za ya zauna tare da ku . ” — FILIBBIYAWA 4 : 9 . 1 , 2 . Wannan kan magana na jaridar Emerging Trends ya taƙaita bincike ne da aka yi a ƙasar Amirka . ( b ) Ta yaya mabiyan Yesu suke amfani da gargaɗin Bulus da ke rubuce a Filibbiyawa 4 : 9 ? Amma , ga Kiristoci na gaskiya yanayin ya bambanta . ( Tafiyar Tsutsa Tamu ce ; Filibbiyawa 4 : 9 ) Kiristoci ba yarda da gaskiyar Kalmar Allah kawai suke yi ba . Amma domin su faranta wa Allah rai , za su bukaci su ci gaba da riƙe wannan kwatancin gaskiya ta wajen aika abin da suka koya . Ta mai da hankali wajen nazarin hurarrun rubutu da kuma amfani da su a rayuwarsu . * Tatsuniyoyi wataƙila sun haɗa da jita - jita da ta bazu . Gogaggun ’ yan sūka suna yi wa Littafi Mai Tsarki ba’a domin da’awarsa na hurewa daga wurin Allah . Wace hanya ce ɗaya da za mu gwada mu gani ko muna cikin imani ? ( 2 Korinthiyawa 4 : 17 ) Ko ma mun fuskanci wasu gwaji a cikin ikilisiya , me ya sa za mu daina bauta wa Jehovah ? ( Galatiyawa 6 : 10 ) Rayuwarmu za ta gyaru idan muka bi ƙa’idodin Littafi Mai Tsarki . ( a ) Ta yaya wata yarinya ta yi gaba gaɗi ta yi wa’azi a makaranta ? Hakika Jehovah yana farin ciki idan matasa da suke aikata abin da suka koya , suka yi gaba gaɗi suka yi wa’azi a makaranta ! — Misalai 27 : 11 ; Ibraniyawa 6 : 10 . Ta yaya Makarantar Hidima ta Allah ta amfani wata matashiya ? Wani misali na Elizabeth ne . Tun lokacin da take ’ yar shekara bakwai har ta kare makarantar firamare , wannan yarinyar tana gayyatar malamanta zuwa Majami’ar Mulki duk lokacin da take da aiki a Makarantar Hidima ta Allah . Idan malamin ba zai iya zuwa ba , Elizabeth za ta tsaya bayan an tashi a makaranta ta gabatar da aikin ga malamin . “ Da sun raba ni da $ 9,000 ! ” in ji shi . Ya taɓa baƙin ciki sa’ad da aka sace hularsa a cikin coci . Ka riƙa taruwa da masu bauta wa Jehovah a kai a kai , kuma ka mai da hankali ga abin da ake gabatarwa a taron Kirista . [ Hasiya ] Tobi , wanda wataƙila aka rubuta a ƙarni na uku K.Z . , ya haɗa da tatsuniya na wani Bayahude mai suna Tobiya . • Waɗanne “ tatsuniyoyi ” muke bukatar mu ƙi ? Duniya ta cika da yaƙe - yaƙe , ayyukan ta’adanci , wahala , yin laifi , da cututtuka — mugunta da ba da daɗewa ba za ta shafe mu kai tsaye , idan ba su shafe mu ba ma ke nan . Yadda Allah Yake Ɗaukan Mugunta Ya dace mu juya ga Allah don ta’aziyya , tun da shi nagari ne kuma mai juyayi kuma yana da ikon da zai kawar da mugunta daga duniya . Abin lura ne cewa Bulus ya ce wa mutanen Listra : “ A cikin zamanun da suka wuce [ Allah ] ya bar dukan al’ummai su yi tafiya cikin nasu tafarku . ” Zai yi wani abu game da ita ? BANGO : Tanka : UN PHOTO 158181 / J . Isaac ; girgizar ƙasa : Hoton Kamfani na San Hong Cikakken Sani Game da Allah na Yi Mana Ta’aziyya GA WASU mutane , abin da Littafi Mai Tsarki ya ce game da ƙaunar Allah da jinƙai na ta da tambayoyi . ’ Yan kwanaki bayan halaka Cibiyar Kasuwanci ta Duniya a New York , ( World Trade Center ) sanannen shugaban addini a Amirka ya ce : “ A rayuwata an tambaye ni sau da yawa abin da ya sa Allah ya ƙyale masifa da wahala . Hakika , ban san dalilin ba gabaki ɗaya , kamar yadda nake so . ” Ya kuma yarda da ra’ayin wani ɗalibi da ya rubuta : “ Rashin yiwuwar fahimtar wahala ɓangare ne na rashin yiwuwar fahimtar Allah . ” Akasin abin da shugabanan addinai suka ce , Littafi Mai Tsarki ya nuna cewa za a iya fahimtar abin da ya sa Allah ya ƙyale mugunta . ( Yaƙub 1 : 14 , 15 ) An ga tawayenta a duniya sa’ad da ta rinjayi ma’aurata na farko su bi ta wajen yi wa Allah rashin biyayya . Maimakon su yi biyayya ga umurnin Allah da ke a bayyane kada su ci ko taɓa ’ ya’yan itace na sanin nagarta da mugunta , Adamu da Hauwa’u suka tsinke wasu suka ci . Mahaliccin yana da ikon ya bukaci cikakkiyar biyayya daga mutane ? Zai fi kyau ne idan mutane suka bi ’ yancin kansu ? Zai iya amfani da ikonsa ya halaka ’ yan tawayen babu ɓata lokaci . Duk da haka , wannan ma ba zai amsa da’awar Shaiɗan ba cewa zai fi kyau ’ yan Adam su yi sarautar kansu . Ko da wannan yana nufin ƙyale mugunta na ɗan lokaci , da haka mutane sun samu zarafin nuna ko za su iya sarautar kansu da ’ yanci daga Allah , su yi rayuwa ta mizanan kansu na abin da ke nagari da mugunta . Kasawar tawaye ga Jehovah zai warware mahawarar da aka tayar a Adnin dindindin . An ba manzo Yohanna a wahayi hoton abubuwa masu ban al’ajabi da za su zo . Ya rubuta : “ Na ga sabuwar sama da sabuwar duniya kuma : gama sama ta fari da duniya ta fari sun shuɗe ; teku kuma ba shi . . . . A furci da ya nanata gaskiyar wannan alkawari , an gaya wa Yohanna : “ Ka rubuta : gama waɗannan zantattuka masu - aminci ne masu - gaskiya . ” — Ru’ya ta Yohanna 21 : 1 - 5 . Jehovah ya yi alkawari cewa zai mayar da mutane da yanzu suna barci a mutuwa zuwa rai . Hakika wannan labari ne — ba irin wanda muke gani a telibijin ba ko kuma wanda muke karantawa a jarida amma labari ne mai kyau . GRANT ; bom na atam : hoton USAF ; sansani : hoton U.S . Kambin Bangirma ga Majami’ar Mulki Tarayyar Ma’aikata na Ƙawata Mahalli ta Finland ta kuma gaya wa manema labarai cewa : “ A wurare dabam dabam na ƙasar , Majami’un Mulki na Shaidun Jehovah , kusan kowacce an zana ta da kyau . Amma , abin da ya sa waɗannan wurare suke da kyaun gaske ma shi ne cewa cibiyoyi ne na bauta ta gaskiya da kuma koyar da Littafi Mai Tsarki . Ga Shaidun Jehovah miliyan shida da suke ko’ina cikin duniya , Majami’ar Mulki — da aka shirya da kyau ko mai sauƙi — wuri ne da ake so ƙwarai . Jehovah Yana Yi Wa Waɗanda Suke Biyayya Albarka Kuma Yana Kāre su 1 , 2 . ’ Yan tsaki suka ruga wajenta , nan da nan ta ɓoye su a ƙarƙashin fukafukanta . Sa’ad da al’ummar Isra’ila take wa Jehovah biyayya , ta amfana daga kulawarsa a kai a kai . A wannan shekara sojojin Roma , suna riƙe da mizanansu ta yin biki da sifar gaggafa , suka sauƙo wa Urushalima suka halaka ta . Duk da nacewarsa game da biyayya , Jehovah ya san kasawar mutane ajizai . Ɗaya cikin waɗannan Sarki Jehoash ne na Yahuda ta dā . Lokacin da Jehoash ya kai shekara bakwai , Babban Firist Jehoiada da gaba gaɗi ya fito da shi daga inda yake ɓoye ya naɗa shi sarki . Domin Jehoiada mai jin tsoron Allah ya zama kamar uban Jehoash kuma mashawarcinsa , saurayin “ ya yi abin da ke daidai a gaban Ubangiji dukan kwanakin ran Jehoiada [ firist ] . ” — 2 Labarbaru 22 : 10 – 23 : 1 , 11 ; 24 : 1 , 2 . Rundunan Suriyawa — “ mutane kima ” kawai — suka kawo wa Yahuda hari “ suka halaka dukan sarakunan jama’a daga cikin mutane . ” Rundunan suka tilasta wa sarkin ya ba da kayansa da kuma zinariya da azurfa na alfarwa ta sujjada . Biyayya ta Ceci Wani Sakatare Me ya sa ? Da ya lura cewa Baruch ya canja halinsa , Jehovah ya yi masa gargaɗi : “ Kana fa biɗa ma kanka manyan abu ? ( 2 Labarbaru 26 : 3 , 4 , 16 ; Misalai 18 : 12 ; 19 : 20 ) Saboda haka , idan mun ‘ iske kanmu a cikin kowanne laifi ’ kuma aka yi mana gargaɗi daga Kalmar Allah , bari mu yi koyi da manyantar Baruch , fahimi na ruhaniya , da tawali’u . — Galatiyawa 6 : 1 . Me ya sa yake da kyau mu yi biyayya ga waɗanda suke ja - gora tsakaninmu ? Irin wannan halin tawali’u a wajenmu zai taimaki waɗanda suke ba da gargaɗi . Ibraniyawa 13 : 17 ta ce : “ Ku yi biyayya da waɗanda ke shugabannanku , ku sarayadda kanku garesu : gama suna yin tsaro sabili da rayukanku , kamar waɗanda za su amsa tambaya ; su yi shi da farinciki , ba da baƙinciki ba : gama wannan marar - amfani ne gareku . ” Har ma , ya karanta saƙon ga sarakunan Urushalima , wanda babu shakka ya bukaci gaba gaɗi . ( Irmiya 36 : 1 - 6 , 8 , 14 , 15 ) Sa’ad da birnin ya faɗā hannun Babiloniyawa shekara 18 bayan haka , ka yi tunanin godiya da Baruch zai yi don ya tsira domin ya yi biyayya ga kashedin da Jehovah ya yi masa ya daina biɗan “ manyan abu ” wa kansa ! — Irmiya 39 : 1 , 2 , 11 , 12 ; 43 : 6 . Ta yaya Jehovah ya nuna wa Yahudawa a Urushalima juyayi lokacin da Babiloniyawa suka kai musu hari a shekara ta 607 K.Z . ? Duk da haka , bai ji tsoro ba , amma cikin biyayya ya faɗi hukuncin Jehovah . ( Irmiya 38 : 4 , 17 , 18 ) Kamar Irmiya , mu ma muna sanar da saƙo da ba a so . Jim kaɗan , za a halaka mugun tsarin Shaiɗan a “ ƙunci mai - girma . ” ( Ezekiel 38 : 2 , 14 - 16 ) Da yake ba su da yawa kuma ba su da makami , mutanen Allah za su nemi mafaka a “ jawarkin ” Jehovah , wanda yake miƙa don ya kāre masu biyayya . ( 2 Bitrus 2 : 9 ) Bangaskiya mai ƙarfi na ƙarfafa mu mu yi wa Jehovah biyayya , ko lokacin da farillansa ta saɓa da ra’ayin mutane . Waɗanda suka mai da yi wa Jehovah biyayya hanyar rayuwarsu suna ganin cikar Misalai 1 : 33 da ta ce : “ Amma dukan wanda ya saurara [ cikin biyayya ] gareni za ya zauna lafiya , za ya zauna da rai a kwance , ba tsoron masifa ba . ” Wani dalili na tabbaci shi ne cewa “ Ubangiji Yahweh ba za ya yi kome ba , sai shi bayyana asirinsa ga bayinsa annabawa . ” Ko da yake sau da yawa ana nuna ba ta da ƙarfin zuciya , “ Kaza tana faɗa har mutuwa don ta kāre ’ yan tsakinta , ” in ji wani littafi game da dabbobi . Ko sun ba da kansu a yin biyayya da kalmomin Irmiya , ba a gaya mana ba . • Me ya sa mutanen Jehovah masu biyayya ba su da dalilin tsoro yayin da ƙarshen zamanin nan ya yi kusa ? Lokacin ja - goran Jehoida , saurayi Jehoash ya yi wa Jehovah biyayya Da za ka yi wa Jehovah biyayya ka ga nunin ikonsa na ban mamaki ? Ka Koyi Biyayya Yayin Da Ƙarshe Ya Matso Kusa Har an kira kursiyin sarakunan Isra’ila kursiyin Jehovah . ( Farawa 22 : 17 , 18 ) Jehovah ya tabbatar da wannan ‘ zuriya ’ a shekara ta 29 A.Z . , sa’ad da ya shafe Yesu na Nazarat da ruhu mai tsarki . — Luka 3 : 21 - 23 , 34 ; Galatiyawa 3 : 16 . Mulkin Yesu na Farko Sa’ad da Yesu ya hau sama , bai soma sarauta nan da nan ba bisa mutanen duniya . ( Zabura 110 : 1 ) Amma , ya samu “ mulkin ” da talakawa da suke masa biyayya . ( 1 Korinthiyawa 1 : 10 ) A rukuni , su ne “ bawan nan mai - aminci , mai - hikima ” ko kuma ajin wakili mai aminci . — Matta 24 : 45 ; Luka 12 : 42 . Jehovah koyaushe yana tanadin malamai wa mutanensa . 6 , 7 . Ta yaya ajin bawa ya ba da abinci na ruhaniya a kan lokaci ta Hukumar Mulki , me ya sa biyayya ga ajin bawa ta dace ? Irin wannan biyayya ta fi muhimmanci a zamani domin ikon Yesu da ya ƙaru , yadda aka annabta cikin annabci da Yakubu ya yi lokacin da yake son ya mutu . Cikar waɗanne annabce - annabce na Littafi Mai Tsarki suka tabbatar da rashin nasarar yaƙin Shaiɗan da Kiristoci na gaskiya ? 11 , 12 . ( a ) Su waye za su tsira wa ƙarshen wannan zamani ? ( Galatiyawa 5 : 22 , 23 ) Hakanan ma yau , ruhun Allah — iko mafi ƙarfi a duniya — na taimakon mutane miliyoyi su yi biyayya ga Jehovah , da amfani cewa za su samu “ tabbatawar bege har ƙarshe . ” — Ibraniyawa 6 : 11 ; Zechariah 4 : 6 . Ka tuna cewa , muna da goyon bayan Shiloh , wanda tare da Ubansa ba za su bar magabta — aljanu ko ’ yan Adam — su gwada biyayyarmu fiye da yadda za mu jimre ba . ( 1 Korinthiyawa 10 : 13 ) Hakika , don ya taimake mu a yaƙi na ruhaniya , Yesu ya kwatanta takamammun matsaloli da za mu fuskanta a wannan kwanaki na ƙarshe . ( Ru’ya ta Yohanna 1 : 10 , 11 ) Babu shakka , suna ɗauke da gargaɗi na musamman ga Kiristoci a lokacin , amma ainihinsu ga “ ranar Ubangiji ” ce , tun shekara ta 1914 . Ka Guji Rashin So , Lalata , da Son Abin Duniya Me ya sa za mu guji matsalar da ta shafi ikilisiya a Afisus , kuma ta yaya za mu yi haka ? ( 2 Bitrus 1 : 5 - 8 ) Ta yaya za a sake ƙarfafa irin wannan ƙauna ? Ta nazarin Littafi Mai Tsarki a kai a kai , halartan taro , addu’a , da yin bimbini . Hakika , domin lalata ce ainihin dalili na yankan zumunci tsakanin mutanen Allah . Ta yaya ra’ayi da halin waɗanda suke cikin Sardisu da Lawudikiya yake idan aka gwada da ra’ayin Yesu ga yanayinsu na ruhaniya ? ( 2 Bitrus 3 : 3 , 4 , 11 , 12 ) Yana da muhimmanci irin waɗannan su yi wa Kristi biyayya ta yin ajiyar arziki na ruhaniya don nan gaba — hakika , su “ sayi zinariya daga wurin [ Kristi ] zinariya gyartaciya ta wurin wuta ” ! Game da waɗanda suke Samiruna ya ce : “ Na san ƙuncinka da talaucinka amma mawadaci ne kai . ” ( Ru’ya ta Yohanna 2 : 9 ) Lallai sun bambanta da waɗanda suke Lawudikiya da suke fahariya a wadata ta duniya da a gaske talakawa ne su ! Ka yi aminci har mutuwa , ni ma in ba ka rawanin rai . ” Ta yaya mutane miliyoyi a yau suka yi biyayya da maganar Yesu , duk da wane yanayi ? ( b ) Ta yaya za mu nuna cewa da gaske muna son mu yi wa Shiloh biyayya ? Don bayani na dalla - dalla na dukan wasiƙu bakwai , sai ka duba littafin nan Revelation — Its Grand Climax At Hand ! , ( Turanci ) da Shaidun Jehovah suka buga , somawa a shafi na 33 . • A waɗanne hanyoyi ne za mu yi koyi da waɗanda suke cikin ikilisiyoyi a Samiruna da Filadalfiya na dā ? Jehovah ya albarkaci mutanensa don sun yi wa ‘ wakilai ’ masu aminci biyayya Rinjayar Shaiɗan ta sa yi wa Allah biyayya ke da wuya [ Hotuna a shafi na 29 ] Dangantaka mai ƙarfi da Jehovah na taimakonmu mu yi masa biyayya Yesu Kristi ya yi musu gyara , ya ce su farfaɗo da himmarsu na Kirista . — Ru’ya ta Yohanna 3 : 14 - 19 . Mutane na zamanin Nuhu su ma suna da halin rashin damuwa . Za Ka Yarda a Ziyarce Ka ? Me za a ce game da wannan duniyar , kuma me ya sa shafaffu tare da abokansu suke bukatar su kasance a farke ? Shaiɗan yana ɓatar da mutane “ da dukan iko da alamu da al’ajabai na ƙarya , da dukan ruɗami na rashin adalci domin waɗanda su ke halaka . ” ( 2 Tassalunikawa 2 : 9 , 10 ) Amma a waɗannan “ kwanaki na ƙarshe , ” a kan bayin Allah da suka keɓe kansu , Kiristoci shafaffu , “ waɗanda su ke kiyaye da dokokin Allah , suna riƙe da shaidar Yesu ” ne , Shaiɗan yake mai da hankali da ƙoƙarce - ƙoƙarcensa . A kowacce hanya dai , Shaiɗan mai ruɗi ne . Ya yi amfani da maciji , ya ruɗi Hauwa’u ta yi tunanin cewa za ta samu farin ciki mai yawa ta wajen neman ’ yancin kai daga Allah . Kamar yadda ya ruɗi Hauwa’u , zai iya sa Kiristoci su yi tunanin da ba na kirki ba kuma su yi tsammanin cewa za su samu farin ciki daga yin abin da Jehovah da Ɗansa ba su yarda da shi ba . Irin wannan yanayin haɗari ne kuwa ga Kiristoci na farko ? ( 2 Korinthiyawa 6 : 14 - 18 ) A manyan ɗakunan wasa , har ma da akwai wasannin da wai na al’adu , idan ba na lalata tsantsa na zubar da jini ba ke nan . Da shigewar lokaci , jama’a ta daina marmarin wasannin al’adun , sai aka sake su da wasannin kwaikwayo na lalata tsantsa . A cikin littafinsa Daily Life in Ancient Rome , ɗan tarihi Jérôme Carcopino ya ce : “ A cikin waɗannan wasannin ana yarda wa ’ yan wasa su tuɓe su yi tsindir . . . ( b ) Ta yaya Shaiɗan ya yi amfani da wankan Romawa don ya kama Kiristoci ? Sukuwa da ake yi a filayen sukuwa lallai sun kasance da kayatarwa , amma Kiristoci ba su amince da su ba saboda sau da yawa jama’a sukan ta da fāɗa . Masu wasan dara da duwatsu ko kuma ƙasusuwa da suke ɓoye wa abokan dararsu , suna zuba kuɗin cacar . Ya ce : “ Ba mu cikin rashin sanin makiɗan [ Shaiɗan ] ba . ” Wuraren caca na gwamnati suna ba da bege har ga matalauta . A wasu ƙasashe , mata da maza suna wanka tare a gidajen wanka , da kuma maɓulɓulan ruwa mai ɗumi , kada ma a yi maganar wanka tsirara a bakin tekunan ke nan . Waɗanne dabaru ne Shaiɗan yake amfani da su don ya jarabi bayin Jehovah ? Wasu lokatai suna dulmuya da zurfi , har ba za su iya ba da taimakon ba . ( Afisawa 4 : 30 ) Wasu sun fāɗa cikin tarkon ta wajen amfani da Intane . Wani tarkon Shaiɗan shi ne ɓoye lahanin rukuni na asiri . Karin magana mai hikima ta ce : “ Ƙayayuwa da tarkuna suna kan hanyar mai - gamtsin baki : wanda ya kiyaye ransa za ya yi nisa da su . ” ( Misalai 22 : 5 ) Tun da Shaiɗan ne “ allah na wannan zamani , ” duk abin da jama’a ta karɓa mai yiwuwa ne akwai tarkonsa a ɓoye ciki . — 2 Korinthiyawa 4 : 4 ; 1 Yohanna 2 : 15 , 16 . Yesu Ya Yi Tsayayya da Iblis ( a ) Wane muradi ne Shaiɗan ya yi amfani da shi ya jarrabi Yesu ? ( b ) Wacce ce dabara ta musamman na Iblis wajen bayin Allah a yau , amma ta yaya za mu yi tsayayya da shi ? Suna da yawa kuma sun bambanta , amma ya fi yin amfani da jima’i wajen ƙoƙarin karya amincin mutanen Jehovah . Zai zama muna jarraba Jehovah . ( a ) Ta yaya Iblis ya jarrabi Yesu a lokaci na uku ? ( b ) Ta yaya Yaƙub 4 : 7 za ta kasance gaskiya a gare mu ? Lokacin da Shaiɗan ya ba Yesu dukan mulkokin duniya a bakin sujjada sau ɗaya tak , Yesu ya sake tsayayya da shi ta ɗaukan Nassi , ya tsaya tsayin daka ga bautar Ubansa shi kaɗai . Jehovah ya ba mu makamai na ruhaniya don mu yi “ tsayayya da dabarun Shaiɗan . ” Begen da muke da shi da gaba gaɗi a cikar alkawuran Jehovah zai kasance kwalkwali da ke kāre tunaninmu kuma ke ba mu salamar zuci . ( Yohanna 17 : 15 ; 1 Korinthiyawa 10 : 13 ) Amma Yaƙub ya nuna cewa ‘ tsayayya da Iblis ’ kawai bai isa ba . • Ta yaya Yesu ya yi tsayayya da jarrabar Iblis ? The Complete Encyclopedia of Illustration / J . Heck Jehovah Yana Kula Da Kai “ Kuna zuba dukan alhininku a bisa [ Allah ] , domin yana kula da ku . ” — 1 BITRUS 5 : 7 . Shaiɗan bai yarda ba da nagartar ’ yan Adam marar son kai kuma an ƙyale shi ya jarraba wannan a ƙarƙashin ikon Allah da mallakarsa cikin iyakar da Allah ya kafa masa . ’ ( Ayuba 1 : 9 ) Labarin nan cikin littafin Ayuba ya nuna cewa duk da jarabobbi da kuma gwaji , Ayuba ya jawo kurkusa da Jehovah . Littafin Ru’ya ta Yohanna ya nuna cewa a wannan lokaci na ƙarshe , Shaiɗan ya ci gaba da zargin shafaffun ’ yan’uwan Kristi kuma hakika tare da abokansu masu aminci . Jehovah Yana Son Ya Taimake Mu Iblis yana yawo cikin duniya yana neman ya zargi kuma ya halaka wani . ( Zabura 130 : 3 ) Amsarta , ita ce : babu mutum ko guda . Ta yaya ne yanayin Dauda ya zama abin ta’aziyya da kuma gargaɗi a gare mu ? ( Zabura 51 : 1 - 12 ) Ko da yake Dauda ya sha azabar sakamako masu muni na zunubinsa , Jehovah ya ji addu’arsa kuma ya gafarta masa . Abin farin ciki ne mu sani cewa Jehovah a shirye yake ya gafarta mana zunubanmu idan muka tuba da gaske , amma abin baƙin ciki ne mu ga mummunar sakamakon da zunubin ya jawo . ( Ezekiel 9 : 4 ) Ya jawo waɗannan ta wajen Ɗansa . Akwai Bukatar Biɗan Jehovah Wannan yana nufin za mu yi nisa daga zamanin Shaiɗan . Manzo Bulus ya rubuta game da Musa cewa “ ya jimre , kamar yana ganin wanda ba shi ganuwa . ” ( Farawa 5 : 22 - 24 ; 6 : 9 , 22 ; Ibraniyawa 11 : 5 , 7 ) Idan a gare mu Jehovah yana da gaske kamar yadda ya kasance da Ahnuhu , Nuhu , Ayuba , da kuma Musa , za mu “ shaida shi ” a duk hanyoyinmu , kuma zai “ daidaita hanyoyin [ mu ] . ” — Misalai 3 : 5 , 6 . Mai Zabura ya ce : “ Asirin Ubangiji ga masu - tsoronsa ya ke . ” Ka Fahimci Kula ta Jehovah Kuwa ? Ubangiji yana kusa da masu - karyayyar zuciya , yana ceton irin waɗanda su ke da ruhu mai - tuba . Yi ƙoƙari ka tuna . Ka tuna ka gode wa Jehovah don ya ƙara maka ƙarfi da kake bukata kuma ya albarkace ka ? Ƙila ya kamata ka yi tunanin zuwa baya na mako guda , wata guda , shekara guda , ko ma fiye da haka . Yesu ya faɗa cikin addu’a ga Ubansa : “ Rai na har abada ke nan , su san ka , Allah makaɗaici mai - gaskiya , da shi kuma wanda ka aiko , Yesu Kristi . ” Muna bukatar taimako ta addu’a da kuma ruhu mai tsarki don mu fahimci abubuwa “ zurfafa na Allah . ” 18 , 19 . ( a ) Menene ya kamata mu ƙudiri niyyar yi ? Duk da gwajinsa , Ayuba ya fahimci cewa Jehovah yana kula da shi • Menene yake nufi a “ manne ” wa Jehovah , kuma ta yaya za mu ci gaba da biɗansa ? Hakika , ba dole ba ne ka nemi gafara a kan haɗarin da ba laifinka ba ne . Wani tsohon karin magana ya ce : “ A cikin yawan maganganu ba a rasa saɓo ba : amma wanda ya iya ma bakinsa aikin hikima ya ke yi . ” ( Mis . 10 : 19 ; 27 : 12 ) Duk da haka , za ka iya kasancewa mai gaba gaɗi da ban taimako . Tunanin za a ware shi yana damunsa , ba zai iya ya furta yadda yake ji ba . Amma , babban matsalar ƙin laifi ita ce fahariya . Amma ya wajaba ne mutane su nemi gafara ? “ Ma’aikatana ba sa yarda da kuskurensu ” Matsayin Neman Gafara Da ta fahimci yanayin , Abigail ta fita ta tare Dauda . Sai Abigail ta yi bayani game da yanayin kuma ta ba wa Dauda kyautar abinci da abin sha . Bayan haka , ya ce : “ Ki isa gidanki lafiya : ga shi , na saurari muryarki , na kuwa dubi girmanki . ” — 1 Samu’ila 25 : 2 - 35 . Wani mutum kuma da ya san lokacin da ya kamata ya nemi gafara manzo Bulus ne . Da ’ yan kallo suka tuhume shi cewa yana zagin babban firist , manzon bai ɓata lokaci ba ya ɗauki laifinsa , yana mai cewa : “ Ban san shi ne babban malamin ba , ’ yan’uwa : gama an rubuta , Kada ka ambaci shugaban jama’arka da mugunta . ” — Ayukan Manzanni 23 : 1 - 5 . * Neman gafara da Bulus ya yi ya ba da zarafin da Majalisar ta saurari abin da zai faɗa . Tun da Bulus yana sane da jayayya da take tsakanin ’ yan majalisar , ya ce musu ana tuhumarsa ne domin imaninsa ga tashin matattu . Ba gwamma ku jimre da ƙwace ba ? ” ( 1 Korinthiyawa 6 : 7 ) Ko da yake Bulus ya yi gargaɗi ne game da Kiristoci kada su riƙa ƙarar juna a kotu , ƙa’idar a bayyane take sarai : Salama tsakanin ’ yan’uwa masu bi ta fi muhimmanci da tabbatar wannan ne mai laifi wannan ne ba shi da laifi . Alal misali , a Japan , kalmar nan sumimasen , ana amfani da ita wajen ba da haƙuri , an ji ta sau dubbai . Alal misali : Wani mutum da yake layi a kantar masu shigowa a tashar jirgin sama ya ba wa wata mata da take bayansa haƙuri domin kayansa ya ture ta . Bayan wasu ’ yan mintoci , bayan layin ya yi gaba , jakarsa ta sake taɓa matar . Hakanan kuma , wanda aka yi wa laifi ya kamata ya gafarci mai laifin . Sa’ad da Bai Dace a Nemi Gafara Ba Alal misali , a ce , batun ya shafi aminci ga Allah . Duk da haka , ba sa ba da haƙuri domin biyayyarsu ga Allah da kuma domin ƙaunar ’ yan’uwansu . — Matta 28 : 19 , 20 ; Romawa 13 : 5 - 7 . Babu Cikas ga Salama ( Romawa 5 : 12 ; 1 Yohanna 1 : 10 ) Yanayin ajizanci na Adamu domin tawayensa ne ga Mahalicci . Zai iya ‘ sarrafa dukan jikinsa . ’ Domin wannan kashedin , ayyukan Shaidun Jehovah ma ana yinsu a fili . Ko da yake taron ikilisiya na Shaidun Jehovah a buɗe yake ga jama’a , ƙiyayya da ake musu ya sa wasu mutane suke jinkirin shiga Majami’ar Mulki . Wannan haka yake a Finland . A wani wuri , Shaidun suka shirya kamfen na jarida a ranar da suke bikin buɗe sabuwar Majami’ar Mulkinsu . Shaidu biyu suka sadu da wani tsoho da ya ce yana jin daɗin karatun jaridun Hasumiyar Tsaro da Awake ! Matarsa bayan ta saurari hirarsu , ta ce , “ Kada ku tafi ku bar ni ! ” Mata da mijin suka zauna na ɗan lokaci sai suka karɓi wasu littattafai da aka baza . Wata ikilisiya tana so ta sanar da bikin buɗe Majami’ar Mulkinta a ranar keɓe ta a wata jarida . ( b ) Me ya sa Shaidun Jehovah suke ƙoƙarin su riƙe mizanan ɗabi’a masu kyau ? Ya ce : “ Shekara uku , ina halartar taron Shaidun Jehovah na shekara shekara a Filin Taro na Amarillo . Irin wannan kalami game da Shaidun Jehovah sau da yawa an buga su . Me ya sa mutane da ba sa cikin imani ɗaya suke yawan yaba wa Shaidun ? Dalilin shi ne , ana yaba wa mutanen Allah domin halayensu ne masu kyau . Iyalan Kiristoci Da akwai yara “ marasa - bin iyaye ” da kuma manya “ marasa - ƙauna irin ta taɓi’a ” ko kuma “ marasa - kamewa . ” Wane hakki ne kowa a cikin iyali yake da shi ga juna ? ( 1 Korinthiyawa 7 : 3 - 5 ; Afisawa 5 : 21 - 23 ; 1 Bitrus 3 : 7 ) Iyaye Kiristoci suna da hakki mai nauyi na ’ ya’yansu . ’ Yan’uwanci na Kiristoci Hakika albarka ce a kasance cikin ƙungiyar Allah ! Hakika , Yesu ya ce : “ Bayarwa ta fi karɓa albarka . ” Wannan lokaci ne da za mu iya mu ƙarfafa raunannu , kuma lallashi masu rauni a zuci , kuma mu yi wa marasa lafiya jaje . Wataƙila Majami’ar Mulki tamu tana da kyau , amma mun sani cewa ’ yan’uwanmu Kiristoci dubbai a wasu ƙasashe ba su da wurare masu kyau da za su taru . Domin Yesu ya umurce su su yi haka . Wannan shaidar ta ƙunshi yin wa’azin bishara ga waɗanda har yanzu ba su zama ’ yan’uwanmu Kiristoci ba tukuna . Duk da haka , Bulus ya sake rubutawa : “ Ni mabarci ne ga Helenawa duk da Baibayi , ga masu - hikima duk da marasa - hikima . ( Romawa 1 : 14 , 15 ) Kamar Bulus , ba za mu kasance marowata ba wajen biyan “ bashinmu . ” Lokacin da ake goshin halaka Urushalima , ya rubuta wasiƙa zuwa ga Kiristoci a Asiya Ƙarama , kuma wannan abin da ya rubuta cikin wasiƙa ya taimaka mana mu daidaita a dangantakarmu da duniya . A wace hanya ce Kiristoci ‘ baƙi ne , bare ne , ’ saboda haka , menene ya kamata su guje wa ? ( Yohanna 10 : 16 ; Filibbiyawa 3 : 20 , 21 ; Ibraniyawa 11 : 13 ; Ru’ya ta Yohanna 7 : 9 , 14 - 17 ) To , menene sha’awoyi na jiki ? Waɗannan sun haɗa da abubuwa kamar su sha’awar zama mai arziki , sha’awar zama sananne , sha’awar lalata , da kuma sha’awoyi da aka kwatanta da “ kishi ” da “ kwaɗayi . ” — Kolossiyawa 3 : 5 ; 1 Timothawus 6 : 4 , 9 ; 1 Yohanna 2 : 15 , 16 . Alal misali , idan muna sha’awar lalata , ta yaya za mu ba da “ jikunanmu hadaya mai - rai mai - tsarki , abin karɓa ga Allah ” ? Idan muka fāɗa cikin tarkon son abin duniya , ta yaya muke “ fara biɗan mulkinsa ” ? ( 1 Bitrus 2 : 12 ) Mu Kiristoci muna ƙoƙarin mu kasance abin koyi . A gidaje da suka rabu ta wurin addini , maigida ko uwargida mai bi suna ƙoƙari na musamman domin su bi mizanan Kirista . Alal misali , II Tempo na Italiya ya ba da rahoto : “ Mutane da abokan aikinsu Shaidun Jehovah ne sun ce ma’aikata ne masu gaskiya , suna da tabbaci game da imaninsu har da sun shagala cikinsa ; duk da haka , sun wajibci a daraja su domin ɗabi’arsu . ” Miƙa Kai na Kirista Gama hakanan nufin Allah ya ke , bisa ga aikin kirki ku kwaɓe jahilcin mutane marasa - hikima . ” Ko da yake mun sani Allah ya ba su daman su hukunta masu taka doka , ainihin dalilin da ya sa za mu miƙa kai ga masu iko domin “ Ubangiji ne . ” Nufin Allah ne . Sa’ad da “ mutane marasa - hikima ” suka yi hamayya da mu , game da me za mu kasance da tabbaci ? Bayin Allah Mu Kiristoci , a waɗanne hanyoyi ne za mu iya guje yin ƙeta da ’ yancinmu ? ( 1 Bitrus 2 : 16 ; Galatiyawa 5 : 13 ) A yau , iliminmu na gaskiyar Littafi Mai Tsarki ya ’ yantar da mu daga koyarwar addinan ƙarya . ( Yohanna 8 : 32 ) Bugu da ƙari , muna da ’ yancin zaɓe , kuma za mu iya zaɓan abin da muke so . Mun zaɓi mu bauta wa Jehovah maimakon mu zama bayin namu sha’awoyi ko kuma hanyoyin duniya . — Galatiyawa 5 : 24 ; 2 Timothawus 2 : 22 ; Titus 2 : 11 , 12 . 19 - 21 . ( a ) Yaya muke ɗaukan waɗanda suke da iko a duniya ? Bitrus ya ci gaba da cewa : “ Ku girmama dukan mutane . Ku ƙaunaci ’ yan’uwanci . Ku yi tsoron Allah . Ku girmama sarki . ” Muna ma yin addu’a dominsu , saboda su ƙyale mu mu biɗi hidimarmu cikin salama da kuma ibada . Muna yin ayyuka domin amfanin ’ yan’uwanmu Kiristoci ba domin mu wahalar da su ba . Alal misali , sa’ad da aka wargaza wata ƙasar Afirka domin yaƙi tsakanin ƙabilai , halin Kirista na Shaidun Jehovah ya bayyana . Sa’ad da labaran wannan bala’in ya isa kunne duniya , Shaidun Jehovah a Turai babu ɓata lokaci suka aika da abinci da magunguna ga ’ yan’uwansu a wannan ƙasar . Menene wannan ? Ta yaya wannan ya kasance gaskiya ? Waɗannan tambayoyin za a amsa su a talifi na gaba . [ Hoto a shafi na 19 ] Za mu iya nuna wa ’ yan’uwanmu ƙauna ko ma ba mu san su ba ? ( Misalai 18 : 10 ; Matta 24 : 9 , 13 ) Domin kalmomin Yesu , ya kamata mu yi tambaya : ‘ Me ya sa ne Kiristoci ba na duniya ba ne ? “ Mu na Allah Ne ” ( 1 Yohanna 5 : 19 ) Kalmomin Yohanna game da duniya hakika gaskiya ne . ( Fitowa 20 : 4 - 6 ) Saboda haka , Kirista na gaskiya ba ya ba da rayuwarsa domin wani buri na duniya . 5 , 6 . Sa’ad da ake yi wa Yesu hukunci a gaban Bilatus Babunti , ya ce : “ Mulkina ba na wannan duniya ba ne : da mulkina na wannan duniya ne , da ma’aikatana su a yi yaƙi , domin kada a bashe ni cikin hannun Yahudawa , amma yanzu mulkina ba daga nan ya ke ba . ” Tuna da dukan wannan , Kiristoci na gaskiya a yau talakawa ne na Mulkin Allah , kuma suna bin gargaɗin Yesu ‘ ku fara biɗan mulkin Allah , da adalcinsa . ’ ( Ayukan Manzanni 28 : 23 ) Babu wani gwamnati na mutum da zai iya hana wannan aikin da Allah ya bayar . Ba za mu yi wa kowa mugunta ba ko kuma mu yi masa rauni . A wace hanya ce Shaidun Jehovah jakadai ne kuma barori ne , ta yaya wannan ya shafi dangantakarsu da wasu al’ummai ? ( Ishaya 54 : 13 ) Domin suna ƙaunar Allah da kuma ’ yan’uwansu , ba zai yiwu ba su ɗauki makamai su kashe ’ yan’uwansu — ko ma wasu — a wasu ƙasashe . Yadda Kiristoci Suke Ɗaukar Duniya Wane hali ne na Jehovah game da mutanen duniya Shaidun Jehovah suke yin koyi da shi , ta yaya ? Jehovah ya riga ya furta matsananciyar hukunci bisa wannan duniya , amma bai hukunta dukan mutane da suke cikinta ba tukuna . 14 , 15 . ( a ) Ta wace hanya ce Daniel ya guji matsala a batun biyayya ? Yesu ya umurce su su almajirantar da mutane a dukan al’ummai , wanda ya haɗa da Yahudiya . Manzannin ba tawaye suka yi ba . Ta yaya za mu tsaya tsayin daka yadda suka yi ? ( Matta 10 : 16 - 23 , 28 ) Mu “ baƙi ne ” a wannan zamanin . ( 1 Bitrus 2 : 11 ; 1 Timothawus 6 : 19 ) Babu mutumin da zai iya hana mu wannan ladar idan muka kasance da aminci ga Allah . [ Hoto a shafi na 25 ] Iyalin Hutu da ta Tutsi suna aiki tare cikin farin ciki Cikin dare , bayan yarinyar ta kwanta mamarta ta ji ta tana kuka . Dukanmu muna bukatar haka — kamar yadda muke bukatar a yi mana faɗa da kuma gyara . Ba ta daɗaɗa maka rai kuma ta faranta maka zuciya ? A cikin wannan duniyar ma da ta wahala , za ka sami farin ciki daga cikakken sani na Allah a cikin Littafi Mai Tsarki , Mulkinsa , nufinsa mai ban sha’awa domin ’ yan Adam . ( Afisawa 4 : 25 ) Tun da ‘ gaɓoɓi ne na juna , ’ da akwai hulɗa ta gaske da cikakken haɗin kai tsakanin waɗanda suke cikin Isra’ila ta ruhaniya — “ jikin Kristi . ” Za mu iya taimakon sababbi ta wajen kafa misali mai kyau a yin furci koyaushe a taron Kirista . A lokacin wahala , za mu iya ƙarfafa su kuma ƙila mu yi musu ta’aziyya . Alal misali , Akila da matarsa , Biriska , sun taimaki Bulus . Sun marabce shi a gidansu , sun yi aikin tanti tare da shi , kuma sun taimake shi ƙarfafa sabuwar ikilisiya a Koranti . Wane taimako Apollos ya samu ? Wataƙila sun yi masa bayani cewa baftisma ta Kirista ta ƙunshi nitsarwa cikin ruwa da kuma zubo da ruhu mai tsarki . Ya kasance irin mutumin da aka ambata a Misalai 17 : 17 : “ Aboki kullayaumi ƙauna ya ke yi , kuma an haifi ɗan’uwa domin kwanakin shan wuya . ” Ko da yana ciwo , Timothawus ya nuna bangaskiya marar jijjiga ‘ ya yi bauta da Bulus zuwa yaɗuwar bishara . ’ Saboda haka , manzon ya gaya wa Filibbiyawa : “ Ba ni da kowa wanda hankalinsa ya yi daidai da nasa ba , wanda za ya yi tattalin zamanku da gaskiya . ” Hakika , dole mu jimre da kasawarmu da gwaji dabam dabam , amma za mu iya kuma ya kamata mu nuna bangaskiya mai ƙarfi da damuwa da ’ yan’uwanmu na ruhaniya . Ta yaya Lidiya ta nuna ta damu da ’ yan’uwa Kiristoci ? ’ Yar Tiyatira ce , tana da zama a Fillibi sa’ad da Bulus ya yi wa’azi a wajen , misalin shekara ta 50 A.Z . Labarin ya ce : “ Ubangiji kuwa ya buɗe zuciyar [ Lidiya ] , da za ta lura da abin da Bulus yana faɗi . Ta yaya Yesu Kristi ya bi da matasa ? Mutane sun sake a wurinsa domin yana ƙauna da juyayi . ( Markus 10 : 13 - 15 ) Don mu samu albarkar Mulki , dole mu kasance da tawali’u , waɗanda ake iya koya musu yadda ake wa yara ƙanana . Yesu ya nuna yana ƙaunar yara ƙanana ta rungumar su kuma ya yi musu albarka . Babu shakka ya kamata su yi wa iyayensu biyayya suna son su yi koyo game da abubuwa na ruhaniya . — Kubawar Shari’a 5 : 16 ; Afisawa 6 : 1 - 3 . ( a ) Menene wasu yara suka yi sowarsa sa’ad da Yesu yake wa’azi a haikali ? ( Matta 21 : 15 - 17 ) Kamar waɗannan yara , matasa cikin ikilisiya kuna da zarafin yabon Allah da Ɗansa . Muna sonku muna bukatarku ku yi aiki na masu shelar Mulki tare da mu . Sa’ad da Wahala ta Faɗo ( b ) Yaya tara kuɗi da aka yi wa Yahudawa masu bi ya shafi Kiristoci Yahudawa da na Al’umma ? Kyauta da aka bayar da yardan rai don tsarkakku a Yahudiya ya nuna cewa da gamin ’ yan’uwantaka tsakanin Yahudawa masu bauta wa Jehovah da na Al’umma . Shi ya sa aka yi kyauta da na kayayyaki ne da na ruhaniya . ( Romawa 15 : 26 , 27 ) Ba da kyauta ga ’ yan’uwa mabukata a yau da yardan rai ne kuma ƙauna ce ke motsa ta . Wani rahoto da aka bayar ya ce : “ ’ Yan’uwa a dukan ɓangarorin El Salvador suka shirya kayan agaji . Rahoto daga Afirka ta Kudu ya ce : “ Ambaliya mai tsanani da ya ragargaza ɓangare mai girma na Mozambique ya shafi ’ yan’uwanmu Kiristoci da yawa . Talifi na gaba zai bincika wasu abubuwa da zai sa wannan ya yiwu . Menene ke taimaka mana mu bauta wa Jehovah da haɗin kai ? ( Zabura 133 : 1 ) Wannan ya yiwu domin , a ko’ina da muke da zama a duniya , muna harshe ɗaya mai tsarki domin yabon Jehovah . Manzo Bitrus ya bayyana wannan sa’ad da ya yi wa’azi a gidan soja na Al’umma Karniliyus a shekara ta 36 A.Z . ya ce : “ Hakika na gane Allah ba mai - tara ba ne : amma a cikin kowace al’umma , wanda ya ke tsoronsa , yana aika adalci kuma , abin karɓa ne gareshi . ” ( Ayukan Manzanni 10 : 34 , 35 ) Tun da wannan gaskiya ne , ikilisiyar Kirista ba wurin yin tara ba ce , rukuni , ko kuma nuna son kai ba . Shaidun Jehovah duka sun zauna tare , ba rukuni rukuni ba . ” Ta haka suna haddasa jayayya , suna hamayya da ayyukan ruhun Allah mai tsarki , don yana ɗaukaka haɗin kai da salama . Saboda haka , bari mu tuna da kalmomin Bulus zuwa ga Korantiyawa : “ ’ Yan’uwa , ina roƙonku , ta wurin sunan Ubangijinmu Yesu Kristi , dukanku ku yi magana ɗaya , kada tsatsaguwa su kasance a tsakaninku ; amma ku zama cikakku cikin hankali ɗaya da shawara ɗaya . ” 6 , 7 . ( Ayuba 34 : 19 ; 2 Korinthiyawa 5 : 14 ) Saboda haka , idan za mu faranta wa Jehovah rai kuma mu bauta masa da zuciya ɗaya , ba za mu nuna son kai ba ko kuma ‘ mu yi tara domin ribar kanmu . ’ — Yahuda 4 , 16 . Kada Ka Yi Gunaguni Menene Maryamu ta fuskanta domin ta yi gunaguni ? 10 , 11 . Kafin a shuka irin rashin gamsuwa a zuciyarmu , ayyukan dattijon ƙila ba su dame mu ba , amma yanzu suna damunmu . Bayan haka , ba abin da dattijon zai yi ya zama daidai a idanunmu , mu ma wataƙila za mu soma magana game da shi . Gunaguni game da mutane da aikinsu su yi kiwon garken Allah ne zai kai ga alfasha . ( Fitowa 22 : 28 ) Masu alfasha da ba su tuba ba ba za su gaji Mulkin Allah ba . Amma , ba duka ƙara ba suke ɓata wa Allah rai . Bai ƙyale “ ƙarar ” Saduma da Gwamrata ba amma ya halaka waɗannan miyagun birane . Yaya za ka bambanta gulma daga tsegumi ? Tun da gunaguni zai kai ga gulma , dole mu mai da hankali game da abin da muke faɗa . Saboda haka , Allah ya gaya wa Isra’ilawa : “ Ba za ka yi yawon kai da kawowa kana yawon tsegumi a cikin mutanenka . ” — Leviticus 19 : 16 . Yesu ya haramta irin wannan halin sa’ad da ya ce : “ Kada ku zartar , domin kada a zartar muku . Bincika ajizancinmu sosai ya kamata ya hana mu yin hukunci da Allah ba zai so ba . Har ma za mu riƙa ba su girma . Mutane da ba sa bi da kansu su jitu da farillan Allah ba ‘ kaya ne don ƙasƙantaccen aiki . ’ Saboda haka zai yi kyau mu tambayi kanmu : ‘ Ni “ kaya ne zuwa daraja ” ? Haka yanayin yake cikin ikilisiya . ( Mai - Wa’azi 12 : 13 , 14 ) Bari mu ƙudiri aniyar yin aiki tare cikin jituwa , kamar ɓangarorin jikin mutum . Fiye da kome , mu tuna cewa muna bukatar juna kuma za mu more amincewar Allah da albarka idan mun ci gaba da bauta wa Jehovah da zuciya ɗaya . • Me ya sa za mu daraja ’ yan’uwa masu bi ? [ Hoto a shafi na 18 ] Kiristoci masu aminci suna bauta wa Jehovah da zuciya ɗaya “ KANA iya kirana maroƙi ; wannan bai dame ni ba . Ni maroƙi ne domin Yesu . ” Waɗannan kalmomin minista na ’ yan farotasta ya bayyana ruɗani da yake tattare da yadda addini yake samun kuɗi . Ana bukatar a biya ma’aikata , ana bukatar a gina haikali kuma a ci gaba da adana su , ana bukatar a tallafa wa aikin wa’azi da kuɗi . Idan ba ka ba da ushiri ba ka taka dokar Allah . Wataƙila ka yarda cewa bayarwa ya kamata ya zama ɓangaren bauta ta Kiristoci . [ Hasiya ] Limamin ya tabbatar masa cewa Allah hakika zai yi masa albarka ƙwarai . Matalauta da yawa suna ba da ushiri domin cocinsu ya koyar da su cewa ushiri farilla ce cikin Littafi Mai Tsarki . Jehovah ya tabbatar wa Isra’ilawan cewa Dokar ‘ ba za ta yi musu wuya ba . ’ Dokar ba ta ce ga horon da za a yi ba idan wani ya ƙi ya ba da ushiri , amma farilla ce ga kowane Ba’isra’ile ya tallafa wa bauta ta gaskiya a wannan hanyar . Manzo Bulus bai rinjayi ’ yan’uwansa masu bi ba domin su bayar da kuɗi . Bulus ya sani cewa “ Allah yana son mai - bayarwa da daɗin rai , ” ba wanda yake bayarwa da “ cicijewa ba , ba kuwa kamar ta dole ba . ” — 2 Korinthiyawa 9 : 7 . Bangaskiya da kuma ilimi haɗe da ƙauna ta gaskiya ga ’ yan’uwa Kiristoci sun motsa Korantiyawan suka bayar da daɗin rai . — 2 Korinthiyawa 8 : 7 , 8 . ‘ Ba domin ku yi wahala ba , ’ Bulus ya tabbatar musu . ( 1 Timothawus 5 : 8 ) Bulus bai ƙarfafa a yi bayarwa da zai karya wannan mizanin ba . Yana da muhimmanci da Bulus ya kula da ‘ tattarawa domin tsarkakku ’ da suke cikin bukata . Hasumiyar Tsaro , jaridar ilimantarwa na Littafi Mai Tsarki , da farko ana buga 6,000 kowane wata a cikin harshe ɗaya . Domin su tsara aikinsu na ilimantarwa a duniya , Shaidun sun gina ko kuma sun tsayi wuraren gudanar da ayyukansu a ƙasashe 110 . Abin farin ciki , kafin ya sayar da gidansa , Maria Mashaidiyar Jehovah mai aikin wa’azi na cikakken lokaci ta ziyarci Genival . Ya fahimci cewa Kiristoci suna samun albarka idan suka bayar , amma bai wajaba su bayar fiye da abin da suke da shi ba . Ya furta farin cikinsa da cewa : “ Ƙila na ba da kashi goma ko kuma a’a , amma ina farin ciki da abin da nake bayarwa , kuma na tabbata cewa Jehovah ma yana farin ciki . ” Sau ɗaya a wata , idan ya ga dama , kowa yana ba da ɗan kyauta ; amma idan haka zai faranta masa rai , kuma idan yana da abin yin hakan : domin babu tilas ; duka da yardar rai ne . ” — Apology , Tertullian , a misalin 197 A.Z . “ Sa’ad da Coci ya faɗaɗa kuma wasu ɓangarori suka taso , ya zama wajibi a kafa doka da zai kasance hanyar tallafawa da ta dace kuma na dindindin ga shugabannan addini . Tsaba ta kuɗi , sama a hannun hagu : Pictorial Archive ( Near Eastern History ) Est . Ta bayarwa da yardar rai ake samun kuɗin ci gaba da aikin wa’azi , kayan agaji , da gina wuraren taro ( b ) Menene ake nufi da “ bimbini ” da kuma “ waswasi ” ? MU ALMAJIRAN Yesu Kristi , ya kamata mu damu sosai game da dangantakarmu da Allah da kuma dalilin da ya sa muke bauta masa . Kamar yadda muka ba da lokaci domin ayyuka masu muhimmanci a rayuwa , kamar su cin abinci da kuma barci , haka ya kamata mu ba da lokaci kowacce rana mu yi bimbini a kan ayyukan Jehovah da kuma sha’aninsa . — Kubawar Shari’a 8 : 3 ; Matta 4 : 4 . Menene ake nufi da a yi bimbini ? Ga menene ci gaba ta ruhaniya take da nasaba ta kai tsaye ? Suna saurarar kaset na rediyo na Littafi Mai Tsarki da kuma jaridun Hasumiyar Tsaro da Awake ! Zan yi ta bimbinin dukan aikinka , in yi maganar zuci a kan aike aikenka . ” — Zabura 77 : 11 , 12 . Shekaru dubbai da suka shige , Joshua ya gāji shugabancin Isra’ila daga Musa . Domin ya samu albarkar Jehovah , dole ne Joshua ya karanta Kalmar Allah . Wataƙila mai jawabin ba ƙwararre ba ne sosai , amma sa’ad da yake bayyana Kalmar Allah , ya wajaba mu mai da masa hankalinmu . Sun nuna yardar rai a yin nazari domin su samu fahimi , su fahimci abin da nufin Jehovah yake . Wannan hakika yana bukatar ƙoƙari , kuma wannan ya kai mu ga kalmomi da kuma kwatanci na gaba na Sulemanu . — Afisawa 5 : 15 - 17 . ” ( Misalai 2 : 4 ) Wannan ya sa mu yi tunanin nasarar mutane a cikin ƙarnuka na nema da kuma tono abin da aka kira ƙarafa masu muhimmanci , azurfa da zinariya . Wasu sun ƙarasa rayuwarsu suna ƙoƙarin su neme ta . Duk da haka , mutane sun nemi zinariya da ƙwazo , da yake tamaninta yana canjawa ! * Da wannan irin ƙwazo ya kamata mu nemi hikima , fahimi , da kuma fahimtar Allah da kuma nufinsa ! Menene za mu gani idan muka yi nazarin Kalmar Allah ? Amma , sun kasa samun “ sanin Allah . ” Wani abin da Sulemanu ya nanata : “ Ubangiji yana bada hikima : daga cikin bakinsa ilimi da fahimi su ke fitowa . ” Burinmu shi ne mu zama Kiristoci masu bi , waɗanda suke a shirye su taimaki wasu , cikin hali mai wartsakarwa irin na Kristi . Ta yaya nazarinmu ya kamata ya shafi abin da muke yi da kuma yadda muke magana ? Bulus ya ba da irin wannan kashedi sa’ad da ya aririci Kiristoci a Kolosi su “ yi tafiya wadda ta cancanta ga Ubangiji , [ s ] una gamshe shi sarai ” ta wurin , “ bada ’ ya’ya cikin kowane kyakkyawan aiki , [ s ] una ƙaruwa kuma cikin sanin Allah . ” Makamin da muke da shi “ sanin Allah ” ne , wanda yake da ikon ya “ komo da kowane tunani cikin bauta ga biyayyar Kristi . ” Wannan ya daɗa ba da dalilin da ya kamata mu mai da hankali ga nazarin Littafi Mai Tsarki kullum , domin mu kawar da tunani na son kai daga zuciyarmu . — 2 Korinthiyawa 10 : 5 . Ta yaya za mu amfani kanmu sa’ad da Jehovah yake koyar da mu ? Abin da ya sa ke nan yana da kyau mu bi abin da ake faɗa a taron Kirista da Littafi Mai Tsarki namu a buɗe . Mai bin Allah ne da gaske , kuma ya yi nazarin Nassosi . “ Yaya zan iya , sai ko wani ya bishe ni ? Ta yaya za mu yi amfani da shi da kyau a nazarinmu ? — 2 Timothawus 3 : 14 - 17 . Waɗanne tambayoyi ne game da nazari suke bukatar amsa ? • Wane buri ya kamata mu kasance da shi a yin nazarinmu ? • Waɗanne abin taimako muke da su domin fahimtar Littafi Mai Tsarki ? Iyalin Bethel sun ga yana ƙarfafawa a ruhaniya a fara ayyuka a rana da bincikan ayar Littafi Mai Tsarki [ Inda aka Dauko ] “ GA KOWANE abu akwai nasa kwanaki , ” in ji Littafi Mai Tsarki a Mai - Wa’azi 3 : 1 . To , menene maganin yanayin ? Wane lokaci ne sau da yawa ya fi kyau domin nazari ? ( Zabura 143 : 8 ) Annabi Ishaya ya nuna irin wannan muradin sa’ad da ya ce : “ Ubangiji Yahweh ya ba ni harshe na koyayyun mutane , domin in san yadda zan tokare da magana wanda ya gaji : safiya kan safiya ya kan tashe ni , ya kan farkar da kunnena domin in ji kamar koyayyun mutane . ” Sa’ad da muke nazari , dole ne zuciyarmu ta kasance tana aiki , kuma sukuni da yawa ba ya barin haka . Ya yi magana kuma game da tamanin neman wurin da babu kowa domin addu’a . — Matta 6 : 6 ; 14 : 13 ; Markus 6 : 30 - 32 . Wannan koyarwa ne mai muhimmanci ƙwarai domin mutum ba zai iya bauta wa Allah na gaskiya ba idan bai san shi ba ko kuma yana shakkar wanzuwarsa . ( 1 Korinthiyawa 8 : 4 - 6 ) Kowane ussi na addini yana da amsa dabam game da wanene Allah . Wannan fassara da ya yi amfani da ita ta bar Jehovah , sunan Allah da ya bambanta shi . — Zabura 103 : 1 , 2 . ( NW ) Duk da haka , a King James Version , da fassarar Littafi Mai Tsarki da yawa a Turanci , mu karanta : “ Ya UBANGIJI , Ubangijinmu , ina misalin darajar sunanka cikin dukan duniya ! ” Duk da haka , kamar yadda aka faɗa a cikin talifi na farko , za mu iya samun “ sanin Allah ” idan muka ƙyale Kalmarsa ta haskaka mu . ( b ) Ta yaya masu fassara da yawa suka kasa daraja sunan Allah ? Za mu iya juyawa zuwa mujallar nan The Divine Name That Will Endure Forever da aka fassara cikin harsuna 69 . * Ɓangare mai jigo “ God’s Name — Its Meaning and Pronunciation ” ( Sunan Allah — Ma’anarsa da Yadda Ake Kiransa ) , ( Shafuffuka 6 - 11 ) ya nuna babu wani tantama cewa baƙaƙe huɗu na Ibrananci ya bayyana kusan sau 7,000 a littattafan Ibrananci na dā . * Ta yaya za su yi da’awar sun san Allah kuma suna da nasaba da shi idan suka ƙi su kira sunansa ? Wanene Yesu Kristi ? Wace tambaya ce har yanzu take bukatar hankalinmu ? Abin da aka tattauna a baya game da Allah da kuma Yesu Kristi sun kwatanta hanyoyin da za mu iya yin nazari da burin mu taimaki waɗanda ba su san gaskiyar Littafi Mai Tsarki ba su samu cikakken sani . Wannan zai yi daidai da faɗin cewa : “ Ba ni da bukatar mai da hankali ga abin da zan ci , dubi dukan abinci da na ci a dā . ” Mun san cewa jiki yana bukatar abinci da aka shirya sosai , domin ya kasance lafiyayye kuma da kuzari . Saboda haka , ko mu tsofaffin ɗaliban Littafi Mai Tsarki ne ko kuma a’a , muna bukatar mu bi gargaɗin Bulus ga Timothawus , wanda a lokacin ya kai mutum , kuma wanda yake da hakkin kula da ikilisiya : “ Ka maida hankali da kanka , da kuma koyarwarka . ( 1 Timothawus 4 : 15 , 16 ) Me ya sa ya kamata mu bi shawarar Bulus ? Gamsuwarmu zai iya kasance abin da yake bukata . — Afisawa 6 : 11 , 12 ; 1 Bitrus 5 : 8 . Wace kāriya ta ruhaniya muke da ita , kuma ta yaya za mu kula da ita ? Nazarin littattafai na Littafi Mai Tsarki a kai a kai yana da muhimmanci wajen kula da makamanmu na ruhaniya . — Matta 24 : 45 - 47 ; Afisawa 6 : 14 , 15 . Menene za mu yi domin mu tabbata cewa “ garkuwa ta bangaskiya ” an kula da ita da kyau ? Ina ƙarfafa wasu ta yadda nake saka hannu da ƙwazo a taro ? Kada mu yi watsi da nazarin Littafi Mai Tsarki a kai a kai , halartar taro na Kirista , da kuma makamanmu daga Allah . Tare , waɗannan suna sa mu iya bambance tsakanin abin da ke mai kyau da marar kyau kuma mu yi ƙyamar abin da Allah yake ƙyamarsa . — Zabura 97 : 10 ; Romawa 12 : 9 . ( Afisawa 6 : 17 ; Ibraniyawa 4 : 12 ) Idan muka zama ƙwararru wajen amfani da “ takobi , ” to , sa’anda muke fuskantar jarraba , za mu iya gane abin da ya bayyana marar lahani , ko ma mai kyau , kuma mu fallasa shi cewa tarko ne na mugun . Tuna ayar Littafi Mai Tsarki da za ta ƙarfafa harin yana yi mini wuya ne ? ’ Kamar yadda yake , sabon mutumin da yake nazarin mujallar nan Bukata zai ci gaba zuwa littafin nan Sanin da Ke Bishe Zuwa Rai na Har Abada , dukansu Shaidun Jehovah ne suka buga . Shawarwari da aka bayar a nan za su taimaka wajen warware irin waɗannan matsaloli da zai hana ci gaba a ruhaniya . [ Hotuna a shafi na 27 ] Domin nazari mai inganci , kana bukatar yanayi da ya dace Ru’ya ta Yohanna 20 : 8 ta kwatanta hari na ƙarshe da Shaiɗan zai kai wa mutanen Allah da suke raye a duniya a ƙarshen sarautar shekara dubu na Mulkin Almasihu . Saboda haka , za a iya cewa wannan furcin yana nufin adadi da ba a san iyakansa ba . Sau da yawa furcin nan “ yashi na teku ” yana nufin abu mai yawa ko kuma mai girma . ( 1 Sarakuna 4 : 29 ) Ko da yake abin da aka faɗa gaskiya ne a dukan wannan batutuwa , amma suna da iyaka . Jehovah ya gaya wa Ibrahim : “ Zan riɓanɓanya tsatsonka kamar taurarin sama , kamar yashi kuma wanda ke a bakin teku . ” Sau da yawa yana nufin adadi mai iyaka amma wanda ba a san yawansa ba . IDAN kana fuskantar lokaci mai wuya ƙwarai , kana sha’awar rayuwarka ta dā ? Gama ba da hikima ka ke binciken wannan ba . ” — Mai - Wa’azi 7 : 10 . Yanzu ne muhimmin lokaci don rayuwa , duk da ƙarin matsaloli na duniya . Wasu Kiristoci shafaffu ma a ƙarni na farko sun bukaci su ƙarfafa dangantakarsu da Jehovah Allah . Kirista mai kula , Yaƙub , ya yi wa wasu kashedi game da sha’awoyinsu na jiki da rashin tsabta na ruhaniya . A cikin wannan kashedin , ya ba da wannan ƙarfafar : ‘ Ku kusaci Allah , shi kuwa za ya kusace ku . ’ ( Yaƙub 4 : 1 - 12 ) Menene Yaƙub yake nufi da ku ‘ kusaci ’ ? 3 , 4 . ( a ) Menene ƙila furcin nan ‘ ku kusaci Allah ’ ya tunasar wa waɗanda Yaƙub ya rubuta musu wasiƙa a ƙarni na farko ? To , ta yaya za mu yi amfani da wannan zarafi mai kyau ? 5 , 6 . Alal misali , a Nassosin Ibrananci , mun karanta cewa sa’ad da Sama’ila yake yaro , “ ba ya rigaya ya san Ubangiji ba . ” 7 , 8 . ( a ) Me ya sa ba za mu yi sanyin gwiwa ba don koyarwar Littafi Mai Tsarki mai zurfi ? ( 1 Bitrus 2 : 2 ) Kada ka gamsu da koyarwa na sama sama . Ka yi ƙoƙari ka san wasu koyarwar Littafi Mai Tsarki masu zurfi . Idan haka ne , ka tuna cewa Jehovah ne ‘ Mai Koyarwa Mai Girma . ’ ( Misalai 16 : 5 ; Yaƙub 4 : 6 ) Ka tuna , ba mutumin da yake da dalilin yin fahariya domin iliminsa . Ka lura da wasu furci na Littafi Mai Tsarki game da Jehovah . ( Romawa 11 : 33 ) Hakika , ba za mu taɓa sanin dukan abu game da Jehovah ba . ( Mai - Wa’azi 3 : 11 ) Ya koya mana abubuwa da yawa na ban al’ajabi , duk da haka har yanzu da abubuwa marasa iyaka da za mu koya . ( b ) Menene ke nuna ko ƙaunar mutum ga Allah tabbatacciya ce ? Manzo Bulus ya nuna nasaba da ke tsakanin sani da ƙauna . Hakika , mutane da yawa da suke da’awar suna ƙaunar Allah da gaske ba sa ƙaunarsa . Me ya sa ? Ta yaya tsoron Allah zai taimake mu mu nuna ƙaunarmu ga Jehovah ? Irin wannan tsoron yana da muhimmanci ga kusantarsa . Hakika , ka lura da abin da Zabura 25 : 14 ta ce : “ Asirin Ubangiji ga masu - tsoronsa ya ke . ” Tsoron Allah zai motsa mu mu kasance da tsabta — a ruhaniya , a ɗabi’a , da kuma a zahiri . Hakika , nuna muna ƙaunar Jehovah ya ƙunshi fiye da guje wa abin da ke mugu . Alal misali , ta yaya muke nuna godiya ga alherin Jehovah ? ( Yaƙub 1 : 17 ) Hakika , sa’ad da muka bai wa Jehovah dukiyarmu , ba ma azurta shi . ( Zabura 50 : 12 ) Sa’ad da muka bai wa Jehovah lokacinmu da kuzari , ba biyan bukata da ba zai iya cika su muke yi ba . Irin wannan bayarwa na faranta masa rai , kamar yadda ƙaramar kyauta daga yaro mai ƙauna ke faranta wa iyayensa rai . 19 , 20 . Me ya sa ya kamata mu yi bimbini kafin mu yi addu’a , waɗanne batutuwa suka dace mu yi bimbini a kan su ? Za mu iya gwada bimbini kafin mu yi addu’a . Don waɗanne zunubai muke bukatar gafara , su waye muke bukata mu gafarce su ? Alal misali , idan muna fuskantar matsala mai wuya , yana sa mu alhini kuma yana ba mu tsoro don zaman lafiyar waɗanda muke ƙauna , za mu iya karanta addu’ar da Yaƙub ya yi sa’ad da yake son ya sadu da ɗan’uwansa , Isuwa . ( 1 Sarakuna 18 : 36 , 37 ; Nehemiah 1 : 4 - 11 ) Karatu da yin bimbini a kan irin waɗannan addu’o’i zai iya ƙarfafa bangaskiyarmu kuma ya ba mu fahimi game da yadda za mu dumfari Jehovah da damuwa da suka nauyaya mana . A duk shekarar 2003 , da muke tuna da Yaƙub 4 : 8 jigonmu na shekara , mu ci gaba da bincika kanmu ko da gaske muna kusantar Jehovah . Furci na gaba fa ? • Me ya sa kusantar Jehovah aba ce da za a ɗauka da muhimmanci ? ( b ) Ta yaya Littafi Mai Tsarki ya tabbatar mana cewa mutane suna da muhimmanci a idanun Jehovah ? ( Yaƙub 4 : 8 ) Bari mu tattauna wasu albarka masu girma da Jehovah yake bai wa waɗanda suka kusace shi . Me ya sa za a kwatanta “ sanin Allah ” da “ ɓoyayyun dukiya ” ? Ka ba da misali . Abu ɗaya , sani na Allah yana da amfani mai girma . Menene ya fi dangataka ta kusa da Jehovah da ke da tushe da “ sanin Allah ” tamani ? A cikin mazauna biliyan shida na duniya , wasu miliyan shida masu bauta wa Jehovah , ko kuma misalin 1 cikin 1,000 sun sami “ sanin Allah . ” Sashen koyarwa ne na musamman na addinan Kiristendam . Haka yake a Buddhanci , Hindunci , Musulunci , Jaininci , Yahudanci , Shintunci , Sikhinci , da To’isanci . 6 , 7 . ( a ) Su waye ne kawai za su iya samun “ sanin Allah ” ? ( b ) Wane misali ne ya nuna cewa Jehovah ya ba mu fahimi da “ masu - hikima masu - fahimi ” da yawa ba su da shi ? Yi la’akari da wannan misali . Me ya sa ? Za ya biya muradin waɗanda ke tsoronsa ; Za ya kuma ji kukansu , ya cece su . ( Zabura 145 : 18 - 20 ) Hakika , Jehovah yana kusa da waɗanda suke ƙaunarsa da haka yana saurarar kukansu na taimako da sauri . Duk da haka , Jehovah yana ba da kāriya ta zahiri wa rukunin mutanensa . ( Afisawa 4 : 8 ) Waɗannan mutane ƙwararru a ruhaniya suna ƙoƙari su nuna juyayi mai zurfi na Jehovah sa’ad da suka taimaka wa ’ yan’uwa masu bi . — Yaƙub 5 : 14 , 15 . ( Matta 24 : 45 ) Ta wurin littattafai da aka buga haɗe da jaridun Hasumiyar Tsaro da na Awake ! , da kuma taro , babban taro , taron gunduma , Jehovah yana ba mu abin da muke bukata sa’ad da muke bukatarta . Hanyar Kusantar “ Mai - Jin Addu’a ” 14 , 15 . ( a ) Wace albarka Jehovah ya bai wa waɗanda suka yi kusa da shi ? Ka lura cewa sa’ad da mutane suka samu iko , waɗanda suke ƙarƙashinsu ba sa kusa da su ? Ya yi nisa ainun ya ji furci da mutane suke yi ne ? Da yake an ba mu ’ yancin kusantar “ mai - jin addu’a ” wannan baiwa ce mai girma . An ba Ɗan “ iko da za shi hukunta shari’a . ” ( 1 Yohanna 5 : 14 ) Saboda haka , mai zabura Dauda ya ce : “ [ Jehovah ] ya kuwa ji muryata . ” ( Zabura 55 : 17 ) Mu ma muna da kyakkyawar dalili mu kasance da gaba gaɗi cewa Jehovah yana kusa , yana shirye ya ji kowacce damuwarmu da alhini . 17 , 18 . ( a ) Yaya Jehovah yake ɗaukan hidima da aminci da halittunsa masu basira suke yi ? Duk da haka , Jehovah , Allah ne da yake a shirye ya nuna godiyarsa . Littafi Mai Tsarki ya nuna sarai cewa Jehovah yana daraja abin da bayinsa suke yi . Alal misali , mun karanta : “ Mai - jin tausayin fakirai yana bada rance ga Ubangiji , kuma za ya sāka masa da alherinsa . ” Jehovah ya yi alkawari zai biya wannan bashi da alheri da albarka . Muna farin cikin sanin cewa Ubanmu na samaniya yana lura da ayyukanmu na jinƙai ! — Matta 5 : 7 . ( a ) Me ya sa za mu tabbata cewa Jehovah yana daraja abin da muke yi a aikin wa’azi da almajirantarwa ? ( 1 Yohanna 3 : 19 , 20 ) Amma Jehovah yana ɗaukan kowacce kyauta da tamani komen ƙanƙantarta da ta fito daga zuciya da ƙauna ce ta motsa ta . Ƙari ga albarka ta ruhaniya mai yawa a yanzu , za mu saurari farin ciki na rayuwa a sabuwar duniya , inda Jehovah zai buɗe hannunsa ya cika sha’awoyi na adalci na dukan waɗanda suka kusace shi ! — Zabura 145 : 16 ; 2 Bitrus 3 : 13 . A cikin shekara ta 2003 , mu tambayi kanmu ko muna ci gaba da ƙoƙari mu kusaci Ubanmu na samaniya . ( Yaƙub 4 : 8 ) Kuma me zai zama sakamakon haka ? Magana game da talifin nan ne “ Jehovah Ya Fi Zuciyarmu Girma ” Hasumiyar Tsaro fitar 1 ga Mayu , 2000 shafofi 28 - 31 a Turanci . • Wane tanadi Jehovah ya yi don kāriya ta ruhaniya na mutanensa ? [ Hoto a shafi na 13 ] Wasu , ba su yarda da cewa Allah ya ƙyale wahala ba , ko idan shi yake haddasa ta , sun ƙi cewa ana wahala ma sam . Sakamakon aukuwa masu ban tausayi na tarihi , musamman daga yaƙin duniya na farko har zuwa zamaninmu , mutane da yawa sun kammala da cewa Allah dai ba zai iya kawar da wahala ba . Ya daɗa cewa “ da a ce za a fahimci Allah , to , nagartansa ta jitu da wanzuwar mugunta , wannan zai yi daidai idan ba shi ke da iko duka ba . ” Allah bai halicci mutane su wahala ba . Abin baƙin ciki , Adamu da Hauwa’u suka kasa yin biyayya ga Allah . Wani halittar ruhu ɗan tawaye , wanda daga baya aka san shi da Shaiɗan Iblis , ya hudubantar da Hauwa’u cewa idan ta yi biyayya ga Allah ba zai amfane ta ba . Shaiɗan ya yi da’awar cewa idan ta ci daga itacen , ‘ idanunta za su buɗe kuma za ta zama kamar Allah , ta san nagarta da mugunta . ’ Warware Batun A’a , domin wannan zai daɗa rage darajar ikonsa , ƙila ma ya daɗa jawo wani tawaye da zai iya haddasa wahalar da ta fi wannan . ( Mai - Wa’azi 8 : 11 ) Ban da haka , ƙyale irin wannan rashin biyayyar zai nuna cewa Allah yana da hannu cikin mugunta . A cikin cikakkiyar hikimarsa , Jehovah Allah ya yanke shawarar ya ƙyale tawayen ya ci gaba na ɗan lokaci . Ban da haka , Allah ya ɗauki mataki ya ga cewa ƙudurinsa na asali domin duniya ya cika . Ya yi alkawarin cewa “ zuriya , ” ko kuma ‘ ɗa , ’ zai zo wanda zai ‘ ƙuje Shaiɗan a kai , ’ ya kawar da tawayensa gabaki ɗaya da kuma mummunar sakamakonsa . — Farawa 3 : 15 , hasiya na NW . Yesu ya ambata wannan tanadi na Allah lokacin da ya koyar da mabiyansa su yi addu’a haka : “ Ubanmu wanda ke cikin sama , . . . Mulkinka shi zo . A cika annabcin Littafi Mai Tsarki , an kafa Mulkinsa a sammai a shekara ta 1914 , Yesu Kristi ne Sarkinsa . * Ba da daɗewa ba , zai ragargaje kuma ya kawo ƙarshen dukan gwamnatin mutane . — Daniel 2 : 44 . Littafi Mai Tsarki ya yi alkawari ta wurin sarautar Kristi cewa , Allah “ za ya share dukan hawaye daga idanun [ mutane ] : mutuwa kuwa ba za ta ƙara kasancewa ba ; ba kuwa za a ƙara yin baƙinzuciya , ko kuka , ko azaba ” ba . — Ru’ya ta Yohanna 21 : 4 . Ya ce : “ Har ila ina son ganin matata , amma na tabbata cewa duk abin da Jehovah ya ƙyale ya faru mana ba zai kawo lahani na dindindin ba . ” “ Kuna zuba dukan alhininku a bisa [ Allah ] . ” ( Fitowa 3 : 7 ; Ishaya 63 : 9 ) Kamar ubanni masu aminci na dā , za mu iya buɗe zukatanmu gare shi kuma mu furta masa shakkarmu da kuma alhini . ’ Yan Adam suna wahala da rashin biyan bukata , ciwo , da kuma rashin waɗanda suke ƙauna . ( Mai - Wa’azi 7 : 10 ) Wannan bege tabbatacce zai kāre mu kamar kwalkwali . Adamu da Hauwa’u sun ƙi sarautar Allah [ Hoto a shafi na 6 ] Amma wasu da ba su ga haɗari ba ko kuma sun yi banza da alamun faɗakarwa suka yi zamansu . Amma , kamar bala’in da ya shafi Pompeii da Herculaneum , halakar Urushalima ba ta zo babu gargaɗi ba . 5 , 6 . ( a ) Waɗanne kalmomin annabci na Yesu ne suka cika a shekara ta 66 A.Z . ? Halakar Urushalima da haikalinta tana nufin ƙarshen yanayin Yahudawa da kuma tsarin addininsu da ke daga Dokar Musa . * — Markus 13 : 1 , 2 . ( a ) Wane hali mai haɗari ne wasu za su iya kasancewa da shi ? Zagayawa ya fi sa mutum ya kasance a faɗake fiye da zama wuri ɗaya dukan dare . Haka nan ma , kasancewa da ƙwazo a ruhaniya zai taimaki Kiristoci su kasance a faɗake . Kalmar Helenanci da aka fassara ‘ saurari ’ ana iya fassara ta a zahiri “ daɗa masa hanzari . ” ( 2 Bitrus 3 : 12 ; hasiya na NW ) Hakika , ba za mu iya canja ma’ajin lokaci na Jehovah ba . Saboda haka , Bulus ya yi gargaɗi : “ Mu yi natsuwa , muna yafe da sulke na bangaskiya da ƙauna ; kuma da bege na ceto , kwalkwali ke nan . ” Wane adadi ya nuna cewa mutane da yawa a yau suna bin gargaɗin Bitrus su kasance a faɗake ? Shekarun baya , Eduardo da Noemi suka mai da hankali ga kalmomin Bitrus : “ Ƙa’idar duniyan nan tana shuɗewa . ” Da shigewar lokaci , sun sami albarka da yawa har ma sun yi aikin ziyarar da’ira da kuma na gunduma . Duk da fuskantar matsalolin masu tsanani , Eduardo da Noemi sun tabbata cewa sun zaɓi abin da ya dace yayin da suka sadaukar da more abin duniya domin hidima ta cikakken lokaci . Wane hali ne wani matashi a Côte d’Ivoire ya nuna ? Ta yaya ne wata Mashaidiya matashiya a Belgium ta nuna cewa ba ta razana ba domin son kai ? Bayanin da ta yi an so shi sosai , kuma a mako na biyu an ba wa ɗaliban jarrabawa wadda dukan tambayoyin game da addinin Kirista ne , Shaidun Jehovah . Duk da matsalar tattalin arziki da ke ko’ina , Argentina ta ba da rahoton sabon ƙoli na Shaidu 126,709 a shekarar da ta shige . Har ila , da akwai talauci a Mozambique . Avirejin 5,309,289 waɗanda aka yi nazarin Littafi Mai Tsarki kowanne wata da su a duk duniya a shekarar da ta shige ya nuna cewa har ila akwai mutane masu kama da tumaki da suke da yunwa ta gaskiyar Littafi Mai Tsarki . Game da sabon ƙolin 15,597,746 da suka halarci Bikin Tuna Mutuwar Yesu , yawanci ba masu bauta wa Jehovah ba ne tukuna . Me ya sa yake da muhimmanci mu kasance a faɗake yanzu fiye da dā ? ( 2 Bitrus 3 : 12 ) Hakika , dole ne mu kasance a faɗake fiye da dā ! Zai yi wuya idan mazauna Urushalima na ƙarni na farko sun fi 120,000 . Hakika , a ra’ayin Jehovah , an sake Dokar Musa da sabon alkawari a shekara ta 33 A.Z . — Afisawa 2 : 15 . ( See bound volume ) A shekara ta 66 A.Z . , Kiristoci da suke Urushalima sun saurari gargaɗin Yesu [ Hotuna a shafi na 20 ] Kasancewa da ƙwazo na taimakon Kiristoci su kasance a faɗake “ Ku Yi Tsaro ” ! Amma , wata rana cikin dare sa’ad da shi da matarsa suke barci , ɓarawo ya shiga ɗakin . Zai daɗe yana tuna darasin da ya koya daga wannan : Mutumin da yake barci ba zai iya gadin kayansa ba . Ya kwatanta aukuwa da zai kammala sa’ad da ya zo zuwan Alƙali , sai ya yi kashedi : “ Ku yi tsaro fa : gama ba ku sani ba cikin ko wace rana Ubangijinku ke zuwa . Amma ku san wannan , da ubangijin gida ya san cikin ko wane tsaro ɓarawo ke zuwa , da ya yi tsaro , da ba ya bari a huda masa gida ba . A cikin kalmomin da ke labarin Lingilar Luka , Yesu ya kwatanta Kiristoci da bayi da suke jirar uban gidansu ya dawo daga bikin aure . Saboda haka ne Yesu ya ce : “ Cikin sa’a da ba ku sa tsammani ba , Ɗan mutum yana zuwa . ” Wane tabbaci ne zai motsa mu mu yi tsaro , kuma ta yaya Yesu ya nuna wannan ? Zai yi wuya su kasance a faɗake duk dare idan suka yi tunanin cewa uban ɗakinsu zai dawo cikin wani dare ne dabam . Ta yaya za mu iya yin tsaro ? Amma yana bukatar ya ci gaba da yin tsaro . Yesu ya ambata sa’o’i dabam dabam da uban ɗakin zai iya dawowa . Manzanni Uku da Ba Su Iya Yin Tsaro Ba Me wataƙila ya sa manzanni suka yi gyangyaɗi ? Yesu ya fahimci — ko da yake almajiransa ba su fahimta ba lokacin — cewa za a tsare shi ba da daɗewa ba kuma a yi masa hukuncin kisa . Yesu ya faɗakar da manzanninsa game da waɗannan abubuwa , amma ba su fahimci abin da yake faɗa ba . ( Markus 14 : 27 - 31 ; Luka 22 : 15 - 18 ) Yadda yake ga manzannin , mu ma jikunanmu raunannu ne kuma akwai abubuwa da ba mu fahimta ba tukuna . Waɗanne halaye uku ne Bulus ya haɗa da mai da hankalinmu ? Mun riga mun ga muhimmancin addu’a da kuma bukatar tunawa da ranar Jehovah . Begenmu da ke da tabbaci da kama ‘ anga ta rai ’ da take taimakonmu mu jimre wa wahala ko idan yana bukatar mu jira wata cikar alkawarin Allah . Kamar yadda Bulus ya rubuta , “ bangaskiya , da bege , da ƙauna sun tabbata , su uku ; amma mafi girmansu ƙauna ce . ” “ [ Ƙauna ] tana kafa bege ga abu duka , tana daurewa da abu duka . “ Riƙe Abin da Ka Ke da Shi da Kyau ” Maimakon mu yi sanyin gwiwa , wane hali ya kamata mu biɗa ? ( Ru’ya ta Yohanna 3 : 11 ) Ta wurin kasancewa “ rai shimfiɗe zuwa ga addu’a ” da kuma biɗan bangaskiya , bege , da kuma ƙauna , muna nuna kanmu a shirye domin sa’a ta gwadi . ( 1 Bitrus 4 : 7 ) Muna da aikin Ubangiji da yawa da za mu yi . ( a ) Me ya sa ba za mu yi sanyin gwiwa ba domin wasu kunya da muke sha ? Irmiya ya rubuta : “ Ubangiji rabona ne , . . . zan fa sa begena gareshi . Abu mai - kyau ne mutum shi yi bege , shi saurari ceton Ubangiji a natse . ” Amma wannan lokacin jirar kaɗan ne idan aka gwada da dawwama da ke a nan gaba ! ( 2 Korinthiyawa 4 : 16 - 18 ) Yayin da muke jiran ayanannen lokaci na Jehovah , za mu iya gina muhimman halaye na Kirista kuma mu taimaki wasu su yi amfani da wannan lokaci na haƙurin Jehovah kuma su amshi gaskiya . [ Box / Hoto a shafi na 31 ] Ka yi tunanin cewa mai gadi yana tsammanin ɓarawo yana neman ya shiga inda yake gadi . Makamancin wannan zai iya faru da waɗanda suke “ jiran bayyanuwar Ubangijinmu Yesu Kristi . ” ( Ayukan Manzanni 1 : 6 ) Shekaru da yawa daga baya , an tunasar da Kiristoci a Tassalunika cewa bayyanuwar Yesu a nan gaba ne . Aikinsa ke nan . Tambayoyi Daga Masu Karatu Amma , a cikin matani na 1 Korinthiyawa 11 : 25 , 26 , Bulus yana zance ne game da yadda ya kamata a kiyaye Bikin Tuna Mutuwar Yesu , ba yawan yinsa ba . A Helenanci na asali , bai yi amfani da kalmar nan pol·laʹkis , wadda take nufi “ sau da yawa ” ko kuma “ kullum ” ba . Maimakon haka , ya yi amfani da kalmar nan ho·saʹkis , da take nufin “ duk sa’ad da , ” wata adon magana ne da ke nufin “ koyaushe , ” “ kowane lokacin da . ” ( 1 Korinthiyawa 5 : 7 ; Galatiyawa 6 : 16 ) Wannan alaƙa da Faskar Yahudawa na shekara shekara ƙarin tabbaci ne cewa ya kamata a yi bikin Tuna mutuwar Yesu sau ɗaya a shekara . Ban da haka , Bulus ya haɗa mutuwar Yesu da wani bikin shekara shekara na Yahudawa , Ranar Kafara . Babu wani dalili na Nassi da ya nuna cewa ya kamata a yi bikin Tuna Mutuwar fiye da yadda aka saba yi . Cikin jituwa da wannan , ɗan tarihi John Laurence von Mosheim ya ba da rahoton cewa Kiristoci na ƙarni na biyu a Asiya Ƙarama sun saba da kiyaye Tuna Mutuwar Yesu a “ rana ta goma sha huɗu ta watan farko na Yahudawa [ Nisan ] . ” A shekarun da suka biyo baya ne ya zama al’ada ga Kiristendam su kiyaye shi fiye da sau ɗaya a shekara . “ Mulkin Allah kuwa yana nan : ku tuba ku bada gaskiya ga bisharar . ” — MARKUS 1 : 15 . Aikinsa na wa’azi ya motsa mutane masu zukatan kirki su tuba . Da yake magana da Yahudawa a Urushalima a Fentakos ta 33 A.Z . , Bitrus ya ce : “ Ku tuba , a yi ma kowane ɗaya daga cikinku baftisma cikin sunan Yesu Kristi zuwa gafarar zunubanku ; za ku karɓi Ruhu Mai - tsarki kyauta kuma . ” ( Ayukan Manzanni 10 : 1 - 48 ) A zamaninmu , bangaskiya ga bishara tana motsa dubban mutane su tuba daga zunubansu , su keɓe kansu ga Allah , kuma su yi baftisma . Bugu da ƙari , suna ayyukan adalci kuma suka zaɓi Mulkin Allah . Amma mecece bangaskiya ? Bangaskiya kuma “ tabbatarwar al’amura ” ce , game da abin da ba mu gani ba . Muna Bukatar Bangaskiya ! ( 2 Tassalunikawa 3 : 2 ) Duk da haka , dole ne Kirista ya kasance da bangaskiya domin ya gaji alkawuran Allah . ( Ibraniyawa 12 : 1 , 2 ) Menene ne “ zunubin da ke manne mamu ” ? Domin mu ci gaba da bangaskiya mai ƙarfi , dole ne mu ‘ zuba ido ga Yesu ’ kuma mu bi misalansa . 6 , 7 . Me ya sa yake da kyau mu yi addu’a domin bangaskiya ? Ba za mu iya ƙago bangaskiya ba da kanmu ta namu ƙwazo . ( Luka 11 : 13 ) Hakika , mu yi roƙo domin ruhu mai tsarki , domin zai haifa ’ ya’ya a cikinmu da ake bukata domin a yi nufin Allah har a lokacin gwaji mai tsanani . — Afisawa 3 : 20 . ( Yohanna 14 : 1 ) Mu Kiristoci muna da bangaskiya ga Allah da kuma ɗansa . Za ta rinjayi rayukanmu mu amfana idan muka yi nazarinta kuma muka yi amfani da ita da tabbaci cewa tana ba da gargaɗi mafi kyau da kuma ja - gora mai kyau a gare mu . — Ibraniyawa 4 : 12 . Mu mutane ajizai rayuwarmu ta cika da matsaloli . Ko kuma ruhu mai tsarki na Jehovah ya yi mana ja - gora a wata hanya . Bangaskiya ga Kalmar Allah tana ba mu wane tabbaci ne game da bukatunmu na kullum ? Bangaskiya ta ba mu tabbacin cewa Jehovah zai biya bukatunmu na kullum kuma daga baya zai ba da abinci a yalwace ga waɗanda suke ƙaunarsa . ( 1 Sarakuna 17 : 2 - 16 ) Haka nan Jehovah ya yi wa annabi Irmiya tanadi a lokacin da Babila ta yi wa Urushalima kwanton ɓauna . ( Irmiya 37 : 21 ) Ko da yake Irmiya da Iliya ba su da abinci da yawa , Jehovah ya kula da su . Bangaskiya Tana Taimakonmu mu Jimre Baƙin Ciki 13 , 14 . ‘ Ina da bege ga Allah , ’ in ji Bulus , ‘ cewa za a yi tashin matattu , na masu adalci da na marasa adalci . ’ ( Ru’ya ta Yohanna 20 : 11 - 15 ) A yanzu , bangaskiya ba za ta kawar da dukan baƙin ciki ba , amma za ta sa mu kasance kusa da Allah , wanda yake taimakon mu mu jimre makoki . — Zabura 121 : 1 - 3 ; 2 Korinthiyawa 1 : 3 . ( Nehemiah 2 : 1 - 3 ) Bitrus ya yi baƙin ciki ƙwarai bayan ya yi musun sanin Yesu domin wannan “ ya yi kuka mai - zafi . ” Maimakon mu ɗauka cewa masifa ce mai girma , za mu iya magance su a hankali ta wajen amfani da mizanan Littafi Mai Tsarki . Wataƙila mu fuskanci gwaji mai tsanani na bangaskiyarmu sa’ad da wanda muke ƙauna yake ciwo mai tsanani . ( Filibbiyawa 2 : 25 - 30 ; 1 Timothawus 5 : 23 ; 2 Timothawus 4 : 20 ) Bugu da ƙari , game da “ wanda ya kula da matalauta , ” mai Zabura ya rera : “ Ubangiji za ya toƙara shi a bisa shimfiɗarsa ta rashin lafiya : kana gyarta masa shimfiɗa cikin cutarsa . ” Me ya sa za a ce bangaskiya za ta taimaka mana mu jimre “ miyagun kwanaki ” na tsufa ? ( Yaƙub 4 : 8 ) Hakika , shi ne Maɗaukakin Sarki , shi ne Mahaliccinmu kuma Ubanmu . ( Ishaya 64 : 8 ; Matta 6 : 9 ; Ayukan Manzanni 4 : 24 ) “ Za ya kira gareni , Kai ne Ubana , Allahna , da fa na cetona , ” in ji rerawar mai Zabura . ( Zabura 27 : 10 ) Bugu da ƙari , muna da wannan tabbacin : “ Ubangiji ba za ya yarda jama’atasa ba sabili da sunansa mai - girma . ” — 1 Samu’ila 12 : 22 . Menene ake bukata a gare mu idan za mu more dangantaka ta dindindin da Jehovah ? Da bangaskiya mai ƙarfi , ko mun mutu , mu bayinsa ne waɗanda suka keɓe kai da begen tashin matattu . ( Romawa 14 : 8 ) Bari mu riƙe waɗannan kalmomin masu ƙarfafawa a zuciyarmu sa’ad da muka kasance da tabbaci ga Kalmar Allah da kuma bangaskiya ga bishara . Hakika , ‘ ba shi kuwa yiwuwa a gamsar da Allah ba sai tare da bangaskiya . ’ ( Ibraniyawa 11 : 6 ) Saboda haka , muna yin addu’a domin ruhu mai tsarki da kuma bangaskiya , waɗanda ’ ya’yan ruhun ne da muke so . ( Romawa 1 : 11 , 12 ; Ibraniyawa 10 : 24 , 25 ) Bangaskiyarmu tana ƙarfafa sa’ad da muka yi magana da wasu a hidima . — Zabura 145 : 10 - 13 ; Romawa 10 : 11 - 15 . Ta wajen ba da gargaɗi daga Nassosi da kuma ƙarfafa , dattawa masu ƙauna Kirista suna taimakawa a gina bangaskiyarmu . ( Contemporary English Version ) Mai adalci yana rayuwa ne bisa bangaskiya . ( Yahuda 14 , 15 ) Da suka ji wannan maganar , abokan Ahnuhu marasa ibada suka so su kashe shi . Duk da haka , ya yi magana da gaba gaɗi cikin bangaskiya , kuma Allah “ ya ɗauke shi , ” zuwa mutuwa , hakika ba tare da azabar mutuwa ba . Duk da haka , “ dukan waɗannan suka mutu cikin bangaskiya , ba su rigaya sun amshi alkawura ba . ” Ba su mallake Ƙasar Alkawarin ba , kuma ba su ga dukan al’ummai sun albarkaci kansu ba ta wurin zuriyar Ibrahim . Ta yaya muka sani cewa Yusufu ya biɗi makasudi wanda ya fi zama babban mutum a duniya ? Ta wajen ja - gorar Allah , ɗan Yakubu , Yusufu ya zama mai ba da abinci a ƙasar Masar , amma ba burinsa ba ne ya zama babban mutum a wannan duniyar . Yusufu ya roƙi a binne shi a ƙasar alkawari . Bayan ya mutu , aka bushar da gawarsa aka saka cikin akwati a ƙasar Masar . ( Farawa 50 : 22 - 26 ; Fitowa 13 : 19 ) Bangaskiya irin ta Yusufu ya kamata ta motsa mu mu biɗi makasudai da suka fi zama babban mutum a duniya . — 1 Korinthiyawa 7 : 29 - 31 . Ta yaya bangaskiya ta shafi rayuwar Rahab ? “ Da shi ke ta karɓi manzannin [ Isra’ila ] , ta sallame su kuma ta wata hanya dabam , ba ta wurin ayyuka [ n ] [ bangaskiya ] ta barata ba , ” ta haka suka ɓace wa abokan gabansu Kan’aniyawa . Sarki Dauda ya yi zina da Bath - sheba , kuma ya sa aka kashe mijinta a bakin daga , ya aure ta . ( 2 Samu’ila 11 : 1 - 27 ) Da yake ya tuba da baƙin ciki mai tsanani , Dauda ya roƙi Jehovah : “ Kada kuma ka ɗauke mini ruhunka mai - tsarki . ” Yana da bangaskiya cewa Jehovah cikin jinƙansa ba zai raina ‘ karyayyar zuciyar mai - tuba ba ’ daga zunubi . Bangaskiya Tana Ƙarfafa ta Wurin Tabbaci ( Ibraniyawa 11 : 32 , 33 ) Sa’ad da Midiyanawa da mataimakansu suka kai wa Isra’ilawa hari , ruhun Allah ya rufe Gidiyon . Yanayin ya canja a gwaji na biyun . Hakika muna nuna bangaskiya ne ta wurin tuntuɓar Littafi Mai Tsarki da kuma littattafan Kirista da kuma ta wurin addu’a domin ja - gora ta ruhu mai tsarki sa’ad da muke yin shawara . — Romawa 8 : 26 , 27 . Ta yaya za a taimake mu ta wajen bimbini a kan bangaskiyar Barak ? ( Alƙalawa 4 : 1 – 5 : 31 ) Deborah ta ƙarfafa Barak ya kasance shugaban Isra’ilawa da Allah ya naɗa , kuma yana ɗaya daga cikin bayin Jehovah waɗanda “ suka kori rundunan baƙi har suka gudu , ” ta wurin bangaskiya . ( Kolossiyawa 4 : 10 ; Filimon 23 , 24 ) Sa’ad da Bulus yake kurkuku a Roma ƙila a shekara ta 65 K.Z . , ya gaya wa Timothawus : “ Ka ɗauko Markus , ka kawo shi tare da kai : gama yana da amfani gareni wajen hidima . ” Bangaskiya Tana sa Mu Jimre Wane yanayi na gwaji bai halaka bangaskiyar Ishaƙu da Rifkatu ba ? • Wane tabbaci ne na Nassosi muke da shi cewa bangaskiya za ta iya sa mu zama masu gaba gaɗi ? • Ta yaya bangaskiya take kawo salama ? Bangaskiya ta ba wa Nuhu da Ahnuhu gaba gaɗi su yi shelar saƙon Jehovah [ Hotuna a shafi na 12 ] Kowanne zai tsai da tasa shawara a wannan batun . Rantsuwa abin da ake yi ne da daɗewa a ko’ina . Alal misali , a lokatan dā Helenawa suna ɗaga hannu sama ko kuma taɓa bagadi sa’ad da suke rantsuwa . Alal misali , Boaz , Dauda , Sulemanu , da kuma Zedekiya sun yi haka nan . Mutumin da yake rantsuwa a gaban Jehovah a wasu lokatai yakan yi hakan da alama . ( Matta 5 : 33 - 37 ) Haka ma almajiri Yaƙub ya ce . Ko kuma a yarda masa ya sanar da cewa ba ƙarya yake yi ba . — Galatiyawa 1 : 20 . SA’AD da Yesu Kristi , wanda ya kafa Kiristanci ya koma sama , ba shi da littattafai da ya rubuta a duniya , gini domin a tuna da shi , ko kuma dukiya da ya tara . A cikin Lingila ta Yohanna mun sami ƙa’idodi uku masu muhimmanci da Yesu ya ambata duk wanda yake so ya zama almajirinsa dole ne ya cika su . Domin haka , da idin ya kai rabinsa , “ daga cikin taron mutane dayawa suka bada gaskiya gareshi . ” Da waɗannan kalmomi , Yesu ba nufi yake yi ba cewa sababbin da suka ba da gaskiya ba su da bangaskiya ba . ( Yohanna 4 : 34 ; Ibraniyawa 3 : 14 ) Hakika , Yesu ya san cewa jimiri hali ne mai muhimmanci ƙwarai ga mabiyansa , saboda haka a maganarsa ta ƙarshe da manzanninsa , da aka rubuta a Lingila ta Yohanna , Yesu sau biyu ya ce : ‘ Ku biyo ni . ’ Menene ya taimaka wa Kiristoci na farko suka jimre ? Sun kuma ɗauke ta da muhimmanci ƙwarai . ‘ Jin Magana ’ ( a ) Waɗanne ƙasa iri dabam dabam ne Yesu ya ambata a wani misalinsa ? ( b ) Menene iri da kuma ƙasa na misalin Yesu suke nufi ? ( Matta 13 : 1 - 9 , 18 - 23 ; Markus 4 : 1 - 9 , 14 - 20 ; Luka 8 : 4 - 8 , 11 - 15 ) Sa’ad da ka karanta labarin , za ka lura cewa a misalin irin , iri ɗaya sun faɗi a kan ƙasa iri dabam dabam suka kuma ba da amfani dabam dabam . Suka “ riƙe ta , da haƙuri kuma suna bada amfani . ” ( Romans 10 : 10 ; 2 Timothy 2 : 7 ) Maganar Allah ta zauna cikinsu . Domin wannan suka ba da amfani da haƙuri . “ Zuciyar mai - adalci ta kan yi tunanin abin da za ta amsa . ” ( a ) Sa’ad da muke karatun Littafi Mai Tsarki , menene ya kamata mu guji yi , kuma menene ya kamata mu yi ? ( Ka haɗa da akwatin nan sun “ Kahu Cikin Gaskiya . ” ) Tana motsa mu kuma mu gaya wa Allah tunanin zuciyarmu cikin addu’a . Haka nan , ba da lokaci domin nazari da bimbini a kan Kalmar Allah za ta sa zuciya ta zama kamar ƙasa mai kyau , mai amfani . Abu mafi muhimmanci shi ne kada mu shagala cikin biɗan abubuwa na rayuwar yau da kullum . Da iri ya faɗi a kan ƙasa ta biyun , bai kasance ba kawai a sama sama kamar a kan irin ƙasa ta farkon . Ya yi saiwa ya tsiro . Amma sa’ad da rana ta fito , da tsiron ya sha zafin rana sai ya yi yaushi . Ainihin dalilin da ya sa tsiron ya yi yaushi ba domin zafin rana ba ne . Ko tsiro da ya fito a kan ƙasa mai kyau ma zai sha rana , amma bai yi yaushi ba — maimakon haka ya yi girma . ( Matta 13 : 5 , 6 ; Luka 8 : 6 ) “ Marmara ” tana hana saiwar iri ta yi zurfi domin ta samu laima da kuma ƙarfi . ( Luka 8 : 13 ) Sa’ad da suka fuskanci azabar “ ƙunci ko tsanani , ” sai su tsorata su rasa farin cikin da kuma kuzarinsu , sai su juya wa Kristi baya . ( Matta 13 : 21 ) Amma ainihin dalilin tsoratar su ba hamayya ba ce . To , mabiyan Kristi miliyoyi suna jimre wa tsanani iri iri , duk da haka sun kasance da aminci . Saboda haka , ƙaunar Jehovah da maganarsa ba ta yi zurfi ba kuma ba ta da ƙarfin da za ta tsayayya wa hamayya . Mutum yana bukatar ya tabbata cewa cikas masu kama da duwatsu , kamar su baƙin ciki mai tsanani , son kai da bai bayyana ba tukuna , ko kuma irin mugun tunani da ya samu zama cikin zuciyarsa . ( Irmiya 23 : 29 ; Afisawa 4 : 22 ; Ibraniyawa 4 : 12 ) Daga baya , addu’a tare da bimbini za su iya motsa “ dasashiyar magana ” cikin zuciyar mutumin . Kamar ƙasa mai kyau , ƙasa mai ƙayoyi tana ƙyale irin ya yi saiwa ya tsiro . An shuka gaskiya ta kalmar Allah a zuciyarsu , amma ta fuskanci gasa daga wasu abubuwa da suke kokawa a mai da musu hankali . Menene Amsoshinka ? • Ta yaya za ka sami lokaci domin ka yi bimbini a kan kalmar Allah ? ( 2 Bitrus 1 : 12 ) Menene yake taimaka musu su jimre ? Ka yi la’akari da wasu cikin kalamansu . “ Ina ƙarasa kowacce rana da karatun wani ɓangare na Littafi Mai Tsarki da kuma addu’a . Wannan yana ba ni wani sabon abin da zan yi bimbini a kai a ranar . ” — Marie , ta yi baftisma a shekara ta 1935 . Ta wajen sa batutuwan ruhaniya da farko , za mu iya “ haƙuri kuma [ mu ] ba da amfani ” “ Bisa ga wannan mutane duka za su fahimta ku ne almajiraina , idan kuna da ƙauna ga junanku . ” — YOHANNA 13 : 35 . “ ’ YA’YA ƙanƙanana . ” Yesu ya yi maganar ƙauna sau 30 a wannan dare . Me ya sa nuna ƙauna take da muhimmanci ga Kiristoci ? Yesu ya yi bayanin abin da ya sa ƙauna take da muhimmanci haka . ( Yohanna 13 : 35 ; 15 : 12 , 17 ) Zama mabiyin Kristi yana da nasaba ta kusa da ƙaunar ’ yan’uwa . Wane gargaɗi game da ƙauna manzo Bulus ya yi ? Kamar yadda take a tsakanin mabiyan Kristi a ƙarni na farko , wannan ƙauna ta musamman ana iya lura da ita a tsakanin almajiran Kristi na gaskiya a yau . Duk da haka , Bulus ya daɗa gargaɗi : “ Ku yalwata gaba gaba . ” A cikin wasiƙarsa da aka hore , Bulus ya ƙarfafa ’ yan’uwa masu bi su “ ƙarfafa masu - raunanan zukata , ” kuma su “ tokare marasa - ƙarfi . ” ( Romawa 15 : 1 ) Yesu ma ya ba da umurni game da taimakon waɗanda suka raunana . ( Ibraniyawa 12 : 12 ) Me ya sa za mu yi haka ? Tunkiya da ta Ɓata da Kuma Kuɗin Azurfa da Ya Ɓata ( b ) Menene waɗannan misalai suka bayyana game da Jehovah ? Na farko , game da makiyayi ne . Sa’anda ya same ta , ya ɗibiya ta bisa kafaɗunsa , yana murna . Sa’anda ya isa gida , ya kirawo abokansa da maƙwabtansa , ya tara su , ya ce musu , Ku yi murna tare da ni , gama na sami tunkiyata wadda ta ɓace . Yesu ya ce : “ Ina mace wadda tana da azurfa goma , kadan ɗaya ta ɓace mata , ba za ta kunna fitila ba , ta share gida , ta nema da aniya har ta samu ? ( b ) Menene abin da suka yi ya gaya mana game da yadda suke ji game da abin da suka mallaka ? Tara da nake da su sun ishe ni . ’ Saboda haka , damuwar makiyayin da ta matar ta nuna a ƙaramar hanya yadda Jehovah da halittunsa na sama suke ji . ( b ) In ji misalai biyu na Yesu , ta yaya za mu nuna damuwarmu ? A misali na farko , Yesu ya ce makiyayin ya “ je neman abin da ya ɓace . ” Dattawa Kiristoci musamman suke da hakkin su “ ƙarfafa hannuwa marasa - ƙarfi , [ s ] u ƙarfafa raunanan guwawu ” kuma su ce wa “ waɗanda ke da zuciya mai - tsoro . . . Ku Ƙarfafa , kada ku ji tsoro . ” Maimakon haka , kalmomin Bulus domin dukan “ ikilisiya ta Tassalunikawa ” ce . Menene makiyayin ya yi sa’ad da ya sami tunkiya da ta ɓata ? Tunkiyar ƙila ta yi ta yawo dare da rana a wuraren da ba ta sani ba , ƙila ma ta fuskanci haɗarin haɗuwa da zakuna . Ta yaya za mu nuna ƙauna da makiyayi ya nuna ga tunkiyar da ta bauɗe ? ( Misalai 17 : 17 ; Zabura 34 : 18 ) Furcinmu na ƙauna zai ƙarfafa shi ya motsa shi ya koma cikin garke . Menene za mu yi daga nan ? ( b ) Wane ƙoƙari matar ta yi , kuma menene sakamakon haka ? ( Luka 15 : 8 ) Da farko ta kunna fitila ta haskaka gidanta mai duhu . Sa’an nan ta share daben ɗakinta , tana begen za ta ji ƙararta . A ƙarshe , ta bincika dukan wani lungu a hankali da fitila har sai da fitilar ta haskaka kuɗin azurfar . Amma kuma , mun fahimci cewa yana bukatar ƙwazo . Menene za mu iya yi ? Biyu cikin sababbin kayayyakin aikinmu , ko kuma littattafai , za su taimaka wajen wannan aikin . Taimakon waɗanda suka raunana yana kawo albarka ga duka . [ Hasiya ] MARAICE kafin ya mutu . A yanzu , dare ya riga ya yi tsaka , amma Yesu , ƙaunar aminansa ta motsa shi ya ci gaba da magana . Kowanne reshe a cikina wanda ba ya bada ’ ya’ya ba , ya kan kawashe shi : kowanne reshe kuma da ya bada ’ ya’ya , ya kan tsarkake shi domin shi daɗa bayarda ’ ya’ya . Inda a ke ɗaukaka Ubana ke nan , ku bada ’ ya’ya dayawa ; hakanan kuma za ku zama almajiraina . Zarafi Domin Ƙaruwa Menene za mu koya da yadda Jehovah yake “ kawashe ” kowanne reshe da ba ya ba da ’ ya’ya ? Menene wannan yake nuna mana ? Wannan ya nuna mana cewa dukan almajirai ba kawai ana bukatar su ba da ’ ya’ya ba amma duka za su iya ba da ’ ya’ya , ko yaya yanayinsu yake . Ta yaya Yesu Kristi ya nanata tamanin ɗiyar ruhu ta farko da aka ambata ? ( Yohanna 13 : 34 ) Hakika , a cikin dukan tattaunawar da ya yi a darensa na ƙarshe a duniya , Yesu ya tunasar da manzanninsa a kai a kai su nuna ƙauna . — Yohanna 14 : 15 , 21 , 23 , 24 ; 15 : 12 , 13 , 17 . Ba da ’ Ya’ya na Mulki ( b ) Wace tambaya ce ta cancanci mu bincika ta ? Ka lura da yadda manzo Bulus ya nanata wannan nasabar . ( 2 Korinthiyawa 4 : 13 ) A wannan hanyar , Bulus ya ƙara bayani , mu “ miƙa hadaya ta yabo ga Allah kullayaumi , watau , ’ ya’yan leɓunan ” — ’ ya iri ta biyu da muke bukatar nunawa . Shin ba da ’ ya’ya daidai ne da almajirantarwa ? Domin mu ba da amsa da kyau , muna bukatar mu fahimci da farko abin da ’ yar Mulki ta ƙunsa . Ta yaya misalin da Yesu ya bayar na mashuki da kuma ƙasa iri dabam dabam ya nuna abin da ɗiyar Mulki take nufi da abin da ba ta nufi ? Bayan alkama ta tsiro ta ƙosa , tana haifan , ba ƙananan kara na alkama ba , amma sababbin iri . Hakazalika , Kirista da yake ba da ’ ya’ya , ba dole ba ne sababbin almajirai , amma sababbin iri na Mulki . Yaya za a ba da ma’anar ’ yar Mulki ? Ba da ’ ya’ya a nan yana nufin yin furci game da Mulki . Hakika , za mu iya ! Ba da Abin da Za Mu Iya Domin Darajar Allah Ko yaya yawan ’ ya’ya na Mulki da za mu iya bayarwa , za mu motsa mu “ bada ’ ya’ya , ” sa’ad da muke sane da dalilin da ya sa muke yin haka . ( Yohanna 17 : 4 ) Shaidun Jehovah a dukan duniya sun yi na’am da wannan . — Ka dubi akwati “ Yadda Za a Ba da ’ Ya’ya da Haƙuri , ” a shafi na 29 . Mai shelar Mulki na farko da aka ambata a cikin Lingila Yohanna mai Baftisma ne . ( Yohanna 1 : 6 , 7 ) Hakika , wasu da Yohanna ya yi wa wa’azi sun zama almajiran Kristi . ( Matta 4 : 23 ; 11 : 1 ) Saboda haka , ba abin mamaki ba ne da Yesu ya umurci mabiyansa su yi wa’azin saƙon Mulki kuma su taimake mutane da suka karɓe shi su zama almajiransa . Duk da haka , wasu iri suna faɗi a kan ƙasa mai kyau , su yi saiwa su tsiro , kamar yadda Yesu ya faɗa . Nuna Ƙauna Ya Kawo Bambanci * Tun da mamar tana gida kullum kuma tana farin ciki ta nuna wa baƙi jaririnta , sau da yawa sai su fara taɗi . Fara fita nema da kuma nuna irin wannan ƙaunar za su kai ga sakamako na farin ciki a hidimarmu . ( a ) Me ya sa ƙa’idar a ‘ ba da ’ ya’ya da yawa ’ bai fi ƙarfinmu ba ? Abin ƙarfafa ne mu ga cewa bukatar mu ci gaba da “ bada ’ ya’ya dayawa ” bai fi ƙarfinmu ba ! Yara ko manya , lafiyayyu ko marasa lafiya , ko muna wa’azi a yankin da mutane suna saurara ko babu , dukanmu muna iya ba da ’ ya’ya da yawa . [ Hasiya ] Ko da yake rassan kuringar anab na misalin Yesu yana nuni ga manzanninsa ne da kuma wasu Kiristoci da za su gaji Mulkin Allah na samaniya , misalin yana ɗauke da gaskiya da za ta amfani dukan mabiyan Kristi . — Yohanna 3 : 16 ; 10 : 16 . Yadda ‘ Za A Ba Da ’ Ya’ya Da Haƙuri ’ Ta ce muna saka hannu cikin hidima ‘ Allah yana gani , tare da Kristi . ’ “ Gaskiya , aikin wa’azi a gare ni ba shi da sauƙi . Ina yin magana da mutane cikin kwanciyar hankali kuma in saurari nasu ra’ayi . ” — Daniel , ɗan shekara 75 ; ya yi baftisma a shekara ta 1946 . Yana ba ni farin ciki na fahimci cewa hidimarmu aiki ne na haɗa kai . ” — Joan , ’ yar shekara 66 ; ta yi baftisma a shekara ta 1954 . ANA BUKATAR sahihanci kuwa a rayuwarmu ta yau da kullum ? ( Kolossiyawa 3 : 22 ) Waye ba zai yi farin ciki ba ya sami irin wannan mutum yana masa aiki ? Isra’ilawa na dā sukan more albarkar Allah sa’ad da suka kiyaye dokokin da kuma bukukuwa . Dole ne ya bi gaskiya . Wasu Yahudawa na ƙarni na farko wataƙila sun yi imani da gaske da hanyar da suke bauta wa Allah , amma , himmarsu “ ba bisa ga sani ba ” ce . ( Romawa 10 : 2 ) Domin Allah ya amince da mu , imaninmu dole ne ya kasance bisa cikakken sani . “ Daga wurin Ubangiji na karɓo wannan da na bayar a gareku . ” — 1 KORINTHIYAWA 11 : 23 . Menene Yesu ya yi a daren Faska ta 33 A.Z . ? ( Luka 22 : 28 ) A daren Jumma’a ne , 31 ga Maris , 33 A.Z . , wata ya haskaka Urushalima . Bai daɗe ba da Yesu Kristi da manzanninsa suka gama bikin Faska . Me ke nan ? Menene manufarsa ? ‘ Ku Yi ta Yin Wannan ’ Me ya sa abin da Yesu ya yi a daren 14 ga Nisan , 33 A.Z . , ke da muhimmanci ? Abin da Yesu Kristi ya yi a daren 14 ga Nisan , 33 A.Z . , ba wani tsautsayi ne ba kawai a rayuwarsa . ( Matta 20 : 28 ) Lokacin da mutum na farko ya yi wa Allah zunubi , ya ɓatar da kamiltaccen rai da dukan albarkarsa . Lallai muna bukatar nuna godiya ga wannan ƙaunar ! Ta yaya Kiristoci shafaffu suka ci daga isharar bikin Tuna Mutuwarsa ‘ kowanne lokaci ’ ? ( 1 Korinthiyawa 11 : 26 ) Kiristoci shafaffu ɗai - ɗai za su ci gaba da cin isharar Abin Tunawa har mutuwarsu . Ta haka , a gaban Jehovah Allah , da kuma duniyar za su ci gaba da yin shelar bangaskiyarsu ga tanadin da Allah ya yi na hadayar fansar Yesu . ( Markus 14 : 25 ) Tun da yake Yesu ba zai sha ruwan inabi na zahiri ba a sama , lallai yana maganar wartsakewa da ake samu daga ruwan inabi ne . Wani ɗan tarihi ya ce : “ Yadda aka yi amfani da Fourteenthers wa cocin Asiya haka ne ma wa cocin Urushalima . Wace irin gurasa ce Yesu ya yi amfani da ita a kafa Jibin Maraice na Ubangiji ? ( a ) Me ya sa ya dace gurasar Jibin ta zama marar yisti ? Game da gurasa da aka yi amfani da ita a kafa bikin Tuna Mutuwarsa , Yesu ya ce : “ Wannan jikina ne , wanda shi ke dominku . ” ( Ibraniyawa 7 : 26 ; 10 : 5 - 10 ) Shaidun Jehovah suna tunawa da wannan kuma suna bin tafarkin da Yesu ya kafa na yin amfani da gurasa marar yisti a bikin Tuna Mutuwarsa . A wasu lokatai , sukan yi amfani da matzos na Yahudawa da ba shi da ƙarin abubuwan ɗanɗano , kamar su albasa ko ƙwai . Idan ba haka ba , za a iya gasa gurasa marar yisti da garin dawa ( ko alkama , idan akwai ) da aka dama da ruwa . Manufar Ruwan Inabi Hakan tuhuma ce marar ma’ana idan ruwan inabi ɗin ruwan ’ ya’yan inabi mai zaki ne . Wace irin ruwan inabi ne ya dace don bikin Tuna Mutuwar Yesu , kuma me ya sa ? Jan ruwan inabi ne kawai ya dace ya zama isharar abin da ke cikin ƙoƙon ke wakilta , watau , jinin Yesu da aka zubar . Sai kuma manzo Bitrus ya rubuta : “ [ Kiristoci shafaffu ] kun sani aka fanshe ku , ba da abubuwa masu - lalacewa ba , da su azurfa ko kuwa zinariya , daga cikin irin zamanku na banza abin gadō daga ubanninku ; amma da jini mai - daraja , kamar na ɗan rago marar - aibi , marar - cikas , watau jinin Kristi . ” — 1 Bitrus 1 : 18 , 19 . Babu shakka cewa jan ruwan inabi ne Yesu ya yi amfani da ita lokacin da yake kafa Tuna Mutuwarsa . Ya kamata a zuba ruwan inabi marar zaki da ba a daɗa masa kome ba a cikin ƙoƙon bikin Tuna Mutuwar . Me ya sa Yesu bai yi mu’ujiza game da gurasa da giyar Tuna Mutuwar ba ? ( Farawa 9 : 3 , 4 ; Leviticus 17 : 10 ) A maraicen , Yesu yana da jikinsa da dukan jininsa . Saboda haka , gurasa da giyar bikin Tuna Mutuwarsa ishara ce , da ke wakilta jikin Kristi da jininsa . * Bikin Tuna Mutuwarsa — Jibin Tarayya Ne Me ya sa za a iya yin amfani da kofi da faranti fiye da ɗaya a bikin Jibin Maraice na Ubangiji ? A wannan shekarar , miliyoyi za su taru a ikilisiyoyi 94,000 na Shaidun Jehovah domin bikin Jibin Maraice na Ubangiji a dukan duniya . Ana bin ƙa’ida ɗaya ne a manyan ikilisiyoyi ta yin amfani da ƙoƙo da yawa don zagaya da wannan isharar a gaban jama’a a ɗan lokaci . Babu wani abu cikin Nassosi da ya nuna cewa ƙoƙon ko kuma moɗa sai an yi mata wani zane . Amma , ƙoƙon da farantin ya kamata su dace da darajar bikin . Zai fi kyau idan ba a cika moɗar maƙil da giyar ba don kada ta dinga zuba yayin da ake zagayawa da ita . Jehovah yana wajen wannan jibin tarayya da yake shi ne Mawallafinsa . Domin haka , Bulus ya rubuta : “ Ƙoƙon albarka wanda mu ke albarkatasa , ba zumunta ta jinin Kristi ba ne ? Amma , mutane kalilan ne suke ci daga gurasa suke sha daga giyar . Hakika , me ya kamata Jibin Maraice na Ubangiji ya nufa a gare ka ? • Mecece manufar gurasa marar yisti na Tuna Mutuwar ? Kamar yadda aka nuna a talifi da ya gabata , Yesu ya kafa wannan biki , da aka kira Jibin Maraice na Ubangiji , bayan shi da manzanninsa suka gama bikin Faska na 14 ga Nisan , 33 A.Z . Wasu Sun Yi Shi Yadda Bai Dace Ba Yaya ne da yawa cikin Kiristoci na Koranti suke yi a wajen bikin Jibin Maraice na Ubangiji ? Kiristoci da yawa a Koranti sun ci isharar yadda bai dace ba . 4 , 5 . ( 1 Korinthiyawa 10 : 16 - 21 ) Idan mutum dama ya saba da cin isharar bikin ya yi zunubi mai tsanani , ya kamata ya yi ikirari wa Jehovah kuma ya nemi taimakon dattawan ikilisiya . Ya kamata ne waɗanda a yanzu suke yin nagarta ga raguwar 144,000 na ’ yan’uwan Kristi su ci Jibin Maraice na Ubangiji ? ( Luka 23 : 43 ; Ru’ya ta Yohanna 21 : 3 , 4 ) Tun da yake su ba masu tarayyar gadō ba ne masu begen samaniya , suna halartan bikin ne su kiyaye da daraja . — Romawa 6 : 3 - 5 . Saboda haka , ba zai zama abu mai wuya ba ga waɗanda sun sani cewa an shafa su da ruhu kuma ya kamata su ci isharar bikin . Ta yaya aka bayyana “ taro mai - girma ” a shekara ta 1935 , kuma yaya wannan ya shafe wasu da suke cin isharar Tuna Mutuwar dama ? Kamar baƙi a Isra’ila ta dā da suka bauta wa Jehovah kuma suka bi Doka , a yau waɗansu tumaki suna na’am da hakki na Kirista , irinsu wa’azin bishara tare da waɗanda suke cikin Isra’ila ta ruhaniya . ( Galatiyawa 6 : 16 ) Kamar yadda babu wani baƙo da zai zama sarki ko kuma firist a Isra’ila , babu wani cikin waɗansu tumaki da zai yi sarauta a Mulki na samaniya ko kuma ya zama firist . — Kubawar Shari’a 17 : 15 . Misalin shekaru saba’in yanzu , waɗansu tumaki ake nema , da suke da bege na duniya . Kiristoci shafaffu sun tabbata sarai cewa an zaɓe su domin samaniya . Amma idan wasu da ba a zaɓe su ba suna cin isharar bikin Tuna Mutuwar kuma fa ? Me ya sa wasu suke ganin an zaɓe su domin samaniya ? Kuma su so begen zuwa sama yadda wani abokinsu na kud da kud yake da shi na Kirista shafaffe . Hakika , Allah bai naɗa kowa ya zaɓi wasu domin wannan gatar ba . Ina da dogon buri ne na son iko yanzu ko kuma zama magaji tare da Kristi a nan gaba ? ’ Sun nuna tawali’u da ake bukata daga waɗanda suka fahimci “ nufin Kristi . ” — 1 Korinthiyawa 2 : 16 . Wasu suna iya tunanin cewa domin sun sami sanin Littafi Mai Tsarki sosai an zaɓe su domin samaniya . ( 1 Korinthiyawa 3 : 1 - 3 ; Ibraniyawa 5 : 11 - 14 ) Allah ya shirya tanadin abinci na ruhaniya domin dukan mutanensa . Kiristoci da suke da begen zama a duniya ma suna da fasaha a waɗannan fasaloli . Ta yaya ne ruhun Allah yake shaida da ruhun shafaffu ? “ Kuka karɓi ruhun ɗiyanci , ” in ji Bulus , “ inda muke kira , Abba , Uba . Ruhu da kansa tare da namu ruhu yana shaida , mu ’ ya’yan Allah ne : idan ’ ya’ya ne fa , magada ne kuma ; magadan Allah , masu - tarayyan gadō da Kristi ; in da muna raɗaɗi tare da shi , domin kuma mu ɗaukaka tare da shi . ” Ta wurin jinin Kristi da aka zubar ne sabon alkawarin ya kahu , ya kawo ba Yahudawa kawai ba amma kuma daga al’umman mutane domin sunan Jehovah kuma ya sa suka kasance cikin “ zuriyar ” Ibrahim . Ta yaya za mu iya samun amfani mai yawa daga lokacin Tuna Mutuwar ? Za ka kasance cikin waɗanda za su yi godiya dominsa ta halartar taro bayan faɗuwar rana a ranar 16 ga Afrilu , 2003 , domin yin bikin Jibin Maraice na Ubangiji ? Menene Amsoshinka ? • Ta yaya Kiristoci shafaffu suka san ya kamata su ci gurasa kuma su sha giya a bikin Tuna Mutuwar Kristi ? 15 2 878,303 An bayyana dalilin wannan a wani taro a Jami’ar Heidelberg ta Jamus , a Nuwamba ta 2000 . Menene suka yi sa’ad da suka fuskanci irin wannan saɓani ? Dokta Clemens Vollnhals Menene sakamakon haka ? Frieda ta ci gaba da aikinta na Kirista a ɓoye , har tana taimakawa wajen buga jaridar Hasumiyar Tsaro . Addu’a ta ba ni ƙarfi kuma ta taimake ni kada na yi alhini ainu . ” — Filibbiyawa 4 : 6 , 7 . Aka kama ɗarurruwansu , har da Frieda . Sai ga Frieda kuma a kotu aka yanke mata hukunci na shekara shida . “ A wannan lokacin ina tare da ’ yan’uwa masu bi , kuma lallai na samu taimako sosai wurin tarayyar . Misali ɗaya Ádám Szinger ne . A shekara ta 1937 , wasu Ɗaliban Littafi Mai Tsarki suka zo gidan Ádám , nan da nan ya nuna yana son saƙonsu . Abin da ya koya ya tabbatar masa cewa koyarwar cocinsa ba daga Littafi Mai Tsarki ba ne . Menene ya taimake shi ya jimre wahala da kuma watanni cikin kurkuku ? Da suke a Sarbiya waɗannan fursunoni suna ƙarƙashin Mulkin Hitler . A lokacin yaƙi , an kai ni kurkuku kuma aka mayar da ni Sarbiya domin wannan dalilin . Ya jimre wa tsanani bi da bi ƙarƙashin mulkoki dabam dabam uku na kama karya — kafin yaƙi a Hungary , ƙungiyar National Sociatists ta Jamus a Sarbiya , da kuma Kwaminis a yaƙin Hungary . “ Nazarin Littafi Mai Tsarki , addu’a , da kuma yin tarayya da ’ yan’uwa masu bi yana da muhimmanci . Na biyu , na tuna da Romawa sura 12 , da ta ce : ‘ Kada ku ɗauka ma kanku fansa . ’ E , idan ta fito daga bangaskiya mai ƙarfi ga Allah . [ Hotuna a shafi na 7 ] Ádám Szinger a lokacin da yake kurkuku da kuma a yanzu ( Joshua 1 : 6 , 7 , 9 ) Kalmomin sun dace . A yau , Kiristoci na gaskiya suna bakin ƙetarewa zuwa cikin sabuwar duniya da aka yi alkawarinta , kuma kamar Joshua , suna bukatar kasancewa da ƙarfin zuciya . Manzo Yohanna ya rubuta : “ Mun sani mu na Allah ne , duniya duka kuwa tana kwance cikin Shaiɗan . ” Idan Kirista ya riƙe amincinsa , a wata hali nasara ce bisa Shaiɗan Iblis . Wane gargaɗi ne Yesu ya bayar , amma wane hali Kiristoci na gaskiya suka nuna ? ( Matta 24 : 9 ) Waɗannan kalmomin sun cika a ƙarni na farko , kuma suna cika a yau . Wasu ’ yan makaranta ma suna fuskantar gwaji na ƙarfin zuciyarsu sa’ad da ya zo ga rera waƙar bautar ƙasa ko kuma ga tuta . Muna kuma bukatar ƙarfin zuciya lokacin da ’ yan hamayya suka rinjayi hanyoyin wasa labarai domin su wasa mugun labari game da bayin Allah ko kuma yayin da suka yi ƙoƙarin su hana bauta ta gaskiya ta wurin ƙulla “ ƙeta a kan farilla . ” ( Zabura 94 : 20 ) Ga misali , yaya ya kamata mu ji yayin da jarida , rediyo , ko kuma telibijin ya ba da labari da ba daidai ba game da Shaidun Jehovah ko kuma ƙarya kai tsaye ? Muna tsammanin irin waɗannan . Bulus da yake rubutu zuwa ga Timothawus ya ce : “ Allah ba ya ba mu ruhun tsorata ba ; amma na iko . . . Kada ka ji tsoronsu : gama ina tare da kai domin in cece ka . ” ( 1 Yohanna 2 : 6 ; Ru’ya ta Yohanna 2 : 7 , 11 , 17 , 26 ) Amma suna bukatar ‘ gaba gaɗi . ’ Menene sakamakon gaba gaɗin Bulus a Roma ? Hakika , kowanne Kirista zai iya kasancewa da ƙarfin hali idan yana son ya yi nufin Jehovah , kuma idan kowanne lokaci yana tuna cewa a dā Jehovah ya ƙarfafa mutane da yawa kamarsa . Za mu kasance a shirye mu jimre wa ba’a ko kuma abu mafi muni domin muna ƙaunarsa ƙwarai da gaske . — 1 Yohanna 2 : 5 ; 4 : 18 . ( 1 Bitrus 3 : 17 ) Muna wahala domin ɗaukaka ikon mallakar Jehovah , domin yin nagarta , da kuma domin kasancewa ba na duniya ba . ( 1 Bitrus 2 : 20 ; 4 : 19 ) Hakika , bangaskiyarmu tana faranta wa Allahnmu mai ƙauna Jehovah zuciya , kuma tana ɗaukaka shi . Ya kamata alƙalai su fahimci cewa doka mafi girma ta Jehovah Allah ce . Me ya sa za mu yi farin ciki idan muka jimre wa tsanani da kuma tsegumi ? Ku yi farinciki , ku yi murna ƙwarai : gama ladarku mai - girma ce cikin sama : gama hakanan suka tsananta ma annabawan da suka rigaye ku . ” [ Hotuna a shafi na 21 ] [ Hotuna a shafi na 22 ] [ Hoto a shafi na 24 ] “ Waɗanda sun san sunanka za su dogara gare ka . ” — ZABURA 9 : 10 . 1 , 2 . Menene wasu abubuwa da mutane suke dogara da su domin samun kwanciyar rai ? Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Shi wanda ya dogara ga wadatarsa za ya fāɗi . ” Kuma a ƙarshe duka za su mutu . Irin wannan abokantaka ba abar dogara ba ce — ƙarya ce . ( Ru’ya ta Yohanna 17 : 16 , 17 ) Ba za su kawo kwanciyar rai na dindindin ba . Ta yaya rahoto da Joshua da Kaleb suka ba da ya yi dabam da na sauran goma masu leƙen asiri ? Ba da daɗewa ba bayan ’ yantar da Isra’ila daga ƙasar Masar , al’ummar tana shirye domin ta shiga ƙasar Kan’ana , Ƙasar Alkawari . Biyu ne kawai cikinsu , Joshua da Kaleb , suka yi maganar kirki game da begen nasarar Isra’ila a Kan’ana . Sai dai kada ku tayar ma Ubangiji , kada kuwa ku ji tsoron mutanen ƙasan . ” Me ya sa Joshua da Kaleb suka ba da kyakkyawan rahoto ? Sun ga ikonsa mai girma a Masar , a Jar Teku , da kuma a ƙarƙashin Dutsen Sinai . Domin wannan , har bayan shekaru da yawa ma labarin ayyukan nan sun motsa Rahab a Jericho ta kasadar da ranta domin mutanen Jehovah ! 7 , 8 . ( a ) Ta yaya halitta ta ba mu dalilin dogara ga Jehovah ? Joshua da Kaleb sun yi haka domin sun ga tabbacin ikonsa . Alal misali , dubi ayyukan halitta na Jehovah , haɗe da sararin samaniya , da biliyoyin dammai na taurari . ( Ibraniyawa 4 : 12 ) Daga cikin Littafi Mai Tsarki ne muka san sunan Jehovah kuma ga manufar sunan . ( Yohanna 3 : 16 ; Ibraniyawa 6 : 10 ; 1 Yohanna 4 : 16 , 19 ) Wani sashe na biyan wannan fansar ta wurin tashin Yesu ne daga matattu . Dauda ya fuskanci barazanar Sarki Saul , wanda yake nema ya kashe shi , da kuma jaruman sojojin Filistiya da suke neman su ci Isra’ila . ( Zabura 27 : 1 ) Mu ma za mu yi nasara idan muka dogara ga Jehovah . Amma , mun sani cewa a yau , masu hamayya ma ‘ suna wasa harshensu ’ haka nan , maganarsu ta kan kasance makamin yaƙi . Suna ‘ harbin ’ Kiristoci marasa laifi , suna amfani da furci ko kuma rubutu kamar ‘ kibiyoyi ’ na yi mana sharri . ( Zabura 64 : 7 - 10 ) Hakika , ko da yake magabta suna wasa harshensu dominmu , a ƙarshe ‘ harshensu yakan koma kansu . ’ Ta bakin Rabshakeh — ya nuna cewa — dogara ga Masar domin taimako ruɗu ne . Menene kawai zai shirya mu domin yanayi mai wuya da za mu iske kanmu ciki a wannan duniya ? A yanayinmu , yaƙin na ruhaniya ne . Ta yaya za mu nuna cewa muna dogara ga Jehovah ? Amma , ba ma sa dogararmu duka duka ga ƙoƙarce - ƙoƙarcen nan domin ba mu gaskata cewa nasara ta dangana a shari’a daga kotu ko kuma samun farin jini . Wannan yana nufi ne cewa dogararmu ga Jehovah ba daidai ba ce ? Mu talakawan Mulkin Almasihu ne kuma a kafe a wajen ikon mallaka na Jehovah muke . [ Hoto a shafi na 30 ] Magani zai iya kawar da wahalar , amma mafi muhimmanci tallafawa ne ga motsin rai . Ban da haka ma , waɗanda suke da baƙin ciki sun sami ƙarin taimako daga littattafai masu tushe cikin Littafi Mai Tsarki na Shaidun Jehovah , yadda wasiƙa ta gaban nan daga Faransa ta nuna . Na karance waɗannan jaridu a kai a kai na shekaru 15 , amma ban taɓa tunanin irin ƙarfafa da kuma motsawa da waɗannan talifofi suke da shi ba . 10 - 12 GA OKTOBA , 2003 UBOGO 1 ( Turanci ) MGBOKO UMUORIA 3 ( Igbo ) 31 GA OKTOBA – 2 GA NUWAMBA , 2003 IGWURUTA ALI 3 ( Abua ) SULEJA 1 ( Turanci ) IGWURUTA ALI 4 ( Igbo ) OTA 3 ( Turanci ) ULI 3 ( Igbo ) AKURE 2 ( Yarbanci ) CALABAR 2 ( Efik ) ULI 4 ( Igbo ) ENUGU 3 ( Turanci ) MGBOKO UMUORIA 7 ( Igbo ) BENIN CITY 5 ( Turanci ) DALUWON 6 ( Turanci ) IGWURUTA ALI 7 ( Khana ) AGBOR 6 ( Turanci ) BADAGRY ( Gun ) AGBOR 7 ( Turanci ) ENUGU 6 ( Igbo ) IKOT EKPENE 7 ( Efik ) MGBOKO UMUORIA 10 ( Turanci ) MGBOKO UMUORIA 13 ( Igbo ) UBOGO 12 ( Turanci ) Za Ka Yarda a Ziyarce Ka ? Idan za ka so ƙarin bayani ko kuma za ka so wani ya zo gidanka yana nazari da kai , don Allah ka rubuta wa Watch Tower P.M.B . Benin City , 300001 , Edo State , Nigeria , ko kuma zuwa ga adireshi da ya dace a shafi na 2 . Ka Yi Ƙoƙari Ka Ɗauki Wasu Yadda Jehovah Yake Ɗaukansu 1 , 2 . Ya umarci annabin ya tafi gidan wani mutum mai suna Jesse ya naɗa ɗaya cikin ’ ya’yan Jesse ya zama sarkin Isra’ila na gaba . ( b ) Waɗanne tambayoyi ya kamata mu yi wa kanmu sa’ad da muke jayayya mai tsanani da ɗan’uwa mai bi ? Wataƙila husuma mai tsanani ya taso tsakaninka da wani Kirista da dā amini ne . Menene zai taimaka maka ka cim ma wannan ? Waɗanne halaye masu kyau mutumin yake da su ? Ina ƙyaliya ko kuma ba na ɗaukan waɗannan halaye da muhimmanci ? Me ya sa ma muka zama abokai dama ? * Miyagun abubuwa suna faruwa a ƙasar , amma Isra’ilawa sun ƙyale waɗannan abubuwa . ( Amos 3 : 13 - 15 ; 4 : 4 ; 6 : 4 - 6 ) Duk da haka , Yunana cikin aminci ya yi aikinsa na yi musu wa’azi a kai a kai . Gana wa mutane azaba ɓangare ne na yaƙe - yaƙensu . Sa’ad da hadari mai tsanani ya razane matuƙan jirgin , wane hali Yunana ya nuna ? ( Yunana 1 : 15 ) Amma , Yunana a shirye yake ya mutu don kada matuƙan jirgin su mutu . Ba mu ga halin gaba gaɗi , tawali’u da ƙauna ba a nan ? Sa’ad da Yunana ya isa Nineba , da gaba gaɗi ya gaya wa mazaunan cewa Allah ya lura da muguntarsu kuma za a halaka birninsu cikin kwana 40 . ( Yunana 1 : 2 ; 3 : 4 ) Bayan sun saurari saƙon da Yunana ya bayar kai tsaye , mutanen Nineba suka tuba , kuma ba a halaka birninsu ba . Yana bincika zuciya . ( b ) An ƙarfafa mu mu kasance da wane ra’ayi wajen mutane da muke musu wa’azin bishara ? ( Dubi akwati a shafi na 12 ) Ƙarnuka bayan haka , Yesu Kristi ya yi furci mai ƙarfafawa game da abin da ya faru a rayuwar Yunana . Ya ce : “ Kamar yadda Yunana yana cikin cikin babban kifi na teku yini uku da kwana uku ; hakanan kuma Ɗan mutum za ya yi yini uku da kwana uku cikin zuciyar ƙasa . ” Ba ma farin cikin bauta wa Allah da ba ya ƙin bayinsa sa’ad da suka yi kuskure ? ( Zabura 103 : 13 , 14 ) Hakika , wannan “ turɓaya ” — haɗe da mutane ajizai a yau — za su iya cim ma abu mai yawa da taimakon ruhu mai tsarki na Allah ! Yanzu bari mu ɗan bincika misali na biyu , manzo Bitrus . Bitrus ya nuna irin waɗannan halaye a wasu lokatai . Wasu za su ɗauki wannan cewa rashin filako ne . Bitrus mutumi ne mai ruhaniya . Me ya sa za a ce Bitrus mai aminci ne da gaske ? Bitrus yana da wani hali mai kyau — mai aminci ne . Bayan haka , sa’ad da taron suka zo su kama Ubangijin , yawancin manzannin suka gudu . Ɗaya cikin bayin babban firist ya gane shi kuma tuhume shi da cewa yana tare da Yesu . Hakika , Bitrus ya musanci sanin Ubangijinsa , amma kada mu manta cewa aminci ne kuma ya damu da Yesu ya sa Bitrus cikin wannan mummunar yanayi , yanayi da yawancin manzannin ba su da gaba gaɗin fuskantarsa . — Yohanna 18 : 15 - 27 . Me ya sa ba za ka yi ƙoƙari ka warware batun ba ? Ka yi ƙoƙari ka ga matsalar yadda yake gani . ( Kolossiyawa 4 : 6 ) Ka gaya wa ɗan’uwanka abin da kake so game da shi . Ta yaya wannan darasi ya taimaka maka ka ɗauki wasu yadda Jehovah yake ɗaukansu ? Daga baya ya bayyana cewa kyakkyawa Eliyab ba shi da halaye da ake bukata don sarki da ya dace na Isra’ila . Sa’ad da Bafilisti Goliath ya ƙalubalanci Isra’ilawa a yaƙi , Eliyab , da sauran mazan Isra’ila suka tsorata . — 1 Samu’ila 17 : 11 , 28 - 30 . • Wane ra’ayi ne game da ’ yan’uwanka Kiristoci ka ƙudura niyyar ka riƙe ? Ka Yi Tunanin Yadda Allah Yake Ɗaukan Wasu Yayin da kake bimbini a kan labarin Yunana na Littafi Mai Tsarki , ka ga kana bukatar ka sake duban mutane da kake yi wa wa’azin bishara a kai a kai ? [ Hoto a shafi na 9 ] Wannan tsarin Doka , da ake kira Dokar Musa , ko kuma kawai “ shari’a ” “ tsatsarka ce , mai - adalci kuwa , tagari ce . ” ( Fitowa 23 : 4 , 5 ; Leviticus 19 : 14 ; Kubawar Shari’a 15 : 13 - 15 ; 22 : 10 , 22 ) Dokar ta kuma motsa Yahudawa su ƙaunaci juna . A’a . Sa’ad da wannan Ya zo , Yahudawa masu aminci suka yi murna . Yesu ya yi alkawari cewa zai kasance da mabiyansa “ kullayaumi har matuƙar zamani . ” ( Romawa 10 : 4 ; Galatiyawa 3 : 25 ) Amma , wasu Yahudawa Kiristoci ba su fahimci muhimmiyar gaskiyar nan da nan ba . Saboda haka , sun ci gaba da yin biyayya da wasu farillai na Dokar bayan tashin Yesu daga matattu . Ta yin haka , sun kafa mana misali mai kyau a yau . ( Ayukan Manzanni 10 : 9 - 15 ) Maimakon manne wa Dokar , Bitrus ya gyara ra’ayinsa . Bitrus ya gayyaci waɗannan mutane cikin gida kuma suka shaƙata . Fahimi na ruhaniya . Tun da yake Allah ya nuna ya amince da na Al’umma da ba su yi kaciya ba , ya zuba ruhunsa a kansu , Bitrus ya gane cewa za a iya amincewa da su don baftisma . ( Ayukan Manzanni 11 : 1 - 3 ) Ko da sun yarda cewa na Al’umma za su iya zama mabiyan Yesu , “ waɗanda su ke na kaciya ” suka nace cewa waɗannan mutane na al’ummai da ba Yahudawa ba dole su bi Dokar domin su sami ceto . ( 1 Korinthiyawa 1 : 10 ) Wannan gwaji ne ga waɗancan Kiristoci na farko — musamman ga waɗanda suke na Al’umma da suke da zama a tsakanin Yahudawa ! Me ya sa yake da muhimmanci a warware batun kaciya ? Bayan Jayayya — Aka Haɗa Kai ! Waɗanne abubuwa hukumar mulki ta bincika kafin ta tsai da shawara game da matsayin mutane na Al’umma ? A taron da suka shirya , babu shakka wasu sun ce a yi kaciya wasu kuma sun ce kada a yi . Waɗannan maza masu aminci sun ƙuduri aniya su bi Nassosi da ja - gorar ruhu mai tsarki na Allah . Waɗannan Kiristoci da suka bi ja - gora ta tsarin Allah aka albarkace su da amsa da ke bisa Nassosi . Me ya sa ba daidai ba ne a ce kiyaye Dokar Musa wajibi ne domin a sami ceto ? Wannan , kuskure ne ƙwarai . Alal misali , ta yaya Kirista zai miƙa dabba domin gafarar zunubai ? Hadayar Kristi ta sa irin wannan hadaya ba ta da amfani kuma . Wace ja - gora ce game da Dokar hurarrun wasiƙu na Bulus suka bayar ? Ja - gora ta zo , ba ta wasiƙa daga hukumar mulki ba , amma ta ƙarin hurarrun wasiƙu da manzanni suka rubuta . A wasiƙarsa zuwa wajensu , ya yi bayani cewa Bayahude na gaske shi ne “ wanda ke Bayahude a zuciya , . . . kaciya kuwa ta zuciya ce , cikin ruhu . ” Ya ce mace ba za ta auri maza biyu a lokaci ɗaya ba . To , me ya sa wasu Kiristoci Yahudawa suka kasa fahimtar batun ? ( Ibraniyawa 5 : 11 - 14 ) Ba sa halartar taron Kirista a kai a kai . ( Ibraniyawa 2 : 1 ) Sa’ad da Jehovah yake tanadin ja - gora ta Kalmarsa , ruhunsa , da ƙungiyarsa ta duniya , bari mu saurara da kyau . Idan mun yi haka , Jehovah zai albarkace mu da rai marar matuƙa mai kawo farin ciki da gamsarwa . Sa’anda Bitrus ya ziyarci Antakiya ta Suriya , ya more cuɗanya mai daɗaɗawa da mutane na Al’umma masu bi . Lallai waɗannan mutane na Al’umma ba su ji daɗi ba ƙwarai sa’ad da manzon da suke daraja ya ƙi cin abinci da su . — Galatiyawa 2 : 11 - 13 . Yaya Za Ka Amsa ? • Yaya za ka yi bayanin hanyoyi dabam dabam da Bitrus da “ waɗanda su ke na kaciya ” suka bi gyara a fahimi na gaskiya ? Labarin cewa yana koyar da cewa an daina amfani da Dokar ya kai ikilisiyar . Dattawa suna tsoron cewa Kiristoci Yahudawa sababbi za su yi tuntuɓe don yadda Bulus yake magana a kan batun Dokar , ƙila su kammala cewa Kiristoci ba sa daraja tsarin Jehovah . Ba za a ce shirin yin alkawari ba daga nassi ba ne , ana kuma amfani da haikali don tsarkakkiyar bauta ce , ba don bautar gumaka ba . Domin kada a ba da dalilin tuntuɓe , Bulus ya yi yadda dattawa suka gaya masa . Na wasu shekaru , ra’ayoyi dabam dabam game da Dokar Musa ya kasance tsakanin Kiristoci Mutane da yawa za su tuna wani zane a Milan ta Italiya , wanda mai zane Leonardo da Vinci suka zana ( 1452 - 1519 ) . Amma , idan aka gwada , babu ko ɗaya cikin waɗannan da ta yi kusa wajen muhimmanci da mutuwar Yesu Kristi . Domin a amsa wannan tambayar kuma a taimaka maka ka fahimci abin da Jibin Maraice na Ubangiji yake nufi a gare ka , muna masu gayyatarka ka karanta talifi na gaba . SHIN Jibin Maraice na Ubangiji yana da wata ma’ana mai muhimmanci a gare ka ? ( Yohanna 13 : 21 , 26 - 30 ) Ga sauran manzanni 11 , Yesu ya gabatar da “ Jibin Ubangiji . ” ( 1 Korinthiyawa 11 : 20 ) Ana kuma kiransa Bikin Tuna Mutuwar Yesu , tun da Yesu ya umurci mabiyansa su : “ Yi wannan abin tunawa da ni . ” Domin tsararraki masu zuwa , wannan jibin zai tuna wa masu bikin ma’ana mai zurfi na abin da Yesu ya yi a wannan daren , musamman ma abubuwa da ya yi amfani da su . Ruwan inabin cikin ƙoƙo kuma za ta kasance da tunasarwa cewa jinin Yesu da aka zubar shi ne tushen samun “ gafarar zunubai , ” saboda haka ya buɗe hanya domin a kira masu ci zuwa rayuwa a samaniya su zama magada tare da Kristi . ( Yohanna 10 : 16 ; Luka 23 : 43 ; Ru’ya ta Yohanna 21 : 3 , 4 ) Wannan “ taro mai - girma ” na Kiristoci masu aminci “ suna yi ma [ Allah ] bauta kuma dare da rana , ” suna farin cikin su kiyaye wannan jibin maraice na Ubangiji . Kalmominsu da kuma ayyukansu watau yana cewa ne : “ Ceto ga Allahnmu ne wanda ya zauna bisa kursiyin , ga Ɗan ragon kuma . ” — Ru’ya ta Yohanna 7 : 9 , 10 , 14 , 15 . Alal misali , ka yi la’akari da sa’ad da ma’aurata za su yi bikin tuna ranar aurensu ko kuma al’umma za ta yi bikin wani abu mai muhimmanci a tarihinta . Ƙarnuka da yawa bayan Kristi , da yawa da suke da’awar su Kiristoci ne ana kiransu , “ ’ yan sha huɗu , ” domin suna bikin mutuwar Yesu sau ɗaya a shekara , a ranar 14 ga Nisan . Biki Mai Sauƙi Amma Mai Muhimmanci Manzo Bulus ya yi bayani cewa kiyaye Jibin Maraice na Ubangiji zai sa almajiran Yesu su ci gaba da “ shelar mutuwar Ubangiji har ya zo . ” Mutuwar hadaya ta Ubangijinmu Yesu Kristi ya yi masa zafi da kuma Ubansa , Jehovah . Shi kamilin mutum Yesu , bai fuskanci mutuwa da ya gada ba kamar yadda muke fuskanta . ( Romawa 5 : 12 ; Ibraniyawa 7 : 26 ) Da zai ci gaba da rayuwa har abada . Duk da haka , Yesu da son rai ya ba da kamiltaccen ransa na mutum , domin hadaya saboda ta “ wurin mutuwa shi wofinta wanda yake da ikon mutuwa , watau Shaiɗan ; shi kuma sake dukan waɗanda ke ƙarƙashin bauta muddar ransu saboda tsoron mutuwa . ” Bikin Tuna Mutuwar Yesu kuma yana tunasar da mu ƙauna mafi yawa da aka taɓa nuna mana daga Ubanmu na samaniya , Jehovah . Lallai ya dame shi , shi mai “ tausayi mai - jinƙai , ” ya ji kuma ya ga “ kuka mai - zafi da hawaye ” na Yesu a cikin lambun Jathsaimani , da kuma bulala ta mugunta , da azabar ƙeta , da kuma mutuwa a sannu sannu mai ƙuna ƙwarai . ( Yaƙub 5 : 11 ; Ibraniyawa 5 : 7 ; Yohanna 3 : 16 ; 1 Yohanna 4 : 7 , 8 ) Tunanin wannan a yanzu ma bayan ƙarnuka da yawa , yana damun mutane da yawa . Duk da haka , bisa ga bangaskiya cikin hadayar fansa na Yesu , muna iya roƙon Allah ya gafarta mana . ( Ibraniyawa 4 : 14 - 16 ; 9 : 13 , 14 ) Bugu da ƙari , za mu sami begen rayuwa a aljanna a duniya mu dawwama . Kuma tanadin da Jehovah Allah ya yi domin hadayar fansa — da sadaukar da kai ta Yesu ta sa ya yiwu — hakika “ ta fi gaban magana . ” [ Box / Hotuna a shafi na 6 ] Hakazalika , sa’ad da The New Jerusalem Bible ya yi ƙaulin Yesu yana cewa : “ Wannan ƙoƙon ne sabon alkawari , ” ba ma cewa ƙoƙon ne a zahiri sabon alkawari ba . Saboda haka , fassarar Charles B . Duk da haka , mai hikima Sarki Sulemanu ya lura cewa : “ Harshe mai taushi kuma ya kan karya ƙashi . ” ( Zabura 130 : 3 ) Maimakon haka , da son ransa ba tare da tilastawa ba — a nuna tawali’u — Jehovah ya yi tanadin abin da mutane masu zunubi za su zo wurinsa domin su sami tagomashi . Hakika , ta wurin kyautar hadaya ta fansa ta Ɗansa , Yesu Kristi , Jehovah ya sa ya yiwu a zo gaban kursiyinsa mai girma ba tare da tsoro ba . — Romawa 6 : 23 ; Ibraniyawa 4 : 14 - 16 ; 1 Yohanna 4 : 9 , 10 , 18 . Ta yaya tawali’u ya bayyana cikin cuɗanyar Allah da Kayinu ? Da daɗewa kafin Yesu ya zo duniya , Jehovah ya nuna tawali’unsa sa’ad da Kayinu da Habila , ’ ya’yan Adamu , suka ba da hadayarsu ga Allah . Tawali’u Yana Jawowa Kuma Yana Wartsakarwa Duk da haka , mutanen suna da fahariya kuma ba sa so , saboda haka , suka ƙi su ba da gaskiya . Ga talakawan , Yesu ya gayyace su : “ Ku zo gareni , dukanku da ku ke wahala , masu - nauyin kaya kuma , ni kuwa in ba ku hutawa . Hakika waɗannan kalmomi sun ba da ta’aziyya da kuma wartsakewa ga waɗanda suke da nauyin kaya kuma ake zaluntarsu ! Wane hali ne yake da nasaba da tawali’u , kuma ta yaya ne Yesu ya kasance abin koyi mai kyau a wannan ? Amma fahariya kuwa tana kai wa ga ɗaga kai , sau da yawa tana sa mutane su yi ƙeta . ( Misalai 16 : 18 , 19 ) Yesu ya nuna tawali’u a cikin dukan hidimarsa . Ko kaɗan ! Jehovah , Allah maɗaukakin sarki , yana nuna ƙarfi mai yawa da kuma iko . ( Matta 4 : 1 - 11 ; 21 : 12 , 13 ; Yohanna 2 : 13 - 17 ) Duk da haka , ya nuna tawali’u wajen bi da kasawar almajiransa , kuma cikin haƙuri ya ɗauki raunanarsu . “ [ Musa ] ya kasance mai - iko cikin zantattukansa da ayyukansa . ” A Meribah , kusa da Kadesh , ya ƙyale ɗaukaka Jehovah , Mai Yin Mu’ujiza . Tankiya da Kuma Tawali’u 16 , 17 . ( 1 Samu’ila 25 : 18 , 24 , 32 , 33 ) Tankiyar Nabal ta kai shi ga mutuwarsa . ( b ) Menene zai taimake mu mu bincika kanmu da kyau ? Wata fassarar Littafi Mai Tsarki ta ce ‘ ka kafa zuciyarka bisa . ’ ( New Testament in Modern English , na J . Za su mulmule ka kuma su yi maka ja - gora . — Yaƙub 1 : 21 . ( a ) Me ya sa za mu bi tawali’u ? “ Ta wurin kyakkyawan tasarrufinsa shi nuna ayyukansa cikin tawali’u na hikima . ” Talifi na gaba ya yi tanadin ja - gora da za ta yi taimako . [ Hoto a shafi na 23 ] [ Hoto a shafi na 24 ] Hakika , yana da wuya , domin mun gāji son kai daga iyayenmu na farko da hali da bai jitu da misalin Kristi ba . Amma ƙoƙarin kanmu kawai ba zai isa ba . Ana bukatar fiye da haka . Tawali’u na Allah ɓangare ne na ’ yar ruhu mai tsarki na Allah . ( Afisawa 5 : 33 ) Tawali’u yana canja yanayi na faɗa na iyalai da yawa zuwa na farin ciki . Sulemanu Sarki mai hikima ya rubuta : “ Mayarda magana da taushi ya kan juyadda hasala : amma magana mai - zafi ta kan tone fushi . ” — Misalai 15 : 1 . Ta yaya nuna tawali’u zai ƙarfafa dangantaka tsakanin iyaye da ’ ya’yansu ? Nasaba tsakanin iyaye da ’ ya’yansu zai iya lalacewa , musamman ma idan babu ƙaunar Jehovah . Amma a dukan gidajen Kiristoci da bukatar a nuna tawali’u . Bulus ya yi gargaɗi ga Ubanni : “ Ku ubanni kuma , kada ku yi ma ’ ya’yanku cakuna har su yi fushi : amma ku goye su cikin horon Ubangiji da gargaɗinsa . ” Abokinmu ne , kuma ba ma so mu ba shi kunya . ” Tawali’u yana taimakawa wajen ƙarfafa dangantaka tsakanin iyaye da ’ ya’yansu . A Hidimarmu Me ya sa nuna tawali’u a hidimar fage yake da muhimmanci ? Wani wuri kuma da tawali’u yake da muhimmanci a hidimar fage ne . Sa’ad da muke sanar da wasu bisharar Mulki , muna saduwa da mutane da suke da zuciya iri dabam dabam . Wasu , domin wasu dalilai za su ƙi . Manzo Bitrus ya rubuta : “ Cikin zukatanku ku tsarkake Kristi kamar Ubangiji : kullum a shirye ku ke ku amsa ma kowane mai - tambayanku dalilin begen da ke cikinku , amma dai da ladabi da tsoro . ” Wannan halin sau da yawa yana kawo sakamako mai kyau . Daga baya suka ce : “ Cikin shekara biyu , mun saurari wasu abubuwa da yawa da wasu Shaidu suka ce . Mashaidin ya sadu da ma’auratan bayan shekaru da yawa kuma ya ga cewa sun zama ’ yan’uwansa a ruhaniya . Abin da Harold ya gani a aikin soja ya sa ya yi fushi kuma yake shakkar wanzuwar Allah . Amma wata rana , wani Mashaidi mai suna Bill ya shirya zai ziyarci wani mutum da yake kusa da gidan Harold . Bill ya yi kuskure ya ƙwanƙwasa ƙofar Harold . Ya yi nazarin Littafi Mai Tsarki , ya sami ci gaba , ya zama bawan Jehovah wanda ya yi baftisma . Waɗanne halaye ne na duniya mutanen ikilisiya ya kamata su yi tsayayya da shi ? Husuma aba ce ta kullum a duniya ta yau . Bulus ya yi wa Timothawus gargaɗi game da ’ yan’uwa waɗanda suka yi kama da tukwane na ‘ marasa daraja . ’ “ Kada bawan Ubangiji kuwa ya yi husuma , ” in ji Bulus , “ amma shi yi nasiha ga duka , mai - sauƙin koyarwa , mai - haƙuri cikin tawali’u yana horon masu - jayayya . ” Saboda haka , ya guji halin fahariya , da nuna iko . 16 , 17 . A hanya mai ƙarfafawa . Ko da da farko an ƙi gargaɗi da aka bayar , tawali’u daga wurin wanda yake ba da taimako zai taimaka a gyara dukan wani jinkiri wajen bin shawara ta Nassosi . — Misalai 25 : 15 . Hakika , abin da wasu masu iko suke yi yana nuna tankiya da rashin juyayi . Muna bin gargaɗin Bulus mu “ yi biyayya ga mahukunta , ga masu - iko ; su ji magana , su zama shiryayyu ga kowane kyakkyawan aiki , kada su ambaci kowa da mugunta , su kasance marasa - faɗa , masu - laushin hali , suna nuna iyakacin tawali’u ga dukan mutane . ” — Titus 3 : 1 , 2 . “ Taro mai - girma ” kuma na “ waɗansu tumaki , ” sun ci gaba da nuna tawali’u kuma suna ci gaba da sauraron rayuwa cikin aljanna a nan duniya . Tawali’u musamman yana da muhimmanci a iyalin da addininsu ya bambanta Ka yi kāriya da tawali’u da kuma ladabi mai zurfi Domin abin da suka karance a cikin Lingila game da abin da ya faru a wannan daren , mutane da yawa na ƙoƙarin su yi bikin Jibin Ubangiji a hanyoyi masu yawa . Ba abin mamaki ba ne , tun da Yesu Kristi da kansa ya ba da umurnin cewa mabiyansa su kiyaye wannan abin kuma suna yin haka a kai a kai . Saboda haka , muna ƙarfafa matasa su yi nazarin wannan da kyau kuma su yi kalami a sake lokacin da ake nazarinsu a taron Nazari na Hasumiyar Tsaro . Ko da yake taguwar tana da kyau , ba a yi ta da inganci ba . Ban da haka ma , halaye na rashin ibada suna jawo mummunar sakamako . Kāriya Domin “ Mugun ” ( Yaƙub 4 : 4 ) Kana ɗaya daga cikin waɗannan matasa masu aminci ? Ya sani cewa bin tafarkin aminci ba zai kasance da sauƙi ba ga mabiyansa , ko yaya girmansu . Littafi Mai Tsarki ya ce wannan mugun halittar ruhu “ yana yawo , yana neman wanda za ya cinye . ” — 1 Bitrus 5 : 8 . Duk cikin tarihi , Shaiɗan yana farin ciki ya jawo laifi mafi muni a kan mutane . Ka yi la’akari da masifu da Shaiɗan ya jawo wa Ayuba da iyalinsa . Iblis yana kan yawon neman wanda zai cinye , ba ya tausayin matasa . Alal misali , a farkon ƙarni na farko A.Z . , Hirudus ya fito da dabara ya kashe dukan ’ ya’ya maza a Baitalahmi daga masu shekara biyu zuwa ƙasa . Ainihin manufarsa ita ce ya halaka mutane da yawa yadda zai iya . ( a ) Ta yaya Jehovah ya bambanta da Shaiɗan ? ( Luka 1 : 78 ) Shi ne tushen ƙauna . Hakika , wannan hali mai girma ya bayyana Mahaliccinmu daidai , da Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Allah ƙauna ne . ” ( Yohanna 15 : 19 ) Akasarin haka , yana lura da kai ne domin mugun . Don menene ? Wataƙila ka yi tunani mai zurfi da kuma la’akari sosai game da irin kyautar da za ta dace da mutumin . Yanzu ka yi la’akari da wannan tambayar : Wace irin kyauta za ka iya ba wa Mahaliccinka , Jehovah Allah ? Kamar yadda ka sani ta wurin nazarinka na Littafi Mai Tsarki , Shaiɗan Iblis ne yake zargin Jehovah . Ya ce duk wanda yake bauta wa Allah , yana yin haka ne ba domin yana ƙaunarsa ba , amma don son kai . ( Ayuba 2 : 4 ) Ka ga matsayinka a wannan batu mai muhimmanci ? Ka duba — Mamallakin Dukan Halitta yana kiranka ka sa hannu a ba da amsa ga wannan batu mafi girma gabaki ɗaya . ( Ayuba 2 : 9 , 10 ) Haka ma Yesu da wasu da yawa cikin tarihi suka yi , har da matasa da yawa . 11 , 12 . Duk da haka , Jehovah yana son ka kasance a gefensa na batun ikon mallaka domin yana kula da kai ainihinka . A bayyane yake cewa Jehovah yana damuwa da tafarkin da ka zaɓa . Fiye da haka ma , yana shafansa . A wata sassa kuma , idan ka yi abin da ke daidai , Jehovah yana farin ciki . Ladar bauta wa Jehovah ba a nan gaba kawai za a samu ba . Alal misali , Littafi Mai Tsarki ya ce waɗanda suke son kuɗi “ sun huda kansu da baƙinciki mai - yawa . ” Littafi Mai Tsarki ya kwatanta Jehovah ‘ Allah mai farin ciki . ’ ( 1 Timothawus 1 : 11 ) Yana so kai ma ka yi farin ciki . Ina da lafiyar jiki domin na hanu daga shan taba da kuma miyagun ƙwayoyi . • Ta yaya Littafi Mai Tsarki ya nuna cewa Jehovah yana damuwa da kai ? • Waɗanne albarkat ake samu daga bauta wa Jehovah ? Gama na ji kishin zuci ga masu - girman kai , sa’anda na ga arzikin masu - mugunta . ” — Zabura 73 : 2 , 3 . A ƙarshe , za su fāɗi yayin da Jehovah ya halaka wannan zamani na rashin ibada . — Ru’ya ta Yohanna 21 : 8 . Yaya littattafai na Ibrananci da kuma Malachi cikin Littafi Mai Tsarki suka nuna cewa Jehovah yana godiya ga hidimarka ? Abin ɓacin rai ne idan aka nuna rashin godiya ga wani abin kirki da aka yi , mafi muni ma , idan aka mance . ( Ibraniyawa 6 : 10 ) Ka yi tunanin wannan . Hakika Allah ne mai godiya ! — Malachi 3 : 10 . Kana da zarafi na musamman ka bauta kuma ka yi hidima ga wannan Allah mai godiya . Tun da yake masu bi , miliyan shida ne kawai idan aka gwada da mutane biliyan shida da suke dukan duniya , gatarka tana da girma ƙwarai . Ban da haka ma , domin kana sauraro kuma kana bin saƙon bisharar , tabbaci ne cewa Jehovah yana lura da kai . ( Misalai 27 : 11 ) Wannan wani abu ne da ba za ka yi banza da shi ba . ( Zabura 1 : 1 - 3 ) Ban da haka , Jehovah yana ganin ƙoƙarce - ƙoƙarcenka kuma yana godiya ga amincinka . Wani annabi mai aminci a Isra’ila ta dā ya ce : “ Idanun Ubangiji suna kai da kawowa a cikin dukan duniya , domin ya bayyana kansa mai ƙarfi sabili da waɗanda zuciyarsu ta kamalta gareshi . ” — 2 Labarbaru 16 : 9 . ( b ) Me ya sa yi wa wasu magana game da bangaskiyarka kamar yana da wuya ? 6 , 7 . ( a ) Yaya wata yarinya ’ yar shekara 17 ta yi wa abokan ajinta wa’azi ? ’ Yammata da suke teburinmu suka soma taɗi game da addini kuma ɗaya cikinsu ta tambaya ko wane addini nake bi . ” Hakika , suna da ra’ayin cewa Shaidun Jehovah wasu irin mutane ne . “ Na yi murna sosai lokacin da muka gama shan iska , ” in ji ta . Jehovah zai taimake ka . Nehemiya ya damu ana gani domin an gaya masa matsalar Yahudawa kuma ya san cewa garu da kuma ƙofofin Urushalima sun halaka . “ A Shirye Ku Ke Ku Amsa ” Har zuwa mako na gaba , Leah ta ba da littattafai guda 23 na Young People Ask wa abokan makarantarta . Ya kasance wa Leah da sauƙi ne ta yi magana lokacin da wasu suka yi tambaya game da littafin ? Wataƙila labarin Leah zai tunasar da kai yanayi iri ɗaya da wata Ba’isra’iliya ta fuskanta da aka kai ta bauta a Suriya . Shugaban sojojin Suriya , Na’aman , kuturu ne . ( 2 Sarakuna 5 : 15 , 17 ) Hakika Jehovah ya albarkaci gaba gaɗin ƙaramar yarinyar nan . “ Na yi farin ciki , ” in ji Leah , “ domin na san cewa ina taimakon wasu su koyi game da Jehovah kuma in taimake su su canja rayuwarsu . ” Ka bi gargaɗin da Bitrus ya bayar , wanda ya rubuta cewa ya kamata Kirista kullum ya kasance a “ shirye [ domin ya ] amsa ma kowane mai - tambayan [ sa ] dalilin begen da ke cikin [ sa ] , amma dai da ladabi da tsoro . ” Kana iya mamakin sakamakon hakan . Waɗanne irin zarafi ne wasu matasa suka yi amfani da shi su yi wa’azi ? Matasa da yawa sun bayyana imaninsu wa abokan makaranta ko kuma malamai ta yin amfani da bidiyo . Ka tuna , kai matashi Kirista kana da wani abin da tsararka suke bukata — hanyar rayuwa mafi kyau a yanzu da kuma alkawarin rai na har abada a nan gaba . ( 1 Timothawus 4 : 8 ) Abin farin ciki , a Amirka — inda za ka iya tsammanin cewa mutane ba sa tunanin kome sai neman kuɗi — wani bincike da aka yi ya nuna cewa rabin matasa suna son addini , wani kashi kuma suka ce “ abu mafi rinjaya ” ne a rayuwarsu . Saboda haka , zai zamana cewa tsararka a makaranta za su so su saurari abin da za ka gaya musu daga Littafi Mai Tsarki . Manzo Yohanna ya rubuta : “ Ƙaunar Allah ke nan , mu kiyaye dokokinsa : dokokinsa fa ba su da ban ciwo ba . ” ( 1 Yohanna 5 : 3 ) Za ka shaida gaskiyar wannan idan ka kusaci Jehovah . Ko idan ka sha wahalar wata hamayya , me za ka tabbata da shi ? Albarka da ke fitowa daga bauta wa Jehovah tana daɗewa — hakika na har abada . Babu shakka , ba zai taɓa “ manta da aikinku da ƙauna wadda kuka nuna ga sunansa ” ba . — Ibraniyawa 6 : 10 . Shaidun Jehovah ne suka buga . Ka Tuna ? Har Yara Ƙanana ma Suna Yabon Jehovah ! Har waɗanda ba su kai shekaru daga goma sha - uku ba suna wa’azi da kyau a makaranta . Ka yi la’akari da waɗannan labarai . “ Ka karanta labari ga ajin ? ” Whitney ’ yar shekara tara ta yi godiya domin mujallar nan Jehovah’s Witnesses and Education . Jehoash ya sa aka jejjefe Zechariah . Maimakon mu yi rayuwa irinta Sarki Jehoash , bari duka da suke bin wannan shawarar su sami albarka a nan gaba : “ Kada jinƙai da gaskiya su yashe ka : . . . ( Zabura 19 : 1 ; 104 : 24 ) Wasu cikinsu sun gamsu da kasancewa da wani addini kawai . ( b ) Menene ake nufi da tambayar nan ta Nassi , “ Ina Ubangiji ? ” Game da batutuwa da ke shafar rayuwarmu , yana tanadin tushe mai kyau don mu san matsayinsa , watau , yadda yake ji game da batutuwan ko sha’awoyinmu sun jitu da nufe - nufensa . Lokacin da yake matashi , Dauda ɗan Jesse , ya gina bangaskiya mai ƙarfi wurin Jehovah . Dauda kansa ya shaida kāriyar Jehovah . Bangaskiya da ƙauna ga “ sunan Ubangiji , ” sun motsa Dauda ya kashe gwarzo Bafilisti Goliath . ( 1 Samu’ila 23 : 2 ; 30 : 8 ; 2 Samu’ila 2 : 1 ; 5 : 19 ) Ya ci gaba da addu’a : “ Ya Ubangiji , ka nuna mini tafarkunka ; ka koya mini hanyoyinka . Ka bishe ni cikin gaskiyarka , ka koya mini ; gama kai ne Allah na cetona ; A gareka ni ke sauraro dukan yini . ” Sarkin ya nuna yana da bukatar taimakon Jehovah . ( 2 Labarbaru 20 : 6 - 12 ) Jehovah ya yarda ya same shi kuwa a wannan lokacin ? ( 2 Labarbaru 20 : 14 - 28 ) Ta yaya za ka tabbata cewa Jehovah zai yarda maka kai ma ka same shi lokacin da kake nemansa domin ja - gora ? Yana gayyatar mutane na dukan al’ummai su biɗe shi ta wurin addu’a . ( Zabura 32 : 5 , 6 ; Ayukan Manzanni 3 : 19 ) Amma , idan zuciyar mutum ba ta biyayya ga Allah , addu’o’insa banza ne . Sun Roƙa Amma Ba a Ba Su Ba Menene ba daidai ba a hanyar da Johanan ya biɗi ja - gorar Jehovah , kuma me za mu koya daga kuskurensa ? Ta shafi dukan hanyar rayuwarmu . Amma bai bincika sosai ya tabbata nufin Jehovah game da batun ba . Daga baya , Dauda ya fahimci cewa : “ Ubangiji , ya auko mana , da shi ke ba mu neme shi bisa ga ƙa’ida ba . ” — 1 Labarbaru 13 : 1 - 3 ; 15 : 11 - 13 ; Litafin Lissafi 4 : 4 - 6 , 15 ; 7 : 1 - 9 . A ƙarshe da Lawiyawa suka ɗauki Sunduƙin daga gidan Obed - edom zuwa Urushalima , Dauda ya shirya waƙa da aka rera . Amma a batun aurensa , Sulemanu ya kasa biɗan Jehovah . ( 1 Sarakuna 11 : 1 - 10 ) Ko yaya aka san da mu , mai hikima , ko mai ilimi , muhimmin abu ne muna “ gwada abin da ke na yarda ga Ubangiji ” ! Yayin da Zerah Habashi ya kai wa Yahuda hari , me ya sa Asa ya yi addu’a da gaba gaɗi cewa Jehovah zai ceci Yahuda ? Jehovah zai ceci Yahuda kuwa ? Shekaru 500 a farko , Jehovah ya bayyana abin da mutanensa za su yi tsammani idan suka saurare shi kuma kiyaye dokokinsa da kuma abin da za su yi tsammani idan ba su yi haka nan ba . ( Kubawar Shari’a 28 : 1 , 7 , 15 , 25 ) A somawar sarautarsa , Asa ya ciccire bagadai da sifofi da ake amfani da su a bauta ta ƙarya . Ya aririce mutanen su “ biɗi Ubangiji . ” Menene sakamakon ? An ba Yahuda nasara mai girma . — 2 Labarbaru 14 : 2 - 12 . ( b ) Lokacin da Asa ya yi wauta , wane taimako aka ba shi , yaya ya yi ? ( c ) Ta yaya za mu amfana a la’akari da halin Asa ? ( 2 Labarbaru 15 : 2 ) Da sabuwar himma , Asa ya bunƙasar da bauta ta gaskiya . Elihu ya tunasar da shi : “ Ba mai - cewa , Ina Allah Mahaliccina . ” ( 2 Sarakuna 2 : 14 ) Jehovah ya amsa ta nuna cewa yanzu ruhunsa yana kan Elisha ne . Waɗanda aka ba wa aikin kula suna bincika Nassosi kuma suna wa Jehovah addu’a domin ja - gora . • Me ya sa ba a amsa wasu addu’o’i na neman ja - gora ta Allah ? • Waɗanne misalan Littafi Mai Tsarki suka nuna bukatar mu ci gaba da “ gwada abin da ke na yarda ga Ubangiji ” ? ( Ayukan Manzanni 15 : 28 , 29 ) Ajin bawa mai aminci mai hikima ya ba da taimako ga ’ yan’uwanci na Kirista . Bayan ɗan lokacin , likitoci suka soma fahimtar amfanin ayyukan kwamitin . Remegio ya ce : “ Likitoci suka soma yin tambayoyi , sai na ga wata tangarɗa ce domin tambayoyin na masana ne . ” Amma , ɗan’uwan ya tsaya tsayin daka . Me ya sa ta’aziyya da Jehovah yake tanadinta ba ta da ta biyunta ? Wasu mutane da ƙungiyoyi suna ƙoƙarin su kawo ta’aziyya . Ba da gudummawar abubuwan jiki na kawo gamsuwa ta ɗan lokaci ne kawai . ( b ) Ta yaya Jehovah yake taimakonmu mu fahimci lokacin da za a samu sauƙin ? Kwatancin Yesu ya yi daidai da lokacin da muke ciki . — Matta 24 : 3 - 14 ; 2 Timothawus 3 : 1 - 5 . Ta’aziyya ga Mutane da Suke Wahala Ya tunasar da su game da irin Allah da yake . Jehovah ya sa annabawansa su yi amfani da bambanci ta sarai da ke tsakaninsa Allah mai rai na gaskiya da kuma gumaka , da ba sa iya taimakon kansu ko kuma masu bauta musu . A wani lokaci , Jehovah ya yi ta’aziyya ta wurin ambata ainihin lokaci , ko na kusa ko kuma na gaba da daɗewa da za a ceci mutanensa . Lokacin da ceto daga Masar ya jawo kusa , ya gaya wa Isra’ilawa da ake wa hamayya : “ Da sauran annoba ɗaya tukuna zan kawo ma Fir’auna , da Masar kuma ; daga baya za ya bar ku ku fita daganan . ” ( Fitowa 11 : 1 ) Lokacin da al’ummai uku da suka haɗa kai suka auko wa Yahuda a zamanin Sarki Jehoshaphat , Jehovah ya ce musu zai sa hannu dominsu “ gobe . ” Mu karanta a Luka 2 : 25 : “ Ga kuma wani mutum cikin Urushalima , sunansa Siman ; wannan mutum mai - adalci ne , mai - ibada , yana zuba ido ya ga ta’aziyya [ watau , zuwan Almasihu ] ta Isra’ila : Ruhu Mai - tsarki kuma yana bisansa . ” Yayin da Yesu Kristi yake hidimarsa a duniya , ba kullum ba yake ba da taimako da mutane suke tsammanin suke bukata . Wasu suna son Almasihu da zai ’ yantar da su daga karkiyar daular Roma da suke ƙi . Ya ba wa mutane da suke wahala sabon dalili na rayuwa ta mai da musu da ganin gari da iya magana ( Matta 12 : 22 ; Markus 10 : 51 , 52 ) , ta warkar da naƙasassu ( Markus 2 : 3 - 12 ) ta warkar da Isra’ilawa daga cututtuka masu ban ƙyama ( Luka 5 : 12 , 13 ) , kuma ta kawo musu sauƙi daga wasu cututtuka . ( Markus 5 : 25 - 29 ) Ya kawo sauƙaƙawa mai girma ga iyalai da aka ta da yaransu daga matattu . Menene ya yiwu ta wurin hadayar Yesu ? Idan kowa ya yi zunubi , muna da Mai - taimako wurin Uba , Yesu Kristi mai - adalci : shi ne kuwa fansar zunubanmu ; ba kuwa ta namu kaɗai ba , amma ta duniya duka kuma . ” Kyauta ta mu’ujiza ta ruhun ma ya taimaka a fahimta cewa Allah ya kawar da tagomashinsa daga wurin Isra’ila ta jiki zuwa ikilisiyar Kirista . ( Yohanna 13 : 35 ; Galatiyawa 5 : 22 - 24 ) Ruhun kuma ya ƙarfafa waɗanda suke cikin ikilisiyar su kasance da gaba gaɗi kuma shaidu marasa tsoro . — Ayukan Manzanni 4 : 31 . ( 2 Timothawus 3 : 12 ) Amma , Kiristoci da yawa sun sha matsi mafi tsanani . A zamanin yau , taron banza sun fitine wasu kuma jefa su cikin sansanin fursuna , kurkuku , da kuma sansanin aiki cikin yanayi mafi muni . Wani Kirista da ya ƙware da yake taimaka wa ’ yan’uwa masu bi su sha kan matsaloli masu wuya ma zai iya shan matsi . A irin waɗannan yanayi , wanda yake ba da ƙarfafar ma zai bukace ta shi ma . ( Zabura 54 : 2 , 4 ; 57 : 1 ) Dauda ya samu taimako kuwa ? Allah ya sa Yesu ya sami taimako da yake bukata a lokacin nan mai wuya . — Luka 22 : 41 - 44 . An tsananta wa Kiristoci sosai bayan da aka kafa ikilisiya ta ƙarni na farko har da aka kore duka daga Urushalima sai manzannin kawai aka bari . An fitar da maza da mata daga gidajensu . ( Ayukan Manzanni 13 : 8 - 10 ; 14 : 19 ) A Makidoniya aka yi masa dūka da sanda . Menene za mu yi la’akari da shi cikin talifi na gaba ? • Me ya sa ta’aziyya daga wurin Allah ke da muhimmanci mai girma ? • Wace ta’aziyya aka bayar ta wurin Kristi ? Yesu ya yi tanadin ta’aziyya ta wurin koyarwa , ta warkarwa , da kuma ta wurin ta da matattu Muna nuna ƙauna kuma ga waɗanda ba sa cikin ikilisiya , har da waɗanda ba sa ƙaunarmu ma a dā . — Matta 5 : 43 - 48 ; Galatiyawa 6 : 10 . ( Ishaya 61 : 1 , 2 ; Luka 4 : 16 - 19 ) Kiristoci shafaffu na zamani da daɗewa sun fahimci cewa su ma za su yi wannan aikin , kuma “ waɗansu tumaki ” da farin ciki sun haɗu da su a wajen yin wannan aikin . — Yohanna 10 : 16 . Littafi Mai Tsarki ya amsa wannan tambayar da kyau . Matasa , da tsofaffi , duka suna bukatar ta’aziyya . Wata yarinya wadda ta raunana a zuciya a Poland ta nemi shawara wurin wata idon sani . Me ya sa mutane suke wahala ? Me ya sa nake ciwon zuciya ? Yin la’akari da wannan , za mu iya bayani a lokacin da ya dace abin da Mulkin Allah yake , kuma za mu iya nuna daga Littafi Mai Tsarki yadda zai cire matsaloli na yanzu . ( 1 ) Ta’aziyya da ke cikin Littafi Mai Tsarki daga Jehovah ne , Allah na gaskiya . Sa’ad da suke haka , sun nanata furcin nan “ ta’aziyyarmu tana yawaita ta wurin Kristi . ” Wannan nassin zai taimaki mutum ya fahimta cewa Littafi Mai Tsarki ne tushen ta’aziyya da ya kamata ya yi la’akari da ita . Idan ka yi rayuwa cikin shekaru na yaƙe - yaƙe , ta yaya nassosi da aka rubuta za su yi maka ta’aziyya ? Amma yawancinsu ba su yi nasarar yin haka ba , mutanen da suka gwada yin haka sun yi hasarar rayukansu a ƙoƙarin yin haka . Annabcin nan a Matta 24 : 3 , 7 , 14 ko kuma 2 Timothawus 3 : 1 - 5 zai iya taimake su su fahimta yanayin sosai da ma’anar yanayi da suke jimrewa , musamman , cewa muna zama a ƙarshen tsohon zamani . Waɗanne ayoyi ne suka ta’azantar da wata mata a Afirka ta Yamma , kuma me ya sa ? Ta cika da tsoron rayuwa , baƙin ciki , da fid da zuciya . Irin waɗannan za su iya samun ta’aziyya cewa Allah ya tabbatar cewa zai kawo sauƙi ga waɗanda suka dogara gare shi da kuma duniya ta adalci da mutane za su more aikin hannuwansu . ( Zabura 146 : 6 , 7 ; Ishaya 65 : 17 , 21 - 23 ; 2 Bitrus 3 : 13 ) Sa’ad da wata Mashaidiya a wata ƙasar Asiya ta ji wata mai ciniki tana furta damuwa saboda yanayin tattalin arziki a wajen , ta bayyana mata cewa abin da yake faruwa a wajen , abubuwa da suke faruwa a dukan duniya ne . ( b ) Idan mutane suna jin cewa munanan yanayi ya nuna cewa babu Allah , yaya za ka yi ƙoƙari ka taimake su ? Sa’ad da mutane suka wahala shekaru da yawa ko kuma sun yi sanyin gwiwa don alkawuran ƙarya , suna iya zama kamar Isra’ilawa a Masar waɗanda “ domin zafin da su ke ji a rai ” ba su saurara ba . ( 1 Timothawus 4 : 8b ) Wasu suna iya ɗaukan munanan yanayi da suke ciki cewa tabbaci ne babu Allah ko kuma ba ya kula da su . Bala’i yakan auku domin hadari , girgizar ƙasa , gobara , ko kuma hargitsi . Mutane ko’ina ƙila suna baƙin ciki . Bayan farmakin ta’addanci a wata ƙasa , mutane da yawa suna baƙin ciki . Mutane da yawa sun yi godiya domin damuwa da suka nuna . Sa’ad da bala’i ya faɗa wa wani yanki a El Salvador , me ya sa hidimar fage na Shaidu ta yi amfani ? A wasu wurare , abubuwa da aka ambata don kwanaki na ƙarshe suna kawo wahala da yawa . Sa’ad da aka yi rasuwa cikin iyali , me za ka iya faɗa ko yi a ba da ta’aziyya ? A lokacin da ya dace , ka ba da wasu furcin ƙarfafa daga Littafi Mai Tsarki . ( Zabura 146 : 4 ; Mai - Wa’azi 9 : 5 , 10 ; Ezekiel 18 : 4 ) Kuna iya karanta tare alkawuran Littafi Mai Tsarki game da tashin matattu . ( b ) Ta yaya za ka yi wa wanda ya riga ya san Nassosi sosai ta’aziyya ? Zama mai ta’aziyya na gaskiya na nufin ba da kanka ga masu makoki . — Misalai 17 : 17 . Idan mutumin da kake son ka yi masa ta’aziyya ya riga ya san abin da Littafi Mai Tsarki ya ce game da mutuwa , fansa , da tashin matattu fa ? Kada ka ji kana bukatar ka ba da jawabi . • Menene za mu yi domin mu taimaki wasu su amfana sosai daga ta’aziyya da Littafi Mai Tsarki ke bayarwa ? [ Inda aka Dauko ] Yohanna ya ga Yesu Kristi da aka ɗaukaka , wanda yake “ riƙe da taurari bakwaiɗin cikin hannunsa na dama , ” da wanda “ ya ke tafiya cikin tsakiyar fitilu bakwaiɗin na zinariya , ” ko kuma ikilisiyoyi . “ Taurarin , ” “ mala’iku ne na ikilisiya . ” Ta yaya dattawa za su amfana daga sauraron abin da Kristi ya gaya wa ikilisiyoyin ? Ta yin biyayya da kalmominsa ga kowacce ikilisiya bakwai ɗin , dattawa na zamani suna fahimta yadda za su bi da irin waɗannan yanayi . Hakika , dukan Kiristoci suna bukatar su saurari Ɗan Allah . Wane irin birni ne Afisus ? Saboda haka , don a riƙe bautar Jehovah mai tsarki kuma a kāre ikilisiyar , ba sa zumunta da ’ yan ridda da suka ƙi su tuba . — Galatiyawa 2 : 4 , 5 ; 2 Yohanna 8 - 11 . ( Markus 12 : 28 - 30 ; Afisawa 2 : 4 ; 5 : 1 , 2 ) Dukanmu dole mu mai da hankali kada mu yi rashin ƙaunarmu ta fari ga Allah . Kristi ya aririci Afisawa : “ Ka tuna fa daga inda ka fāɗi , ka tuba kuma , ka yi ayyuka na fari . ” Idan ba su yi haka ba fa ? Da yake mu Kiristoci ne masu himma , bari mu yi aiki tuƙuru mu sa ikilisiyar ta ci gaba da haskakawa a ruhaniya . — Matta 5 : 14 - 16 . Menene waɗanda suka yi biyayya da abin da ruhu ya faɗa za su samu ? ( Ishaya 61 : 1 ; Luka 4 : 16 - 21 ) Saboda haka , ya kamata yanzu mu saurari abin da Allah ya ce ta wurinsa ta ruhu mai tsarki . Ta wurin ja - gorar ruhun , Yesu ya yi alkawari : “ Wanda ya yi nasara , a gareshi zan bayar da ci daga cikin itace na rai , wanda ke cikin [ aljanna ] na Allah . ” 14 , 15 . Kuma maimakon kambin furanni da ake saka wa masu nasara a wasannin arna , Kristi ya yi wa shafaffu da aka tashe su daga matattu alkawarin “ rawanin rai ” su zama halittu marasa mutuwa a sama . Sa’an nan bari mu taimake ’ yan’uwa masu bi su mai da hankali a kan ainihin dalilin da ya sa Allah ya ƙyale tsanani — batun ikon mallakar dukan sararin samaniya . An yabi kuma yi wa ikilisiya da ke Birgamos gyara . A Birgamos akwai bagadi da aka keɓe wa Zafsa . Babu shakka , Jehovah Allah da Yesu Kristi suna tuna da irin bayin nan masu aminci . — 1 Yohanna 5 : 21 . Domin haɗama ta abin duniya , Bil’amu annabin ƙarya ya yi ƙoƙarin ya la’anci Isra’ilawa . Masu ɗaukaka ɗarika suna son su yi wa Kiristoci lahani a ruhaniya , kuma waɗanda suka dage su ɗaukaka rarrabuwa da ɗarika ba za su gāji Mulkin Allah ba . • Idan muka duba yanayin da ke ikilisiyar Birgamos , yaya ya kamata mu ɗauka ra’ayin ’ yan ridda ? HELAS ASIYA ƘARAMA Afisus Filadalfiya Kiristoci da aka tsananta musu sun ci nasara da duniya Ta yaya za mu amfana daga abin da ya faɗa wa sauran ikilisiyoyi huɗu ta ruhu mai tsarki ? Ina Tayatira take , da wane kayayyaki aka san ta da su ? Lidiya wadda ta zama Kirista lokacin ziyarar Bulus zuwa Filibbi a Helas , “ mai - sayarda turin shunayya , ta birnin Tayatira ” ne . — Ayukan Manzanni 16 : 12 - 15 . Yesu ya yaba wa ikilisiyar da ke Tayatira domin nagargarun ayyukanta , ƙauna , bangaskiya , jimiri , da aiki a hidima . Hakika , ‘ ayyukansu na ƙarshe sun ɗara na farin . ’ Kada dattawa su amince da irin wannan muguwar koyarwa da tasiri , kuma ba Kirista da yake bukata ya yi fasikanci na ruhaniya da na zahiri ko kuma sa hannu cikin bautar gumaka domin ya fahimta cewa “ zurfafan al’amura na Shaiɗan ” gabaki ɗaya na mugunta ne . Hurarren saƙon Kristi ga ikilisiya na taimaka wa mata masu ibada su riƙe matsayin da Allah ya ba su a yau . ( Karanta Ru’ya ta Yohanna 3 : 1 - 6 . ) In ji ɗan tarihi Josephus , Sardisu tana da Yahudawa da yawa a ƙarni na farko K.Z . Kristi ya gaya wa mala’ika da ke ikilisiyar Sardisu : “ Na san ayyukanka , kana da suna mai - rai ne , amma matacce ne . ” ( Ru’ya ta Yohanna 19 : 8 ) Gatar hidima mai ban al’ajabi da ke jiransu a sama ya motsa su su yi nasara da wannan duniya . Kristi yana da “ maƙulin Dauda , ” kuma an ɗanka masa dukan abubuwan Mulki da shugabancin iyalin imani . ( a ) Wane alkawari Yesu ya yi wa ikilisiya a Filadalfiya ? ( b ) Ta yaya ba za mu faɗi ba a “ sa’ar jaraba ” ? Wannan wajibi ne idan suna son su zama jigo a haikalin samaniya mai ɗaukaka da kuma idan za su ɗauki sunan birnin Allah su mazauna na samaniya kuma su yi amfani da sunan Kristi su amaryarsa . Zuwa ga Mala’ika a Lawudikiya Kristi ya tsauta wa ikilisiya a Lawudikiya da suke da halin ba ruwansu . Yana mil 90 a gabashin Afisus kuma a mararrabar hanyoyin kasuwanci a ƙwari mai ni’ima na Kogin Lycus , Lawudikiya birni ne inda ake kayayyaki da cibiyar neman arziki . An san da tufafi da aka ɗinka daga baƙin ulu na wajen . Domin suna tsaka - tsaka , Kristi zai fitar da su daga cikin bakinsa . Hiyarabolis da ke kusa suna da rafi mai zafi , kuma Kolossi suna da ruwan sanyi . 18 , 19 . Lawudikiyawa sun nemi dukiya na duniya kuma ‘ ba su sani ba cewa su malalata ne , abin tausayi , matalauta , makafi , tsiraru . ’ 20 , 21 . Idan haka ne , Kristi zai ci tare da su su sami amfani na ruhaniya mai yawa . ( Yohanna 10 : 16 ; Matta 25 : 34 - 40 , 46 ) Ga kowane shafaffe da ya yi nasara , Kristi zai ba shi gatar ‘ zama tare da shi cikin kursiyinsa , kamar yadda shi kuma ya yi nasara , ya zauna kuma tare da Ubansa cikin Nasa kursiyi . ’ Kuma waɗansu tumaki da suka yi nasara suna sauraran wuri mai ban al’ajabi a duniya a ƙarƙashin sarautar Mulki . 22 , 23 . ( a ) Ta yaya dukan Kiristoci za su amfana daga kalmomin Yesu zuwa ga ikilisiyoyi bakwai ? Dukanmu za mu iya ci gaba da amfana daga gargaɗi dabam dabam da Kristi ya ba wa ikilisiyoyi bakwai , muddin mun yi amfani da shi tare da addu’a kuma babu ɓata lokaci . * [ Hasiya ] • Me ya sa aka tsauta wa Lawudikiyawa , wane bege Kiristoci masu himma suke da shi ? [ Hoto a shafi na 14 ] Dole a guje wa mugun hanyoyin “ macen nan Izabil ” Fiye da shekaru 200 da suka shige , Samuel Johnson , marubucin insha’i a Ingilishi , ya rubuta : “ Za ka fi tabbatawa cewa kana nagarta idan ka ba da kuɗi ga waɗanda suka yi aiki , maimakon ba da kuɗi kawai ga ƙungiyar ba da sadaka . ” Ga misalai biyu . A Britaniya , waɗanda suke shirya kyautar sadaka a telibijin sun sha kunya da aka gano cewa dala miliyan 10 na kuɗin Amirka da aka bayar domin a taimaka a gina gidajen marayu a Romania , an gina gidaje 12 ne kawai da ba su dace ba , kuma dubban dala ba a san inda suka bi ba . A Bayar ko Kuma Kada a Bayar Bayarwa Da Ke Faranta Wa Allah Rai Amma Yesu ya amsa : “ Ku bar ta . . . Alal misali , a Luka 8 : 1 - 3 , an gaya mana cewa Maryamu Magadaliya , Yuwanna , Susannatu , da wasu sun yi amfani da “ dukiyarsu ” da ba a sani ba , suka yi wa Yesu hidima tare da manzanninsa . Ko da yake waɗannan maza ba tsiyayyu ba ne , amma domin sun ba da kansu wajen hidima sun ƙyale neman abin duniya . Tana ɗinka wa gwauraye mata tufafi a garinta na kusa da teku a Yafa . Duk da haka , nagargarun ayyukanta sun jawo waɗanda ta iya taimaka musu kusa da ita , kuma jawo ta wurin Allah wanda ya albarkace alherinta . — Ayukan Manzanni 9 : 36 - 41 . Tana zama ita kaɗai ba ta da iyalin da suke kula da ita . Hakika , Yesu da manzanninsa sun yi ajiya domin matalauta , kuma suna karɓan wasu kuɗaɗe daga mutanen da suka iske a lokatan aikinsu na hidima . ( Yohanna 12 : 6 ; 13 : 29 ) Haka ma , ikilisiyoyi na ƙarni na farko suka tattara kuɗi lokacin da bukata ta taso kuma aka shirya gudummawa mai girma . — Ayukan Manzanni 2 : 44 , 45 ; 6 : 1 - 3 ; 1 Timothawus 5 : 9 , 10 . Shi kansa ya shirya a tattara kuɗi kuma ya aiki maza da suka dace su kai kuɗin . A yau ma Shaidun Jehovah suna hanzarin su taimaka yayin da bala’i ya auku . Alal misali , a rani na shekara ta 2001 , aka yi hadari da ya hadassa rigyawa mai yawa a Houston , Texas , U.S.A . Wasu ƙungiyoyi suna da ma’aikata da yawa da suke biya da kuma kuɗin biyan talla , sai kuɗin ya rage kaɗan kawai don ainihin manufar tattara sadakar . Saboda haka , hikima ce a bincika matakin sosai . Da akwai wata irin bayarwa da ta fi muhimmanci da sadaka . Bai daɗe ba kafin mutuwarsa , ya gaya wa Bilatus : “ Domin wannan an haife ni , domin wannan kuma na zo cikin duniya , domin in bada shaida ga gaskiya . ” ( Yohanna 17 : 3 ; 1 Timothawus 2 : 3 , 4 ) Me ya sa ba za ka saurara abin da Shaidun Jehovah za su gaya maka a ziyararsu a nan gaba ba ? “ Kada ku ji tsoro , kada ku yi fargaba . . . TA’ADDANCI ! Tana kawo jiye - jiye na fargaba , baƙin ciki , da kuma fushi . Shaidun Jehovah da suke wa’azi sosai a ƙasashe 234 da yankunan duniya , suna da fatar kirki . Ka yi tunanin tsautsayin rai ! Ko da yake wannan nassin yana nuna yanayi marar kyau , amma yana ɗauke da bege . Domin yawan ta’addanci a dukan duniya , nan da nan al’umman duniya kewaye suka haɗa kai su yaƙe shi . Ko ƙoƙarce - ƙoƙarcen nan za su yi nasara , sai da shigewar lokaci . An san Shaidun Jehovah domin tsaka - tsakinsu a siyasa . 7 , 8 . ( a ) Menene tsaka - tsaki na Shaidun Jehovah ba ya nufi , kuma me ya sa ? Amma tsaka - tsaki da Shaidun Jehovah suke yi bai kamata a aza cewa suna goyon bayan ayyukan nuna ƙarfi ba . ( 2 Korinthiyawa 13 : 11 ) Sun koyi yadda Jehovah yake ji game da nuna ƙarfi . Mai Zabura ya rubuta : “ Ubangiji yana gwada mai - adalci : amma mai - mugunta da mai - son zalunci ransa yana ƙinsu . ” Tun da yake ta’addanci mugunta ce , bai kamata Shaidun Jehovah suna yin wani abu ba ne domin su yaƙe shi ? Na ɗaya , su kansu ba sa saka hannu cikin irin ayyukan nan . Kasance da Gaba Gaɗi Duk da Farmaki Da yake Allah na salama ya ƙi mugunta , za mu iya fahimtar dalilin da ya sa ya ɗauki mataki domin ya kawar da tushen mugunta , Shaiɗan Iblis . 12 , 13 . ( a ) Menene muhimmin abu game da shekara ta 1914 ? Tun daga lokacin , yanayin duniya ya ci gaba da muni . Sa’anda [ Jehoshaphat ] ya yi shawara da jama’a , ya sa waɗanda za su yi waƙa ga Ubangiji , su yi yabo cikin jamalin tsarki , lokacinda su ke fitowa a gaban runduna , su ce , Ku yi godiya ga Ubangiji : gama jinƙansa yana tabbata har abada . ” ( 2 Labarbaru 20 : 18 - 21 ) Hakika , har a cikin farmakin abokan gāba ma , mutanen sun ci gaba da yabon Jehovah sosai . 17 , 18 . ( a ) Wane hali na gaba gaɗi ne Shaidun Jehovah suke da shi a yau game da farmakin Gog ? ( Ishaya 26 : 20 ) Lallai lokaci ne da za su yi yabon Jehovah da gaba gaɗi ! Domin a nanata fificin zaɓan yayin rayuwar nan , aka fito da warƙar nan Matasa — Me Za Ku Yi da Rayuwarku ? Suna da ta’aziyya kuma na sanin cewa ta tashin matattu waɗanda suka mutu domin mugunta za su sake rayuwa . Mu Kiristoci na gaskiya , mun fahimta bukatar riƙe tsaka - tsaki na Kirista kuma muna ƙudura yin haka . Muna son mu riƙe zato na iya ‘ tsaya shuru , mu ga ceton Ubangiji . ’ Dubban Shaidu matasa cikin farin ciki sun ɗauki hidima ta cikakken lokaci WASU sun kwatanta ta’addanci cewa farmaki ne bisa jama’a , har ma bisa wayewar kai . A wata sassa kuma , da akwai wani farmaki da ya fi wannan da jama’ar duniya ba su mai da wa hankali ba . Me ke nan ? Faɗace - faɗace tsakanin Sarkin Allah na yanzu da mugun zamanin Shaiɗan ya ci gaba tun lokacin da aka kafa Mulkin Allah a sammai a shekara ta 1914 . ( Zabura 2 : 1 - 3 ) Tsayayya wa Mulkin zai kai ƙarshensa a lokacin farmakin Gog na Magog . Za mu iya mamaki yadda mutane za su iya faɗa gāba da gwamnati ta samaniya marar ganuwa . Yaya Jehovah da Kristi suke ɗaukan hamayya da ake yi wa mutanen Allah ? ( Zechariah 2 : 8 ) Yesu kuma ya nanata sosai cewa abin da mutane suka yi ko kuma suka ƙi yi wa ’ yan’uwansa shafaffu an yi masa ne . — Matta 25 : 40 , 45 . Suna “ da ganyayen dabino cikin hannuwansu , ” suna yabon Jehovah Mamallakin sararin halitta da ya cancanta , wanda ya nuna sarautarsa ta wurin sarautar Sarkinsa da ya naɗa , Yesu Kristi , “ Ɗan rago na Allah . ” — Yohanna 1 : 29 , 36 . Menene farmakin Gog zai sa Kristi ya yi , da wane sakamako ? Farmakin Gog zai sa Sarki da Allah ya naɗa ya tashi aiki ya yi yaƙi na Armageddon . A lokacin ƙunci mai girma mai zuwa , da zai ƙarasa a Armageddon , Kristi zai yi yaƙi da mugunta . Sa’anda Yahuda suka zo hasumiya ta tsaro mai - fuskanta jeji , suka duba taron ; ga su kuwa , gawaye ne , faɗaɗu a ƙasa , babu wanda ya tsira . ” — 2 Labarbaru 20 : 22 - 24 . Daidai da yadda Jehovah ya annabta ne : “ Babu bukata ku yi wannan yaƙi . ” ( 2 Labarbaru 20 : 17 ) Wannan tafarki ne da Kiristoci za su bi lokacin da Yesu Kristi zai fita “ garin yin nasara . ” Wanene Zai Shugabanci Farmakin Gog ? Ba a san su kuma ba cikin tekun mutane da suke bare daga Allah , amma suna zuba ido ga sarautar Kristi Yesu cikin Mulkinsa na samaniya . Menene Bayin Allah Za Su Yi ? Menene yake nufi ga mutanen Jehovah su yi shiri ? Hannun damanka , ya Ubangiji , yana kwantsame magabci . Kai cikin jinƙanka ka biyar da mutane waɗanda ka fanshe su : Ka yi musu ja gaba da ƙarfinka har mazauninka mai - tsarki . . . . • Yaya mutanen Allah za su yi shiri ? • Menene yake nufi a tsaya shuru ? • Ta yaya mutanen Allah za su ga ceton Jehovah ? Daidai ne a kashe dabba da mowa ce da take ciwo ko kuma ta tsufa ? Daidai ne a ƙarar da wahalar dabbar ta wurin kashe ta ? Idan ba a bi da su da kyau ba ba zai yi daidai da nufin Allah ba , domin Kalmarsa ta ce : “ Mai - adalci yana kula da ran dabbansa . ” Yayin da Allah ya halicci mutane , ya nuna cewa da akwai bambanci sarai tsakaninsu da dabbobi . Haka kuma Zabura 8 : 6 - 8 ta ce : “ [ Allah ya ] sa abu duka ƙarƙashin sawayensa [ mutum ] : Dukan tumaki da shanu , i , har da namomin jeji : Tsuntsayen sama , da kifin teku . ” Allah ya bayyana sarai cewa mutum zai iya amfani da ya dace da dabba ko kuma kashe yadda ya dace . Wannan bai ba da izini a dinga karkashe dabbobi kawai don wasa ba . Saboda haka , ko da yake mutum yana da iko bisa dabbobi , ba zai ɓata ikon da aka ba shi ba amma zai yi amfani da shi daidai da ƙa’idodin Kalmar Allah . Ana kiransu cosmos ana samunsu a yankuna masu zafi na Amirka . Ku lura da furanni na jeji , girman da su ke yi ; ba su yi wahala ba , ba su yi kaɗi ba : duk da haka ina ce muku , ko Sulemanu , da darajarsa duka , ba ya yafa ƙawa kamar guda ɗayansu ba . ” — Matta 6 : 28 , 29 . Amma Yesu ya ci gaba da kwatanta furen da ganyaye da ke ko’ina , yana cewa : “ Idan fa Allah ya kan yi ma ganyayen saura sutura haka , abin da ke rayuwa yau , gobe ana jefawa cikin tanderu , balle ku , ku masu - ƙanƙantar bangaskiya ? ” — Matta 6 : 30 . Amma ka san abin da Mulkin Allah yake da kuma abin da zai yi wa mutane ? “ A wurin Allah babu tara . ” — ROMAWA 2 : 11 . 1 , 2 . ( a ) Menene nufin Jehovah game da Kan’aniyawa gabaki ɗaya ? Yanayi mai wuya na jiran Isra’ila gaba da Kogin Urdun . Kuma yaya za mu yi koyi da shi ? Da taimakon Jehovah Isra’ilawa suka ci shi da mutanensa a Hormah . Aka kashe Og a Edrei . Abin da Rahab Bakan’aniya ta ji game da ayyukan Jehovah ya motsa ta ta aikata cikin bangaskiya . Kamar Rahab , sun ji labarin cewa Jehovah ya ceci mutanensa a Fitowa kuma a halaka Sihon da Og . Joshua ya ɗaura alkawari da su da ya sa suka tsira . Rahab Bakan’aniya da iyalinta , da kuma Gibiyonawa , sun ji tsoron Jehovah kuma aikata daidai . Ta yaya Jehovah ya nuna cewa ba ya tara a sha’aninsa da Ibrahim da al’ummar Isra’ila ? ( Yaƙub 2 : 23 ) Bangaskiyar Ibrahim da ƙauna ga Jehovah ya kawo wa zuriyarsa albarka . A lokacin hidimarsa a duniya , Yesu wanda shi ne ainihin kamanin Ubansa , ya yi koyi da Jehovah wanda ba ya tara . Dabam da haka , mutane masu fahariya da girman kai sun rena Yesu da saƙonsa . Ta yin amfani da kalmomi da sun ƙunshi kalmar nan “ Bayahudi ” ( da ke nufin “ na Yahuda , ” watau , wanda aka yaba wa ) , Bulus ya daɗa : “ Wanda yabonsa daga Allah ne , ba daga mutane ba . ” Ru’ya ta Yohanna 7 : 9 ya ba da wane bege , kuma ga su waye ? Mutane daga dukan wurare suna da begen tsira wa “ babban tsananin ” mai zuwa su sha daga “ maɓulɓulan ruwaye na rai ” cikin sabuwar duniya . — Ru’ya ta Yohanna 7 : 14 - 17 . 13 - 15 . ( a ) Ta yaya za mu sha kan bambanci na ƙabila da na al’ada ? ( b ) Ka ambata misalai da ke nuna amfanin abokantaka . Ba da daɗewa ba ya nemi zarafin sa hannu a yaɗa bisharar Mulki ga wasu a gundumar . Hakika wata rana , wanda suke tafiyar wa’azi tare da Aklilu ya tambaye shi maƙasudinsa yanzu a rayuwa , Aklilu ya ce yana fatan wata rana ya kasance cikin ikilisiya da ake yarensa , Amharic . Shan Kan Wariya 16 - 18 . Za mu iya sha kan kowacce wariya da muke da shi dā game da wasu ƙasashe , ƙabilu , ko kuma al’adu . ( Misalai 28 : 21 ) Yana da sauƙi mu matsa kusa ga waɗanda muka san su da kyau . A waɗanne fasalolin rayuwa ya kamata mu yi koyi da Jehovah , Allahnmu da ba ya tara ? • Ta yaya Yesu ya nuna ba ya tara a koyarwarsa ? [ Hoto a shafi na 14 ] [ Hoto a shafi na 14 ] “ Ka tuna da ni , ya Allahna , tare da alheri . ” — NEHEMIAH 13 : 31 . BAYAN kwanakin gajimare da duhu , hasken rana ya kawo canji . Haka nan ma , bayan tsawon lokatai na ƙunan rana a rani ƙwarai , ko yayyafi — ko tarin girgizai ma — yana kawo wartsakewa da sauƙaƙawa . Ya kamata bayinsa su yi ƙoƙari su yi koyi da shi ta neman abu mai kyau cikin wasu . Domin menene Jehovah yake aikatawa da nagarta ? Bari mu bincika amsoshi ga wannan tambayar a ɓangarori huɗu na rayuwa : ( 1 ) hidimar Kirista , ( 2 ) iyali , ( 3 ) ikilisiya , da kuma ( 4 ) dangantakarmu da wasu . “ Gona duniya ce , ” Yesu ya yi wa almajiransa bayani da suke tambaya game da ma’anar almarar alkama da zawa . Da yake mu almajiran Kristi ne na zamani , muna fahimta wannan gaskiya sa’ad da muke sa hannu cikin hidima . Ziyararmu ta gaba a gidan sa’ad da muke wa’azi a wajen zai iya ba mu zarafi mu yi magana kai tsaye da wanda ya hana ziyarar dā . Menene zai taimake mu mu kasance da hali mai kyau sa’ad da muka dumfari mutane ? 9 , 10 . Hakika , ko da sun tsane shi , Yusufu ya aikata domin zaman lafiyarsu . ( Farawa 49 : 3 - 28 ) Lallai Yakubu ya nuna ƙauna mai jimrewa ! 11 , 12 . ( a ) Wane misali na annabci ne ya nanata muhimmancin neman abu mai kyau cikin iyali ? Tsawon jimrewa na Jehovah a sha’ani da al’ummar Isra’ila marasa aminci ya ƙara ba da fahimi a yadda yake neman abu mai kyau cikin mutanensa . Hosea ya sanar : “ Daga baya kuma ’ ya’yan Isra’ila za su komo , su biɗi Ubangiji Allahnsu , da Dauda sarkinsu ; da tsoro kuma za su zo wurin Ubangiji da wurin alherinsa kuma cikin kwanakin ƙarshe . ” ( Hosea 3 : 5 ) Hakika wannan misali ne mai kyau da za a yi tunani a kai sa’ad da muke fuskantar wahalar iyali . Wace hanya ɗaya ce muke nuna muhimmin umurni na ƙauna tsakanin ikilisiyar Kirista ? Da yake mu Kiristoci ne , muna son mu cika muhimmin umurni na ƙauna . Hakika , wasu da suka halarci taron Kirista na farko , sun ce : “ Kowa yana da halin abokantaka . Kamar dai kowa ya san ni dama . Ta yaya za a taimaki matasa cikin ikilisiya su nuna suna damuwa da tsofaffi ? Yadda matasa suke taɗi da tsofaffi cikin ikilisiya da yadda suke aikin gida zai nuna cewa za su iya kula da hakki mai girma da kyau a rayuwa ta gaba . — Luka 16 : 10 . Hikima daga bisa tana bukatar dattawa su guje yin tara sa’ad da suke shari’a cikin ikilisiya . Yaƙub ya sanar : “ Hikima mai - fitowa daga bisa tsatsarka ce dafari , bayan wannan mai - salama ce , mai - sauƙin hali , mai - siyasa , cike da jinƙai da kyawawan ’ ya’ya , marar - kokanto , marar - riya ce . ” “ Yana hukunci a tsakiyar alloli [ “ masu kama da allah , ” hasiyar tana nuni ga mahukuntan mutane ] . Har yaushe za ku hukunta da rashin gaskiya , kuna ganin girman miyagu ? ” A waɗanne hanyoyi ne za mu nemi abu mai kyau cikin wasu ? ( 2 Tassalunikawa 3 : 4 ) Za mu fi ƙyale laifin wasu sa’ad da muka nemi abu mai kyau cikinsu . Bulus ya rubuta : “ Abin da a ke nema ga wakilai , a iske mutum da aminci . ” Ta haka , muna matsa kusa da su , muna ƙarfafa gami na abokantaka ta Kirista . Waɗanne albarka waɗanda suke neman abu mai kyau cikin wasu za su samu ? [ Hoto a shafi na 17 ] Duk da halinsu dā , babu wani cikin ’ ya’yan Yakubu da ba a yi masa albarka ba tana tunani . Abokanta a makaranta suka ce : “ Abin da ake yi ne a ko’ina . “ Na yarda cewa a shekarata ta farko a makaranta , na sa hannu a tara kuɗin , ” in ji Katarzyna . ( Kubawar Shari’a 10 : 17 ; 16 : 19 ; 2 Labarbaru 19 : 7 ) Katarzyna ta ce : “ Na fahimta yadda yake da sauƙi a fāɗa cikin matsi na tsara . “ A wata sassa , da yawa suna daraja ra’ayina , wannan yana sa ni farin ciki . ” Za Ka Yarda A Zirarce Ka ? Yesu Kristi wanda yake da fahimta mai girma kuma daularsa wurin mutane ne , ya sa ƙauna ga Allah da kuma maƙwabci abu mafi muhimmanci a koyarwarsa . Talifi na gaba zai bincika waɗannan tambayoyin . YAYA ɗan Adam ke koya ya nuna ƙauna ? Da ƙyar . Ƙauna ta gaske ba da’awar soyayya ko kuma zakin baki kawai ba ce . A dukan duniya , mutane sun iske cewa Littafi Mai Tsarki yana ba da wannan taimako mai girma a cikin iyalai , yana ba da tabbacin cewa da gaske Littafi Mai Tsarki “ hurare daga wurin Allah ne mai - amfani ga koyarwa , ga tsautawa , ga kwaɓewa , ga horo kuma da ke cikin adalci . ” A wata sassa kuma , a iyali da ake da mizanai iri biyu , na cike da kuskuri , na zaɓi sonka , yara suna iya gajiya , su yi fushi , kuma su yi tawaye . — Romawa 2 : 21 ; Kolossiyawa 3 : 21 . Hakika , Jehovah wanda shi ne ƙauna , yana koyar da mu domin amfaninmu — ba domin yana son ya hana mu ’ yanci kawai ta wurin dokoki da sharidu da ba su da amfani ba . Littafi Mai Tsarki ya kira wannan , “ ruhun duniya . ” Waɗanda suka “ wahala , suna watse ” ne musamman suke godiya ga ƙaunar nan cikin wannan duniya marar ƙauna da ta kewaye mu . “ Ƙauna Ba ta Ƙarewa Daɗai ” Littafi Mai Tsarki ya ce “ ƙauna ba ta ƙarewa daɗai . ” Da ta soma bauta wa Jehovah Allah , iyalinta suka ƙi da haka kuma ta bar gidan . Bayan haka , tana rubuta wa iyalin wasiƙa sau da sau , wasiƙunta cike suke da ƙaunar soyayya da take musu . Uwarta da ƙanenta ma suka karɓi gaskiyar Littafi Mai Tsarki . A ƙarshe , ubanta , da yake bala’in hamayya , halinsa ya canja . ( Ishaya 11 : 9 ; Matta 5 : 5 ) Dubi yadda yake daɗaɗa zuciya a san cewa jim kaɗan dukan mugunta ba za su kasance kuma ba , a bar waɗanda suke kiyaye ƙauna ta gaske ta Kirista ! Gaskiya , ƙauna ce mabuɗin farin ciki da kuma rai . — Zabura 37 : 10 , 11 ; 1 Yohanna 3 : 14 . ( b ) Ta yaya Littafi Mai Tsarki ya tabbatar da mu cewa ana iya yin dangantaka ta kurkusa da Allah ? Dangantaka da Jehovah yana yiwuwa kawai domin Allahnmu mai ƙauna ya ɗauki muhimman matakai biyu . — Zabura 25 : 14 . Da farko , Jehovah ya shirya Yesu ya “ bada ransa kuma abin fansar mutane dayawa . ” Masu bauta wa Jehovah suna da dalilan jin haka game da Jehovah . Saboda haka , bari mu bincika yadda Littafi Mai Tsarki ya bayyana halayen Jehovah na musamman — iko , shari’a , hikima , da kuma ƙauna . Za mu tattauna guda uku cikin halayen a wannan talifin . ( Ayuba 37 : 23 ) Irmiya 10 : 6 ta ce : “ Babu mai - kāma da kai , Ya Ubangiji : mai - girma ne kai , sunanka kuma da girma cikin iko . ” Yayin da ka tsaya a waje a cikin rana lokacin rani , yaya kake ji a jikinka ? A tsakiyarta , rana tana da zafin da ya kai kusan awo miliyan 27 . Alal misali , ka lura da Ishaya 40 : 11 . Mu karanta : “ Za ya yi kiwon garkensa kamar makiyayi , za ya tattara ’ ya’yan tumaki a hannunsa , ya ɗauke su a cikin ƙirjinsa , a hankali kuma za ya bida masu - bada mama . ” ( 2 Bitrus 2 : 9 ) Yau kuma fa ? ( 2 Korinthiyawa 4 : 7 ) Saboda haka , Jehovah yana yin abubuwa don ya tsare rayukanmu , ba na shekaru kalilan kawai ba , amma na dawwama . ( 2 Korinthiyawa 4 : 17 ) Ba za mu matsa kusa da Allahn da yake amfani da ikonsa cikin ƙauna dominmu ba ? Jehovah yana yin abin da yake daidai kuma yana yin haka ko da yaushe , ba tare da wariya ba . Na farko , shari’ar Jehovah tana motsa shi ya nuna gaskiya da aminci ga bayinsa . Daga abin da ya faru masa da kuma daga nazarin hanyoyin Allah , wace kammalawa Dauda ya yi ? Shari’arsa ta ba da tabbacin wannan ! — Misalai 2 : 7 , 8 . ( Kubawar Shari’a 24 : 17 - 21 ) Domin ya fahimci yadda rayuwa za ta kasance da wuya ga irin iyalan nan , Jehovah kansa ya zama ubansu Alƙali da kuma Mai Kāriya . Ga tabbaci mai girma na rashin wariyarsa : Zarafi na zama masu bauta masa , da samun rai marar matuƙa a nan gaba , ba domin manya kalilan kawai ba . Wannan ba shari’a ce ta gaske ba ? “ Ya Zurfin . . . Manzo Bulus ya motsa ya ce , kamar yadda yake a Romawa 11 : 33 : “ Ya zurfin . . . hikimar Allah duk da na saninsa ! ” 16 , 17 . Babu shakka , idan muka ƙara koyo game da abubuwan da Jehovah ya halitta , haka za mu iske muna mamaki game da hikimarsa . Menene wannan yake nufi da gaske ? Ayoyi na 2 da 3 suka ce : “ Ka wanke ni sarai daga kuskurena , ka tsarkake ni daga zunubina . Ka lura da aya ta 5 : “ Ga shi , cikin mugunta aka sifanta ni ; cikin zunubi kuma uwata ta ɗauki cikina . ” ( b ) Menene za a tattauna a talifi na gaba ? ( 2 Timothawus 3 : 16 ) Hakika , ruhu mai tsarki ne ya yi wa waɗannan marubutan ja - gora . [ Hoto a shafi na 22 ] Babu wani abin da ke jawo mu kusa da Jehovah da take da iko kamar ƙaunarsa . 4 , 5 . ( a ) Menene nuni na ƙauna da ta fice a dukan tarihi ? Wasu ’ yan kimiyya sun kimanta cewa sararin halitta ya wanzu na shekaru biliyan 13 yanzu . Me yake yi a duk shekarun nan ? Lallai sun sha daɗin aiki tare ! Domin yana so , Yana kallo daga sama yayin da Yesu yake girma ya zama kamilin mutum . 7 , 8 . ( a ) Menene Yesu ya sha azabarsa a ranar 14 ga Nisan , 33 A.Z . , kuma yaya wannan ya shafi Ubansa na samaniya ? ( b ) Me ya sa Jehovah ya ƙyale Ɗansa ya wahala kuma ya mutu ? Lokacin da aka dūke shi , bayansa ya yayyage fa ? Tun da yake Jehovah yana da jiye - jiye , azabar da ya sha game da mutuwar Ɗansa kalmomi ba sa iya bayyanawa . Ta ce : “ Allah ya yi ƙaunar duniya har ya bada Ɗansa , haifaffe shi kaɗai , domin dukan wanda yana bada gaskiya gareshi kada ya lalace , amma ya sami rai na har abada . ” Saboda haka , dalilin Allah shi ne : ƙauna . Wasu za su yarda cewa Allah yana ƙaunar mutane galibinsu , kamar yadda Yohanna 3 : 16 ta ce . Amma suna ji , kamar dai a ce , ‘ Allah ba zai taɓa ƙaunata ba . ’ Alal misali , ka yi la’akari da kalmomin Yesu da suke rubuce a Matta 10 : 29 - 31 . Har gasun kanmu duka a ƙirge suke ! Me ya sa za mu tabbata cewa Yesu da gaske yake lokacin da yake magana game da ƙirgen gasussuwan kanmu ? Dole ne Jehovah ya san mu ƙwarai domin ya sake halittarmu ! Ta yaya batu game da Sarki Jehoshaphat ya nuna cewa Jehovah yana neman abin kirki cikinmu ko da mu ajizai ne ? Ga misalin nagari Sarki Jehoshaphat . Dubi abin taɓa zuciya ! Ya ci gaba : “ Duk da wannan aka iske abubuwan kirki a cikinka . ” ( 2 Labarbaru 19 : 1 - 3 ) Saboda haka , wannan fushin adalci na Jehovah bai makantar da shi ba ga “ abubuwan kirki ” game da Jehoshaphat . Sa’ad da Jehovah ya gafarta mana zunubanmu , me ya sa za mu tabbata cewa yana ɗaukanmu masu tsabta bayan haka ? Ka lura yadda Jehovah ya kwatanta yawan yadda yake gafartawa : “ Ko da zunubanku sun yi kamar mulufi , za su yi fari kamar [ dusar ƙanƙara ] ; ko da suna ja wur kamar garura , za su zama kamar auduga . ” ( Tafiyar tsutsa tamu ce ; Ishaya 1 : 18 . ) Kalmar nan “ mulufi ” tana nufin launi ja mai haske . Amma , Jehovah zai iya ɗaukar zunuban da suke kama da mulufi da garura ya mai da su fari fat kamar dusar ƙanƙara ko ulu da ba a rine ba . Sa’ad da Jehovah ya gafarta mana zunubanmu , ba ma bukatar jin cewa muna ɗauke da tabon wannan zunubi a duk rayuwarmu . A nan an nuna cewa Jehovah yana ɗaukan zunuban masu laifi da suka tuba ya yar da su a bayansa inda ba zai gansu ba ko ya lura da su . In ji wata majiya , za a iya furta abin da ake nufi haka : “ Ka mayar da [ zunubai na ] kamar ba su taɓa faruwa ba . ” A cikin alkawarin maidowa , annabi Mikah ya furta tabbacinsa cewa Jehovah zai gafarta wa mutanensa da suka tuba : “ Wanene Allah makwatancinka , . . . wanda ya rufe laifi na ringin mutanen gadōnsa ? . . . za ka zubarda zunubansu duka cikin zurfin teku . ” Juyayi ne wani fannin ƙauna na Jehovah . i , ya yiwu waɗannan su manta , amma ni ba ni manta da ke ba . ” Yana da wuya a yi tunanin cewa uwa za ta manta ta ciyar da jaririnta kuma ta kula da shi . Ban da haka ma , jariri ba shi da na kansa ; dare da rana jariri yana bukatar ƙaunar uwar da kuma hankalinta . Abin taƙaici , ƙyaliya ta uwaye ba sabon abu ba ne , musamman ma a wannan “ miyagun zamanu . ” ( Fitowa 3 : 7 ) Ba zai yiwu ba Jehovah ya ga wahalar mutanensa ko kuma ya ji kukarsu bai yi juyayinsu ba . ( Kubawar Shari’a 4 : 34 ) Daga baya , ya yi musu tanadin abinci cikin mu’ujiza kuma ya kai su cikin ƙasarsu mai ni’ima . Allahnmu mai ƙauna yana damuwa ƙwarai game da mu . Amma ya yi tanadi mai yawa domin waɗanda suke kuka gare shi . ( Zabura 65 : 2 ; Luka 11 : 13 ) Dukan waɗannan tanadodin nuni na ‘ juyayi mai - taushi na Allahnmu ’ ne . — Luka 1 : 78 . • Yaya muka sani cewa ƙauna ce halin Jehovah na musamman ? • A waɗanne hanyoyi da ke bayyane Littafi Mai Tsarki ya kwatanta gafartawan Jehovah ? “ Allah . . . ya bada Ɗansa , haifaffe shi kaɗai ” “ Kun fi gwarare masu - yawa daraja ” © J . A YAWANCIN wurare cikin Nassosin Helenanci na Kirista , ko kuma Sabon Alkawari , an fassara kalmar Helenancin nan a·gaʹpe da “ ƙauna . ” “ Ku zama da ƙauna [ a·gaʹpe ] mai - huruwa zuwa ga junanku , ” in ji manzo Bitrus . KA ZANA hoton zuci , wani iyali na jiran baƙi su zo su ci abincin dare . Da akwai aiki da yawa da za a yi . Ko da shekara 30 ya shige tun lokacin da Yesu Kristi ya ba da alamar “ cikar zamani , ” Kiristoci ba za su daina kasance a faɗake ba . Hakika , a zahiri ba za mu iya ‘ hanzarta ’ ranar Jehovah ba . Jira Tare da “ Tasarrufi Mai - Tsarki ” Don mu kasance da tsarki , dole mu yi menene ? Don mu kasance da tsarki , dole mu riƙe tsabta ta jiki , ta hankali , ta ɗabi’a , da ta ruhaniya . ( 1 Korinthiyawa 7 : 31 ; 2 Timothawus 3 : 13 ) Muna iske cewa bambanci tsakanin namu mizanan ɗabi’a da na duniya suna ƙaruwa ? Yawancin Shaidun Jehovah , matasa da tsofaffi suna manne wa mizanan Allah mai girma kuma suna guje wa sha’awar lalata na wannan duniya . ‘ Ayyuka na ibada ’ yana da muhimmanci idan za mu yi marmarin zuwan ranar Jehovah . Manne wa Jehovah cikin aminci motsawa ce da ke ɗaukaka irin waɗannan ayyuka na ibada . Har ma wasu cikin mutanen Allah sun bi irin tunanin nan . Amma gaggawar lokaci da damuwa game da waɗanda yake ƙauna , sun motsa shi ya koma gida . Maimako , ba zai fi muhimmanci ba a ceci rayuka — namu da na waɗanda suke cikin iyalinmu da wasu da suke cikin gidan ? ( b ) Me ya sa bayin Jehovah na zamanin yau suka kasance dabam ? ( Litafin Lissafi 15 : 38 - 40 ) Mu bayin Jehovah na zamani , mun kasance dabam da duniya domin muna kiyaye dokokin Allah da kuma ƙa’idodinsa . Ana iya wanke tabo amma ban da laifi . Laifi na nuna cewa wani abu a ciki bai yi daidai ba . Muna Bukatar Mu Kasance “ Cikin Salama ” Waɗanne halaye aka san Shaidun Jehovah da su ? ( 1 Bitrus 2 : 17 ; 3 : 10 , 11 ; 4 : 8 ; 2 Bitrus 1 : 5 - 7 ) Don mu ci gaba da salamarmu , dole ne muna ƙaunar juna . Amma a rana ta biyu , ya lura da ƙauna da salama da aka nuna a marabtar waɗanda suka hallara , ko da Shaidu na yankin ba su san su ba . A rana ta ƙarshe , mai sayar da kayan shi ma ya yi wa waɗanda suka halarci taron maraba kuma ya ce a yi nazarin Littafi Mai Tsarki da shi . Za mu yi tunanin zama tare da shi cikin salama a Aljanna ? Muna nuna cewa muna so mu ga ƙarshen mugunta ta kasancewa da tsarki a wannan lalatacciyar duniya . [ Hasiya ] • Ta yaya halin “ jira ” ke bayyana a halayenmu ? • Me ya sa ‘ ayyuka na ibada ’ ke da muhimmanci ? [ Hotuna a shafi na 10 ] Aikin wa’azin Mulki yana ceton rai Yayin da muke jiran ranar Jehovah , bari mu biɗi salama da wasu Yaya Ya Kamata Mu Ɗauki Mutane Yayin Da Ranar Jehovah Take Kusa ? BAYIN Jehovah suna da aiki na “ almajirtadda dukan al’ummai . ” ( Zabura 100 : 3 ; Ayukan Manzanni 10 : 34 , 35 ) Bari mu bincika misalai biyu da suka nuna muhimmancin kasance da ra’ayin Allah . A bayyane , mugun yanayi na mazaunan birnin ya nuna cewa ya cancanci a halaka shi . ko suruki , da ’ ya’yanka , maza da mata , wanda ka ke da shi duka cikin birni kuma ; ka fitarda su daga wurin nan . ” To , bari mu koma zuwa lokacin da Jehovah ya bayyana nufinsa ya bincika biranen Saduma da Gwamrata . ( Yunana 1 : 2 ) Har da unguwar waje , Nineba babban birni ce , “ na tafiyar yini uku . ” Har ma sarkin Nineba ya tuba . — Yunana 3 : 1 - 6 . Yunana 3 : 10 ta ce : “ Allah kuwa ya tuba ga barin masifar da ya ce za ya yi musu . ” Amma a lokacin , annabin ya yi baƙin ciki kuma bai kasance da ra’ayin Allah ba game da mazaunan Nineba da suka tuba . Yunana ya fita daga Nineba , ya gina rumfa kuma zauna a inuwanta “ har shi ga abin da za ya faru ga birnin . ” Jehovah ya sa zurma ta tsiro don ya kawo wa Yunana inuwa . Za mu iya kammala haka domin yadda Jehovah ya yi amfani da shi ya rubuta wannan hurarren labarin . Lallai zai damu game da waɗanda har ila ba su ji “ bishara kuwa ta mulki ” ba . Me ya sa yake da sauƙi mu koya hali kamar na Yunana game da mutane da muke saduwa da su a hidimarmu , menene za mu iya yi game da wannan ? Jehovah yana damuwa da waɗanda ba su soma bauta masa ba tukuna , kuma yana sauraron roƙon mutanensa da suka keɓe kansu . Ba mu san dalla - dalla game da yawan yadda za a yi aikin wa’azi kafin ranar Jehovah ta zo ba , amma mun sani cewa za a yi wa’azin bisharar Mulki a dukan duniya har Allah ya gamsu kafin ƙarshen ya zo . Ƙari ga haka , yin amfani da littattafai da ke bisa Littafi Mai Tsarki da “ bawan nan mai - aminci , mai - hikima ” ke tanadinsa za su daɗa rinjayarmu a yankin da ake aiki a kai a kai . — Matta 24 : 45 - 47 ; 2 Timothawus 3 : 14 - 17 . Damuwarmu game da waɗanda nan gaba wataƙila za su saurari saƙon Littafi Mai Tsarki mai ba da rai za ta sa mu yi la’akari da lokatai da muke wa’azi da hanyoyi da muke soma magana da mutane a hidimarmu . Masunta suna zuwan kama kifi lokacin da za su iya samu . Za mu iya yin haka nan a aikinmu na kama kifi na ruhaniya ? Wasu sun iske cewa wuraren da ake ajiye motoci , inda manyan motoci na kaya suke tsayawa , tashan shan mai , da kantuna ‘ wuraren kamun kifi ’ ne masu ba da amfani . A waɗanne hanyoyi ne za mu iya ƙarfafa masu wa’azi na ƙasashen waje da wasu da suke hidima a wasu ƙasashe ? Ƙari ga wa’azinmu , za mu nuna muna damuwa da mutane ko daga cikin gidanmu ma ? Idan haka ne , zai yi kyau mu rubuta musu wasiƙa mu nuna muna godiya da aikinsu . Wasiƙunmu na ƙarfafa da yabo zai iya ƙarfafa masu wa’azi na ƙasashen waje su ci gaba da aikinsu , da haka su ƙara taimakon mutane su zo ga sanin gaskiya . ( Alƙalawa 11 : 40 ) Za mu iya yi wa masu wa’azi na ƙasashen waje addu’a da kuma waɗanda suke yunwar gaskiya a wasu ƙasashe . Yayin da suke ƙasarsu wasu Shaidun Jehovah sun koyi wani yare don su taimaki waɗanda suka bar ƙasarsu a ruhaniya . Wani Kirista da yake cikin aikin gina Majami’un Mulki a Japan ya ji cewa ana bukatar gwanaye da za su gina wajen bauta a Paraguay . Me ya kamata ya zama damuwarmu ta musamman da kuma ra’ayinmu yayin da muke jiran babbar rana ta Jehovah ? • Yayin da muke jira ranar Jehovah , yaya ya kamata mu ɗauki mutane ? [ Hoto a shafi na 14 ] [ Hotuna a shafi na 16 ] MATALAUTA Suna Daɗa Talauci MASANIN tattalin arziki Adam Smith ne ya yi maganar nan can baya a ƙarni na 18 . Ba a ƙasashe masu bunƙasa kaɗai ake ganin bambanci tsakanin masu arziki da matalauta ba amma , kamar yadda Bankin Duniya ya ce , “ ‘ akwai matalauta a dukan ƙasashe . ” The New York Times ya ɗauko wani rahoton Ƙungiyar Kirge na Amirka na shekara ta 2001 da ke nuna cewa bambanci tsakanin masu arziki da matalauta a Amirka ya ci gaba da ƙaruwa . Kuma kashi biyar bisa ɗari na matalauta an biya su kashi uku da rabi kawai bisa ɗari na kayayyakin cikin gida . ” Yanayin ɗaya ne ko ma ya fi wannan muni a ƙasashe da yawa . Waɗannan sun haɗa da kawar da talauci da yunwa da kuma rashin samun kuɗi . Da akwai abubuwa masu daraja cikinsa — ƙa’idodi da suke amfanar dukan mutane , a dukan wurare , kuma a dukan lokatai . Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Hikima , kamar dukiya , kāriya ce ; amma fikon sani ke nan , hikima ta kan kiyaye ran mai - ita . ” ( Mai - Wa’azi 7 : 12 ) Menene wannan yake nufi ? Kuɗi ba zai iya sayan rai ba , amma aikatawa da hikima zai kāre rai a yanzu kuma yana iya buɗe hanyar rai marar matuƙa . Ka zaɓa . ” ( Matta 6 : 22 ) Wannan yana sa mutum ya gamsu . Matalauta za su kasance cikin talauci ne har abada ? Allah ya yi niyyar ya ɗauki matakai na warware matsalolin mutane , har da talauci . Bayan an kawar da waɗannan “ mulkoki , ” ko gwamnatoci , Sarkin da Allah ya naɗa zai soma aiki . Za ya fanshi ransu daga zalunci da ƙwace ; a ganinsa kuma jininsu mai - daraja ne . ” A ƙarshe za a sami sauƙi ! Sarki da Allah ya naɗa zai aika domin matalauta da fakirai . Matsaloli da yawa da ke tattare da talauci za su ƙare a lokacin . Maimako , tambayar ya kamata ta zama , Menene dole ka yi domin ka amfana sa’ad da za su cika ? Shaidu biyu suna magana da wata mata da take bayan ƙofa a ƙulle . A ƙarshe , bayan shekara guda da rabi na haƙuri , majagaban ta yi nasarar soma nazarin Littafi Mai Tsarki da matar . “ Ka fanshe ni , ya Ubangiji , ya Allah na gaskiya . ” — ZABURA 31 : 5 . Yanayi ɗaya ne ma a duniya . Domin ya cim ma burinsa , ya gabatar da rashin gaskiya , ya zama hanyar da zai mallake wasu . Ya sake gaya mata cewa idan ta ci za ta zama kamar Allah , da sanin nagarta da mugunta . Wannan ma , ƙarya ce . Duk da haka , mugun farmaki na Shaiɗan gāba da Jehovah ya ci gaba , har ya sa aka hure manzo Yohanna ƙarnuka daga baya ya rubuta cewa Shaiɗan “ mai - ruɗin dukan duniya ” ne . Ta yaya za ka gina kuma ƙarfafa dogararka ga Jehovah kuma ƙarfafa kanka game da ruɗi da ƙaryace - ƙaryacen da Magabcinsa ke gabatarwa ? ( Ayukan Manzanni 4 : 24 ) Tun da yake Jehovah shi ne Mahalicci , ya san gaskiya game da kome . Wanene ya gwada ruhun Ubangiji , wanene kuwa ya zama mai - ba shi shawara har ya koya masa ? ( Ishaya 40 : 12 - 14 ) Hakika , Jehovah “ Allah mai - sani ne ” kuma “ kamili ga ilimi . ” ( 1 Samu’ila 2 : 3 ; Ayuba 36 : 4 ; 37 : 16 ) Ba mu ma yi rabin kusa da saninsa ba ! Kā bincike tafarkina da kwanciyata , kā san dukan al’amurana . Yana son abin da ya fi mana kyau , kuma yana matsayin da zai jagabanci hanyoyinmu . Jehovah Yana da Gaskiya Ta yaya muka sani cewa Jehovah yana gaskiya ? ( Fitowa 34 : 6 ) A kowane wuri Nassosi na tabbatar da gaskiyar Jehovah . Sunan Jehovah ya tabbatar da gaskiyarsa . ( b ) Waɗanne alkawuran Jehovah ne ka gani suke cika ? Joshua ɗaya ne cikin waɗanda suka shaida aukuwa na musamman da ke tabbatar da gaskiyar Jehovah . Kusa da ƙarshen rayuwarsa , Joshua ya gaya wa tsofaffi na al’ummar Isra’ila : “ Kun sani cikin zukatanku duka da cikin rayukanku duka , babu wani abu ɗaya ya sare daga cikin dukan alherai waɗanda Ubangiji Allahnku ya ambace su a kanku : dukansu sun tabbata a gareku , babu wani abu ɗaya ya sare daga ciki . ” ( Joshua 23 : 14 ) Ko da yake ba ka taɓa shaida mu’ujizai da Joshua ya gani ba , ka taɓa shaida gaskiyar alkawuran Allah a rayuwarka ? Cikin ƙauna Jehovah yana magana da ’ yan Adam , kuma yana haka da zuciya ɗaya . ( 1 Timothawus 2 : 4 ) Ya yi magana ta wurin annabawa , ta wurin mala’iku , har kuma ta wurin Ɗansa ƙaunatacce , Yesu Kristi . ( Ibraniyawa 1 : 1 , 2 ; 2 : 2 ) Yesu ya ce wa Bilatus : “ Domin wannan an haife ni , domin wannan kuma na zo cikin duniya , domin in bada shaida ga gaskiya . Ya kwatanta halayen Allah , ƙudurinsa , da kuma dokokinsa , har kuma da yanayin harkokin mutane . Hikima ce mu karanta shi kowacce rana . Waɗanne ƙaryace - ƙaryace ne Shaiɗan yake gabatarwa ? Akasin haka , Nassosi sun tabbatar da mu cewa “ Allah ba marar - adalci ba ne da za shi manta da aikinku da ƙauna wadda kuka nuna ga sunansa . ” ( Zabura 15 : 1 , 2 ) Ambata tudu mai tsarki na Jehovah babu shakka ya tunasar da Yahudawa da suka rera kalmomin nan , Dutsen Sihiyona , inda Sarki Dauda ya kawo sunduƙin alkawari zuwa mazauni da ya gina a wurin . ( 2 Samu’ila 6 : 12 , 17 ) Dutsen da tanti suna sa a tuna da waje na alama da Jehovah yake zama . A wurin mutane suna iya zuwan wurin Allah domin su roƙi tagomashinsa . ( 1 Timothawus 1 : 5 ; Matta 12 : 34 , 35 ) Abokin Allah ba ya zamba ko kuma ruɗu ba , domin “ Ubangiji yana ƙyamar mutum . . . mai - algus . ” Yaya Za Ka Amsa ? • Me ya sa Jehovah ya san gaskiya game da kome ? • Me ya nuna cewa Jehovah yana gaskiya ? Allah na gaskiya ya san kome game da abin da ya halitta Alkawuran Jehovah za su cika “ MENENE gaskiya ? ” Ban da haka , “ miyagun mutane da masu - hila . . . [ suna ] daɗa mugunta gaba gaba , suna ruɗi , ana ruɗinsu . ” Ko da yake irin waɗannan mutane suna koyo kullum amma ba su “ ruski sanin gaskiya daɗai ba . ” — 2 Timothawus 3 : 1 , 5 , 7 , 8 , 13 . Abin da suke wasiƙar jakinsa zai nufi bala’i gare su sa’ad da lokacin Allah ya kai ya halaka marasa ibada . — 2 Bitrus 3 : 3 - 7 . Bayin Jehovah Sun San Gaskiya A wani kwatanci na “ kwanaki na ƙarshe , ” annabi Daniel ya yi annabcin wata aukuwa da ke dabam tsakanin mutanen Allah — maido da gaskiyar addini . Mun sami sanin Jehovah , Mafifici . Ka fahimci gaskiyar Littafi Mai Tsarki kuwa ? Idan haka ne , ka sami albarka mai yawa . Masu kumburi , masu girman kai , ba za su iya fahimtar gaskiya mai tamani na Kalmar Allah ba . ( Matta 13 : 11 - 15 ; Luka 10 : 21 ; Ayukan Manzanni 13 : 48 ) Allah ne kaɗai zai iya fito da irin littafin nan . Bulus ya gargaɗar da ’ yan’uwa masu bi : “ Ku faɗi gaskiya kowane game da ɗan’uwansa . . . mu gaɓaɓuwa ne na junanmu . ” Saboda haka , ya dace ya biɗi bayinsa su faɗi gaskiya . Duk da haka , yin ƙarya laifi ne . ( Ru’ya ta Yohanna 21 : 8 , 27 ; 22 : 15 ) Idan an san mu da faɗan gaskiya , wasu za su gaskata abin da muka ce ; za su tabbata da mu . Gaskiya tana nufin fiye da a faɗi gaskiya kawai . Tafarkin rayuwa ce . “ Kai . . . mai - koya ma wani , ba ka koya ma kanka ba ? ” ( Romawa 2 : 21 , 22 ) Idan muna koya wa wasu gaskiya , dole ne mu yi gaskiya a dukan hanyoyinmu . Matasa tsakanin bayin Jehovah ma sun fahimci muhimmancin kasance da gaskiya . Na tabbata abokaina waɗanda suke faɗin gaskiya ne kuma masu yin gaskiya . ” Bayin Jehovah Suna Bayyana Gaskiya Ban da Shaidun Jehovah , wasu za su iya ƙoƙarin su faɗi gaskiya kuma su yi kirki . ( Luka 12 : 48 ) Hakika , “ za a nemi dayawa ” daga waɗanda aka albarkace su da sanin Allah . Wane farin ciki kake samu a koyar wa wasu gaskiyar Littafi Mai Tsarki ? ( 3 Yohanna 4 ) Amincin ‘ ’ ya’yan ’ Yohanna — wataƙila waɗanda ya koyar da su gaskiya — ya kawo masa farin ciki mai girma . 16 , 17 . ( a ) Me ya sa ba duka ne suke yarda da gaskiya ba ? Alhali , ba duka za su karɓi gaskiya ba . Yesu ya faɗi gaskiya game da Allah , har ma sa’ad da mutane ba sa so . Kamar Yesu , ba ma ja da baya a gaya wa wasu gaskiya mai tamani game da Jehovah ba . ( Matta 5 : 14 , 16 ) Muna sanar a fili cewa mun ƙi jabun gaskiya na Shaiɗan kuma muna ɗaukaka Kalmar Allah mai tsarki marar ɓatanci . A lokacin hidimarsa a duniya , ya yi tagomashi wa waɗanda suke da gaskiya . ( Matta 10 : 2 - 4 ) Wannan daraja ce ! Ta yaya aka albarkace wani makaho na dā domin faɗan gaskiya da gaba gaɗi ? Mutane sun yi mamaki da Yesu ya mai da masa da ganin gari . Ko da menene zai faru , ya yi gaba gaɗi ya faɗi gaskiya . Ya bayyana yadda aka warkar da shi kuma cewa Yesu ne ya warkar da shi . Bayan ya yi haka , ya ƙarfafa bangaskiyar makaho na dā ɗin . ( Zabura 15 : 1 , 2 ) Ƙarya kuma ita ce ruɗi , da ba a gaskata da ita , riya , da ke jawo rashin tagomashin Jehovah . ( Misalai 6 : 16 - 19 ) Saboda haka , ka shawarta ka biɗi tafarkin gaskiya . Makaho da Yesu ya warkar da shi an albarkace shi ƙwarai domin faɗin gaskiya Ko da yake an yi renonmu cikin imanin Katolikawa , kullum muna ta damuwa cewa ‘ Allah , idan ka wanzu , me ya sa ka ƙyale irin abubuwan nan su faru ? ’ ” A bayyane yake cewa uwar da ta rubuta wannan wasiƙar tana baƙin ciki kuma ba ta samun taimako . Na shirya cewa da wayo zan kore su , amma sai na lura da wata mujallar da suke rarrabawa . Game da dalilin da ya sa Allah ya ƙyale wahala ne . Ra’ayina shi ne cewa a batun wahala , iyalita ta sha isashen wahala , kuma mun gaji da jin ‘ Allah ya ba mu ita , kuma Allah ya ɗauke ta . ’ Shekara biyu ke nan ta shige . Za Ka Yarda A Ziyarce Ka ? Idan za ka so ƙarin bayani ko kuma za ka so wani ya zo gidanka yana nazari da kai , don Allah ka rubuta wa Watch Tower P.M.B . 1090 , Benin City 300001 , Edo State , Nigeria , ko kuma zuwa ga adireshi da ya dace a shafi na 2 . Bayin Jehovah Suna Da Bege Na Gaske Ba shi da amfani mu sa rai a mutane su ba mu raɓa ko ruwan sama . Me ya sa muke da bege na gaske ko da muna zama a wannan duniya da ta wahala ? Muna da bangaskiya ga Jehovah da kuma Kalmarsa domin abin da ya faɗa yana kasancewa gaskiya kullayaumi . Saboda haka , Jehovah ya yi gargaɗi cewa zai yi maganinsu . Abin da Taƙaitawar ke Bayyanawa Bari mu ɗan duba abubuwa da littafin Mikah ya ƙunsa . Sura ta 2 ta bayyana cewa masu arziki da kuma masu iko suna zalunta gajiyayyu da marasa taimako . Sura ta 5 ta bayyana cewa za a haifi Almasihu a Baitalahmi ta Yahuda . 6 , 7 . Waɗanne darussa ne suke cikin surori 6 da 7 na annabcin Mikah ? Yana son masu bauta masa su yi gaskiya wajen shari’a , kirki da kuma filako sa’ad da suke tafiya tare da shi . Lallai wannan sanarwa ce kyakkyawa Jehovah ya bayyana ta bakin Mikah ! Wannan hurarren littafi ya yi tanadin misalai na gargaɗi game da yadda Allah yake bi da waɗanda suke da’awar suna bauta masa amma ba su da aminci . Kuma ya ba da gargaɗi na Allah game da yadda za mu bi da kanmu a wannan lokacin wahala don mu ƙarfafa begenmu . Jehovah ya ƙuduri aniya ya yi maganinsu . A wannan karon , mugun “ anab ta duniya ” za a zuba cikin wajen matse ruwan anab na fushin Jehovah , domin cikakkiyar halakar zamanin Shaiɗan . Menene kalmomin Mikah 1 : 3 , 4 suke nufi ? Cikin jituwa da 2 Bitrus 3 : 10 - 12 , me ke tabbatar da begenmu ? Ayyukan Mugunta Sun Yawaita Ba za su yi irin wannan muguntar ba idan sun tuna da alkawarin Jehovah . 19 , 20 . Menene ya faru wa Yahudawa da suka dogara ga Jehovah ? Kamar yadda yake a zamanin Mikah , mutane da yawa yanzu suna da’awar suna bauta wa Allah . ( Yohanna 10 : 16 ) Ko da yake yanzu suna bauta wa Allah a ƙasashe 234 , dukan waɗannan masu bauta wa Jehovah masu aminci da gaske suna da ‘ haɗin kai . ’ Kuma a yanzu , garken yana cike da ‘ mutane , ’ mata da yara . Idan haka ne , ka sani cewa kana hanyar zuwa nasara kuma begenka tabbatacce ne . Annabcin Mikah zai iya ƙarfafa mu a ruhaniya Nufin Allah ne ya yi maganin masu yin laifi . 2 , 3 . ( a ) Shugabannin Isra’ila ya kamata su nuna wane hali , amma menene ainihi suke yi ? Hakika , wannan shi ya kamata ya zama aikinsu , amma menene ainihi suke yi ? Mikah ya ce : “ Ku da ku ke ƙin nagarta , kuna son mugunta , masu - cire musu fata , namansu kuma daga ƙasussuwansu ; kuna cin naman mutanena kuma ; suna feɗe musu fatansu , suna kakkarya ƙasussuwansu ; i , suna yanyanka su , sai ka ce domin tukunya , kamar nama cikin tukunyar dahuwa . ” — Mikah 3 : 1 - 3 . Sa’ad da ake gyara rago da aka yanka ta wajen tafasawa , da farko ana feɗewa daga nan sai a rarraba . Sai a dafa naman da ƙashin a babbar tukunya , kamar wanda Mikah ya ambata . ( Ezekiel 24 : 3 - 5 , 10 ) Lallai wannan kwatanci ne da ya yi daidai da tsanani da mutanen zamanin Mikah suke sha a hannun miyagun shugabanni ! Domin rashin gaskiyarsu sun kasa cika hakkinsu na kāre garken . Bugu da ƙari , wannan ya jitu da Ishaya 32 : 1 , inda ya ce : “ Duba , wata rana wani sarki za ya yi mulki cikin adalci , hakimai kuma za su yi mulki da shari’a . ” Ruhun Allah Ya Ba da Ƙarfi Shugabanni masu kwaɗayi suna cewa ‘ Salama ! ’ Masu ru’ya kuma za su ji kunya , masu - duba kuwa su ruɗe ; i , dukansu za su rufe leɓunansu . ” — Mikah 3 : 5 - 7a . Ka lura da Mikah 3 : 8 , inda annabin mai aminci ya ce : “ Hakika . . . ta wurin ruhun Ubangiji cike ni ke da iko , da shari’a , da ƙarfi . ” Mikah zai bukaci fiye da iko na ’ yan Adam domin ya yi shelar saƙon Allah na hukunci . Domin haka , Allah ba zai amsa addu’o’inmu ba na neman ƙarfi da za mu yi wannan aikin . Amma waɗannan masu aminci suka yi addu’a ga Mamallakin Dukan Halitta , suna roƙo : “ Ubangiji , ka dubi kashedinsu : ka ba bayinka kuma su faɗi maganarka da ƙarfinzuciya duka . ” ( 2 Sarakuna 17 : 5 , 6 ; 25 : 1 - 21 ) A bayyane yake cewa an idar da waɗannan saƙonni masu ƙarfi a kan Urushalima da Samariya ta ikon Jehovah . Idan muka sake dubawa , za mu ga cewa Mikah ya sanar da saƙon bege mai ban sha’awa . Kalmomi masu ƙarfafawa ne muka samu a Mikah 4 : 1 - 4 ! Yaya Mikah 4 : 1 - 4 take cika a yau ? Maimako , annabcin game da mutane ne da suka fito daga dukan al’ummai da suka haɗa kai a bauta mai tsarki a dutsen bauta ta gaskiya ta Jehovah . Menene ‘ mutum ya zauna a ƙarƙashin itacen inabi da na ɓaure ’ yake nufi ? A zamaninmu , da tsoro ya rufe duniya kamar bargo , muna farin ciki cewa mutane da yawa suna koyon hanyoyin Jehovah . Idan muna tafiya cikin sunan Jehovah , za mu keɓe kanmu gare shi kuma mu yi ƙoƙari mu bauta masa da aminci da ƙauna daga zuciya ɗaya . 21 , 22 . Ta yaya Mikah 5 : 2 ta cika ? Mikah sura 5 ta faɗi wasu aukuwa na ban mamaki . Bugu da ƙari , wannan Mai Mulki zai sami ɗaukaka , ba a Isra’ila ba kawai , amma “ har iyakan duniya . ” Suka yi ƙaulin kalmomin Mikah 5 : 2 . Wartsakewa ta Gaske ga Mutane Mikah 5 : 5 - 15 ta yi nuni da hari na Assuriyawa da za su sami nasara na ɗan lokaci kuma ya nuna cewa Allah zai zartar da hukunci a kan al’ummai marar biyayya . An yi amfani da wannan bayani na alama wajen annabta cewa raguwar Yakubu , ko Isra’ila , za ta zama albarka ce daga Allah ga mutanen . ( 2 ) Jehovah ba zai amsa addu’o’inmu ba idan muna zunubi da ganga . Yaya Za Ka Amsa ? Kamar Mikah muna cika hidimarmu da gaba gaɗi Menene Jehovah Yake Bukata A Gare Mu ? Ka taɓa jin haka nan ? Yadda Allah Yake Bi da Mutanensa zan zo gareshi da ƙonannun hadayu , da ’ yan maruƙa bana ɗaya ? zan bada ɗan fārina domin laifina , zuriyar jikina domin zunubin raina . ” Mikah ya yi tambaya : “ Me ne Ubangiji ya ke biɗa gareka kuma , sai aikin gaskiya , da son jinƙai , ka yi tafiya da tawali’u tare da Allahnka ? ” Dole mu motsa mu nuna halayen nan , mu yi tunanin yadda za mu nuna su , kuma mu aikata daidai haka . A waɗanne hanyoyi ? Ka duba Mikah 6 : 10 . Haka suka kasance ruwan dare gama gari a kotu . Yaya rashin gaskiya da miyagu suke yi ya shafi Yahuda da Isra’ila ? Aya ta 6 ta nuna cewa wannan ya kai ga tashin hankali tsakanin dangi na kusa kamar ɗa da ubansa , ’ ya da uwarta suna rena juna . Duk da haka , tun da mu bayin Allah ne a tsakanin wannan duniya marar adalci , ba za mu ƙyale halin wannan duniya na rashin gaskiya ya shigo cikin ikilisiyar Kirista ba . ( Ibraniyawa 13 : 18 ) Ba ka yarda ba cewa ta wajen yin aikin gaskiya muna morar albarka da take zuwa daga ’ yan’uwantaka da ta kasance a kan yarda ? Ta Yaya Mutane Suke Jin “ Muryar Ubangiji ” ? ( Ishaya 42 : 1 ) Ta yaya wannan ya zama gaskiya ? Ta yaya mutanen dukan al’ummai suke jin “ muryar Ubangiji , ” kuma yaya wannan yake da nasaba da yin gaskiya ? Bari mu bincika farilla ta biyu da aka ambata a Mikah 6 : 8 . Ƙauna ta alheri aiki ne na juyayi na damuwa da kuma yin la’akari da wasu . Kamar Jehovah , muna jin daɗi wajen nuna ƙauna ta alheri ga waɗanda suke da bukata . Waɗanda ba su iya wannan aikin ba sun ba da gudummawa ta abinci , kayayyaki , da kuma kuɗi . Me ya sa waɗannan Shaidu dubbai suka taimaki ’ yan’uwansu ? Domin suna ‘ son alheri . ’ Wannan yana nufin mu fahimci kasawarmu kuma mu dogara da Allah . Mu ma dole mu san kasawarmu amma mun dogara ga Ubanmu na samaniya . Maimakon mu yarda wannan ya sa mu sanyin gwiwa , yana da kyau mu tuna cewa Allah yana amince da ƙoƙarce - ƙoƙarcenmu da sadaukarwa ‘ na abin da muke da shi , ba abin da ba mu da shi ba . ’ Samun albarkar Jehovah yana motsa mu mu yi koyi da halin Mikah . Sanin wannan ya ba mu kyakkyawan dalili na nuna halin jira . Kai ma ka shaida wannan ? Ta yaya Mikah 7 : 14 ta cika a zamaninmu ? Wane darasi za mu koya daga bincika Mikah 7 : 18 , 19 ? Ta yaya muka amfana daga bincika annabcin Mikah ? ( Mikah 2 : 1 - 13 ) An ƙarfafa mu mu yi dukan abin da zai yiwu domin mu ɗaukaka bauta ta gaskiya domin mu yi tafiya cikin sunan Allah har abada . • Menene ‘ kasancewa da filako a yin tafiya da Allah ’ ya ƙunsa ? Ba da daɗewa ba yaran suka soma nazarin Littafi Mai Tsarki da Shaidun Jehovah . Amma lokacin da yake aikin soja , ya karanta littafin nan Life — How Did It Get Here ? By Evolution or by Creation ? Suna jin haushin Shaidun Jehovah , ko da suna son hali da ado mai kyau na matasa Shaidu waɗanda yaransu suke gayyata zuwa gidansu . Za ka iya tunanin irin farin ciki da Maria da Lucy suka yi da suke kallon Hugo yake wa iyayensu baftisma a wani taron gunduma da aka yi a Bolivia a shekara ta 1999 ? Suna hidima ta cikakken lokaci yanzu tare da Hugo . Shaidun Jehovah ne suka buga . Ɗan’uwa Henschel ya auri Lucille Bennett a shekara ta 1956 , sun yi farin ciki kuma sha wuya tare a rayuwa . Ɗan’uwa Henschel ya yi aiki tare da Ɗan’uwa Knorr har mutuwar Knorr a shekara ta 1977 . Ɗan’uwa Henschel ya bi Ɗan’uwa Knorr a tafiye - tafiye zuwa ƙasashe 150 , suna ziyara kuma suna ƙarfafa Shaidun Jehovah a duk duniya , musamman ma masu wa’azi a ƙasashen waje da waɗanda suke ofisoshin rassa . * Ɗan’uwa Henschel ya ƙudura ya koma Liberiya bayan ’ yan watanni don ya sadu da shugaban ƙasar kuma ya biɗi ƙarin ’ yancin sujjada domin Shaidun Jehovah a ƙasar . Duk da hakkinsa mai yawa , ya kasance wanda yake da sauƙi a je wajensa , mai sauƙin hali , mai alheri . M . Shi da matarsa , Lucille Cikin makonni da yawa , safe da yamma , Goliath , katon nan Bafilisti yana tsokanar rundunar Isra’ila , yana yi musu ba’a su kawo wani mayaƙi da ya isa ya yi yaƙi da shi . Duk da haka , matashin ya fuskanci katon kuma ya zama sanannen misalin gaba gaɗi . — 1 Samu’ila 17 : 1 - 51 . Mai yiwuwa , yawancinmu muna sha’awar hakan . Sha Kan Tangarɗar da ke Hana Dogara ga Jehovah An koyar da mutane da yawa cewa Allah ne ke haddasa wahala . Zai yi wuya a dogara ga wani Allah marar tausayi . Shaiɗan wanda ke makantar da hankulan marasa ba da gaskiya , yana ɗokin ya gabatar da dukan irin wannan “ koyarwar aljanu . ” — 1 Timothawus 4 : 1 ; 2 Korinthiyawa 4 : 4 . Yaya 1 Bitrus 5 : 8 ta nuna dalili ɗaya da ya sa mutane suke wahala ? In ji Mai - Wa’azi 9 : 11 , me ya sa mutane ke wahala ? Yana da muhimmanci a fahimci wasu abubuwa da suke haddasa wahala . Wani waje cikin wasiƙar manzo Bulus zuwa ga Romawa ya ba da ƙarin bayani a kan wannan muhimmin batun . Bulus ya rubuta : “ Gama begen talikai yana sauraron bayyanuwar ’ ya’yan Allah . ( 2 Bitrus 2 : 12 ) Saboda haka , “ dukan talikai ” na nufin mutane ne kaɗai . Shin , menene ainihi tawayen ya yi wa mutane ? Yanzu mun kai muhimmiyar tambaya : Me ya sa “ Mai - shari’an dukan duniya ” ya ƙasƙantar da mutane zuwa wannan rayuwar azaba da baƙin ciki ? An yi wa Allah tawaye , sun bi Shaiɗan wanda ya tuhumi ikon mallakar Jehovah . An yi wa ’ yan tawayen hukunci , watau , Jehovah ya ba su abin da suka so . Amma Jehovah cikin jinƙansa ya ƙyale Adamu da Hauwa’u su yi rayuwa su haifi ’ ya’ya . ( a ) Me ya sa za mu tabbata cewa Jehovah ba shi da alhakin wahala da muke gani a duniya yau ? Cikin ƙauna , an yi wa ’ ya’yan Adamu da Hauwa’u masu aminci shiri su ga ƙarshen banzanci kuma su yi murna wajen “ ’ yanci na darajar ’ ya’yan Allah . ” Da muka maimaita waɗannan dalilan shan wahala ta mutane , akwai wani dalili ne na ganin laifin Jehovah game da mugunta ko kuma da za mu ƙi dogara gare shi ? Ba haka ba , irin binciken nan yana sa mu yarda da waɗannan kalmomin Musa : “ Fa ne shi , aikinsa cikakke ne ; gama dukan tafarkunsa shari’a ne : Shi Allah mai - aminci ne , marar - mugunta , kuma , mai - adalci ne shi mai - gaskiya . ” Dogara ga Jehovah ta ƙunshi menene ? Wasu suna tunanin cewa irin wannan dogara tsotsuwar zuciya ce kawai da muke da ita . Wasu kuma kamar sun gaskata cewa dogara ga Allah na nufin ya kāre mu daga kowacce wahala , ya yi maganin damuwarmu , ya bi da gwajinmu na yau da kullum yadda muke zato — nan da nan ! Amma irin ra’ayin nan ba daidai ba ne . Mecece dogara ga Jehovah ta ƙunsa ? Ga misali : Ka yi tunanin ƙaramin yaro na zaune a kujerar baya ta ƙaramar mota da iyayensa a gaba . Babansa na tuƙi . Lokacin da suka soma shakkar hanyar da za a bi — ko matsalar hadari ko hanyar ba ta da kyau — yaya yaro mai biyayya , da ke dogara zai yi ? Shawarwari da muke yi yau da kullum ya kamata su nuna muna dogara ga Jehovah . Talifi na gaba a kan wannan batun ne . Yaya Za Ka Amsa ? • Ta yaya Dauda ya nuna ya sa Jehovah madogararsa ? • Waɗanne dalilai uku ne ke sa mutane su wahala a yau , kuma me ya sa yake da kyau mu maimaita su a wasu lokaci ? Yesu ya nuna cewa sa’ad da wata hasumiya ta fāɗi a Urushalima ba Jehovah ke da alhakinsa ba YANA da sauƙi mu ce mun dogara ga Allah . Amma abin mamaki ne cewa mutane da yawa — ba a wannan ƙasar kaɗai ba ma amma a duk cikin duniya — suna dogara sosai ga kuɗi da arzikin abin duniya fiye da yadda suke da Allah . — Luka 12 : 16 - 21 . Yanzu bari mu bincika yadda za mu yi amfani da waɗannan matakai uku a lokacin wahala . Ko kuma a ce mu ƙara sa’o’in aiki amma babu ƙarin kuɗi . ( 1 Timothawus 5 : 8 ) Allah Mai Iko Duka a shirye yake ne ya taimake mu a irin lokatan nan ? Amma addu’ar me za mu yi ? 5 , 6 . ( a ) Me ya sa za mu nemi taimako daga Kalmar Allah don mu jure da matsi na tattalin arziki ? Ka bincika wasu misalai na hikimar Littafi Mai Tsarki . ( Duba hasiya . ) ( b ) Wace shawara ta hikima Yesu ya bayar game da yadda za a guje wa yawan alhini ? Sa’ad da muke fuskantar wahalar kuɗi za mu iya nuna kuma cewa mun dogara ga Jehovah ta wurin karanta littattafan “ bawan nan mai - aminci , mai - hikima ” domin taimako . ta fito da talifofi da suke ɗauke da shawarwari na yadda za a bi da matsalar tattalin arziki . “ Rashin Aiki — Menene Maganinsa ? ” * Hakika dole a daidaita irin tafarkin nan da muhimmancin kuɗi yadda ya dace . Ban da haka , a shirye yake ya yi taimako . Ƙila yana rashin lafiya mai tsanani lokacin da ya rubuta yadda Allah yake bi da adali da ke rashin lafiya . Ta yaya za mu nuna mun dogara ga Allah sa’ad da muke wahalar rashin lafiya ? ( Misalai 3 : 21 ) Muna iya roƙonsa ma ya taimake mu mu yi haƙuri kuma mu jimre da rashin lafiya . ( b ) Wace shawara ce aka bayar cikin Awake ! fitar 22 ga Janairu , 2001 game da ciwo masu tsanani ? sun fito da talifofi dabam dabam a kan matsalolin rashin lafiya da cututtuka . Ban da haka , wasu talifofi sun ba da shawarwari na Nassi a kan yadda za a bi da matsalolin rashin lafiya masu tsanani . Talifin nan [ Living Successfully With Your Ailment — How ? ] ( Misalai 17 : 22 ) Fiye da kome , ka riƙe gami na kurkusa da Jehovah da kuma ikilisiyar . Sa’ad da Raunana ta Jiki ta Nace Ta yaya manzo Bulus ya yi nasara a yaƙinsa da jiki ajizi kuma wane tabbaci muke da shi ? ( Romawa 7 : 18 ) Bulus ya sani daga abin da ya faru masa yadda yake da wuya a yi kokawa da sha’awoyi da raunana ta jiki ajizi . wanene za ya tsamo ni daga cikin jikin nan na mutuwa ? Muna bukatar mu biɗa , mu kuma roƙi , Jehovah domin taimakon ruhunsa mai tsarki . ( Luka 11 : 9 - 13 ) Za mu iya biɗi musamman kamewa , wadda ɗaya ce cikin ’ yar ruhun Allah . Kada ka taɓa gajiya a yin addu’a ga Allahnmu mai jinƙai , muna neman gafararsa da kuma taimako . ( Zabura 51 : 17 ) Idan muka roƙe shi da sahihiyar zuciya , mai tuba , Jehovah zai taimake mu mu tsayayya wa jaraba . — Filibbiyawa 4 : 6 , 7 . kuma mu ƙi sha’awar mugun nishaɗi ? Za mu kuma nuna mun dogara ga Jehovah ta bincika Kalmarsa don taimako . Sai mu haddace ayoyi irin su Misalai 14 : 17 da kuma Afisawa 4 : 31 . Muna da son wani mugun nishaɗi ne ? Muna iya tuna da ayoyi kamar su Afisawa 5 : 3 da kuma Kolossiyawa 3 : 5 . A wata wasiƙa zuwa ga Maƙerar Kuɗi na Amirka , mai kwanan wata 20 ga Nuwamba , 1861 da Sakataren Ma’aji , Salmon P . Amma irin juyin nan ‘ kada ku yi alhini ’ ko kuma ‘ kada ku damu ’ na nuna cewa kada ma a soma yin alhinin ko damuwar . Amma wata majiya ta ce : “ Aikatau na Helenanci mai nuna sa’in da ake ciki , yana ba da umurnin da ke nuna cewa a daina wasu ayyukan da aka soma . ” [ Hoto a shafi na 28 ] [ Hoto a shafi na 30 ] E , da akwai saƙon bege ! Ban da ba da saƙon bege , Littafi Mai Tsarki na taimaka a bi da matsaloli na yau da kullum , irinsu a sha kan rashin mutunci , da talauci ke iya jawowa . Muna kuma son mu yi amfani da furcinmu mu yabi Jehovah , a hidimarmu ta fage da kuma a taɗinmu . Mai Zabura ya rera : “ A cikin Allah mun yi fahariyarmu dukan yini , za mu yi godiya ga sunanka kuma har abada . ” — Zabura 44 : 8 . 3 , 4 . ( a ) Wace matsala dukanmu muke fuskanta game da furcinmu ? Saboda haka , duk da ƙoƙarinmu , ba koyaushe ba ne furcinmu yake ƙarfafa wasu ko kuma yabi Mahaliccinmu . Wannan talifin zai bincika yadda za mu yi haka , irin darussa da za mu yi taɗinsu , da fa’idodi da za mu samu daga furci mai ƙarfafawa . Ka Mai da Hankali ga Zuciya Yaya zuciya take da muhimmin matsayi a tokara wa taɗi mai ƙarfafawa ? A koyan halin yin taɗi mai ƙarfafawa , dole mu fahimta cewa furcinmu na bayyana abin da yake cikin zuciyarmu . Gyara abubuwa da muka sa farko zai kyautata taɗinmu da kuma rayuwarmu . — Filibbiyawa 1 : 10 . Wane hakki bimbini ke da shi a taɗinmu ? Bimbini mai kyau wata hanya ce ta kyautata abin da muke faɗa . ( Matta 13 : 52 ) Abubuwa da muke shaidawa daga hidimarmu ta Kirista suna motsa mu a ruhaniya ! “ Ku Mai da Hankali ga Waɗannan ” Ya rubuta : “ Iyakar abin da ke mai - gaskiya , iyakar abin da ya isa bangirma , iyakar abin da ke mai - adalci , iyakar abin da ke mai - tsabta , iyakar abin da ke jawo ƙauna , iyakar abin da ke da kyakkyawan ambato ; idan akwai kirki , idan akwai yabo , ku maida hankali ga waɗannan . ” Ya kamata mu cika azantanmu da zukatanmu da su . Saboda haka , bari mu ga yadda mai da hankali ga kowanne cikin abubuwa takwas da Bulus ya ambata za su taimake mu a taɗinmu . Ta yaya taɗinmu zai kasance yana ɗauke da abubuwa da ke na gaskiya ? Waɗanne abubuwa masu muhimmanci za mu iya taɗinsu ? Kalmar nan adalci tana nufin abin da ke daidai a idanun Allah — bisa mizanansa . Sa’ad da Bulus ya ce mu mai da hankali ga abubuwa na ƙauna , yana nufin batutuwa masu kyau da suka dace ko kuma ke motsa ƙauna , maimakon waɗanda suke ta da ƙiyayya , baƙin ciki , ko kuma jayayya . Abubuwa na kyakkyawan ambato bayani da labari ne masu kyau . Irin labaran nan masu kyau game da labaran rayuwa na ’ yan’uwa masu aminci ne da suke fitowa a kai a kai a jaridun Hasumiyar Tsaro da Awake ! Abin ban ƙarfafa ne a ji abin da wasu suka cim ma a ruhaniya ! Bulus ya yi zancen “ idan akwai kirki . ” Dole mu mai da hankali , ƙa’idodin Nassi su yi wa furcinmu ja - gora domin kada su bijire daga abin da ke na adalci , tsabta , da kirki . Sau da yawa manzo Bulus yana yaba wa hali mai kyau na ’ yan’uwansa masu bi . 16 , 17 . Yesu ya gaya wa almajiransa : “ Uba wanda ya aiko ni , shi ne ya ba ni umurni , abin da zan faɗi , da magana da zan yi kuma . ” Yanzu kuma fa ? Ina ji daɗin irin taɗin nan . ” Me ya sa dukanmu muke bukatar taɗi na ruhaniya ? Ba ma jin daɗin zarafin taɗi na ruhaniya da ’ yan’uwanmu masu bi ne ? Muna da irin wannan zarafi na taɗi a taro , sa’ad da muke hidimar fage , a wurin liyafa da kuma sa’ad da muke tafiya . Bulus yana ɗokin ya yi magana da Kiristoci a Roma . Ya rubuta musu : “ Ina marmarin ganinku . . . ni da ku mu sami ƙarfafawa a wurinku , kowannenmu ta wurin bangaskiyar junanmu , taku da tawa kuma . ” ( Romawa 1 : 11 , 12 ) “ Taɗi na ruhaniya da Kiristoci masu bi yana biyan bukata mai muhimmanci , ” in ji Johannes , dattijo Kirista . ( Misalai 25 : 11 ) Ka nuna fahimi wajen waɗanda suke kunya . * ( Misalai 20 : 5 ) Fiye da haka , kada ka ƙyale halayen wasu su hana ka magana game da abubuwan da suka motsa zuciyarka . [ Hasiya ] “ abin da ya isa bangirma ” ( Daniel 9 : 20 - 23 ) Cikin annabcin Ezekiel , Jehovah ya ce Daniel adali ne . Yadda labarin wani mai wa’azi a ƙasashen waje ya nuna , yaya addu’a za ta taimake mu mu riƙe aminci ? Waɗanne dalilai muke da su na kusantar Jehovah kullum ? Me ya kamata mu yi idan muna ji ba mu cancanci yi wa Allah addu’a domin kasawarmu ba ? Wace abota ta musamman addu’a take taimakonmu mu more ? Menene misalin Yesu ya koya mana game da bukatar yin “ addu’a [ kullum ] ” ? Amma yana da sauƙi mu ƙyale yin addu’a ! Bi da matsi na rayuwar yau da kullum na iya janye hankalinmu da ba za mu yi ƙoƙarin yi wa Allah addu’a ba . Yesu ya ƙarfafa almajiransa su yi “ addu’a [ kullum ] , ” shi ma ya yi haka . Akwai lokatai da yawa da sun dace don yin addu’a na kanmu kowacce rana sa’ad da muke fuskantar matsaloli , gwaji , da kuma tsai da shawarwari . ( Afisawa 6 : 18 ) Sa’ad da muka nemi ja - gorar Allah a dukan fannonin rayuwa , abutarmu da shi babu shakka za ta ƙaru . Idan abokai biyu suna kokawa da matsala tare , abutarsu ba za ta daɗa ƙarfi ba ne ? Nehemiah ya yi sauri ya yi addu’a a zuciya kafin ya nemi izini daga sarkin Pasiya . ( Ru’ya ta Yohanna 4 : 10 , 11 ) Mu ma muna da dalili na yabon Mahalicci a kai a kai . Wane hakki addu’a take da shi a ƙarfafa bangaskiyarmu ? Sai kuma Allah ya ba Ibrahim wannan tabbaci : “ Hakanan zuriyarka za ta yi . ” Ya yi addu’a dukan dare kafin ya zaɓi manzanninsa 12 . ( Yaƙub 4 : 8 ) Sa’ad da muka gaya wa Jehovah zuciyarmu cikin addu’a , ba ma jin yana biyan bukatunmu kuma yana kulawa da kyau ? Addu’ar misali ta Yesu ta haɗa da roƙon cewa Jehovah ya “ cece mu daga Mugun , ” Shaiɗan Iblis . — Matta 6 : 13 . Ya ce : “ Na iya yin abu duka a cikin wannan da ya ke ƙarfafata . ” — Filibbiyawa 4 : 13 ; 2 Korinthiyawa 11 : 23 - 29 . ( 1 Yohanna 3 : 22 ) Amma me zai iya faruwa idan halinmu ya kasa cika mizanan Allah ? Yunana ya gudu daga aikinsa . ( Yunana 2 : 2 ) Yunana ya yi addu’a , Jehovah ya amsa addu’arsa , kuma Yunana ya farfaɗo a ruhaniya . José Ángel ma ya yi addu’a don taimako . Yanzu ina addu’a a kai a kai kowacce rana , kuma nakan yi fatan lokacin nan . ” Wane uba zai ƙi da ɗa wanda cikin tawali’u ya nemi taimako da shawara bayan ya yi kuskure ? ( Luka 15 : 21 , 22 , 32 ) Jehovah ya aririce dukan waɗanda suka bijire su yi addu’a gare shi , “ gama za ya yi gafara a yalwace . ” Saboda haka , dole mu tabbata cewa roƙonmu ya jitu da nufin Jehovah kuma an yi roƙon cikin sunan Yesu . ( Yaƙub 4 : 3 ) A wata sassa , bai kamata mu yi saurin kammala cewa addu’o’i da ba a amsa ba tabbacin rashin amincewar Allah ne . Ka Yi Addu’a a Kai a Kai ( b ) Menene za mu samu sa’ad da muka je gaban kursiyin Jehovah na alheri ? ( Zabura 65 : 2 ) Kada mu shagala da ba za mu iya magana da shi ba . Yaya Za Ka Amsa ? Hannatu ta “ jima tana addu’a a gaban Ubangiji ” Gidaje dubbai suka halaka , kuma dubban mutane suka mutu . ( Ayuba 3 : 20 ) A yau , mutane da yawa suna damuwa da yadda nagarin Allah mai ƙauna kamar ba ya damuwa da wahala da kuma rashin gaskiya . Daidai da wani ƙirge da aka yi a Faransa a shekara ta 1997 , ƙasar ta addinin Katolika ne , mutane kashi 40 bisa ɗari suna shakkar Allah ya wanzu saboda ƙare - dangi da ake yi , irin wanda aka yi a Rwanda a shekarar 1994 . Me ya sa Allah bai sa hannu don ya hana miyagun abubuwa daga faruwa ba ? Ya rubuta : “ Ko da yake yanayin duniya yana ba wa mutane zarafin sanin Allah ya wanzu , hikimarsa , iko da girma , mugunta da wahala kamar sun rufe halayen Allah , a wasu lokatai sun rufe sarai , musamman ma idan bala’i suna faruwa kullayaumi bi da bi kuma ana laifi da yawa da ba a yin horon da ya dace . ” Wanzuwar Allah mai ƙauna kuma mafi ƙarfi yadda aka nuna cikin Littafi Mai Tsarki ya yi daidai ne da yadda mutane suke wahala da yawa haka ? Yaya Za Mu Yi Tsammanin Allah Ya Sa Hannu a Harkokin ’ Yan Adam ? Allah ya amsa ta wurin annabinsa : “ Na ji addu’arka , na ga hawayenka kuma : ga shi , zan ƙara maka kwanakinka har shekara goma sha biyar . ” — Ishaya 38 : 1 - 5 . Domin ya cika alkawuransa , Jehovah ya motsa ya sa hannu wa mutanensa a lokatai da yawa kafin zamanin Kiristoci . Allah bai sa hannu ya hana tsanantawa da Daular Roma Nero ya yi wa almajiran Kristi ba . An gana wa Kiristoci azaba , a raye aka ƙone su a wuta , kuma an jefa su ga dabbobi masu kisa . Amma Kiristoci na farko ba su yi mamakin wannan hamayya ba , kuma bai raunana imaninsu cewa akwai Allah ba . Fashewar wata nakiya a Toulouse ta ji rauni wa bayin Jehovah masu aminci da yawa kuma dubban Kiristoci masu aminci sun mutu a sansanin Nazi da kuma na Kwaminis ko kuma a cikin wasu yanayi na bala’i da Allah bai sa hannu ba ya hana . Kawar da ciwo da mutuwa da kuma ‘ share dukan hawaye ’ daga idanun mutane yana nan gaba ne . — Ru’ya ta Yohanna 21 : 1 - 4 . Amma , wannan ba ya nufin cewa a lokaci na jiran nan , Allah yana kallo ne ba ya damuwa da azabar halittu ba . Ban da haka , Allah yana sarrafa rayuwar waɗanda suke son ya yi musu ja - gora . ( Ayukan Manzanni 16 : 14 ) Hakika , ta wurin ba da zarafin a sami saninsa , Kalmarsa , da kuma ƙudurinsa , Allah yana ba da tabbacin ƙaunarsa ga kowannenmu . — Yohanna 17 : 3 . ( 2 Korinthiyawa 4 : 7 ) Manzo Bulus ya rubuta : “ Na iya yin abu duka a cikin wannan [ Jehovah Allah ] da yake ƙarfafata . ” — Filibbiyawa 4 : 13 . Rahoto Daga Masu Shelar Mulki Ɗalibi ne mai ƙwazo . ” “ Tabɗi , ” in ji Janina . Da ta fahimta wannan zarafi ne na yin wa’azi , Dorota ta yi bayani : “ Iyaye da yawa a yau ba sa yin renon yara yadda ya dace . in ji Janina . “ Alal misali , abin da ke a Kubawar Shari’a 6 : 6 - 9 ta nuna cewa koyar da yaranmu tana soma da koyar da kanmu ne . in ji Janina . “ Muna amfani da littafin nan Questions Young People Ask — Answers That Work . ” * Sai ta kwatanta littafin kuma ta ambata wasu darussa da ke ciki . “ Wannan abin wayar da kai ne ! ” Ba ainihin sunanta ba ne . ( Yohanna 18 : 37 ) Sa’ad da Yesu ya faɗi waɗannan kalmomi yana gaban Bilatus Babunti ne , Gwamnar Roma na Yahudiya . Amma , furcin nan cewa mutum ya mutu domin imaninsa ya fito daga kalmar nan ( marʹtys ) na Helenanci da yake nufin “ shaida , ” a lokatan Littafi Mai Tsarki , mutumin da yake ba da shaida wataƙila a kotu , gaskiyar abin da ya gaskata . Yadda ya gaya wa Bilatus , ya zo “ domin [ ya ] ba da shaida ga gaskiya ” ne . Ku yi farinciki , ku yi murna ƙwarai : gama ladarku mai - girma ce cikin sama . ” — Matta 5 : 10 - 12 . Yesu ya ce : “ Ɗan’uwa za ya bada ɗan’uwa ga mutuwa , uba kuma za ya bada ɗansa ; ’ ya’ya za su tasa ma iyayensu , su sa a kashe su . Ya cika “ da alheri da iko , ya aika alamu da al’ajabai masu - girma a wurin mutane . ” Ba haka ba , labarin ya gaya mana cewa “ waɗanda suka watse suka yi tafiya ko’ina , suna wa’azin kalmar . ” Mabiyan Yesu sun ci gaba da fuskantar wace tsanantawa ? Hakika kuwa wahalar ba ta ragu ba . Ru’ya ta Yohanna ta kuma yi maganar “ Antibas mashaidina , mai - amincina , wanda aka kashe ” a Birgamos . — Ru’ya ta Yohanna 1 : 9 ; 2 : 13 . Duka wannan na tabbatar da gaskiyar kalmomin Yesu ne ga almajiransa : “ Idan suka yi mini tsanani , su a yi muku tsanani kuma . ” Me ya sa tsanantawa da ake yi wa Kiristoci ba a dā ba ne kawai ? Mun ga cewa Bulus ma da ya jimre da nasa wahalar , ya rubuta : “ Dukan waɗanda su ke so su yi rai mai - ibada cikin Kristi Yesu za su sha tsanani . ” ( 1 Bitrus 2 : 21 ) Tun lokacin har zuwa waɗannan lokaci na “ kwanaki na ƙarshe ” na wannan zamani , mutanen Jehovah sun ci gaba da zama abin ƙi da kuma abin hamayya . Manzo Bitrus ya yi magana a kan wannan batun a wasiƙarsa ta farko da ya rubuta a misalin shekara ta 62 - 64 A.Z . , sa’ad da Kiristoci a dukan Daular Roma suke fuskantar gwaji da tsanani . Amma suna shan wahala domin suna ƙoƙarin su cika hakkinsu na mabiyan Kristi ne . Wace saɓawa ce ake gani a yadda ake bi da Shaidun Jehovah a yau ? Me ya sa ake musu haka ? Wane dalili ne musamman ya sa Allah ya ƙyale mutanensa su sha tsanani ? Hakika , domin tsohon batu na ikon mallakar sararin halitta ne . Wannan za ya komo ya zama shaida a kanku . ” ( Matta 24 : 3 , 9 ; Luka 21 : 12 , 13 ) Yesu kansa ma ya ba da shaida a gaban Hirudus da Bilatus Babunti . An kai manzo Bulus ma a “ gaban sarakuna da hakimai . ” A ƙarshe , jimre da gwaji da wahala zai iya amfane mu . Saboda haka , ba ma tsoro ko kuma mu nemi hanya da ba ta Nassi ba mu kawar da tsananin . Maimako , muna bin gargaɗin Yaƙub : “ Bari haƙuri shi cika aikinsa , domin ku kamilta , ku cika kuma , ba ragaggu ne cikin kome ba . ” — Yaƙub 1 : 2 - 4 . Me za mu yi idan muka fuskanci tsanani ? Za mu bincika waɗannan batu masu muhimmanci a talifi na gaba . [ Hasiya ] Dubi Watchtower na 15 ga Disamba , 1995 , shafofi 27 - 29 ( Turanci ) ; 1 ga Nuwamba , 1994 , shafofi 9 - 10 ; da kuma Awake ! • Wace irin mutuwa Yesu ya yi ? • Waɗanne dalilai suka sa Jehovah ya ƙyale a tsananta wa bayinsa ? [ Hotuna a shafuffuka na 20 , 21 ] BULUS ( Matta 16 : 24 ; Yohanna 18 : 37 ; 1 Bitrus 2 : 21 ) Amma Yesu da wasu masu aminci sun ba da ransu suka mutu domin imaninsu . Waɗanne misalai na Littafi Mai Tsarki na yadda ake bi da tsanantawa za ka iya ba da ? ( Matta 10 : 16 , 23 ) Manufarsu su ci gaba da wa’azin ne kuma su riƙe amincinsu ga Jehovah . Yadda suka aikata a yanayi dabam dabam ya zama misali ga Kiristoci waɗanda a yau suke fuskantar gwaji da tsanantawa . A yin haka , ’ yan’uwan sun bi tafarkin Yesu da Bulus . Ko da ’ yan’uwa na Malawi sun ƙaura ko kuma ɓoye , sun nemi kuma bi ja - gora na tsarin Allah , kuma sun ci gaba da aikin Kirista a ɓoye iyakacin ƙoƙarinsu . An samu ƙolin masu shelar Mulki 18,519 kafin a yi musu hani a shekara ta 1967 . Babu shakka ayyukan ya kawo wa Jehovah yabo , kuma waɗannan ’ yan’uwa masu aminci sun sami albarkar Jehovah a lokacin nan mafi wuya . ( Filibbiyawa 1 : 14 ) Ta yin irin zaɓen nan , wasu sun taimaka a samun nasara ta doka a ƙasarsu . * Wasu cikin bayinsa suna fuskantar gwaji da tsanantawa a yau ; wasu kuma yana nan gaba . Kowa zai sami nasa gwajin , kar wani ya ce ba zai fuskanci gwaji ba . ( Yohanna 15 : 19 , 20 ) Da yake mu bayin Jehovah ne da suka keɓe kai , ba za mu iya guje wa batun nan na dukan halitta da ya shafi tsarkake sunan Jehovah da kuma kunita ikon mallakarsa ba . — Ezekiel 38 : 23 ; Matta 6 : 9 , 10 . Wata muhimmiyar ƙa’ida kuma da za mu koya daga yadda Yesu da manzanninsa suka aikata a lokacin matsi ita ce , kada mu rama wa waɗanda suke tsananta mana . Menene wani ɗan tarihi ya ce game da halin Kiristoci na farko wajen Gwamnati ? A cikin littafinsa The Early Church and the World , ɗan tarihi Cecil J . Ya rubuta : “ Ba mu da tabbaci cewa Kiristoci na lokacin sun taɓa ƙoƙarin hana tsanantawa ƙarfi da yaji ba . Me ya sa ya fi kyau a jimre da wahala maimakon a rama ? Ba zai kasance abin hikima ce mutum ya kāre kansa ba ? Game da wannan , za mu yi koyi da misalin Yesu gurbinmu . Farin Cikin Tsarkake Sunan Jehovah Wane farin ciki ne ya taimaki Yesu a dukan gwajinsa ? Kamar waɗannan masu aminci 230 , mu ma za a iya gwada bangaskiyarmu ko da ma ba mu “ tsayayya ba tukuna har jini . ” Ƙari ga haka , tsai da shawarar ƙin ƙarin jini , yin aure sai cikin Ubangiji , ko kuma reno na imani a iyalin da ke a rabe wasu lokatai , na kawo matsi da kuma gwaji ƙwarai . — Ayukan Manzanni 15 : 29 ; 1 Korinthiyawa 7 : 39 ; Afisawa 6 : 4 ; 1 Bitrus 3 : 1 , 2 . ( 1 Bitrus 4 : 14 ) Da ikon ruhun Jehovah , muna samun ƙarfi mu jimre gwaji mafi wuya , zuwa ɗaukaka da yabonsa . — 2 Korinthiyawa 4 : 7 ; Afisawa 3 : 16 ; Filibbiyawa 4 : 13 . Aukuwa na shekarun 1960 somawa ne kawai na mugun tsanantawa da Shaidu a Malawi suka jimre na kusan shekara talatin . Don a sami cikakken zartarwar , duba 1974 Yearbook of Jehovah’s Witnesses , shafofi 208 - 209 . Ana iya samun labarin wani da ya tsira daga tafiyar mutuwa a cikin fitar Hasumiyar Tsaro ta 1 ga Janairu , 1998 , shafofi 25 - 29 . • Yaya Kiristoci suke ɗaukan wahala da tsanantawa ? Ya hana mabiyansa ma daga yin faɗā da taron , su ƙyale a tafi da shi . — Yohanna 18 : 3 - 12 . • A Urushalima , an kama Bitrus da wasu , aka yi musu dūka , aka dokace su su daina magana game da Yesu . • Sa’ad da Shawulu , wanda daga baya ya zama manzo Bulus , ya ji Yahudawa a Dimashka suna ƙulli su kashe shi , ’ yan’uwa suka saka shi cikin kwando suka sauƙe ta bayan gari daddare , kuma ya tsira . — Ayukan Manzanni 9 : 22 - 25 . Farin cikin tsarkake sunan Jehovah ya taimaki waɗannan masu aminci cikin tafiyar mutuwa na ’ yan gadin Hitler da kuma sansanin fursuna ALOKATAN Littafi Mai Tsarki , ana amfani da ƙaimi — doguwar sanda da take da tsini a kai — domin korar dabbobin noma . Mu ma ba tare da saninmu ba muna ‘ harba ƙaimi ’ ne ? ( Mai - Wa’azi 12 : 11 ) Huraren gargaɗi na Kalmar Allah na motsa mu kuma na yi mana ja - gora daidai — idan mun yarda masa . Idan mun bi gargaɗin Allah ma zai kawo mana madawwamin albarka . — Misalai 3 : 1 - 6 . ( Romawa 13 : 14 ) Amma , waye zai ce faɗan a’a , kullum yake da sauƙi ? ( b ) Me ya kamata waɗannan misalai su ƙarfafa mu mu yi ? Tun da yake yana wa dukan ’ yan Adam ajizai wuya su kame kansu , ya kamata mu so mu koya yadda za mu ci nasara da kasawarmu . Ya jawo mutuwar marasa laifi , mijin Bath - sheba da kuma ɗan da aka haifa ta wurin zina . wanene za ya tsamo ni daga cikin jikin nan na mutuwa ? ” ( Yahuda 10 ) Ana ganin rashin iya faɗan a’a da rashin son faɗansa yanzu fiye da dā . Ya kamata mu tuna cewa za mu iya guje wa dukan “ ayyukan jiki ” idan muna da cikakkiyar kamewa . Ya fi wa wasu Kiristoci wuya su kame kai . Ga misali : Ƙila mun san wasu ’ yan’uwa Kiristoci da suka daina shan sigari ko kuma shan ƙwaya , da a wasu lokatai suna sha’awar sake shan ta . Wasu kuma yana musu wuya su kame harshensu , a ta haka suna sa wasu tuntuɓe da maganarsu . Me ya sa ? Yaƙub 3 : 2 ta yarda haka : “ A cikin abu dayawa dukanmu mu kan yi tuntuɓe . Har ila wasu suna sha’awar yin caca sosai . Ko kuma yana musu wuya su kame fushinsu . Yayin da muke kokawa , bari mu taimaki juna kada mu kasala . — Ayukan Manzanni 14 : 21 , 22 . Amma sun ƙudura niyya su yi “ sai dai cikin Ubangiji , ” yadda Nassi ya faɗa . Yaya za mu taimake ɗan’uwa ko ’ yar’uwa da suke son su yi aure amma ba su iya yin haka ba ? Ka yi tunanin baƙin cikin wanda yake son ya yi aure amma bai iya yin haka ba ! Ƙila mun faɗi haka ba da wani mugun nufi ba ne , amma zai fi kyau mu nuna kamewa a zancen riƙe harshenmu ! Me ya sa masu aure ma suke bukatar kamewa ? Yin aure ba ya kawar da bukatar kamewa game da jima’i . Me za mu iya yi wa waɗanda suke kokawa su kame kansu ? Ma’aurata za su yi murna idan su biyun sun koyi kamewa da ta dace a wannan dangantaka ta kud da kud . Kada mu manta mu roƙi Jehovah ya ba wa ’ yan’uwanmu na ruhaniya fahimi , gaba gaɗi , da kuma ƙuduri su ci gaba da kokawa su nuna kamewa kuma su ɗauki mataki su sha kan mummunar sha’awoyi . — Filibbiyawa 4 : 6 , 7 . A wasu lokatai , yana iya yi mana wuya mu nuna fahimi game da ’ yan’uwa Kiristoci da suke fama su nuna kamewa a batun da ba matsala ba ce gare mu . Amma mutane sun bambanta . Wasu yana da sauƙi tsotsuwar zuciya ta sha kansu ; wasu kuma ba haka ba . Muna iya ganin wannan cikin kalmomin Yesu da ke Matta 5 : 7 . ( Galatiyawa 6 : 2 , 5 ) Za mu gode wa iyaye , abokiyar aure , ko kuma aboki da ya hana mu daga zuwan wurare da bai kamata mu je ba , daga kallon abubuwa da bai kamata mu kalla ba , ko yin abubuwa da ba su kamata ba . Wani Mashaidin Jehovah da yake zama a Jamus yana aikin akawu a tashan telibijin . Tsarin ayyuka na jima’i yana kawo wa ni da matata faɗa . [ Hotuna a shafi na 11 ] Ta yaya 1 Korinthiyawa 6 : 9 - 12 ta nuna cewa dole a yi canje - canje iri biyu don a sami amincewar Allah ? Kalmar Allah ta haramta wasu fasalolin tsohon hali da waɗanda suke son su zama Shaidun Jehovah dole su daina . Za mu iya , idan mun nuna kamewa da bangaskiya sa’ad da muke tserenmu na Kirista babu kasawa har zuwa ƙarshe . Ana Bukatar Kamewa don a Yi Nagarta Mutane ajizai suna da halin yin mugunta , saboda haka muna da kokawa iri biyu . ( b ) Bimbini a kan menene zai taimake mu mu nuna kamewa ? A bayyane yake , kamewa tana da muhimmanci idan za mu cika keɓe kanmu ga Allah . ( Zabura 51 : 10 ) Za mu iya bimbini a kan amfanin guje wa abubuwa da ba su da kyau ko kuma na raunana jiki . Amma , kada mu manta cewa zuciyarmu rikici gare ta . Ka ba da misali . Jehovah yana farin ciki da ’ yan Adam da suke da niyyar wannan aiki mai ba da rai . “ Cikin Dukan Abu ” ? Menene nuna kamewa “ cikin dukan abu ” ya ƙunsa ? Yana da kyau iyaye su koya wa yaransu kada su dinga sayan kome da suka gani domin akwai shi ba , cewa abin yana da kyau , ko kuma suna da kuɗin sayan sa ba . Hakika , domin irin koyarwa nan ta kasance da amfani dole iyaye su kafa misali da ya dace . — Luka 10 : 38 - 42 . Wata jarida daga wata ƙasar Turai mai arziki a kwanan baya nan ta lura : “ Idan waɗanda suke zama cikin yanayi na mugun talauci suna bukatar kokawa don su kawar da muguwar sha’awa , haka wannan yake musamman ga waɗanda suke zama a ƙasashe masu arziki a yau ! ” Ya ce : “ Ba mu shigo da kome cikin duniya ba , ba kuwa za mu iya fita cikinta da kome ba ; amma da shi ke muna da abinci da sutura , da su za mu yi wadar zuci . ” Abin da ya kamata mu koya ne . Halarta taron Kirista , babban taro da kuma na gunduma ya ƙunshi nuna kamewa . Yana da kyau mu hori kanmu game da aiki , abokantaka , halaye , da ba su dace ko kuma mu hori kanmu mu ƙi ayyuka da za su ci lokacinmu mai tamani don hidimar Allah ! Ka Ƙware ta Wurin Kamewa Wani bincike a kan yara ’ yan shekara huɗu ya nuna cewa waɗanda sun koyi ɗan kamewa “ galiba yana musu sauƙi su yi gyara in sun yi girma , an fi san da su , suna ƙarfin zuciya , gaba gaɗi , yara da za a tabbata da su . ” Domin “ kada nan gaba mu zama yara , waɗanda ana wofadda su suna shillo ga kowace iskan sanarwa , ta wurin wawa - idon mutane masu - gwaninta zuwa makidar saɓo . ” ( Luka 11 : 13 ; Romawa 8 : 26 ) Saboda haka , bari mu yi amfani da waɗannan tanadi da farin ciki . Ya kamata wannan ya motsa mu mu ci gaba da ƙoƙarin ƙara kamewa . ( Misalai 24 : 16 ) Duk lokacin da muka ci nasara muna da dalilin yin farin ciki . Fiye da kome , ya kamata mu tuna cewa kamewa tana shafan zuciya da tsotsuwar rai . Idan mugun tunani ya taso , mu ƙi da su nan da nan . ( 1 Timothawus 6 : 11 ; 2 Timothawus 2 : 22 ; Ibraniyawa 4 : 15 , 16 ) Yayin da muke iyakacin ƙoƙarinmu , muna bin gargaɗin Zabura 55 : 22 : “ Ka zuba nawayarka bisa Ubangiji , shi kuma za ya agaje ka : Ba za ya yarda a jijjige masu - adalci ba daɗai . ” • A waɗanne hanyoyi biyu ne dole mu nuna kamewa ? • Ka sake abubuwa da Allah ba ya so da waɗanda ya ce a yi • Ka guje wa yanayi da zai sa ka cikin jaraba Akwai Wanda Za a Iya Amince da Shi ? Lydia da Robert sun shaida mummunar sakamakon cin amana ƙwarai . Mecece amana ? In ji wani bincike da aka yi a Jamus a shekara ta 2002 , “ matasa 1 cikin 3 ne suke amince da wasu mutane . ” [ Bayanin da ke shafi na 3 ] Riƙe Amana Yana da Muhimmanci Don Rayuwa ta Farin Ciki Amma daina cin abinci gabaki ɗaya domin guje wa dafi na abinci ba shawarar kirki ba ce . Idan mutum bai ci abinci ba na dogon lokaci zai mutu . Me ya sa ? Tun da muna da bukata ta musamman na amince da wani , wa za mu amince da shi da ba zai ci amanarmu ba ? Ka Dogara ga Jehovah da Dukan Zuciyarka ( 1 Yohanna 4 : 8 ) Ƙaunar Allah tana shafan dukan abin da yake yi . Ga wasu misalai . Doris ta yi zama a Amirka , Helas , Jamhuriyar Dominican , da kuma Jamus . Ta wurin karanta Littafi Mai Tsarki sosai , za mu iya lura da gargaɗinsa a wannan batun . Ko waɗanda ma ake ɗaukansu “ sarakuna ” na wannan duniyar , kamar su gwanaye a fannonin ilimi ko ayyuka na musamman , ba za mu amince da su haka nan kawai ba . Wani misali na al’ummar Isra’ila ta dā zai iya taimakonmu . ( Fitowa 18 : 21 ) Me za mu iya koya daga wannan ? Waɗannan mutane ne da suka nuna halaye na ibada kafin a naɗa su su ɗauki hakki na riƙe amana . A bayyane yake cewa kowanne cikin waɗannan mutane sun yi iyakacin ƙoƙarinsu su bi mizanan Allah . Kada Ka Yarda Kasawa na Wasu Lokatai Su Sa Ka Sanyin Gwiwa Wannan ya yi daidai da ƙa’idar nan : “ Wanda ya ke da aminci cikin ƙanƙanin abu mai - aminci ne cikin mai - yawa . ” Ɗaliban Littafi Mai Tsarki za su iya tuna cewa a daren da aka tsare Yesu Kristi , manzanninsa suka ba shi kunya . Har Bitrus ma ya yi musun Yesu sau uku . ( Matta 26 : 45 - 47 , 56 , 69 - 75 ; 28 : 16 - 20 ) Haka nan ma , idan muna ganin wani ya ci amanarmu , zai yi kyau mu bincika ko da gaske ne halin cin amanar ko kuma raunana ce kawai ta jiki . Wanda za a iya amince da shi yana riƙe aminci ga abuyar aurensa . ( 1 Timothawus 5 : 8 ) Tuna da irin mizanan nan na Nassosi zai taimake mu mu iya sanin mutane da za mu amince da su . [ Hotuna a shafi na 7 ] Mata Da Suka Faranta Wa Jehovah Rai “ Ubangiji ya sāka miki aikinki , ki karɓi cikakkiyar lada daga wurin Ubangiji . ” — Ruth 2 : 12 . 1 , 2 . Amma za a iya cim ma wannan , tun da yake miliyoyin mata da suke tsoron Allah sun nuna haka , da yake su suka fi yawa tsakanin mutanen Allah a yau . 3 , 4 . ( a ) Me ya sa Shiphrah da Puah suka ƙi su yi biyayya sa’ad da Fir’auna ya umarce su su kashe duk wani jaririn Isra’ilawa da aka haifa ? A wata ƙara ta shari’a da aka yi a Nuremberg , Jamus , bayan Yaƙin Duniya na II , mutane da yawa da doka ta kama su da laifin kisa suka yi ƙoƙarin hujjar cewa biyayya ce suka yi ga doka . Saboda su “ masu - tsoron Allah ne . ” — Fitowa 1 : 15 , 17 ; Farawa 9 : 6 . Ya ba wa Shiphrah da Puah nasu iyali . Hakika ! Karuwa ta Dā ta Faranta wa Jehovah Rai Ta kuma sani game da nasarori da Isra’ilawa suke ci a kan Sarakunan Amoriyawa , su Sihon da Og . Ta yaya Jehovah ya albarkaci Rahab saboda bangaskiyarta da kuma biyayya ? ( Ibraniyawa 11 : 16 ) Hakika daraja ce ! Sa’ad da abincin su Dauda yake ƙarewa , ya aiki matasansa goma zuwa wajen Nabal su karɓo abinci . 12 , 13 . ( a ) Ta yaya Abigail ta kasance da hikima kuma da aminci ga Jehovah kuma ga shafaffensa ? Amma , ta same shi “ yana maye ƙwarai . ” Domin haka , ta jira har ya warware kuma ta gaya masa . Me Nabal ya yi ? Ya yi mamaki har ya suma . Sa’ad da Dauda ya ji game da mutuwar Nabal , ya biɗa ya auri Abigail , wadda alhali ya so ta sosai kuma ya daraja ta . Hakika , ki matso kusa da Jehovah ta wurin nazarin Littafi Mai Tsarki a kai a kai , addu’a , yin bimbini , da kuma yin tarayya da ’ yan’uwa Kirista . Babu shakka gwauruwa ta Zarephath ta fahimci cewa Iliya annabin Jehovah ne , “ ta yi bisa ga fāɗin Iliya . ” Alal misali , kowane mako ’ yan’uwa mata Kiristoci — waɗanda matalauta ne da yawa da suke da iyalai da suke kula da su — suna nuna karimci ga masu kula masu ziyara da matansu . Wasu kuma suna ba da abinci da suke da shi wa masu hidima na cikakken lokaci , suna taimakon mabukata , ko kuma suna ba da kansu da abin da suke da shi don goyon bayan aikin Mulkin a wasu hanyoyi . [ Hasiya ] Labarin Matta game da zuriyar Yesu ya ambata mata huɗu da suna — Tamar , Rahab , Ruth , da Maryamu . Ana ɗaukan dukansu da daraja cikin Kalmar Allah . — Matta 1 : 3 , 5 , 16 . Me ya sa Rahab misali ne mai kyau na wadda take da bangaskiya ? Mata Kiristoci Masu Aminci — Masu Bauta Wa Allah Ne Masu Tamani An annabta cikin Nassosi cewa Jehovah zai yi amfani da mata a hanya mai girma a cika ƙudurinsa . ( Ayukan Manzanni 21 : 8 , 9 ) Ta wurin ƙwazonsu a hidimar , waɗannan rundunan ’ yan’uwa mata masu aminci sun haɗa a yaɗa Kiristanci a ƙarni na farko . Hakika , a shekara ta 60 A.Z . , manzo Bulus ya rubuta cewa an ‘ yi wa’azin bishara cikin dukan halitta da ke ƙarƙashin sama . ’ — Kolossiyawa 1 : 23 . 5 , 6 . Menene ya daɗa ga himmar Biriskilla da kuma gaba gaɗinta ? A bayyane yake cewa Biriskilla ɗalibar kirki ce ta Kalmar Allah kuma na koyarwar manzanni . “ Himmar Gwen a bisharanci kusan dukan birnin sun sani , ” in ji mijinta . Gwen da mijinta sun yi aure na shekara 61 . ( Ayukan Manzanni 1 : 8 ) Wasu da yawa sun ƙyale batun samun gidan kansu ko haihuwar yara domin su bauta wa Jehovah sosai . Tana da ra’ayin nan kullum cewa Jehovah ya cancanci bauta mafi kyau da za mu iya yi — ƙa’idar da ya kamata ta bi ne na baiwar Allah kuma domin ita uwa ce . ” Lallai waɗannan mata suna da tamani wajen mazansu , ga ’ yan’uwa Kirista , mafi muhimmanci kuma wajen Jehovah ! — Misalai 31 : 28 , 30 . Mata Masu Tamani da Ba Su da Magidanta ( Malachi 3 : 6 ; Yaƙub 1 : 27 ) Idan kina cikin waɗanda suke bauta wa Jehovah da aminci ba tare da goyon bayan abokin aure Kirista ba , ki tabbata cewa kina da tamani a idanun Allah . ( a ) Me muka koya daga misalin waɗanda suka ziyarci ’ yar Jehpthah ? Ga hanya ɗaya cikin misali na zamanin dā . Me aka yi don a ƙarfafa ta ? ‘ ’ Yan matan Isra’ila su kan fita kowacce shekara su yi kukan ɗiyar Jephthah Bagileadi kwana huɗu cikin kowacce shekara . ’ ( Alƙalawa 11 : 30 - 40 ) Haka nan ma , ya kamata mu yaba ma ’ yan’uwa mata marasa aure da zuciya ɗaya da suke biyayya da dokar Allah cikin aminci . ( b ) Ta yaya mata da su kaɗai ne za su aikata daidai da addu’o’insu ? Amma za su iya juya wajen Jehovah don taimako na yin renon yara da ya jitu da ƙa’idodin Littafi Mai Tsarki . Hakika , idan ke ce kaɗai mahaifiya , yana da wuya ki cika hakkin uwa da kuma uba a dukan fasalolinsu . Idan akwai mota da za ta ɗauki kayan , za ki ƙi ne , ki yi kokawar hawa da kayan ke kaɗai ? Haka ma , 1 Bitrus 5 : 7 ta gayyace ku ku zuba dukan alhininku bisa Jehovah “ domin yana kula da ku . ” Saboda haka , sa’ad da matsaloli da kuma alhini sun danna ki , ki sauƙe a kan Ubanmu na samaniya , kina yin haka “ ba fasawa . ” — 1 Tassalunikawa 5 : 17 ; Zabura 18 : 6 ; 55 : 22 . * Har yanzu , wannan ce waƙar Mulki da na fi so . ” “ Saboda haka , ’ yan’uwana mata biyar sun shiga aikin hidima ta cikakken lokaci . Amma , mama ba ta fahariyar waɗannan abubuwa ba ga wasu . Hakika , ba dukan yara ne suke girma su bauta wa Allah yadda na Olivia suka yi ba . Yawancin goyon bayan da Allah yake bayarwa ta wurin ikilisiyar Kirista ce , da tsarin ciyarwa ta ruhaniya a kai a kai , ’ yan’uwanci na Kirista , da kuma “ kyauta ga mutane ” na maza da suka ƙware a ruhaniya . Jehovah ya halicce mace ta zama mataimakiyar namiji . Mata mai tsoron Allah mai filako ba ta ɗaga kanta ko kuma ta yi gasa da mijinta ba . ( Galatiyawa 6 : 10 ; Titus 2 : 3 - 5 ) Ka yi la’akari da misalin Sarauniya Esther na Littafi Mai Tsarki . Amma ita ba raunanniya ba ce ! [ Akwati a shafi na 29 ] ◆ Deborah : Alƙalawa 4 : 1 – 5 : 31 . ◆ Tabita : Ayukan Manzanni 9 : 36 - 41 . [ Hoto a shafi na 27 ] Daidai da umurnin Jehovah , annabi Iliya zai naɗa Elisha ya zama magajinsa . Shi ya sa Elisha ya ce a ba shi gadō na ruhaniya rabo biyu na Iliya . Elisha ya fahimci cewa don a cika hakkin da ke tattare da wannan aiki mai girma , yana bukatar iko na ruhaniya da ya fi nasa iyawa , iko wanda Jehovah ne zai iya bayarwa . ( 2 Sarakuna 2 : 11 , 12 ) Aka ba wa Elisha abin da ya roƙa . Jehovah ya yi masa tanadin ruhun da yake bukata don ya ɗauki sabon hakki kuma ya iya fuskantar gwaji da ke gaba . “ Na Sami Abokantaka , Ƙauna , da Kuma Kulawa ” Ana iya samun irin wannan ƙaunar a duniya har yanzu kuwa ? Wata mace mai suna Marília ce ta rubuta wasiƙar , ta ce : Gaskiya ne , har ila akwai mutane da suke bin ƙaunar Kirista ta gaskiya . Ka ‘ Fassara Kalmar Allah Daidai ’ MA’AIKATA suna bukatar kayan aiki don su yi aikinsu . Za ka san yadda ake kafa ƙusa cikin katako ba tare da lanƙwashe ƙusan ba . Yesu Kristi ya aririce mabiyansa su ‘ fara biɗan mulkin . ’ Wane irin ma’aikaci ne Bulus ? Ya yi amfani da ‘ rinjaya . ’ ( Ayukan Manzanni 28 : 23 ) Ta yaya ? 6 , 7 . ( Romawa 11 : 13 ) Ta yaya ? Ka yi la’akari da hanyoyi uku masu muhimmanci : ( 1 ) Jawo hankali ga Kalmar Allah a hanya da za ta kawo daraja . ( 2 ) Ba da bayani cikin basira kuma yin amfani da abin da Littafi Mai Tsarki ya faɗa . Hidimarmu Dole ne ta Kahu Cikin Kalmar Allah Game da yin amfani da Kalmar Allah , me za mu iya koya daga gargaɗin da Bulus ya yi wa Timothawus ? Ta yaya za mu iya amfani da Kalmar Allah cewa kayan aiki ne mai kyau ? ( 2 Timothawus 2 : 15 ) Menene ‘ fassara kalmar gaskiya daidai ’ ta ƙunsa ? ( Kolossiyawa 2 : 4 , 8 ) Wannan haka yake a yau . Da yake “ mu abokan aiki na Allah ne , ” ba za mu zama ma’aikata masu riya ba . kai da ka ke faɗi kada a yi zina , kana yin zina ? Waɗanne fa’idodi za mu samu daga fassara Kalmar Allah daidai ? Ka yi la’akari da ikon da rubutacciyar Kalmar Allah take da shi a rayuwar mutane masu zukatan kirki . Menene yin amfani da Kalmar Allah zai sa mutum ya yi ? Sa’ad da muka goyi bayansa , saƙon Kalmar Allah yana rinjaya da ke taimakon mutane su yi canji na musamman a rayuwarsu . ( Ishaya 55 : 9 ) Tassalunikawa sun “ karɓi magana cikin ƙunci mai - yawa , tare da farinzuciya na Ruhu Mai - tsarki ” kuma sun zama misalai ga wasu masu bi . — 1 Tassalunikawa 1 : 5 - 7 . Ba ya ƙinta sai ka ce sabon abu ne da bai sani ba . . . . Ya dace da Bulus ya rubuta : “ Maganar Allah mai - rai ce , mai - aikatawa , ta fi kowane takobi mai - kaifi biyu ci , tana kuwa hudawa har zuwa rarraban rai da ruhu , da gaɓaɓuwa da ɓargo kuma , tana kuwa da hanzari ga ganewar tunanin zuciya da nufe - nufenta . ” — Ibraniyawa 4 : 12 . Ka bayyana yadda Kalmar Allah take da ikon canja mutum . 18 , 19 . Wannan matar ta ci gaba da tattauna Littafi Mai Tsarki da Shaidun , barazanar cewa za a cire ta daga aikin fasto bai hana ta saurara ba . Abokiyarta ta kasance da ƙwazo game da abin da take koyo har da a lokacin wata hidima a cocinta , ta motsa ta ce , “ Ku zo ku yi nazarin Littafi Mai Tsarki da Shaidun Jehovah ! ” Wata mai shelar Mulki na cikakken lokaci tana nazarin Littafi Mai Tsarki da ita a littafin nan Sanin Da ke Bishe Zuwa Rai na Har Abada . Ka Tuna ? A KAISARIYA a shekara ta 58 A.Z . , Sarki Hirudus Agaribas na II da ƙanwarsa Barniki suka ziyarci Gwamnar Roma Borkiyos Fastos . Ba ya kamata ba a ƙara bar shi da rai . Gama na ga kamar abin rashin hankali ne , a aike da mutum a ɗaure , ba a kuwa shaida ƙararaki waɗanda aka kawo bisansa ba . ” — Ayukan Manzanni 25 : 24 - 27 . ( Ayukan Manzanni 25 : 11 ) Amma , Bulus ba shi da laifi . Abin da Bulus ya faɗa ya soma motsa sarkin . Me ya sa maganar Bulus ga Agaribas take da iko ? A littafin Ayukan Manzanni , an yi amfani da kalmomin Helenanci na rinjaya a kai a kai sa’ad da ake kwatanta wa’azin Bulus . A yaren asali na Nassosin Helenanci na Kiristoci , ‘ rinjaya ’ na nufin “ jawo mutum zuwa gefenmu ” ko kuma sa “ ya canja ra’ayi ta wurin tabbaci ko kuma yin tunani , ” in ji Vine’s Expository Dictionary of New Testament Words . Ta wurin magana da hujja , tabbaci , da kuma rinjaya ta ƙwarai , Bulus ya yi ƙoƙari ya sa mutane da ya yi wa magana su canja ra’ayinsu . Ta yaya za a yi hakan ? Kana iya amfani da misalai daga labaran mai sauraronka . ( 1 Bitrus 2 : 17 ) Manzon ya ce Agaribas gwani ne a ala’du da dokoki na Yahudawa masu yawa , kuma ya ce yana farin ciki zai kāre kansa a gaban irin wannan sarki da ya koyu . Ta yaya za ka motsa masu sauraronka kamar Bulus ? Da yake Agaribas ya san Yahudanci , Bulus ya yi bayani cewa a wa’azinsa ba ya “ faɗin kome ba sai abin da annabawa da Musa suka ce za ya faru ” game da mutuwa da tashin Almasihu daga matattu . Agaribas ya fuskanci yanayi mai wuya . Aka kafa ikilisiyar masu bi . Alal misali , wani mai kula mai ziyara na Shaidun Jehovah ya rubuta : “ ’ Yan’uwa da yawa yanzu suna ɗaukan Littafi Mai Tsarki a hannu sa’ad da suke wa’azi gida gida . Yana taimakon mutumin da kuma mai shelar su yi tunanin Littafi Mai Tsarki , ba kawai jaridu da littattafai da muke ba su ba . ” Duk da haka , ya kamata a san da mu cewa muna amfani da Kalmar Allah da kyau mu rinjayi wasu su karɓi saƙon Mulki . Nufin Allah shi ne dukan iri - irin mutane “ su kawo ga sanin gaskiya . ” Jehovah yana haƙuri , kuma haƙurinsa ya ba mutane da yawa zarafi su tuba . Muna son mu ba su zarafi su ji saƙon Allah na ceto . Talifinmu na gaba ya ba da shawarwari . Ka Tuna ? • Me ya sa kāriyar Bulus a gaban Sarki Agaribas take da kyau ? • Me zai taimake mu mu yi amfani da Kalmar Allah da kyau wajen motsa zuciya ? • Ta yaya za mu kasance da ra’ayin Allah game da hidima ? [ Box / Hotuna a shafi na 12 ] • Ka yi addu’a Jehovah ya sa mutumin ya ci gaba da son nazarin “ Sa’anda Biriskilla da Akila suka ji [ Afolos ] , suka ɗauke shi , suka ƙara buɗe masa tafarkin Allah sosai . ” — AYUKAN MANZANNI 18 : 26 . “ Yana da zafin himma , ” kuma “ yana koyarwa da zancen Yesu bisa ga hankali . ” Ba shi da cikakken sani game da Kristi . Me ya sa inda Afolos ya fito bai hana Biriskilla da Akila su koyar da shi ba ? Da yake shi Bayahude ne , a bayyane yake cewa Afolos ya yi girma a birnin Iskandariya . Shi ya sa , aka buga juyin Helenanci na Nassosin Ibrananci da ake kira Septuagint a wajen . Sun ji ba su cancanta ba ne su taimaki Afolos saboda ya ƙware wajen magana ? ( 1 Bitrus 3 : 15 ) Akila da matarsa sun ‘ fassara kalmar gaskiya daidai . ’ ( 2 Timothawus 2 : 15 ) Hakika , ɗaliban Nassosi ne masu himma . “ Ka yi tafiya tare da masu - hikima , kai kuwa za ka yi hikima , ” in ji Misalai 13 : 20 . Labarin da ke Ayukan Manzanni ya ce Bulus “ yana muhawara cikin majami’a [ a Koranti ] kowane asabarci , yana nema ya rinjayi Yahudawa da Helenawa . ” Daga baya da Sila da Timothawus suka bi shi , Bulus “ ya taƙure da magana , yana shaida ma Yahudawa Yesu Kristi ne . ” ( 1 Korinthiyawa 11 : 1 ) Cikin jituwa da misalin Bulus , Biriskilla da Akila sun taimaki Afolos ya fahimci koyarwar Kirista da kyau . Menene ka koya daga Ayukan Manzanni sura ta 18 da zai taimake ka a aikin almajirantarwa ? Menene za mu iya koya daga bincika Ayukan Manzanni sura ta 18 ? Ka Nemi Zarafi na Almajirantarwa Don ka nuna amfanin wa’azi ta tarho , ka ba da naka labari ko kuma ɗaya cikin waɗanda suke cikin waɗannan sakin layi . ’ Yar’uwar ta yi amfani da wannan zarafi ta gaya masa taimako mai kyau da Littafi Mai Tsarki ya ba da game da matsaloli na iyali . * Na ce zai yi kyau mu sadu mu tattauna batun . 15 , 16 . Wata mata Kirista a Amirka ta ajiye motarta kusa da wata motar haya a inda ake ajiye motoci . Sa’ad da matar da ke cikin motar ta gan ta , ’ yar’uwar ta soma bayyana mata aikinmu na ilimantarwa na Littafi Mai Tsarki . Ba da daɗewa ba , ta soma gudanar da nazarin Littafi Mai Tsarki sau uku a mako da mutane 26 da suke zama a wurin , ɗaya kuma yana halartar dukan taronmu a kai a kai . Soma nazarin Littafi Mai Tsarki na gida ta yaya yake kasance da amfani sau da yawa ? Don mu cim ma wannan , bari mu ‘ fassara kalmar gaskiya daidai . ’ Idan mun dogara ga Jehovah cikin addu’a , za mu taimaki wasu su zama almajiran Yesu Kristi . Saboda haka bari mu ‘ yi ƙoƙari mu miƙa kanmu yardaje ga Allah , ’ koyaushe muna ɗaukaka Jehovah mu masu shelar Mulki da himma , waɗanda suke wa’azi da nufin samun almajirai . — 2 Timothawus 2 : 15 . [ Hoto a shafi na 14 ] Biriskilla da Akila “ suka ɗauke [ Afolos ] , suka ƙara buɗe masa tafarkin Allah sosai ” A ƙarƙashin jigon nan “ Before and After , ” ( Kafin Kuma Bayan Haka ) , kalandar ta nuna yadda aikin ilimantarwa na Shaidun Jehovah yake taimakon mutane su kyautata ɗabi’arsu , su bar mummunar yayin rayuwa , su ƙarfafa rayuwar iyalinsu , kuma su gina dangantaka da Allah . “ Kalandar ta motsa ni ƙwarai . Domin haka , na motsa na ci gaba da yin canji a rayuwata . “ Sa’ad da nake ’ yar shekara 11 , na soma shan taba ; bayan haka na soma shan ƙwayoyi . Sa’ad da na san Jehovah , an taimake ni na daina waɗannan halaye . Wannan kalanda tana da muhimmanci a gare ni . Misalan ’ yan’uwana kewaye da duniya sun ƙarfafa ni . “ Kalmar Allah tana da iko ƙwarai ! Anna - Paula tana cikin waɗanda suka kalli tsarin , tana zama mil 35 kawai daga Bethel . Ta yi mamaki da ta ji cewa masu aiki a Bethel masu hidima ne waɗanda suke ba da kansu ! Bayan an ɗan bayyana mata ayyukan Shaidun Jehovah , ta yarda wata Mashaidiya ta ziyarce ta . [ Hotuna a shafi na 3 ] A ƙasa : Ƙofar ofishin reshe na Faransa Wata waƙar bauta da Sarki Dauda na Isra’ila ta dā ya rubuta ya jawo hankali ga Tushen farin ciki na gaske , Jehovah . Kamar yadda aka rubuta a Zabura 37 : 1 , wace shawara ce Dauda ya bayar , kuma me ya sa binta ta dace a yau ? ( 2 Timothawus 3 : 1 , 13 ) Yana da sauƙi mu ƙyale cin nasara da miyagu suke yi da kuma ni’imarsu su shafe mu ! Yadda miyagu suke samun nasara zai iya sa mu yi kishinsu . Hakika , ba mu da dalilin mu ‘ dami ranmu . ’ Me ya sa aka kamanci miyagu da ciyayi ? Mai Zabura ya amsa : “ Gama da wuri za a shibce su kamar ciyawa , su yi yaushi kamar ɗanyen ganye . ” ( Zabura 37 : 2 ) Sababbin ciyayi suna da kyaun gani , amma ba da daɗewa ba sukan yi yaushi su mutu . ( Zabura 37 : 3a ) Idan muna alhini ko kuma shakka , muna bukatar mu dogara sosai ga Jehovah . Haka kuma , idan muka yi ƙoƙarin yin tafiya cikin aminci , muna bukatar goyon bayan Jehovah . — Ishaya 50 : 10 . Ta yaya sa hannu cikin hidimar Kirista ke taimakonmu mu guje wa damuwa ainun da ni’imar miyagu ? Domin ƙaruwar mugunta , muna bukatar mu taƙure a taimakon wasu . A lokacin sarautar Sulemanu yankunan sun kai daga Dan a ta arewa zuwa Beer - sheba a ta kudu . Me zai zama sakamakon idan muka “ lizimci adalci ” ? ( Misalai 28 : 20 ) Idan muka ci gaba cikin yin wa’azin bishara duk inda muke kuma ga dukan wanda za mu iya kai wa , za ta kawo albarka daga Jehovah . “ Babban albarkar , ” in ji Frank , “ ita ce cewa muna cikin gaskiya kuma muna da amfani wajen Jehovah . ” Me ya sa ba za ka ɗan dakanta ba bayan ka yi karatun , kuma ka tambayi kanka , ‘ Menene wannan wurin yake koya mini game da Jehovah ? ’ ( Zabura 19 : 14 ) Idan muka mai da hankali a yin tunanin Kalmar Allah zai zama “ abin karɓa ” ne ga Jehovah — kuma abin farin ciki ne gare mu . Za mu yi iyakacin ƙoƙarinmu mu koya game da Jehovah da kuma hanyoyinsa . ( Zabura 37 : 4b ) Irin wannan tabbaci ne lallai ya sa manzo Yohanna ya rubuta waɗannan kalmomi : “ Gaba gaɗi ke nan da mu ke yi a gabansa , idan mun roƙi kome daidai da nufinsa , yana jinmu : kuma idan mun sani yana jinmu , kome mu ke roƙo , mun sani muna samun abin da mun roƙa a gareshi . ” — 1 Yohanna 5 : 14 , 15 . Mu masu riƙe aminci , farin cikinmu shi ne mu ga an kunita ikon mallaka na Jehovah . Muradinmu ne cewa sa’ad da mutanen nan suka koma gida , za su ci gaba da haskaka hasken gaskiya a wuraren da kamar yana da wuya a kai su . — Matta 5 : 14 - 16 . Ta yaya adalcin mutanen Allah yake haskakawa ? Amma Jehovah yana buɗe idanun masu zuciyar kirki ya taimake su su fahimta cewa hidimarmu ta fili ƙaunarmu ga Jehovah ne da kuma maƙwabta ke motsa mu . A jituwa da Zabura 37 : 7 , yanzu lokacin menene ne , kuma me ya sa ? Kalmomin mai Zabura na gaba sune : ‘ Ka natsu a gaban Ubangiji , ka yi haƙuri kana sauraronsa : Kada ka dami ranka saboda wanda ya ke albarka a cikin tafarkinsa , saboda mutumin da ke tsira munanan dabaru , suna kuwa ci . ’ Yanzu ne lokaci da za mu tsayayya wa ɓatanci masu ƙarfi na duniyar Shaiɗan . Yanzu ne kuma lokaci na riƙe ɗabi’ar tsabta kuma mu ƙi ɓata tsayawarmu ta adalci wurin Jehovah . Gama za a datse masu - aika mugunta : amma waɗanda ke sauraro ga Ubangiji , su ne za su gāji duniya . ” Za ya sarrafa dukan harkokin duniya kuma cire dukan ’ yan hamayya da Mulkin Allah . — Daniel 2 : 44 . A cikin sabuwar duniya ta Mulkin Allah , kana iya bincike yadda ka iya , ba za ka ga “ mai - mugunta ” ba . Lallai wannan zai kawo kwanciyar rai — babu maƙullai , ko matsari , babu abin da zai ɓata dogara ta sarai da farin ciki ba ! — Ishaya 65 : 20 ; Mikah 4 : 4 ; 2 Bitrus 3 : 13 . ’ Yan’uwa da aka naɗa makiyaya suna hidima ta ruhaniya da kyau — kuma a wasu lokatai suna taimakawa a biyan bukatu na jiki — da ke taimaka a jimre wa wahala domin adalci . Kiristoci ba sa ‘ kishin waɗanda suke rashin adalci ’ [ Hoto a shafi na 23 ] [ Hoto a shafi na 24 ] Wane saɓani muka gani tsakanin ikilisiyar Kirista da kuma duniyar da take ƙarƙashin tasirin Shaiɗan ? Wane gargaɗi muke bukatar mu bi , kuma waɗanne tambayoyi za mu bincika ? A waɗanne hanyoyi ne za mu nuna da gaske cewa muna godiya ? Muna bukatar mu yi godiya ga Jehovah Allah ne , Mahaliccinmu kuma Mai Ba da Rai , musamman idan muka yi tunanin wasu cikin kyautarsa masu yawa da yake ba mu . Arzikin ƙasa da ke tallafa wa rai , yanayin iska da ta dace , da kuma kewayar abubuwan rai masu wuyan ganewa duka suna tabbatar da dalilin yin godiya ga Ubanmu mai ƙauna na samaniya . Sarki Dauda ya rera haka : “ Ya Ubangiji Allahna , ayyuka masu - ban al’ajabi , waɗanda ka yi , suna dayawa , duk da tunaninka waɗanda sun nufo wajenmu : ba su lissaftuwa a gabanka ; ko da ni ke so in bayyana su in bada labarinsu , sun fi gaban lissafi . ” — Zabura 40 : 5 . ( Galatiyawa 5 : 19 - 23 ) Yawanci sukan yarda cewa hakan na kwatanta jama’ar duniya a yau . Sa’ad da aka nuna musu kwatancin ruhun Allah kuma aka gayyace su zuwa Majami’ar Mulki su ga tabbacin wannan da kansu , mutane da yawa sukan yarda da sauri cewa : “ Allah yana wurinku . ” Hakika , wannan tarayya mai ƙarfafawa dalili ne na yin godiya ga Jehovah , wanda yake ba da ruhunsa domin ya yiwu . — Zephaniah 3 : 9 ; Afisawa 3 : 20 , 21 . 5 , 6 . A cikin Dokar Musa , Jehovah ya yi tanadin hanyoyi uku da Isra’ilawa za su iya nuna godiya daga zuciya ga nagartansa . ( Leviticus 27 : 30 - 32 ) Sa’ad da Isra’ilawa suka yi biyayya , Jehovah ya albarkace su sosai . Menene ya bambanta hadayar ba da kyauta daga zakka ? Na biyu , ban da farilla ta zakka , Jehovah ya shirya Isra’ilawa su ba da kyauta . Ya ce wa Musa ya gaya wa Isra’ilawa : “ Kadan kun shiga cikin ƙasa inda zan kawo ku , za ya zama , kadan kun ci abincin ƙasa , za ku kawo ma Ubangiji hadaya ta cirawa . ” Ka lura cewa ba a ba da ainihin yawan girbin farko na waɗannan abubuwa ba . Menene Jehovah ya koyar ta wurin tanadin yin kala ? “ Sa’anda ku ke girbin amfanin ƙasarku kuma , ” Allah ya ce , “ ba za ka ƙarasa girbin ƙusurwoyin gonarka ba , ba kuwa za ka tattara kalar amfaninka ba . Ba za ka girbe kalar gonar anab naka , ba kuwa za ka tattara ’ ya’yan gonar anab naka waɗanda suka fāɗi : za ka bar ma masu - mayata da baƙo : ni ne Ubangiji Allahnku . ” ( Leviticus 19 : 9 , 10 ) Har ila , ba a ambata ainihin yawan abin da ake bukata ba . Ya rage ga kowanne Ba’isra’ile ne ya tsai da yawan yadda zai ƙyale wa mabukata . Menene ya sami mutanen Isra’ila da suka kasa nuna godiyarsu ? Jehovah ya albarkaci Isra’ila sa’ad da suka kawo zakka , ba da kyauta , kuma yi wa tsiyayyu tanadi . ( 2 Labarbaru 36 : 17 - 21 ) To , waɗanne darussa muka koya ? ( Kolossiyawa 2 : 14 ) Duk da haka , manzo Bulus ya aririce Kiristoci Ibraniyawa : “ Ta wurinsa fa bari mu miƙa hadaya ta yabo ga Allah kullayaumi , watau , ’ ya’yan leɓunan da su ke shaida sunansa . ” Wane darasi ke cikin tsarin ba da kyauta da kuma yin kala ? Ban da haka ma , za mu iya amfana daga bincika tanadi biyu da Isra’ilawa suke nuna godiyarsu — ba da kyauta da kuma yin kala . Jehovah Allah ya san yanayinmu sarai . Ba ya tsammanin dukanmu mu kasance da iyawa daidai da wasu ba . [ Hotuna a shafi na 30 ] 1 , 2 . ( Matta 24 : 3 , 7 , 8 ; Luka 21 : 6 , 7 , 10 , 11 ) Waɗannan bala’i sun ƙaru sosai kuma sun yi tsanani . Dukan wannan na tabbatar da cewa muna zama cikin “ miyagun zamanu . ” — 2 Timothawus 3 : 1 - 5 . ( Matta 16 : 1 - 3 ) Amma Yesu ya yi wa mabiyansa gargaɗi : “ Ku yi tsaro fa : gama ba ku sani ba cikin ko wace rana Ubangijinku ke zuwa . ” ( Matta 24 : 42 ) A nan Yesu yana ƙarfafa mu ba kawai mu yi tsaro ba amma ‘ mu ci gaba da tsaro . ’ Dole ne mu kasance da tabbaci ƙwarai cewa “ matuƙar dukan abu ta kusa . ” ( b ) Wane kamani guda ke tsakanin zamanin Nuhu da bayyanuwar Ɗan mutum ? Mutane mugaye ne sosai da har “ abin ya ɓata ma [ Jehovah ] zuciya . ” An Yi Gargaɗin “ Al’amuran da ba a Gani ba Tukuna ” A zamanin Nuhu Jehovah ya faɗa haka : “ Ruhuna ba za ya riƙa ja da mutum har abada ba , gama shi kuma nama ne : amma kwanakin ransa shekara ɗari da ashirin za su zama . ” Shekara 120 ne kawai kuma Jehovah zai kawo “ ruwan tufana a bisa duniya , domin a halaka dukan mai - rai , wanda ke da lumfashin rai a cikinsa , daga ƙarƙashin sama . ” — Farawa 6 : 17 . 8 , 9 . Wane gargaɗi ne Jehovah yake bayarwa a zamaninmu , kuma yaya ake shelarsa ? A zamanin yau , ɗaliban Littafi Mai Tsarki sun koya daga huraren Nassosi cewa wannan zamani ya kai a halaka . ( Daniel 2 : 44 ) Bai kamata a yi wasa da wannan ba . Kullum Allah Mai Iko Duka yana cika maganarsa . Duk da haka , Nuhu ne ya kasance ‘ mai adalci a gaban Jehovah cikin tsarar nan . ’ — Farawa 7 : 1 . Ta yaya duniya a yau ta “ cika da zalunci ” ? Zalunci ya kasance duk cikin tarihin ’ yan Adam . Kamar yadda yake a zamanin Nuhu , lokacinmu ma ya shaida zalunci da girma ƙwarai . Duniya ta sake cika da zalunci . Me ya sa ? ( b ) Me za mu tabbata zai zama sakamakon ? Ban da haka ma , ba su da ikon su iya canja jikunansu su zo duniya don su yi lalata kuma ba . Jehovah ya kawar da duniya da take kafin Rigyawan , bayan da mala’iku da suka yi rashin biyayya da ’ ya’yansu sun cika ta da mugunta . ( Zabura 37 : 10 ) Amma , waɗanda suke a faɗake a yau sun sani cewa cetonsu ya kusa . Wane kamani na huɗu ne ke tsakanin zamanin Nuhu da namu ? Shi ma ‘ mai - shela ’ ne . Haka nan ma , Shaidun Jehovah suna ci gaba da aikinsu na wa’azi da ƙwazo , saƙon Mulkin Allah da ake yi a dukan duniya . Hakika , ana shelar Mulkin Allah a “ cikin iyakar duniya domin shaida ga dukan al’ummai . ” Yaya za a kwatanta yadda mutane suke aikata ga aikin wa’azinmu da na yawancin mutane a zamanin Nuhu ? Ƙarshen kuwa ya zo . ( Farawa 6 : 8 , 9 ) A cikin dukan mutane , iyali ɗaya , “ mutane kima , watau masu - rai takwas , suka tsira ta wurin ruwa . ” Yesu kansa ma ya ce : “ Ƙofa ƙunƙunta ce , hanya kuwa matsatsiya , wadda ta nufa wajen rai , masu samunta fa kaɗan ne . ” Amma za su iya samun irin gatar da aka ba wa waɗanda suka tsira wa Rigyawa . “ Ku Yi Tsaro Fa ” 21 , 22 . ( a ) Ta yaya bincika labarin Rigyawan nan ta amfane ka ? Duniyar Shaiɗan tana kewaye da aljannar nan ta ruhaniya , a shirye suke su kama wani da yake gyangyaɗi a ruhaniya . • Yaya ya kamata yin tunani a kan kamani da ke zamanin Nuhu ya shafi azancinmu ? Jigon shekarar 2004 shi ne : “ Ku yi tsaro fa . . . Ku zama da shiri . ” — Matta 24 : 42 , 44 . Nuhu ya yi biyayya da gargaɗin Allah . Haka muke yi mu ma ? Ka Kasance A Shirye Domin Ranar Jehovah “ Ku fa ku zama da shiri : gama cikin sa’an da ba ku sa tsammani ba Ɗan mutum yana zuwa . ” — MATTA 24 : 44 . Me ya sa ya kamata mu damu game da ranar Jehovah ? ZA TA zama ranar yaƙi da hasala , na baƙin ciki da damuwa , na duhu da halaka . 2 , 3 . “ Amma zancen ranan nan da sa’an nan ba wanda ya sani ba , ko mala’iku na sama , ko Ɗa , sai Uba kaɗai , ” in ji Yesu . ( Matta 24 : 36 ) Tun da yake ba mu san ainihin lokacin ba , ya kamata mu tuna da kalmomin jigonmu na shekara ta 2004 : “ Ku yi tsaro fa . . . Da yake nuna yadda za a ceci waɗanda suke a shirye kuma a ƙyale wasu , Yesu ya ce : “ Mutum biyu za su kasance a gona ; za a ɗauki ɗaya , za a bar ɗaya : mata biyu za su kasance suna niƙa wurin maniƙa ; za a ɗauki ɗaya , za a bar ɗaya . ” “ Ta wurin bangaskiya Nuhu , da aka faɗakarda shi a kan al’amuran da ba a gani ba tukuna , domin tsoro mai - ibada , sai ya shirya jirgi domin ceton gidansa , ” in ji Littafi Mai Tsarki . ( 2 Bitrus 2 : 5 ) Ginin da Nuhu yake yi da kuma wa’azin da yake yi ba su motsa mutanen zamaninsa ba . Domin suna “ ci suna sha , suna aure , suna aurarwa . ” Nassosi sun gaya mana : “ Suna ci , suna sha , suna saye , suna sayarwa , suna dashe , suna gini ; amma randa Lutu ya fita Saduma aka zuba wuta da ƙibiritu daga sama , aka halaka su duka . ” Wane hali ne dole mu guje wa ? Haka nan kuma , aure tsarin Allah ne . ( 1 Korinthiyawa 7 : 29 - 31 ) Lokaci kaɗan ne ya rage mana mu gama aikin wa’azin Mulki da Allah ya ba mu . Idan haka ne , to , mu sa shi cikin addu’a . Bisa Ru’ya ta Yohanna 16 : 14 - 16 , me ya sa yake da muhimmanci mu tsayayya wa gyangyaɗi na ruhaniya ? ( Ru’ya ta Yohanna 16 : 14 - 16 ) Tufafi da aka ambata a nan yana nufin abin da yake nuna mu Kiristoci ne Shaidun Jehovah . Dole ne mu tsayayya wa yanayi na gyangyaɗi na ruhaniya ko kuma na rashin ƙwazo . Me ya sa karatun Littafi Mai Tsarki ke taimakonmu mu kasance a faɗake a ruhaniya ? ( Matta 24 : 45 - 47 ) Amma domin mu sami amfanin nazari da kanmu , dole ne mu ci gaba da yinsa a kai a kai . Samun lokaci domin haka a kwanakin nan ƙalubale ne . Nazari da kanmu a kai a kai yana da muhimmanci domin mu kasance “ sahihai cikin imani ” kuma mu kasance a faɗake . — Titus 1 : 13 . Ta yaya taron Kirista , manyan taro da kuma na gunduma suke taimakonmu mu yaƙi gyangyaɗi na ruhaniya ? A wurin waɗannan taron , ba ana tunasar da mu game da cewa ranar Jehovah ta kusa ba ? Ta yaya hidimar Kirista ke taimakonmu mu kasance a faɗake a ruhaniya ? Muna samun taimako kuma mu kasance a faɗake sa’ad da muke sa hannu cikin hidimar Kirista da zuciya ɗaya . “ Ku natsu , kuna ɗamaracen gindin hankalinku , ” in ji manzo Bitrus , “ ku kafa begenku sarai . ” Yadda aka kwatanta a Luka 21 : 34 - 36 , wane yayin rayuwa Yesu ya yi gargaɗi a kai ? Ta yaya za mu guje sa alhinin iyali ya nauyaya mu ? Za mu iya jawo alhini ma ta wurin biɗan abin duniya . Wasu sun kamu cikin son yin arziki na dare ɗaya da zuba jarin da ke da haɗari . Lallai yanayi ne na haɗari da mutum ya kasance ciki , da ranar Jehovah ke jawo kusa ! Don kada mu fāɗa cikin hanyar rayuwa ta biɗan abin duniya , dole wace iyawa za mu kasance da ita ? Ana iya samun iyawar nan ta wurin cin ‘ abinci mai - ƙarfi da ke domin isassun mutane , ’ a kai a kai kuma ta yin amfani da ‘ hankali da ya horu bisa ga aikaceya . ’ ( Ibraniyawa 5 : 13 , 14 ) Tabbatawa game da “ mafifitan al’amura ” sa’ad da kake jera abubuwa mafi muhimmanci za su tsare mu daga tsai da muguwar shawara . — Filibbiyawa 1 : 10 . Manzo Bitrus ya tabbatar mana : “ Ranar Ubangiji kamar ɓarawo za ta zo ; a cikinta fa sammai za su shuɗe tare da ƙara mai - girma , rundunan kuma za su narke da ƙuna mai - zafi , duniya kuwa da ayyukan da ke cikinta za su ƙone . ” Ka Tuna ? [ Hotuna a shafuffuka na 12 , 13 ] ‘ Mu yara ’ yan shekara 12 ne . Muna jiran salama . ‘ Muna son mu je makaranta , mu ziyarci abokanmu da iyalanmu ba tare da tsoron za a sace mu ba . Za mu rayu mu ga duniya da babu yaƙi kuwa ? A shekarun baya bayan nan , an yi ƙoƙari a magance wasu yaƙe - yaƙen basasa a dukan duniya ta wajen matsa wa abokan gaba su sa hannu a yarjejeniya ta salama . Sau da yawa , yaƙin yana somawa makonni kaɗan ko kuma watanni bayan an yarda za a daina harbi . Littafin Ru’ya ta Yohanna ya yi maganar miyagun zamanu cikin tarihi sa’ad da mahayi na alama zai “ amshi salama daga duniya . ” Ƙari ga haka , wannan zabura ta ambata musamman cewa za a halaka makamai na lokatan da aka soma rubuta Littafi Mai Tsarki — baka , da kuma māshi . Abin baƙin ciki , har ana koya wa yara su yi kisa . Sa’ad da yake ɗan shekara 14 , Alhaji ya riga ya daina aikin soja . Yau , Alhaji yana iske shi da wuya ya manta da yaƙi kuma ya yi rayuwa yadda mutane suke yi . A ƙasashe da suka bunƙasa , yanayi na ban tsoro na yaro soja zai yi wuya a san yadda yake . Duk da haka , yara da yawa a ƙasashe da suka bunƙasa suna koyon yaƙi a gidajensu . Yaro ne da yake jin daɗin koyon dambe . A ranar 1 ga Afrilu , 2000 , ya yi koyi da faɗān jaruminsa na wasan bidiyo . A ayyukansa na mugunta , ya kashe babansa , mamarsa , da ƙanwarsa da takobin nan da babansa ya ba shi . Ya bayyana wa ’ yan sanda cewa : “ Ina son ni kaɗai na kasance a duniya ; ba na son iyayena suna nema na . ” Ba za a taɓa samun salama ta dindindin ba yayin da mutane suke koyon kisa . Ka yi la’akari da misalin Hortêncio . “ Har wa yau ina tuna da kome da na yi . Ba da daɗewa ba , aka kore shi da abokinsa daga aikin soja , kuma suka keɓe kansu ga Jehovah Allah . “ Na fahimci cewa sa hannu a yaƙi , ina yi wa Jehovah zunubi ne , domin Allah ya ce kada mu kashe magabtanmu . ( Ishaya 9 : 7 ) Allah yana son kuma yana da iyawar adana salama na dindindin . Yesu ya tabbata da wannan alkawarin ƙwarai . Shi ya sa ya koya wa mabiyansa su yi addu’a Mulkin Allah ya zo kuma a yi nufin Allah a duniya . ( Matta 6 : 9 , 10 ) Sa’ad da aka amsa wannan roƙo , yaƙi ba zai sake baƙanta duniya ba . Don ka bincika tabbacin cewa muna zama a kwanaki na ƙarshe , ka duba babi na 11 na littafin nan Sanin Da ke Bishe Zuwa Rai na Har Abada , Shaidun Jehovah ne suka buga . Koyarwa ta Littafi Mai Tsarki tana ɗaukaka salama ta gaske “ Ku bayar ga Ubangiji daraja da ƙarfi . DAUDA ɗan Jesse , ya yi girma yana kiwon tumaki kusa da Bai’talahmi . Wani mai zabura da ba a ambata sunansa ba ya gaya wa masu bauta da aminci waɗannan hurarrun kalmomi : “ Ku bayar ga Ubangiji daraja da ƙarfi . ( Zabura 96 : 7 , 8 ) Waɗanda suke da nasaba ta kusa da Jehovah suna farin ciki su aikata wannan gargaɗi . Me ya sa mutane suke ɗaukaka Allah ? Isra’ilawa na zamanin Ishaya sun ɗaukaka Allah da leɓunansu , amma yawancinsu ba daga zuciyarsu ba . Ya ce : “ Inda a ke ɗaukaka Ubana ke nan , ku bada ’ ya’ya dayawa ; hakanan kuma za ku zama almajiraina . ” Saƙo na musamman na littafin Romawa shi ne cewa za a ceci waɗanda suka ba da gaskiya ga Yesu Kristi ne kaɗai . Ta yaya Bulus ya yi amfani da Zabura 19 : 4 ? Sai Bulus ya yi tambaya : “ Ƙaƙa fa za su kira bisa ga wanda ba su bada gaskiya gareshi ba ? kuma ƙaƙa za su bada gaskiya ga wanda ba su ji ba ? ( Romawa 10 : 14 ) Bulus ya ce game da Isra’ila : “ Ba dukansu suka lura da bishara ba . ” ( Romawa 10 : 16 , 18 ) Hakika , har ma yadda halitta marasa rai take ɗaukaka Jehovah , Kiristoci na ƙarni na farko sun yi wa’azin bishara na ceto ko’ina , da haka sun yabi Allah a “ dukan ƙasa . ” Mai yiwuwa , Bulus ya rubuta wasiƙarsa zuwa ga Kolossiyawa misalin shekara 27 bayan mutuwar Yesu Kristi . Ba da daɗewa ba shugabannin addini suka san game da ayyukan waɗancan Kiristoci . Wace hamayya suka soma fuskanta , kuma menene Kiristoci na gaskiya suka yi ? Tsanantawar ta sa su sanyin gwiwa ne ? Ko kaɗan . Mun karanta : “ Su fa da suka watse suka yi tafiya ko’ina , suna wa’azin kalmar . ” A Ayukan Manzanni sura ta 9 , mun karanta cewa Shawulu Bafarisi na Tarsus , sa’ad da yake tafiya zuwa Dimashƙu don ya soma tsananta wa almajiran Yesu a wajen , ya ga wahayin Yesu kuma aka sa ya makance . 12 , 13 . ( a ) In ji ’ yan tarihi , menene aka lura game da ikilisiyar Kirista ta farko ? ( b ) Ta yaya littafin Ayukan Manzanni da kalmomin Bulus suka yarda da furcin ’ yan tarihi ? Williams ya ce : “ Galibin tabbacin shi ne cewa dukan Kiristoci na Coci na farko , musamman waɗanda suke da kyautar ruhu , sun yi wa’azin bisharar . ” ( 1 Korinthiyawa 9 : 16 ) A bayyane yake cewa duka Kiristoci masu aminci a ƙarni na farko sun yarda da haka . Hakika , Kirista na gaske ya kamata ya yi aikin wa’azi domin yana da nasaba sosai da bangaskiya . ( Romawa 10 : 10 ) Rukuni kalilan ne kawai cikin ikilisiya — kamar ajin limami — za su ba da gaskiya kuma ta haka su kasance da hakkin wa’azi ? A’a ! ( James 2 : 26 ) Domin dukan Kiristoci masu aminci a ƙarni na farko na Zamaninmu sun nuna bangaskiyarsu ta haka , an yabi sunan Jehovah sosai . Alal misali , Ayukan Manzanni sura ta 6 ta ruwaita jayayya tsakanin Ibraniyawa da Helenawa da suka tuba . Bayan haka , jayayya ta siyasa ta taso tsakanin Sarki Hirudus Agaribas na Yahudiya , da mutanen Taya da Sida . Nan da nan , mala’ikan Jehovah ya bugi Hirudus Agaribas , kuma ya mutu “ domin ba ya bada girma ga Allah ba . ” A ƙarni na farko , menene mutane da yawa suka yi ? ( a ) Menene bambanci da yake tsakanin ikilisiyar Kirista ta ƙarni na farko da Kiristendam a yau ? ( b ) Menene za a bincika a talifi na gaba ? Amma , a Ayukan Manzanni ana zancen ƙaruwa ta wurin samun sababbi zuwa ikilisiyar , domin bai daɗe ba da aka soma ikilisiyar . ” • A waɗanne hanyoyi ne muke ɗaukaka Allah ? Anglo - Australian Observatory ne suka bayar , hoton da David Malin ya ɗauka Aikin wa’azi da addu’a suna da nasaba ta kusa Alal misali , Kayinu ya kashe adali , ɗan’uwansa Habila . 1 : 16 — Ta yaya Allah ya ba da haske a rana ta farko tun da yake ba a yi manyan haske ba har sai kwana na huɗu ? ( Farawa 1 : 1 - 3 , 5 ) Har wa yanzu ba a iya ganin tushen wannan haske a duniya ba . 3 : 8 — Jehovah Allah ya yi wa Adamu magana kai tsaye ne ? Zuriyar Adamu sun sha wahalar ƙayayuwa da sarƙaƙiya har da uban Nuhu , Lamech ya yi maganar ‘ wahalar hannuwansu , da ya fito daga ƙasa wadda Ubangiji ya la’anta . ’ Littafi Mai Tsarki bai ce an sa wani taɓo ko alama a jikin Kayinu ba . Kafin Rigyawa , mutum ba shi da izinin cin nama . Ruwa da ke “ bisa ” sarari raɓa ne mai yawa da ke tattare a bisa duniya , da ya zama “ maɓulɓulan zurfafa . ” Darussa da Za Mu Koya : 4 : 3 - 7 . 6 : 22 . Ko da an yi shekaru da yawa ana ginin jirgin , Nuhu ya yi dukan abin da Allah ya umurce shi . ’ Ya’yan Nuhu uku ne suka zama tushen ’ yan Adam , amma tattaɓa kunnensa Nimrod ya zama ‘ ƙaƙarfan mai - farauta gāba da Ubangiji . ’ An Ba da Amsar Tambayoyi na Nassi Tun da yake zaitun itace ne mai ƙarfi , zai iya kasance a cikin ruwa na watanni a lokacin Rigyawar . Ko da yake uban Kan’ana , Ham , ya ga wannan , bai daina wulakancin ba amma kamar ya yaɗa labarin ne . Feleg ya rayu daga shekarun 2269 zuwa 2030 K.Z . Babu wata dabara ko kuma wani ƙoƙarin mutane da zai iya kawar da ƙudurin Jehovah . Assuriyawa , Kaldiyawa , Ibraniyawa , Suriyawa , da wasu ƙabilan Arabiya sun fito ne daga zuriyar Shem . ’ Yan Etofiya , Masarawa , Kan’aniyawa da wasu ƙabilan Afirka da na Arabiya sun fito ne daga Ham . Sashen farko na littafin Farawa tana ɗauke da labarai cikakku game da tarihin ’ yan Adam na farko . Sa’ad da kake karatun Littafi Mai Tsarki naka na kowanne mako don Makarantar Hidima ta Allah , idan ka yi la’akari da sashen nan “ An Ba da Amsar Tambayoyi na Nassi ” zai taimake ka ka fahimci wasu wurare masu wuya na Nassi . A inda ya dace , suna iya zama wani bukatar yankinka a Taron Hidima . KA ISKE kana fama da nauyi domin matsalolin iyali , lafiyar jiki , aiki , ko kuma wasu hakki masu nauyi ? Kuma wanene a yau rashin gaskiya , aika laifi , da mugunta ba sa shafansa ? Zai iya taimakonmu kuwa ? ’ Sulemanu ya tabbata cewa Allah ba kawai ya san mu ba amma kuma yana kula da mu ɗai - ɗai . ( Zabura 50 : 15 ) Ya yi alkawarin zai ji addu’o’i da aka yi daga zuciya da suka yi daidai da nufinsa . ( Zabura 55 : 16 , 22 ; Luka 11 : 5 - 13 ; 2 Korinthiyawa 4 : 7 ) Hakika , Jehovah yana sauraron kowanne “ addu’a ko godo da kowa za ya yi , ko da dukan jama’ar [ sa ] . . . za su yi . ” “ Ku almajirtadda dukan al’ummai , kuna yi musu baftisma zuwa cikin sunan Uba da na Ɗa da na Ruhu Mai - tsarki . ” — MATTA 28 : 19 . Ya gaya musu : “ Ku almajirtadda dukan al’ummai , kuna yi musu baftisma zuwa cikin sunan Uba da na Ɗa da na Ruhu Mai - tsarki . ” ( Matta 28 : 19 ) Wannan aiki ne mai girma ! ( Ayukan Manzanni 2 : 1 - 36 ) Yaya wannan ƙaramin rukuni za su kai wurin “ dukan al’ummai ” ? Menene ya sha kan “ alkama ” Kirista na gaskiya ? Amma , Yesu ya yi annabci cewa lokaci yana zuwa da Shaiɗan zai shuka “ zawa ” kuma ya sha kan “ alkama ” Kirista na gaskiya na ƙarnuka da yawa har sai lokacin girbi . Duk da haka , bayin Jehovah shafaffu , kamar ’ yan’uwansu na ƙarni na farko , suka soma aikin da aka ba su da cikakkiyar bangaskiya ga Jehovah , kuma ruhunsa yana tare da su . ( Yohanna 10 : 16 ) Waɗannan za su ‘ yi ma Jehovah bauta dare da rana . ’ Duk da haka , ta halayensu sun nuna suna da ra’ayin mai Zabura : “ Cikin Allah zan yabi maganatasa : cikin Allah na dogara , ba zan ji tsoro ba ; ina abin da jiki za ya yi mini ? ” Waɗanne misalai ne suka nuna rahoto mai kyau na masu wa’azi a ƙasashen waje ? Cikin shekaru da yawa , waɗanda suka sauke karatu na Gilead da kuma na Makarantar Koyar da Masu Hidima kwanan bayan nan suna da rahoto mafi kyau . Ka yi la’akari da Japan . Kafin yaƙin duniya na biyu , suna da misalin masu shelar Mulki ɗari a ƙasar . “ Daga . . . 15 , 16 . Amma , waɗanda suka bar ƙasarsu su yi hidima a wasu ƙasashe sun yi ƙoƙarin koya harsunan yankin da suke hidima don “ waɗanda aka ƙaddara su ga rai na har abada ” su ji bisharar . An yi jayayya sosai a yadda za a rubuta yaren . Da yake suna da ɗan ilimin gaskiya , ina kasancewa tare da su don na tabbata cewa kowacce jimla daidai ne . ” Duk da haka , daga baya aka fassara warƙar nan Rai Cikin Sabuwar Duniya Mai - Salama cikin harsunan huɗu na Namibia . Kwanan bayan nan , mutane da yawa sun yi gudun hijira zuwa wasu ƙasashe , ko kuma sun ƙaura don neman aiki . Alal misali , a Italiya akwai ikilisiyoyi a harsuna 22 ban da yaren Italiya . Domin a taimaki ’ yan’uwa su yi wa mutane da suke wasu harsuna wa’azi , kwanan bayan nan an shirya azuzuwa don a koyar da harsuna 16 har da Bebenci na Italiya . “ Cikin Dukan Ƙasa ” Ka ba da bayani . Bara , sabon ƙolin 16,097,622 sun halarci bikin Tuna da mutuwar Yesu . Hakika , da akwai ƙarin aiki da za a yi . Bari mu ci gaba da yin koyi da amincin ’ yan’uwanmu da suka jimre tsanantawa . • Wane aiki ’ yan’uwa suka soma yi a shekara ta 1919 , kuma me ya sa kaluɓale ne ? ( See bound volume ) Ɗimaucewa na yaƙin duniya na biyu bai sa Kiristoci su yi shakka cewa za a yi wa’azin bishara ba [ Hotuna a shafuffuka na 26 , 27 ] Za Ka Yarda A Ziyarce Ka ? A cikin wannan duniyar ma da ta wahala , za ka sami farin ciki daga cikakken sani na Allah a cikin Littafi Mai Tsarki , Mulkinsa , nufinsa mai ban sha’awa domin ’ yan Adam . ( 2 Samu’ila 22 : 1 , 2 , 36 ) Jehovah ya nuna tawali’u a yi wa masu zunubi jinƙai kuma Dauda ya yi godiya ga alherin Allah . Dauda ya ce : “ Mulki naka ne , ya Ubangiji , ka ɗaukaka kuma bisa kan kome . ” “ Zan ɗaukaka ka , ya Allahna , ya Sarki , ” ya rera , “ zan albarkaci sunanka kuma har abada abadin . Suna daraja begensu na rai na har abada cikin sarautar Mulkin saboda suna da burin su yi yabon Jehovah duk dawwama . A yau , miliyoyi sun fara yin haka ta wurin kasance da bangaskiya ga hadayar fansa ta Yesu kuma ta bauta wa Jehovah yadda yake so domin ƙaunarsa ga waɗanda suka keɓe kansu gare shi , masu bauta da suka yi baftisma . — Romawa 5 : 8 ; 1 Yohanna 5 : 3 . Za mu iya yin yabo da godiya sa’ad da hanyar da Allah yake bi da mutanensa ko sa’ad da wani fasalin halittarsa na mu’ujiza ya motsa mu . Muna albarkaci Jehovah Allah ma sa’ad da muka tattauna nufe - nufensa da ’ yan’uwa masu bi a taron Kirista ko kuma a lokacin wani taɗi . Misalan kwanan bayan nan game da irin ayyukan nan masu kyau sun haɗa da ginin wuraren bauta da yawa da mutanen Jehovah suka yi a ƙasashe masu talauci . Kana wa wasu magana a kai a kai kuwa game da Mulkinsa ? Ka ambata muhimmin dalili na yabon Jehovah . Zabura 145 : 3 ta ba da muhimmin dalilin yabon Jehovah . Mutane ba za su iya su gane ta , su fahimce ta , ko kuma gwada ta ba . Amma za mu amfana sarai ta bincika misalai na girman Jehovah da ya fi ƙarfin ganewa . Ka tuna lokacin da kake ƙauye a hasken wata sai kā kalli sararin sama daddare . 9 , 10 . ( a ) Waɗanne fasalolin girman Jehovah ne suka bayyana game da Yesu Kristi ? Tun da aka ta da Yesu daga matattu , Jehovah ya yi wasu manyan ayyuka kuma na ban mamaki . Girman Jehovah ya bayyana game da nufe - nufen Mulkinsa . Wane aiki na ban mamaki ne Jehovah ya yi a 1919 , kuma me wannan ya kawo ? An tattara wasu shafaffu kuma suka cika adadi na 144,000 . ( Ru’ya ta Yohanna 14 : 1 - 3 ) Kuma ta wurin shafaffun mabiyan Kristi , Jehovah ya kafa tushe na “ sabuwar duniya , ” na jam’iyyar mutane masu adalci . A shekara ta 1935 , fitar 1 ga Agusta da na 15 ga Agusta na wannan jaridar suna ɗauke da talifofi da suke game da “ taro mai - girma ” da aka ambata a Ru’ya ta Yohanna sura 7 . Shafaffun Kiristoci da ƙwazo suna neman kuma kawo waɗannan ’ yan’uwa masu bauta daga dukan al’ummai , ƙabilai , mutane , da kuma harsuna cikin tarayyarsu . ( Ru’ya ta Yohanna 7 : 9 - 14 ) Saboda wa’azin Mulki da kuma almajirantarwa da shafaffun Kiristoci suke ja - gorarsa , an samu mutane sama da miliyan shida yanzu da suke da begen rai marar matuƙa a aljanna a duniya . 17 , 18 . Ƙila , Dauda ya tuna yadda allolin ƙarya na Masar suka sha kunya sa’ad da Allah ya ceci Isra’ilawa daga bautar Masarawa . Irin aukuwan nan tabbacin daraja da girman Jehovah ne . Alal misali , ƙila ya yi bimbini a kan abin da ya faru sa’ad da Jehovah ya ba Isra’ila Doka . Me zai daɗa sa mu fahimci girman Jehovah ? ( Kubawar Shari’a 4 : 6 - 8 ) Yadda ya faru wa Dauda , karatun Nassosi a kai a kai , yin bimbini sosai , da kuma yin nazarinsu ƙwarai zai daɗa sa mu fahimci girman Jehovah . Kamar yadda muka lura a ayoyi shida na Zabura ta 145 ta ba mu dalilai masu kyau na yabon Jehovah domin abubuwan da suke game da girmansa da ya fi ƙarfin ganewa . [ Inda aka Dauko ] “ Ubangiji . . . mai - yawan [ ƙaunar alheri ] . ” — ZABURA 145 : 8 . Yaya yawan ƙaunar Allah take ? “ ALLAH ƙauna ne . ” Jehovah yana ƙaunar waɗanda suke bauta masa a hanya mai kyau da daɗewa . Yadda Za a San Amintattu na Allah ( 1 Samu’ila 2 : 9 ) Su wanene waɗannan “ masu aminci ” ? Sarki Dauda ya ba da amsar . ( Zabura 145 : 10 ) Kana iya tunanin ta yaya zai yiwu mutane su yi wa Allah albarka . Ana iya sanin amintattu na Jehovah a yadda suke amfani da bakunansu su yi zancen kirki game da shi . Hakika , Mulkin Jehovah ne ! ( Malachi 3 : 16 ) Abin farin ciki ne ƙwarai ga Jehovah sa’ad da amintattunsa suka yi maganar kirki game da shi , yana tuna da su . Mulkinsa madawwami ne ba kamar na ’ yan Adam da ba da daɗewa ba zai shuɗe . Ta haka Jehovah ya cika alkawarinsa na cewa mulkin Dauda zai kahu sosai har abada . — 2 Samu’ila 7 : 12 , 13 ; Luka 1 : 32 , 33 . Amfana Daga Ikon Mallaka na Jehovah 9 , 10 . Hakika , wasu masu mulki suna damuwa da gaske game da lafiyar talakawansu . Wasu suna shan wahalar ciwo ko kuma baƙin cikin rasuwa . A wasu lokatai , kuskuren da amintattun Jehovah suke yi yana sa su ‘ tanƙwara ’ domin sanyin gwiwa . Amma , ko da wane irin gwaji ne ya same su Jehovah a shirye yake ya yi musu ta’aziyya kuma ya ba kowannensu ƙarfi a ruhaniya . Wannan ya haɗa da ba su abinci na gina jiki . Dauda ya ambata cewa “ kowane mai - rai ” za a gamsar da shi . Da ba domin yawan ire - iren tsiron ƙasa da tsiron teku ba , rayukan cikin ruwa , tsuntsaye , da kuma dabbobi ba za su sami iskar sheƙa ko abin ci ba . ( Matta 24 : 45 ) Wannan raguwar shafaffu 144,000 sune ajin bawan a yau . Dukan wannan abinci na ruhaniya albarka ce ga masu bauta ta gaskiya a duniya kewaye . Jehovah Allah ne . Ta wurin tanadin nan , ana iya “ biya ma kowane mai - rai muradinsa ” a wannan aljanna ta ruhaniya na zamani . 16 , 17 . ( a ) Waɗanne misalai ne na abinci na ruhaniya da ke zuwa a lotonsa ? Ka yi la’akari da misalin abinci na ruhaniya da ake samu a lotonsa . A shekarar ce talifi a kan “ Tsaka - Tsaki ” ya fito cikin fitar Hasumiyar Tsaro ta 1 ga Nuwamba . Wannan ya sa gwamnati su yi fushi da ya jawo fāɗa na shekaru shida ɗin . Ban da haka , labarin kasancewa da aminci a lokacin yaƙin ya ci gaba da taimakon mutane su san addini na gaskiya . — Ishaya 2 : 2 - 4 . Abinci na ruhaniya da Jehovah yake tanadinsa ba kawai yana zuwa a kan lokaci ba , amma kuma mai gamsarwa ne . Ko da yake al’ummai suna cikin yaƙi sosai a Yaƙin Duniya na II , an taimaki mutanen Jehovah su mai da hankali ga wani abin da ya fi muhimmanci da nasu ceto . ( Misalai 27 : 11 ) Ba kamar Shaiɗan ba ne da ya tsegunta Jehovah da hanyar sarautarsa , amintattu na Jehovah suna ci gaba da sanarwa a fili : “ Ubangiji mai - adalci ne cikin dukan tasarrufinsa . ” — Zabura 145 : 17 . Wani misalin abinci a lotonsa mai gamsarwa shi ne littafin nan Ka Kusaci Jehovah , da aka fito da shi a ɗarurruwan Taron Gunduma na “ Masu Shelar Mulki da Himma ” da aka yi a shekara ta 2002 - 2003 . Wane lokaci ne na musamman da ke matso kusa , kuma ta yaya za mu bi da shi ? Za ya biya muradin waɗanda ke tsoronsa ; Za ya kuma ji kukarsu , ya cece su . Yanzu fiye da dā shi ne lokaci domin waɗanda suke jin tsoron Jehovah su “ kira gareshi da gaskiya . ” Ta yin haka , muna da zato mai girma na kasance cikin waɗanda za su ɗaukaka Jehovah , su yi masa albarka , su kuma yabe shi “ kowacce rana ” kuma “ har abada abadin . ” • Ta yaya Jehovah yake ‘ gamsar da muradin kowane abu mai - rai ’ ? Jehovah yana tanadin abinci ga “ kowane mai - rai ” Dabbobi : Parque de la Naturaleza de Cabárceno [ Hoto a shafi na 12 ] Maganar Jehovah Rayayyiya Ce Taƙaici Daga Littafin Farawa — na II An tattauna surori 10 na farko da kuma ayoyi 9 na sura 11 , ya haɗa da labarin halitta zuwa hasumiya ta Babel a fitowar Afrilu na wannan jarida . ( Farawa 11 : 10 – 23 : 20 ) Mutuwar matarsa ƙaunatacciya , Saratu , ta sa Ibrahim baƙin ciki sosai . ( Fitowa 12 : 2 , 6 , 7 , 40 , 41 ) Alkawari da aka yi da Ibrahim “ alkawari madawwami ” ne . 15 : 13 — Yaushe ne wahala na shekara 400 da aka annabta zuriyar Abram za su sha ta cika ? Abin da Saraya ta yi ya yi daidai da al’ada na lokacin — cewa ya kamata bakararriya ta ba mai gidanta ƙwarƙwara domin a haifi magaji . Ana auren mace fiye da ɗaya a zuriyar Kayinu . ( Farawa 4 : 17 - 19 ; 16 : 1 - 3 ; 29 : 21 - 28 ) Amma , Jehovah bai yasar da mizani na asali ba na auren mace guda . ( Farawa 2 : 21 , 22 ) Nuhu da ’ ya’yansa maza da aka maimaita wa umurni su ‘ yalwata da ’ ya’ya su kuma mamaye duniya ’ babu shakka sun auri mata ɗaɗɗaya . Lokacin da ya ba da ’ ya’yansa mata , Lutu wataƙila ya fahimci cewa baƙinsa manzanni ne daga Allah , kuma mai yiwuwa ya yi tunani cewa Allah zai iya tsare ’ ya’yansa mata yadda Ya tsare gwaggonsa Saratu a Masar . Jehovah ba ya na’am da jima’i tsakanin dangi ko kuwa yin maye . ( 2 Bitrus 2 : 6 - 8 ) Da yake ’ ya’yan Lutu mata sun sa ya yi maye yana nuna cewa sun sani ba zai yarda ya yi jima’i da su da saninsa ba . Ibrahim ya ba da misali mai kyau na bi da jayayya ! 15 : 5 , 6 . Idan muka gaya wa Jehovah zuciyarmu cikin addu’a , muka amince da tabbacinsa cikin Littafi Mai Tsarki , muka yi masa biyayya , bangaskiyarmu za ta yi ƙarfi . Jehovah bai zartar da hukuncinsa ba a kan Amoriyawa ( ko , Kan’aniyawa ) har tsara huɗu . Me ya sa ? Domin shi Allah ne mai haƙuri . Ya jira har sai babu begen za su yi gyara . ( Farawa 24 : 1 – 36 : 43 ) Damuwar Yakubu game da samun matsayin ɗan fari da kuma kokawa dukan dare da mala’ika don ya sami albarka ya nuna da gaske yana daraja abubuwa na ruhaniya . An Ba da Amsar Tambayoyi na Nassi : ( Farawa 46 : 34 ) Me ya sa ? 44 : 5 — Yusufu da gaske ya yi amfani da kōfi domin ya yi ishara ? Sandar mai mulki doguwa ce da ke nuna ikonsa na ba da umurni . Darussa da Za Mu Koya : Labari game da rayuwarsu , da ke cikin littafin Farawa , yana ƙarfafa bangaskiya kuma ya koya mana darussa da yawa masu amfani . Kana yin haka ? ( Luka 11 : 1 ) Me ya jawo wannan roƙon ? Yahudawa suna addu’a a kai a kai kuma suna hakan a bautarsu . Saboda haka , almajirin ba roƙo yake yi a koya masa abin da bai sani ba ko kuma bai taɓa yi ba ne . ( Matta 6 : 9 - 13 ) Mai yiwuwa , wannan almajirin ba ya wajen a lokacin , shi ya sa Yesu ya maimaita muhimman darussa na wannan addu’ar misali . Ta ƙunshi roƙo bakwai , guda uku game da nufe - nufen Allah ne , huɗu kuma game da bukatunmu na ruhaniya da na zahiri . Menene yake nufi mu kira Jehovah “ Ubanmu ” ? A somawa , Yesu ya nuna cewa ya kamata addu’armu ta nuna dangantaka ta kurkusa da Jehovah kuma ta ladabi . ( Ishaya 64 : 8 ; Ayukan Manzanni 17 : 24 , 28 ) Kiristoci da aka shafa da ruhu sun zama “ ’ ya’yan Allah , ” kuma gare shi suna “ kira , Abba , Uba . ” Ƙaunar Sunan Jehovah ( Farawa 3 : 1 - 6 ) Bugu da ƙari , tun tawaye na farko , ana zargin sunan Jehovah ta wurin ayyuka da ba sa daraja shi da koyarwa na waɗanda suke da’awa suna wakiltansa . 7 , 8 . ( a ) Menene Mulkin da Yesu ya koya mana mu yi addu’arsa ? Roƙo na biyu cikin addu’ar misali shi ne : “ Mulkinka shi zo . ” ( Daniel 7 : 13 , 14 , 18 , 27 ) Wannan kwatanci ne da ya dace na gwamnatin samaniya da Kristi ya koya wa mabiyansu su yi addu’a dominsa . A cikin addu’arsa ta misali , Kristi ya koya mana mu yi addu’a Mulkin Allah ya zo . Babu shakka . Annabcin Daniel ya ce : “ Sarautarsa kuwa ba za a bar ma wata al’umma ba ; amma za ya farfashe dukan waɗannan mulkoki ya cinye su , shi kuwa za ya tsaya har abada . ” — Daniel 2 : 44 . ( Ru’ya ta Yohanna 22 : 20 ) Hakika , bari Yesu ya zo ya tsarkake sunan Jehovah kuma ya kunita ikon mallakarsa , don kalmomin mai Zabura ya zama gaskiya : “ Domin su sani kai , wanda sunanka Jehovah ne , kai kaɗai ne Maɗaukaki bisa dukan duniya . ” — Zabura 83 : 18 . 11 , 12 . ( a ) Menene muke roƙonsa sa’ad da muka yi addu’a a yi nufin Allah “ cikin duniya , kamar yadda ake yinsa cikin sama ” ? ( Ru’ya ta Yohanna 4 : 11 ) Jehovah yana da dalilin da ya sa ya halicci “ abubuwan da ke cikin sammai , da abubuwan da ke bisa duniya . ” Nufin Jehovah a Sama Littafin Misalai ya kwatanta Ɗan Allah na farko da hikima . Ya nuna cewa shekaru aru aru , Ɗan Allah makaɗaici “ kullum [ yana ] farinciki a gabansa , ” yana farin cikin yin nufin Ubansa . Mu karanta : “ Ubangiji ya kafa kursiyinsa a cikin sammai ; mulkinsa kuwa yana bisa kowa . Ku albarkaci Ubangiji , ku rundunarsa duka ; Ku masu - hidima nasa , waɗanda ke aika yardarsa . Ya hure annabi Ishaya ya rubuta : “ Hakanan Ubangiji ya faɗi , shi wanda ya halicci sammai ; shi ne Allah ; mai - sifanta duniya mai - yinta kuma ; shi ya kafa ta , ya halicce ta ba wofi ba , ya kamanta ta domin wurin zama ; ni ne Ubangiji ; babu wani kuma . ” 18 , 19 . ( a ) Menene dole za a yi kafin a yi nufin Allah sosai a duniya ? ( Ru’ya ta Yohanna 11 : 18 ; 18 : 21 ; 19 : 1 , 2 , 11 - 18 ) Za a kunita ikon mallakar Jehovah kuma a tsarkake sunansa . Abin da ka ke so , a yi shi , cikin duniya , kamar yadda a ke yinsa cikin sama . ” — Matta 6 : 9 , 10 . Jehovah Yana Biyan Bukatunmu Na Kullum Na farko , ya tuna mana cewa Jehovah ne Mai Tanadi Mai Girma . ( 1 Korinthiyawa 3 : 7 ) Abin da muke ci da kuma sha kyauta ce daga Allah . ( Ayukan Manzanni 14 : 17 ) Roƙonsa ya ba mu bukatunmu na kullum yana nuna masa cewa muna godiya ga waɗannan tanadi . Yesu ya daɗa cewa : “ Kada ku yi alhini fa , kuna cewa , Me za mu ci ? Addu’armu don abincin yini ya kamata ta tuna mana bukatarmu ta abincin ruhaniya na kullum . Ko da yana jin yunwa sosai bayan ya yi azumi na dogon lokaci , Yesu ya tsayayya wa jarabar Shaiɗan cewa ya mai da duwatsu zuwa abinci , da ya ce : “ An rubuta , ba da abinci kaɗai ba mutum za ya rayu , amma da kowacce magana da ke fitowa daga bakin Allah . ” ( Kubawar Shari’a 8 : 3 ) Yadda Jehovah ya yi tanadin manna ya ba Isra’ilawa ba kawai abinci na zahiri ba amma ya kuma koya musu darussa ta ruhaniya . Haka nan ma muna bukatar mu ci abincin ruhaniya na kullum da Jehovah yake tanadinsa ta wurin Ɗansa . ( Filibbiyawa 4 : 7 ) Amma addu’ar misali na Yesu ya ƙara koya mana game da abin da dole mu yi a gafarta mana zunubanmu . 9 , 10 . ( a ) Wane bayani Yesu ya daɗa ga addu’ar misali , menene wannan ya nanata ? ( b ) Yaya Yesu ya ƙara kwatanta bukatar mu gafarta ? Roƙon cewa “ Ka gafarta mana basussuwanmu , kamar yadda mu kuma mun gafarta ma mabartanmu , ” shi ne sashen addu’ar misali da Yesu ya yi bayani a kai . ( Kolossiyawa 3 : 12 - 14 ) Dukan waɗannan suna cikin addu’ar misali da Yesu ya koya mana : “ Ka gafarta mana basussuwanmu , kamar yadda mu kuma mun gafarta ma mabartanmu . ” ( Matta 6 : 13 ) Yesu cewa yake mu gaya wa Jehovah kada ya jarabe mu ne ? ( Yaƙub 1 : 13 ) Ƙari ga haka , mai Zabura ya rubuta : “ Idan kai , ya Ubangiji , za ka ƙididdiga laifofi , wa za ya tsaya , ya Ubangiji ? ” ( 2 Korinthiyawa 2 : 11 ) Muna addu’a mu kasance cikin “ sitirar Maɗaukaki , ” muna samun kāriya ta ruhaniya da aka yi alkawarinsa wa waɗanda suke amince da ikon mallakar Jehovah a dukan abubuwa da suke yi . — Zabura 91 : 1 - 3 . “ Ka Cece Mu Daga Mugun ” Me ya sa ya fi muhimmanci yanzu mu yi addu’a a cece mu daga mugun ? Damuwarmu ta musamman ya kamata ya zama tsarkake suna mai girma kuma mai tsarki na Jehovah . Begenmu na rai har abada cikin aljanna a duniya ya dangana ga tsarkake sunan Jehovah kuma amince da ikon mallakarsa na adalci a dukan sararin samaniya . Shaiɗan ya sani sarai cewa “ sauran zarafinsa kaɗan ne , ” da zai yi “ hasala mai - girma ” a duniya , musamman a kan bayin Jehovah masu aminci . ( Matta 24 : 3 , 29 - 31 ) Yayin da muke ganin waɗannan suna faruwa , begenmu na ceto zai zama da gaske . Gajeriyar addu’ar misali da Yesu ya koya wa almajiransa ta yi mana ja - gora ga abin da za mu yi roƙonsa cikin addu’o’inmu yayin da ƙarshen yana kurkusa . Littafin nan The Jerome Biblical Commentary ya ce : “ Yabo ga Allah . . . ba ya cikin yawancin tabbataccen [ rubutun hannu ] . ” • Ka bayyana addu’ar “ ka gafarta mana basussuwanmu , kamar yadda mu kuma mun gafarta ma mabartanmu . ” • Me ya sa muke bukatar mu yi addu’a a “ cece mu daga Mugun ” ? Yana da muhimmanci kuma mu lura da cin gaba da aka yi a samun ilimi , sufuri , da kuma ’ yancin ’ yan Adam , dukan waɗannan sun kyautata rayuwar mutane miliyoyi . Ko yaya dai , za ka yarda da abin da manzo Bulus ya rubuta da daɗewa : “ Ƙa’idar duniyan nan tana shuɗewa . ” — 1 Korinthiyawa 7 : 31 . Ba haka yake a yau ba , domin tafarkin tarihi zai iya canja da zarar an kashe wani sananne ! ( Yohanna 17 : 16 ) Maimako , suna ɗokin su ga abubuwa da suke nuna cewa wasan kwaikwayon ya kusan ƙarewa — na bala’i kuwa — domin sun sani cewa wannan zamani dole ya kai ƙarshensa kafin Jehovah ya kawo sabuwar duniya ta adalci da ake jira da daɗewa . * Saboda haka , bari mu bincika tabbaci biyu da ya nuna cewa muna zama a lokaci na ƙarshe kuma cewa sabuwar duniya ta kusa . Yaushe ne “ zamanan Al’ummai ” zai ƙare kuma Mulkin Allah ya soma sarauta ? Suka fahimta kuma cewa shekara ta 1914 ce somawar ƙarshen wannan zamani . Tun da yake Jehovah ya yi amfani da Sarki Nebuchadnezzar na Babila ya halaka Urushalima a somawar “ zamanan , ” a shekara ta 607 K.Z . , Ya bayyana wa wannan sarkin cewa al’ummai za su ci gaba da sarauta , ba zai sa hannu ba na lokatai bakwai na alama . Saboda haka , tsawon lokatai bakwai dole ya zama ninki biyu , ko kuma kwanaki 2,520 . Ƙarshensa ke nan ? ( Ezekiel 4 : 6 ) Saboda haka , lokatai bakwan za su zama tsawon shekaru 2,520 ne . Dokta Jorge A . Kai ma haka ka gani ? Ta yaya Littafi Mai Tsarki ya wayar da mu game da dalilin da ya sa yanayin duniya ke daɗa muni tun shekara ta 1914 ? Waɗanne ƙoƙarce - ƙoƙarce ake yi don a kawo salama a zamaninmu ? Yana iya ɗan shure ta . Halaka mai zuwa zai kasance da ban tsoro ga Kiristoci masu aminci da suke kallo . Domin “ miyagun kwanaki ne . ” Yaya sanin cewa halaka na jiran dukan duniya ya kamata ta shafe mu ? Manzo Bitrus ya rubuta don amfaninmu : “ Da shi ke fa dukan waɗannan abu za su narke hakanan , waɗanne irin mutane ya kamata ku zama cikin tasarrufi mai - tsarki da ibada kuma ? ” Ko da muna zama kuma muna aiki a duniya , ya kamata mu yi biyayya da gargaɗi mai kyau na kada muna cika moran duniya . Wannan duniya ba za ta yi nasara a neman maganin matsalolinta ba . Babu abin da za su kasance cikin kabarbaru , kuma mutane biliyoyi da za su tashi daga matattu — ƙarin ’ yan wasa za su kasance cikin duniya . Za a yi farin ciki da dukan tsara za su sake haɗuwa da juna da kuma sa’ad da ƙaunatattu da suka rabu da daɗewa za su rungumi juna da dukan zuciyarsu ! [ Hasiya ] A wani waje dabam , Bulus ya ce Kiristoci shafaffu “ abin kallo [ ne ] ga duniya , da mala’iku , da mutane kuma . ” — 1 Korinthiyawa 4 : 9 . Alal misali , idan kana son ka san “ sarkin arewa ” da aka ambata a Daniel 11 : 40 , 44 , 45 , ka duba littafin nan Pay Attention to Daniel’s Prophecy , shafofi 280 - 281 . • Ta yaya kalmomin Bulus cewa “ ƙa’idar duniyan nan tana shuɗewa ” ya kasance gaskiya a zamaninmu ? Idan za ka so ƙarin bayani ko kuma za ka so wani ya zo gidanka yana nazari da kai , don Allah ka rubuta wa Shaidun Jehovah P.M.B . 1090 , Benin City 300001 , Edo State , Nigeria , ko kuma zuwa ga adireshi da ya dace a shafi na 2 . “ Ka kiyaye zuciyarka , gaba da dukan abin da kake kiyayewa , gama daga cikinta mafitan rai suke . ” — MISALAI 4 : 23 . AWASU ƙasashe ana ɗaukan zane da tamani . Ta haka , suna ɓata ɗabi’arsu domin ’ yar lada . Waɗansu sun ɓata tsabtar ɗabi’arsu don jin daɗin jima’i na ɗan lokaci . Ka Kiyaye Zuciyarka Ba zuciya ta zahiri ba ce . Littafi Mai Tsarki ya ce : ‘ Za ka ƙaunaci Ubangiji Allahnka da dukan zuciyarka , da dukan ranka , da dukan ƙarfinka . ’ Kalmar Allah ta ce : “ Wanda ya dogara ga zuciyar kansa wawa ne : Amma wanda ya taka a hankali za a cece shi . ” ( b ) Ta yaya muka sani cewa mutane ajizai za su iya nuna tsarkaka ta Jehovah ? Hanya ɗaya da za mu iya yin haka ita ce mu yi tunanin darajar tsabtarmu ta ɗabi’a . Gaskiya kam , Littafi Mai Tsarki ya ce , “ Mai - Tsarki ne Ubangiji . ” ( 1 Bitrus 1 : 16 ) Hakika , muna iya kwaikwayon tsarkaka na Jehovah ; za mu iya zama masu tsabta a gabansa , idan mun riƙe tsabtarmu ta ɗabi’a . Idan mun ƙi ayyuka marasa tsabta , ayyuka na ƙazanta , za mu iya samun bege da gata mai girma — na kasance da hali mai kyau na Allah Mai Girma Duka ! ( Afisawa 5 : 1 ) Kada mu yi zaton cewa ba zai yiwu ba , domin Jehovah mai hikima ne kuma Ubangiji da yake da sanin ya kamata wanda ba ya bukatan abin da ya fi ƙarfinmu . Ballantana ma , sun nuna mana ƙauna da ba za mu iya biyansu ba . ( a ) Ta yaya za mu kiyaye zuciyarmu ta alama ? ( Afisawa 5 : 3 ) Don mu kiyaye zuciyarmu , akwai wasu haɗari masu tsanani da dole mu guje musu . Bulus ya ce : “ Ku guje ma fasikanci . ” Idan muka yi banza da wannan gargaɗi , zai kasance da sauƙi mu soma lalata kuma mu yi rashin tagomashin Allah . Amma , a ’ yan mintoci , ta ga yaron yana wasa ya kai kusa da taɓon . ( Romawa 1 : 26 , 27 ) Hotunan tsirarun mutane sun cika jaridu , littattafai , bidiyo , da kuma Intane . ( Misalai 6 : 27 ) Bari mu koya daga Ayuba mai aminci , wanda ya yi alkawari — wato , yarjejeniya — da idanunsa , domin kada ya kalli abin da zai jarabce shi ga yin mugunta . Ta yaya Kiristoci za su “ guje ma fasikanci ” a lokacin zawarci ? Kiristoci da suke zawarci da waɗanda ba sa bauta wa Jehovah suna iya fuskantar ƙarin matsaloli . Waɗanda suke ƙaunar Jehovah kuma suke biyayya da mizanansa na tsabtar ɗabi’a ne kaɗai ya kamata Kiristoci su yi abokantaka da su . 14 , 15 . ( a ) Wane irin mugun ra’ayi ne wasu suke da shi game da ma’anar “ fasikanci ” ? Wasu a duniya ta yau ba su san ainihin ma’anar “ fasikanci ” ba . Guje wa ɗaukan ciki ba tare da aure ba ba ɗaya ba ne da riƙe tsabtar ɗabi’a , kuma ba iyakar ainihin ma’anar “ fasikanci ” ba ke nan . Ka Kauce wa Haɗarin Kwarkwasa Mecece kwarkwasa , kuma ta yaya za a iya sarrafa matsalar ? An ba da ma’anar kwarkwasa haka : nuna soyayya ga wani ba tare da niyyar aurensa ba . ( Misalai 30 : 18 , 19 ) Saboda haka , doka ba za ta iya sarrafa al’amarin ba . Idan haka ne , muna tunanin irin azaba da muke ganawa kuwa ? Saboda wannan , soyayya ta kai tsotsuwar zuciya da ke jawo dangantaka da take lalace aure . Yaya ya kamata ra’ayinmu ya kasance game da tsabtar ɗabi’a ? • Mecece tsabtar ɗabi’a , kuma me ya sa take da muhimmanci ? [ Hoto a shafi na 9 ] Me ya sa ? Waɗannan misalai sun cika labarai — ’ yan siyasa suna ƙarya game da abin da suke yi , ’ yan akanta da lauyoyi suna ƙara kuɗinsu , masu talla suna ruɗin masu ciniki , masu kai kara suna cucin kamfanonin inshora , kaɗan kawai ke nan cikinsu . ( 2 Timothawus 3 : 1 , 13 ) Mu Kiristoci , muna bukatar mu kasance a faɗake game da ra’ayin ruɗu da zai iya sa mu bijire daga gaskiya . Manzo Yohanna ya rubuta cewa “ duniya duka kuwa tana kwance cikin Shaiɗan . ” ( 1 Yohanna 5 : 19 ) “ Shaiɗan ” shi ne mugun . Yesu ya faɗa game da shi haka : “ Ba ya tsaya a kan gaskiya ba , domin babu gaskiya a cikinsa . A cikin wannan kwanaki na ƙarshe , Shaiɗan yana daɗa ƙoƙarinsa . ( Matta 13 : 36 - 39 ) ’ Yan ridda suna iya da’awar suna bauta wa Jehovah kuma cewa sun gaskata Littafi Mai Tsarki , amma suna ƙi da ƙungiyarsa ta duniya . Wasu ma suna koma son koyarwa ta “ Babila Babba , ” daular duniya na addinin ƙarya . Da yawansu ba sa son su bi imanin da suka yi a dā ba game da gaskiya . Waɗanne hanyoyi ’ yan ridda suke amfani da su su cim ma nufinsu ? ( Matta 5 : 11 , Today’s English Version ) Irin waɗannan ’ yan adawa za su yi ƙarya da niyyar su ruɗi wasu . Har ila kuma , mun tabbata cewa saninmu game da ƙudurin Allah ba cikakke ba ne ; an yi gyara a fahiminmu na shekaru yanzu . Kiristoci masu aminci sun so su jira Jehovah domin irin gyaran nan . Me ya sa mutane ajizai suke da nufin su ruɗi kansu ? ( 1 Samu’ila 15 : 13 - 15 , 20 , 21 ) Zuciyarmu mai rikici ma za ta nemi hujjar wasu halaye . Yana da sauƙi mu tabbatar da kanmu cewa za mu iya kallon nishaɗi marasa kyau ba tare da lahani ba . Idan za mu guje wa ruɗin kanmu , da akwai wasu shawarwari masu taimakawa da muke bukatar mu tuna da su . Ka saurari wasu . ( Zabura 1 : 2 ) Yin haka zai taimake ka ka tsare tunaninka , halaye , da yadda kake ji su jitu da ƙa’idodin ibada . 15 , 16 . ( a ) A ƙoƙarinsa don ya ruɗe mu , waɗanne ƙaryace - ƙaryace Shaiɗan yake amfani da su ? ( b ) Ta yaya za mu guje kada a ruɗe mu da waɗannan ƙaryace - ƙaryace ? ( 2 Timothawus 3 : 1 - 5 ) Shaiɗan yana ƙarfafa ra’ayin cewa babu wani lahani a yin rayuwa ta lalata , ko da yake ma masu biɗan annashuwa suna shan mugun sakamako . ( Misalai 24 : 10 ) Saboda haka , yana ƙarfafa ƙaryar cewa ba mu da daraja a gaban Allah . 19 , 20 . ( a ) Me ya sa yake da muhimmanci ka fahimci kuma ƙi ƙaryar Shaiɗan na cewa Jehovah ba ya ƙaunarka ? ( b ) Ta yaya wani mai kula mai ziyara ya taimaki wasu da suka raunana ? Idan ka sani wani yana ƙarya za ka iya tsare kanka don kada ya ruɗe ka . Sai mutumin ya ce , ‘ A’a , sam ! ’ A ƙarshen wannan kwanaki na ƙarshe , da zaton cewa Shaiɗan zai ci gaba da ƙaryace - ƙaryace da kuma ruɗu . ( Matta 24 : 45 ) Gargaɗin da ake mana domin mu kasance da shiri ne . — 2 Korinthiyawa 2 : 11 . Bari mu gane kuma mu ƙi dukan ƙaryace - ƙaryacen Shaiɗan . “ MUTANE a Britaniya har ila sun yi imani da Allah amma ba sa son su ba da kansu ga Kristi , ” in ji Stephen Tirwomwe , limami a Uganda . Domin suna baƙin ciki cewa sun kasa yin canje - canje cikin cocinsu , ’ yan mishan ɗin sun daina bin al’adunsu kuma suka soma tarayya da shugabannin Asiya da Afirka don su kawo hidimar addini wa Amirka . ” Yanzu yanayin ya canja . “ Cibiyar [ Kiristanci ] ya canja in ji Andrew Walls , darekta da ya kafa Centre for the Study of Christianity [ Ƙungiyar Nazarin Kiristanci ] a Ƙasashe da Ba na Turai ba . A shekara ta 1900 , kashi 80 bisa ɗari na waɗanda suke da’awa su Kiristoci ne daga Turai suke , ko kuma ’ yan Amirka ta Arewa ne . Labarai na kwanan bayan nan ya ce : “ Cocin katolika a Turai suna ɗaukan firistoci daga Philippines da Indiya , ” kuma “ ɗaya cikin firistoci shida da suke hidima a cocin Katolika na Amirka an ɗauko su ne daga wata ƙasa . ” Wani marubuci ya ce : “ Aikin mishan na Kirista ya koma baya . ” Ƙarin Tabbaci na Yin Arangama “ A Scotland , Kiristoci ƙasa da kashi 10 bisa ɗari suna zuwan coci a kai a kai , ” in ji wata jaridar labarai . Kalilan ne a Faransa da Jamus suke zuwan coci . Sa’ad da aka yi bincike , “ misalin mutane kashi 40 bisa ɗari na ’ yan Amirka da kuma ’ yan Canada kashi 20 bisa ɗari suka ce suna zuwan coci a kai a kai , ” in ji wani labari . Da yake halin tallafa wa coci ya ci gaba da canjawa daga nahiya ta arewa zuwa nahiya ta kudu , ana daɗa samun dalilin arangama a nan gaba . Domin waɗannan halaye , Walls ya ce batu na gaggawa shi ne “ yadda Kiristoci a Afirka , Asiya , Latin American , da Amirka ta Arewa da kuma Turai za su iya zama tare a coci ɗaya , suna imani ɗaya . ” Me kake tsammani ? Wannan coci na dā yanzu kantin cin abinci ne da ake kaɗe - kaɗe HIDIMAR Yesu Kristi ta shafi duniya sosai a ƙarni na farko . Saboda haka , ba abin mamaki ba ne cewa duk da hamayya ta addini da na siyasa mai tsanani , almajiran Yesu sun yaɗa saƙonsa da sauri . ( Kolossiyawa 1 : 23 ) Gaskiya da Yesu ya koyar ya wayar da zukatan mutane masu tawali’u da masu zuciyar kirki a dukan Daular Roma . — Afisawa 1 : 17 , 18 Ta yaya dukan waɗannan sababbin almajirai daga yanayi dabam dabam na tattalin arziki , al’adu , yare da kuma addini suka kasance da haɗin kai cikin “ imani ɗaya ” yadda manzo Bulus ya faɗa ? Tushen Haɗin Kai na Kirista Ya ce : “ Domin wannan an haife ni , domin wannan kuma na zo cikin duniya , domin in bada shaida ga gaskiya . Wannan ruhu kuma zai ba da ’ ya’yan ruhu , kamar su ƙauna , farin ciki , da kuma salama , da za su kawo haɗin kai tsakaninsu . — Ayukan Manzanni 15 : 28 ; Galatiyawa 5 : 22 , 23 . ( Yohanna 4 : 23 , 24 ) Duk da haka , coci a yau ba su da haɗin kai . Imaninsu daga Kalmar Allah ce . ( Yohanna 17 : 17 ) Wani firist na wani yanki a Belgium ya rubuta game da su : “ Abu ɗaya da za mu koya daga wurinsu [ Shaidun Jehovah ] shi ne niyyarsu na saurara ga Kalmar Allah da kuma gaba gaɗinsu su yi wa’azi game da kalmar . ” Mashaidin bai goyi bayan rukunin ba , bai kuma ɗaukaka wani ra’ayin siyasa ba . Yaya ta ji ? A Waɗanne Hanyoyi ne Bayin Allah Suke Kamar Itatuwa ? DA YAKE maganar mutum da yake farin ciki a ƙa’idodin Littafi Mai Tsarki kuma yana amfani da su a rayuwarsa , mai Zabura ya ce : “ Za ya zama kamar itacen da aka dasa a magudanan ruwaye , wanda yana bada ’ ya’yansa a cikin kwanakinsa ; ganyensa ba ya yi yaushi ba ; kuma cikin iyakar abin da ya ke yi za shi yi albarka . ” Haka nan ma , itatuwan kuka na Afirka ta tsakiya suna rayuwa na shekara aru - aru , kuma an ce wata bishiyar fayin ( bristlecone pine ) a California ta yi rayuwa na shekaru 4,600 . A cikin daji , itatuwa da suka yi girma sosai sau da yawa suna da amfani ga mahallinsu . ( Kolossiyawa 2 : 6 , 7 ) Hakika , Kiristoci za su iya dage cikin bangaskiyarsu idan sun dasu ƙwarai cikin Kristi yadda itace yake tsaye sosai a ƙasa da saiwarsa mai ƙarfi . — 1 Bitrus 2 : 21 . ( Galatiyawa 6 : 2 ) Kiristoci masu aminci da suka ƙware da suke da saiwoyi na ruhaniya masu zurfi suna taimakon ’ yan’uwa sababbi su kasance da ƙarfi cikin bangaskiya , har lokacin da suke fuskantar hamayya mai kama da hadari . Abin farin ciki ne cewa dukan bayin Allah suna da begen ganin cikar alkawarin da ke cikin Ishaya 65 : 22 , wanda ya ce : “ Kamar yadda kwanakin itace su ke , hakanan kwanakin mutanena za su zama . ” Godo - Foto Me ya sa yake da muhimmanci mu riƙa samun abinci na ruhaniya a yau a kai a kai ? Lallai zato ne na ban razana ! — Matta 24 : 3 , 7 , 8 , 15 - 22 ; Luka 21 : 10 , 11 . Tun shekara ta 1914 , yawancin fannoni na annabcin Yesu sun cika . ’ Yan Adam suna shan “ wahala ” sosai . Wane shiri Yesu ya yi don mu sami ‘ abinci a lotonsa ’ ? Me ya sa ? Ka bayyana abin da ya sa furcin nan “ bawan nan mai - aminci , mai - hikima ” ba ya nufin kowanne Kirista . Zai yi kyau a kammala cewa Yesu yana maganar rukunin Kiristoci , cewa sune “ bawan nan mai - aminci , mai - hikima . ” Zai yiwu a ce wannan yana nufin haɗaɗɗen bawa ? Duk da haka , al’ummar Isra’ila za ta wakilci ikon mallakar Jehovah kuma tana yabonsa tsakanin al’ummai . Saboda haka , furcin nan “ bawan nan mai - aminci , mai - hikima ” yana nuni ga dukan waɗanda suke cikin wannan al’umma ta ruhaniya da aka shafe su da suke da rai a duniya daga shekara ta 33 A.Z . , har zuwa yanzu , yadda kowanne Ba’isra’ile da yake da rai daga shekara ta 1513 K.Z . , har zuwa Fentakos na shekara ta 33 A.Z . , yake cikin rukunin bara kafin Kiristanci . Domin haka , iyalin gidan su ma shafaffun Kiristoci ne , da ake ɗaukansu mutane ɗaɗɗaya ba rukuni ba . 10 , 11 . Kalmomin Yesu da ke rubuce a Markus 13 : 34 ya bayyana wannan sarai . Saboda haka , kowanne cikin rukunin bawan ya samu aiki — ya ƙara iyalin gidan Kristi ta duniya . ( 1 Bitrus 4 : 10 ) Saboda haka , waɗannan shafaffu suna da hakkin su yi wa juna hidima su kuma yi amfani da kyauta da Allah ya ba su . Amma , kowanne cikin rukunin bawan zai iya taimako a wata hanya ga ƙaruwar al’umma ta ruhaniya . ( 1 Timothawus 3 : 1 - 7 ; Titus 1 : 6 - 9 ) Da haka waɗannan maza shafaffu suna da zarafin taimako a ƙaruwar al’ummar a hanya ta musamman . Mata Kiristoci shafaffu ba su yi tsayayya ba cewa maza Kiristoci ne kaɗai suke aikin koyarwa cikin ikilisiya . ’ Yan’uwa mata shafaffu masu himma a yau suna nuna irin wannan halin tawali’u , ko dattawan shafaffu ne ko ba shafaffu ba . Menene ɗaya cikin ainihin tushen abinci na ruhaniya a ƙarni na farko , su waye ne suka yi ja - gorar ba da abincin ? Ta haka , wakilan bawan suka rarraba abinci na ruhaniya mai kyau ga sahihan Kiristoci . 16 , 17 . Yau kuma fa ? Sa’ad da bayyanuwar Yesu ya soma a shekara ta 1914 , ya sami rukunin Kiristoci shafaffu da suke ba da abinci a lotonsa da aminci ? Ta haka , masu karatu dubbai suka ji saƙon Kalmar Allah a lokaci ɗaya . Ƙari ga haka , an shirya tsarin ayyuka na sa’o’i takwas da ya haɗa da hotuna da kuma majigi mai motsi . Hakki mai girma yanzu na jiran bawan nan . Domin abin da Ubangijin yake da shi ya ƙaru . Alal misali , shekara ashirin bayan da aka naɗa Kristi a shekara ta 1914 , aka gano “ taro mai - girma ” na “ waɗansu tumaki . ” ( Matta 25 : 1 - 30 ) An ta da marmarinmu ! Me Kake Tsammani ? • Su wanene suka taimaka wajen ƙara abin da Ubangiji yake da shi a shekarun bayan nan , kuma ta yaya ? “ Lokaci ya yi da shari’a za ta faru a kan gidan Allah . ” — 1 BITRUS 4 : 17 . Menene Yesu ya gani sa’ad da ya bincika “ bawan ” ? Hakika , “ mugun bawan ” ya fito daga waɗanda suke cikin bawan nan mai aminci dā . * Ta yaya ? Domin wannan da wasu abubuwa da suka taso , mutane da yawa suka yi sanyin gwiwa kuma kalilan suka yi baƙin ciki . An san cewa waɗannan Kiristoci na dā sune “ mugun bawan , ” kuma Yesu ya yi musu horo “ ƙwarai . ” ( Matta 8 : 12 ) Tun waɗancan lokaci na farko , shafaffu kalilan sun nuna irin wannan mugun halin , suna tarayya da “ mugun bawan . ” Duk da haka , an yi wa bawan nan mai - aminci , mai - hikima irin wannan gwaji na “ mugun bawan . ” Saboda haka , sun zama “ jigon gaskiya da ƙarfinta ” a waɗannan lokacin hargitsi na “ kwanaki na ƙarshe . ” — 1 Timothawus 3 : 15 ; 2 Timothawus 3 : 1 . Sa’annan a shekara ta 1919 abin da ba a yi tsammaninsa ba ya faru . ( Matta 25 : 8 ) Idan babu mai , fitilun ba za su ba da haske ba . Saboda haka , sa’ad da kiran su ba da haske ya zo , suna shirye . — 2 Timothawus 4 : 2 ; Ibraniyawa 10 : 24 , 25 . A cikin almarar Yesu , menene budurwoyi masu hikima suka ce ? Aka iske su da aminci a lokacin bincike . Daga baya kuma waɗancan budurwoyi suka zo , suka ce , Ubangiji , Ubangiji , ka buɗe mana . Amma ya amsa , ya ce , Hakika , ina ce muku , Ban san ku ba . ” Lallai abin baƙin ciki ne ! Ya ce : “ Yana kama da mutum , da za shi wata ƙasa , ya kira bayinsa , ya damƙa musu dukiyarsa . ( Matta 25 : 14 , 15 ) Yesu ne mutumin cikin almarar , wanda ya tafi “ wata ƙasa ” sa’ad da ya hau sama a shekara ta 33 A.Z . Amma kafin ya haura , Yesu ya ba da “ dukiyarsa ” ga almajiransa masu aminci . Ta yaya ? ( b ) Waɗanne sababbin zarafi na yin “ ciniki ” aka ba wa masu aminci ? Almarar ta ci gaba : “ Ananan bayan da aka jima , ubangijin waɗannan bayi ya zo , ya yi lissafi da su . ” ( 1 Bitrus 4 : 17 ; Malachi 3 : 1 ) Lokaci ya yi da za a yi lissafi . Daga shekara ta 33 A.Z . , zuwa gaba , har shekaru kafin shekara ta 1914 , mutane da yawa suna aiki tuƙuru suna “ ciniki ” da Yesu ya sa su yi . ( Ru’ya ta Yohanna 14 : 6 , 7 , 14 - 16 ) Ya kamata a nemi waɗanda suke cikin rukunin alkama na ƙarshe kuma a tattara “ taro mai - girma ” na waɗansu tumaki . — Ru’ya ta Yohanna 7 : 9 ; Matta 13 : 24 - 30 . Ta yaya Kiristoci shafaffu masu aminci suka ‘ shiga cikin farin zuciyar ubangijinsu ’ ? Me ya sa ba a iske wasu da aminci ba a lokacin bincike , kuma da wane sakamako ? Abin baƙin ciki , ba a iske wasu da aminci ba a lokacin bincike . Kafin shekara ta 1914 ba su gaya wa mutane begensu ba da ƙwazo , kuma ba sa son su soma a shekara ta 1919 . Me Yesu ya yi game da rashin hankalinsu ? Ko kaɗan . Taro mai girma na waɗansu tumaki sun yi koyi da ’ yan’uwansu shafaffu . Sun sani cewa iliminsu game da nufe - nufen Allah yana kawo hakki mai girma . Suna bari haskensu ya haskaka , suna sa hannu a aikin wa’azi da koyarwa da haka suna ‘ yin ciniki ’ tare da ’ yan’uwansu shafaffu . Dole su ba da lissafi a yadda ake gudanar da dukiyar Ubangiji a duniya . Ko da su kalilan ne , ba za su ba wa taro mai girma hakkinsu ba . Waɗannan sun san cewa ’ yan’uwansu shafaffu suna da hakki kuma gata ce a gare su yi aiki a ƙarƙashin ja - gorarsu . Saboda haka , bari dukanmu mu yi biyayya da kalmomin Yesu : “ Ku yi tsaro fa , gama ba ku san rana ko sa’a ba . ” — Matta 25 : 13 . Don wani tattaunawa na almarar Yesu , ka duba littafin nan Worldwide Security Under the “ Prince of Peace , ” shafi na 5 da 6 , da kuma Hasumiyar Tsaro na 1 ga Mayu , 1999 , shafafi 26 - 30 da Shaidun Jehovah suka buga . • Me ya sa wasu Kiristoci shafaffu suka koyi halin “ mugun bawan nan ” ? • Ta yaya za mu nuna cewa muna da hikima ta ruhaniya ? [ Akwati a shafi na 28 ] Ba ya bukatar ya tashi a zahiri don ya ‘ zo ’ ba . Da haka , a shekara ta 1914 ya ‘ zo ’ don ya soma bayyanuwarsa na Sarki da aka naɗa . [ Hoto a shafi na 29 ] [ Hoto a shafi na 29 ] ANA shelar sunan Jehovah da nufe - nufensa a dukan duniya . Alal misali , manzo Bulus ya aririce ɗan’uwansa Timothawus Kirista mai kula : “ Ka yi aikin mai - bishara , ka cika hidimarka . ” Menene Filibbus mai bishara ya shaida ? Yana cikin “ mutum bakwai . . . waɗanda a ke shaidarsu , cike da Ruhu Mai - tsarki da hikima kuma ” da aka zaɓa ya riƙa rarraba abinci kowacce rana ban da son kai tsakanin gwauraye Kiristoci Helenawa da Ibraniyawa a Urushalima . Bayan Filibbus ya bayyana masa annabcin Ishaya ƙwarai , wannan “ mai - sarauta dayawa ƙarƙashin Kandakatu , sarauniyar Habashawa ” ya ba da gaskiya ga Yesu Kristi kuma aka yi masa baftisma . ( Ayukan Manzanni 8 : 26 - 38 ) Bayan haka , Filibbus ya tafi Ashduda daga nan ya je Kaisariya yana “ wa’azin bishara ga dukan birane ” a kan hanya . Himmar iyaye a hidima za ta kawo sakamako mai kyau ga yaransu a yau , zai sa su yi aikin bishara da himma a rayuwarsu . Kuma maza da mata , da yara da suke hidima na masu shelar Mulki da himma suna aiki mai kyau ! ( Yohanna 10 : 16 ) A hanyar annabci , an kamanta wannan aiki na ceton rai da sa shaida a goshin waɗanda suke ajiyar zuciya suna kuwa damuwa saboda dukan ƙazanta da ake yi . Ƙoƙarce - ƙoƙarcen masu kula masu tawali’u zai taimake wasu su kasance da himma kuma su zama masu bishara da suke ba da ’ ya’ya . — 2 Bitrus 1 : 5 - 8 . Kristi da mabiyansa na farko sun kafa wane misali a hidima ? ( Luka 8 : 1 ) Manzannin kuma fa ? ( Ayukan Manzanni 20 : 20 , 21 ) Galibi , waɗanda sun riga sun keɓe kansu ga Jehovah ba sa bukatar koyarwa game da “ tuba zuwa ga Allah , da bangaskiya ga Ubangijinmu Yesu Kristi . ” Ta wajen koma ziyara , muna zuba ma shukin ruwa . Kuma wannan zai kawo sakamako mai kyau , domin Bulus ya rubuta : “ Ni na dasa , Apollos ya yi ban ruwa ; amma Allah ne ya bada amfani . ” Me ya sa muke ziyarar gidajen mutane a kai a kai ? ( 1 Timothawus 4 : 16 ) Idan muka san cewa rayuwar mutum tana cikin haɗari , za mu yi ɗan ƙoƙari ne kawai mu taimake shi ? Ba kawai yanayinsu ba amma kuma halin waɗanda suke gidajen za su iya canjawa . Alal misali , rashin waɗanda ake ƙauna cikin mutuwa zai iya sa mutum ya saurari saƙon Mulki . Ta yaya muke samun taimako daga yin aikin wa’azin bishara ? Yin aikin mai bishara na taimakonmu a hanyoyi dabam dabam . Ta wajen dogara ga Jehovah da faɗan kalmomi da sun dace , za mu iya amfani da gargaɗin Bulus : “ Bari zancenku kullum ya kasance tare da alheri , gyartace da gishiri , domin ku sani yadda za ku amsa tambayar kowa . ” — Kolossiyawa 4 : 6 . ( Zechariah 4 : 6 ) ’ Ya’ya da yake bayarwa — “ ƙauna . . . farinciki , salama , tsawon jimrewa , nasiha , nagarta , aminci , tawali’u , kamewa ” — waɗannan za su bayyana a hidimarmu . 20 , 21 . Sa’ad da mutane suka gaya mana damuwarsu — kamar su ciwo , rashin aiki , damuwa ta gida — ko da yake mu ba masu ba da shawara ba ne , muna nuna musu nassosi da ke ƙarfafawa kuma ke yi musu ta’aziyya . Muna damuwa game da mutane da suka makanta a ruhaniya amma kamar suna ƙaunar adalci . ( Luka 11 : 34 ) Babu shakka , wannan na da ban amfani , domin idan ba mu yi haka ba za mu iya fāɗa cikin jaraba na son dukiya da ke ko’ina a wannan duniya . 22 , 23 . ( a ) Wace dukiya Kiristoci masu wa’azin bishara suka ajiye ? Yesu ya nuna wannan sa’ad da ya ce : “ Kada ku ajiye wa kanku dukiya a duniya , inda asu da tsatsa ke cinyewa , inda ɓarayi kuma ke hudawa suna sata : amma ku ajiye wa kanku dukiya cikin sama , inda asu da tsatsa ba su cinyewa , ɓarayi kuma ba su hudawa su yi sata ba : gama wurinda dukiyarka ta ke , can zuciyarka za ta kasance kuma . ” — Matta 6 : 19 - 21 . “ Ka cika hidimarka sosai . ” — 2 TIMOTHAWUS 4 : 5 , Byington . Ko da dukan Kiristoci masu bishara ne , menene Nassi ke bukata daga dattawa ? ( 1 Timothawus 5 : 17 ; Afisawa 5 : 23 ; Ibraniyawa 6 : 10 - 12 ) A dukan yanayi , koyarwa ta dattawa dole ta ɗaukaka lafiya ta ruhaniya na masu sauraronsu , domin manzo Bulus ya gaya wa mai kula Timothawus : “ Kwanaki za su zo inda ba za su daure da koyarwa mai - lafiya ba ; amma bisa ga ƙaiƙayin kunnuwa za su tattara wa kansu masu - koyarwa bisa ga sha’awoyinsu ; za su kawarda kunnuwansu ga barin gaskiya , su karkata zuwa wajen tatsuniyoyi . Cika hidimarmu ba koyaushe yake bukatar ƙarin lokaci ba , amma a yi amfani da lokacin da ake da shi da kyau . ( Nehemiah 5 : 16 ) Kuma ya kamata dukan bayin Jehovah su sa hannu a aikin wa’azin Mulki a kai a kai . — 1 Korinthiyawa 9 : 16 - 18 . Da yake magana game da hidimar da aka ce waɗanda suke cikin sabon alkawari su yi , Bulus ya ce : “ Dukanmu , da fuska ba lulluɓi muna juya darajar Ubangiji kamar madubi . ” Ta yaya mutane za su nuna ɗaukakar Allah ? Gaskiya game da Mulkin yana cikin “ ayyuka masu - girma na Allah ” da waɗanda aka zuba musu ruhu mai tsarki a Fentakos na 33 A.Z . , suka soma shelarsa . Ya rubuta : “ Da shi ke fa muna da wannan hidima , kamar yadda muka sami jinƙai , ba mu yi yaushi ba : amma mun kakkaɓe ɓoyayyun al’amura na kunya , ba mu yi tafiya cikin kirsa ba , ba mu gudana maganar Allah da algus kuma ; amma bisa ga bayyanawar gaskiya muna koɗa kanmu ga lamirin kowane mutum a gaban Allah . ” Game da Tushen haske na zahiri da na ruhaniya , Bulus ya rubuta : “ Da shi ke Allah ne , wanda ya ce , Haske daga cikin duhu za ya haskaka , shi ne ya haskaka cikin zukatanmu , domin a bada haske na sanin darajar Allah cikin fuskar Yesu Kristi . ” Da yake mu bayin Jehovah ne , muna samun haske na ɗaukaka daga Nassosi kuma muna gaya wa wasu . Menene Yesu ya faɗa game da barin haskenmu ya haskaka , kuma wace hanya ɗaya ce za mu yi wannan a hidimarmu ? Yesu ya gaya wa mabiyansa : “ Ku ne hasken duniya . ( 1 Bitrus 2 : 12 ) Kuma fannoni dabam dabam na aikinmu na bishara yana ba mu zarafi da yawa na sa haskenmu ya haskaka . Waɗanne shawarwari zai taimake mu mu gudanar da nazarin Littafi Mai Tsarki da ke motsa zukatan masu neman gaskiya ? Yesu yana farin cikin yin nufin Ubansa na samaniya da kuma gaya wa mutane game da Allah . ( Zabura 40 : 8 ) Shi mai tawali’u ne kuma ya yi nasara a motsa zukatan waɗanda suka saurare shi . 15 , 16 . ( a ) Ta yaya za mu iya taimakon wani ɗalibi da bai fahimci wani misali da aka yi amfani da shi cikin Littafi Mai Tsarki ba ? ( b ) Menene za mu iya yi idan littattafanmu suka yi amfani da misali da yake da wuya wani ɗalibi na Littafi Mai Tsarki ya fahimta ? Ɗalibin Littafi Mai Tsarki ƙila bai san wani misali da aka yi amfani da shi cikin Nassosi ba . Littafin da ake amfani da shi a nazarin Littafi Mai Tsarki zai iya amfani da misali da yake da wuya wani ɗalibi ya fahimta . Ka ɗauki lokaci don ka bayyana shi , ko kuma ka yi amfani da wani misali da ya bayyana batun . ( Luka 12 : 42 - 44 ) Alal misali , littafin nan Sanin Da ke Bishe Zuwa Rai na Har Abada ya yi amfani da nassosi da yawa . Ka yi ƙoƙari ka nuna masa yadda zai amfana ta yi wa Allah biyayya . — Ishaya 48 : 17 , 18 . Alal misali , ƙila yana imani da Allah - Uku - Cikin Ɗaya . Menene ake bukata idan za mu cika hidimarmu sosai ? Ko shafaffu ne ko kuma “ waɗansu tumaki , ” muna kama da tukwane na ƙasa . • Menene dattawa za su iya yi don su cika hidimarsu sosai ? [ Hoto a shafi na 13 ] Dattawa Kirista suna koyarwa cikin ikilisiya kuma suna taimakawa a koyar da ’ yan’uwa masu bi a hidimar Kalmar Allah ce , ko kuwa saƙo , ga dukan ’ yan Adam . ( Ayyukan Manzanni 7 : 23 , 24 ) Ya tsere zuwa Midiya saboda ana nemansa . 3 : 1 — Yetro wane irin firist ne ? 4 : 11 — A wane azanci ne Jehovah ‘ ya yi bebe , da kurma , da kuma makaho ’ ? Ko da yake a wani lokaci Jehovah yakan sa mutum ya makanta ko kuma ya zama bebe , ba shi yake jawo dukan irin wannan naƙasa ba . ( Farawa 19 : 11 ; Luka 1 : 20 – 22 , 62 – 64 ) Sakamakon zunubi da aka gāda ne . 4 : 16 — Ta yaya Musa ya “ zama kamar Allah ” ga Haruna ? 1 : 7 , 14 . Jehovah yana jin kukan mutanensa . Jehovah yana cika ƙudurinsa babu fasawa . 8 : 26 , 27 — Me ya sa Musa ya ce hadayun Isra’ilawa sa zama “ haramu ne ga Masarawa ” ? 12 : 40 — Shekaru nawa ne Isra’ilawa suka yi a ƙasar Masar ? Idan “ iskar gabas mai ƙarfi ” da aka ambata a Fitowa 14 : 12 ta yi sanyi da za ta iya daskare ruwan , da wasu majiya sun yi nazarinsa kuma sun ga yawan sanyin . Annobar kuma sun nuna yadda Allah yake zaɓe kafin ya kawo masifa a kan magabtansa kuma ya kāre masu bauta masa . Sun shiga ƙasar mutane ’ yantattu , ba waɗanda aka ci a yaƙi ba . Bayan da aka yi wa masu laifin horon da ya dace , ya komo kan dutse don ya sake karɓo allunan . Dafa ɗan akuya ( ko wata dabba ) cikin madarar uwarsa an ce al’adar arna ce cewa ta hakan za su sami ruwan sama . Wannan dokar ta taimake mutanen Allah su ga bukatar su nuna juyayi . Mai yiwuwa Yesu ne mala’ikan kafin ya zama mutum . An yi amfani da shi ya yi wa Isra’ilawa ja - gora zuwa Ƙasar Alkawari . 32 : 1 – 8 , 25 – 35 — Me ya sa ba a hori Haruna domin ƙera ɗan maraƙin ba ? Jehovah bai yi magana da Musa da bakinsa ba . Jehovah yana yi wa mutanensa tanadi . 18 : 21 . Dole maza da aka zaɓa su sami hakki cikin ikilisiyar Kirista su ma su inganta , masu tsoron Allah , amintattu , kuma marasa son kai . Rana Da Ya Kamata A Tuna Da Ita DA YAMMA kafin ya mutu , Yesu Kristi ya rarraba wa manzanninsa gurasa marar yisti da ƙoƙon jan giya kuma ya umurce su su ci su sha . Wannan shekarar za a yi bikin tunawa da wannan aukuwa a ranar Lahadi , 4 ga Afrilu bayan faɗuwar rana . Ka bincika daga wajen Shaidun Jehovah da suke kusa da kai don ka san ainihin lokacin da kuma wurin wannan taro na musamman . KANA jin daɗin warware wani gaibi kuwa ? Sunayen Cikin Littafi Mai Tsarki — Ba Laƙabi Ba ne Kawai Alal misali , domin Abram zai zama uban al’ummai , Allah ya canja sunansa zuwa Ibrahim , da ke nufin “ Uban Jama’ar Al’ummai . ” An Gane Bisan Aƙalla don dalilai biyu . ( Ru’ya ta Yohanna 12 : 9 ; 13 : 2 ) Saboda haka , sarautar ’ yan Adam ƙagen Iblis ne , shi ya sa suke nuna halinsa na bisa , kuma irin na maciji . — Yohanna 8 : 44 ; Afisawa 6 : 12 . Wasu shugabanne suna kāre mana ’ yancin kai , har da ’ yancin yin bauta ta gaskiya — abin da Shaiɗan ba ya so . ( Romawa 13 : 3 , 4 ; Ezra 7 : 11 - 27 ; Ayukan Manzanni 13 : 7 ) Duk da haka , domin tasirin Iblis , babu mutumi ko kuma ƙungiyar ’ yan Adam da ta iya kawo salama mai daɗewa da kuma kwanciyar rai ga mutane ba . * — Yohanna 12 : 31 . ( Romawa 3 : 23 ) Saboda haka , bisan da yake da ‘ lamba ta wani mutum ’ yana nuna cewa gwamnatoci suna cikin yanayi na kasawa na ’ yan Adam , halin zunubi da ajizanci . “ Kowane wayewar kai da aka taɓa samu ya kai ƙarshensa , ” in ji wani Sakataren Ƙasa na Amirka , Henry Kissinger . A cikin Nassosi , wasu lambobi suna da ma’ana ta alama . Alal misali , makon halitta na Allah ya ci ‘ kwanaki ’ bakwai , ko kuma dogon lokaci , a lokacin Allah ya cika ƙudurinsa game da halittan duniya . Shida sauran ɗaya ya cika bakwai . Bai dace a kwatanta ajizanci , ko kuma aibi a gaban Allah da wannan ba ? ( 1 Labarbaru 20 : 6 , 7 ) Ban da haka , rubuta shida sau uku , watau 666 , yana nanata ajizancin ne ƙwarai . ( Daniel 5 : 27 , 30 ) Haka nan ma hukuncin Allah zai kawo ƙarshen bisan na siyasa da waɗanda suke da shaidarsa . Suna bauta wa ƙasa ta siyasa , alamunsu , da kuma ikonsu , da suke danƙa begensu na samun ceto . Amma ba ƙarshen ba ke nan . [ Hasiya ] A wurin Allah , lambar nan shida , da bai cika ba a azanci na Littafi Mai Tsarki , ko kuma bai kai bakwai ba , yana nufin ajizanci . Yaro mayunwaci : MAJALISAR ƊINKIN DUNIYA / F . A waɗanne hanyoyi ne aka ruɗe Hauwa’u ? ( a ) Ta yaya ne Shaiɗan ke ruɗin mutane a yau ? ( 1 Korinthiyawa 2 : 12 ) Wannan ruhun ya rinjayi imani , ra’ayi da kuma halin waɗanda ba su san Allah ba . Yaya ake nuna ruhun nan , kuma ta yaya za mu iya ƙin tasirinta mai ɓatanci ? A zamaninmu , “ ruhun duniya ” ya ci gaba da bayyana sosai . Waɗanda suka gaskata da irin da’awar nan sun faɗa cikin tunanin ƙarya cewa suna da ’ yancin bauta ma Allah a hanya da sun ga dama — ko kuma su ƙi bauta masa gabaki ɗaya . — Misalai 14 : 12 . ( a ) Menene wani mawallafi ke da’awa game da addinai masu amfani da Littafi Mai Tsarki ? A tsakanin masu watsa labarai da masana ma , an yi wa addini farmaki . Na soma yarda da ayyuka da Allah ya haramta ne ? Yadda nake rayuwata ta nuna ina biɗan Mulkin da farko kuwa ? ’ Ba sa ma sanin haka , sai sun zakuɗa cikin zunubi . Hikimar [ Sulemanu ] fa ta fi hikimar dukan mutanen gabas , da dukan hikimar Masar . ” Yaya hakan ya faru ? Ruhun Duniya Yana da Iko Ƙwarai Misalin Sulemanu ya koya mana cewa yana da haɗari mu yi tunanin cewa domin mun san gaskiya , tasirin duniya ba zai shafe mu ba . Tana da tasiri ƙwarai a kan tunani da kuma halayen jama’a . ( a ) Ta yaya Shaiɗan yake rinjayar tunanin mutane ? Lallai hakan wauta ce ƙwarai ! Don a tsayayya wa ruhun duniya , dole ne mu yi tarayya da mutane masu hikima — waɗanda suke bauta wa Jehovah . Dole ne mu ciyar da azantanmu da abubuwan da za su gina bangaskiyarmu . ( Filibbiyawa 4 : 8 ) Mu mutanen da aka halitta da iya yin zaɓe , za mu iya zaɓan abubuwan da za mu so mu yi . Ikilisiyar da ke a Koranti ne Bulus ya rubuta musu : “ Mu , ba ruhun duniya muka karɓa ba , amma ruhun da ke daga wurin Allah ; domin mu sansance da bayebayen da Allah ya ke ba mu a yalwace . ” Yawancin mazauna ciki malalata ne da aka sami furcin nan “ zama ’ yan Koranti ” da yake nufin “ a yi lalata . ” Ban da haka ma , ba su fahimci kome ba game da Allah na gaskiya . ( 2 Korinthiyawa 4 : 4 ) Duk da haka , ta wurin ruhunsa mai tsarki , Jehovah ya wayar da wasu ’ yan Koranti , da ya sa suka iya samun sanin gaskiya . • Menene ya nuna cewa ruhun duniya yana da iko ƙwarai ? • Ta yaya za mu sami kuma riƙe ruhun da ke daga wurin Allah ? Babu cikakkiyar gaskiya — mutane “ Maganar [ Allah ] ita ce gaskiya . ” Don a san nagarta daga “ Zuciya ta fi kome rikici , cuta mugunta , ka dogara ga gareta ƙwarai irin ta fidda yadda kake ji . zuciya . ” — Irmiya 17 : 9 . Ka yi abin da kake so . “ Mutum kuwa ba shi da iko shi shirya tafiyarsa . ” — Irmiya 10 : 23 . “ Son kuɗi asalin kowacce irin mugunta ne . ” — 1 Timothawus 6 : 10 . [ Hoto a shafi na 20 ] Waɗanne canje - canje ne ke kawo gwaji ga lafiyarmu ta ruhaniya ? Ba ma iya sarrafa canje - canje da yawa ba , kuma waɗannan sukan jawo sababbin ƙalubale masu wuya ƙwarai ga lafiyarmu ta ruhaniya . Mutane kalilan ne suke shaida canje - canje na musamman a rayuwarsu , yadda ya faru da Dauda , ɗan Jesse . Tawali’un Dauda — Misali Mai Kyau Ta yaya Dauda ya bar matsayin ɗan kiwo zuwa shahararre a al’umma ? An bar Dauda , ƙaramin cikinsu , yana kiwon tumaki . Ba da daɗewa ba wannan ɗan kiwo zai zama sananne a al’ummar . Da aka naɗa shi shugaban mayaƙa , Dauda ya yi nasara da Filistiyawan . Suka rera masa waƙar yabo . ( Zabura 18 : 35 ) Lallai darasi ne mai kyau kuwa dominmu ! Ko da yake Dauda bai yi wani laifi ba , dole ya gudu domin ransa kuma ya fara zama a daji . Me ya sa bai kamata mu yi ramako ba idan muka fuskanci hamayya ko tsanani ? Kana iya iske kanka a yanayi mai wuya kamar Dauda . Tafarkin rayuwarsa ta aminci , tare da zabura masu daɗi da ya rubuta a yabon Jehovah zai iya sa mutum ya ji kamar wannan mutum ne da bai taɓa fāɗi cikin zunubi mai tsanani ba . Amma kuwa , ya yi haka . Ya yi tambaya ko wacece . Zina cikin Dokar Musa , babban laifi ne . Saboda haka , ya aika saƙo wa sojoji , cewa Uriah ya dawo Urushalima . Dauda yana tsammanin Uriah zai je wajen Bath - sheba ya kwana da ita , amma ba haka ba . Bayan Bath - sheba ta gama makoki , Dauda ya ɗauko ta ta zama matarsa . — 2 Samu’ila 11 : 1 - 27 . Sai kuma ta wurin ja - gorar Allah , annabi Natan ya je wajen Dauda . Nan da nan Dauda ya shar’anta mai arzikin . Wane hukunci Jehovah ya yi wa Dauda ? Dauda ya shar’anta kansa . Abin kirki game da Dauda shi ne bai ɓoye zunubinsa ba . Bai yi fushi ba a kan annabi Natan . Ko da yake Jehovah bai kāre Dauda daga mugun sakamakon zunubinsa ba , ya gafarta masa . Dauda ya furta wa Natan burinsa ya gina haikali wa Jehovah don a ajiye sunduƙin alkawari a ciki , wanda a lokacin yana Urushalima a “ makarai na zane . ” Wane shiri ne Dauda ya yi domin gina haikalin ? Dauda ya ce wa Sulemanu : “ Na shirya talanti zambar ɗari na zinariya , talanti zambar dubu na azurfa ; na jan ƙarfe da baƙin ƙarfe gaba da aunuwa ; gama suna dayawa da gaske ; domin gidan Ubangiji : itace da dutse kuma na shirya ; in ka so fa sai ka ƙara . ” * ( 1 Labarbaru 22 : 14 ; 29 : 3 , 4 ) Karimcin Dauda ba don ya yi fahariyar bayarwa ba ne amma bayyanuwar bangaskiya da kuma ibada ce ga Jehovah Allah . ( 1 Labarbaru 29 : 14 ) Zuciyar Dauda na karimci ce ta motsa shi ya yi iyakacin ƙoƙarinsa domin tsarkakkiyar bauta . Haka nan ma , bari mu yi amfani da dukiyarmu a yin nagarta . A waɗanne hanyoyi Dauda ya bar misali mai kyau wa Kiristoci ? ( Zabura 57 : 1 ) Dogararsa cikin Jehovah ba a banza ba ne . Duk da haka , shi ma ya dogara ga ruhun Allah . Ya rubuta : “ Na iya yin abu duka a cikin wannan da ya ke ƙarfafata . ” Kuma idan muka ci gaba da dogara ga ruhun Allah , za mu iya ‘ miƙa kanmu yardaje ga Allah ’ a yanzu har zuwa dawwama . — 2 Timothawus 2 : 15 . Dauda ya dogara ga ruhun Allah kuma ya biɗi amincewarsa . [ Hoto a shafi na 26 ] 1 , 2 . ( a ) Me ya sa ba za mu yi mamaki ba cewa Jehovah ya bukaci mutanensa su yi alheri ? JEHOVAH Allah ne mai alheri . Da yake an halicce su cikin siffar Allah , mutane suna iya nuna halaye na ibada . Yadda Mikah 6 : 8 ta ce , dole mutanen Allah su ‘ so jinƙai ’ ko alheri . Amma menene alheri ? Me ya sa mu Kiristoci ya kamata mu yi ƙoƙari mu yi alheri a sha’aninmu da wasu ? Menene Alheri ? Ana yin alheri ta nuna son zaman lafiyar wasu . Ana yinsa kuma ta ayyukan taimako da kuma kalmomi na sanin ya kamata . Yana da halin karimanci , da la’akari da wasu . Ruhu mai tsarki ya kuma sabonta su , sun zama “ sabon halitta ” ’ ya’yan Allah da aka haifa ta ruhu . Me ya sa waɗanda ruhun Allah ke musu ja - gora za su yi alheri ? Bulus ya ce : “ Ɗiyan Ruhu ƙauna ne , farinciki , salama , tsawon jimrewa , nasiha , nagarta , aminci , tawali’u , kamewa : irin waɗannan babu shari’a a kansu . ” Wasu mutane suna ɗaukan yin alheri kumamanci ne . A gaskiya kam , yana bukatar ƙoƙari sosai don a yi alheri kuma a guje ɓata alheri . A wata sassa , ɓata alheri kumamanci ne da ke sa mutum ya yi na’am da laifi . ’ Ya’yan Eli sun yi fasikanci da mata da suke hidima a kofar mazaunin . Maimakon ya sallami Hofni da Finehas daga aiki , Eli ya ɗan yi musu magana kawai . Yesu Kristi , wanda muke bin misalinsa bai ɓata alheri ba . Ka yi tunanin alheri da juyayi da ya nuna sa’ad da “ ya rungume su , ya sa musu albarka , ya ɗibiya musu hannuwa . ” ( Matta 9 : 36 ; Markus 10 : 13 - 16 ) Ko da Yesu yana da kirki , ya yi tsayin daka ga abin da ke na gaskiya a gaban Ubansa na samaniya . Alheri yana da nasaba da wasu halaye da ruhun Allah yake haifarsu , kamar tsawon jimrewa da nagarta . Hakika , wanda yake yin alheri yana nuna wannan hali ta tsawon jimrewa . Yana haƙuri har da mutane da ba sa kirki . ( Yohanna 13 : 35 ) Kuma game da wannan ƙaunar Bulus ya ce : “ Ƙauna tana da yawan haƙuri , tana da nasiha . ” ( 1 Korinthiyawa 13 : 4 ) Alheri kuma yana da nasaba da ƙauna da yake an kwatanta shi sau da yawa da kalmar ‘ ƙauna ta alheri . ’ Jehovah ya nuna ƙauna ta alheri ko ƙauna ta aminci a hanyoyi dabam dabam . Alal misali , an ga wannan cikin ayyukansa na ceto da kuma kāriya . — Zabura 6 : 4 ; 40 : 11 ; 143 : 12 . Ba da daɗewa ba bayan somawar tarihin mutane , wani halittar ruhu da ya zama mai son kai da girman kai ya soma wani ƙulli ya zama masaraucin duniya . 13 - 15 . ( a ) Menene wasu sakamakon ƙin sarautar Jehovah ta adalci ? ( b ) Me ya sa duniya ta zama matsanancin wuri ? Bari mu yi la’akari da wasu cikin sakamakon . Yanayinsu ya canja daga zama a lambu mai kyau da ke da tsiro da ’ ya’yan itace masu kyau zuwa yanayi mai wuya waje da lambun Adnin . La’ana da aka yi wa ƙasa tana nufin cewa yin noma a ciki zai yi wuya sosai . Sakamakon ƙasa da aka la’anta da ƙayoyinta da sarƙaƙƙiya sun shafi zuriyar Adamu sosai har da baban Nuhu , Lamech , ya yi maganar ‘ aikinsu da wahalar hannuwansu , da ya fito daga ƙasa wadda Ubangiji ya la’anta . ’ — Farawa 3 : 17 - 19 ; 5 : 29 . Allah ya ce wa Hauwa’u : “ Zan yawaita baƙincikinki ƙwarai da juna biyunki ; da baƙinciki za ki haifi ’ ya’ya ; nufinki kuma za ya komo wurin mijinki , za shi kuwa shugabance ki . ” “ Duniya duka kuwa tana kwance cikin Shaiɗan , ” in ji manzo Yohanna . Me ya sa za a yi alheri a sarautar Allah ta wurin Kristi Yesu , kuma wannan ya sa mu kasance da hakkin yin menene ? ( Ibraniyawa 1 : 3 ) Za a lura da wannan a kalmomin Yesu da ya fallasa shugabanan addinin ƙarya , da suka zalunta mutanen da kaya masu nauyi . Amma ku ba haka za ku yi ba : amma shi wanda shi ke babba a cikinku , shi zama kamar auta ; wanda shi ke magabci kuma shi zama kamar wanda ya ke bauta . 19 , 20 . ( a ) Ta yaya Yesu ya nuna yawan alherin Jehovah ? ( b ) Ta yaya za mu yi koyi da Jehovah a yin alheri ? gama har da masu - zunubi suna ƙaunar masu - ƙaunarsu . Idan kuma kuna yin nagarta ga waɗanda su ke yi muku nagarta , wane abin godiya ke gareku ? Ga Kirista na gaskiya , yin alheri yana da muhimmanci sosai . Saboda haka , dole ne mu so alheri kuma mu koyi yinsa . • Me ya sa yin alheri yake da muhimmanci ga waɗanda suke son su yi rayuwa a Mulkin Allah ? “ Gwargwadon alherin mutum a ke sonsa . ” — MISALAI 19 : 22 . KANA ganin kai mai alheri ne ? ( 1 Yohanna 5 : 19 ) Yesu Kristi ya ce Shaiɗan ne “ sarkin duniya . ” Waɗanne abubuwa za su sa ba za mu yi alheri ba ? Yana shafan rayuwarmu sosai sa’ad da wasu ba su yi mana alheri ba . Matsin saduwa da mutane da suke taurin kai da kuma waɗanda suke zargin juna sau da yawa yana kawo baƙin ciki . Mutum zai iya kammala da sauƙi cewa yin alheri ba shi da muhimmanci kuma zai iya zama alamar kumamanci . ( Zabura 73 : 2 - 9 ) Amma , Littafi Mai Tsarki ya ba mu ja - gora da ta dace sa’ad da ya ce : “ Mayarda magana da taushi ya kan juyadda hasala : amma magana mai - zafi ta kan tone fushi . ” A waɗanne wurare na rayuwa ake bukatar alheri ? Idan haka ne , a waɗanne wurare ne za mu nuna cewa ba ma ƙyale tasirin Shaiɗan ya sha kan alherinmu , musamman a yanayi mai wuya ? Don mu samu albarka da ja - gorar Jehovah , ’ ya’yan ruhu suna da muhimmanci kuma ana bukatar a koye su sosai . ( Afisawa 4 : 32 ) Bari mu mai da hankali a bukatar waɗanda suke cikin iyali su yi wa juna alheri . Kowacce rana , iyalan Kirista ya kamata su yi magana da juna da ladabi . Duk da haka , tuna cewa yin kirki abu mai kyau ne da za a yi , ya kamata bawan Jehovah ya yi iyakacin ƙoƙarinsa ya rinjayi waɗanda ba shi da sauƙi a yi tarayya da su . A wani lokaci kuma , mai gidan aiki zai nanata ra’ayoyinsa a kan ma’aikatan kuma zai so kowa ya sa hannu a wani biki na ƙasa ko kuma wanda ba na Nassi ba ne . Ballantana ma , waɗanda ba sa bin imaninka na Kirista , bikin da ake yi mai yiwuwa abu mai kyau ne gare su . Alheri a Makaranta Ya kamata matashi Kirista ya mai da hankali kada ya yi koyi da waɗannan mutane . ( Matta 20 : 26 , 27 ) Manzo Bulus ya ce “ ƙauna tana da yawan haƙuri , tana da nasiha ” ya kuma ce ƙauna “ ba ta yin fahariya , ba ta yin kumbura . ” Shi ya sa , bai kamata Kirista ya bi mummunar misali na waɗanda ba sa alheri ba , amma ya manne wa gargaɗi na Nassi a sha’aninsa da abokan makaranta . — 1 Korinthiyawa 13 : 4 . Suna jin suna da wayo sa’ad da suna ƙin yi wa malamansu biyayya ta yin ayyuka da suka taka dokokin makaranta . Sa’ad da matashi Kirista ya ƙi ya bi su , shi ko ita za ta zama abin ba’a ko kuma zagi . Ka tabbata cewa zai goyi bayanka ta ruhunsa a waɗannan lokaci mai wuya a rayuwa . — Zabura 37 : 28 . Wasu lokatai , za ka iya yi ma maƙwabcinka abin kirki . ( b ) Ta yaya za a yi alheri a fannoni dabam dabam na hidimar fage ? Ya kamata mu tuna cewa muna wakiltan Jehovah , wanda koyaushe yana alheri . — Fitowa 34 : 6 . Alal misali , sa’ad da kake wa’azi na titi titi za ka iya alheri ta gajerta maganarka kuma kana la’akari sa’ad da ka je wajen mutane . Sa’ad da kake wa’azi a yankin da ake kasuwanci , ka yi alheri ta wurin gajerta maganarka , ka tuna cewa masu kanti za su biya bukatar masu ciniki . Alheri hali ne da ya shafi dukan fannonin rayuwarmu . Bari dukanmu mu yi wa mutane alheri kowacce rana kuma kowanenmu ya yi amfani da kalmomin manzo Bulus : “ Ku fa , domin ku zaɓaɓu na Allah ne , masu - tsarki , ƙaunatattu kuma , ku yafa zuciya ta tausayi , nasiha , tawali’u , ladabi , jimrewa . ” — Kolossiyawa 3 : 12 . • Ka bayyana yadda Kiristoci za su yi alheri a hidimarsu ta fage . Waɗanda suke zuwan coci ne a wasu lokatai suke tuhumar dalilin da ya sa limamansu suke sa hannu cikin siyasa in ji wani talifi game da tauhidin siyasa cikin littafin Christian Century . * Sa hannu a siyasa hanyar Allah ce ta kawo gwamnati na duniya mai kyau ? Babu ruwanta da “ siyasa , ita mai salama ce , jama’a da ba sa son yaƙi . ” Littafin nan A History of Christianity ya ce : “ Kiristoci sun tabbata ƙwarai cewa babu wani cikinsu da zai riƙe mukami na ƙasa . . . ( Ayukan Manzanni 20 : 29 , 30 ) Wasu suna son su zama shugabannin addini da kuma na siyasa . Ta yaya sa hannu cikin siyasa ya shafi mutanen coci ? Amma ɗan tarihi H . Luther ya ƙarfafa masu sarauta su ma a tawayensu wa daular Katolika . Hakika , da aka san ’ yan Farostatan cewa su mabiyan Luther ne , suka zama rukunin tawaye . Iko ya ɓata shi . Lallai muguwar bijirewa ce daga koyarwar Yesu ! Da gaske ne suna son su gyara siyasa a zamaninsu , ko kuma suna son iko ne domin samun abokai a manyan matsayi ? Ko yaya ne , ya kamata da sun tuna da hurarrun kalmomin almajirin Yesu , Yaƙub : “ Ba ku sani ba abutar duniya magabtaka ce da Allah ? Dukan wanda ya ke so shi zama abokin duniya fa yana maida kansa magabcin Allah . ” Duk da haka ma , ko da mutane sun fahimci cewa bai kamata Kiristoci da “ ba na duniya ba ” su sa hannu a muguntar wannan duniyar , suna nan suna ƙin tsaka tsaki daga siyasa . Wace albarka ce mai yawa Shaidun Jehovah suke morewa ? Dukan waɗanda suke ‘ yin nufin Allah da ransu ’ suna tallafa mata sosai . Menene Kiristoci na gaskiya suke bukatar su jimre masa ? Ban da haka , muna ganin cikar annabce - annabce game da “ kwanaki na ƙarshe . ” Ban da dukan wannan , mun sani sarai cewa a waje da mahalli na aljanna ta ruhaniya , muna fuskantar iskar hamayya . Yesu ya yi wa mabiyansa gargaɗi : “ Domin ku ba na duniya ba ne , amma ni na zaɓe ku daga cikin duniya , saboda wannan duniya tana ƙinku . Ku tuna da magana wadda na faɗa muku , Bawa ba ya fi ubangijinsa girma ba . Har ila yawancin mutane ba sa fahimtar ko kuma daraja irin sujjadarmu . Daga ina muke neman taimako don mu jimre ? Jehovah zai taimake mu . 5 , 6 . ( a ) Waɗanne misalai muke da su na masu bauta da suka iya jimrewa ? ( b ) Yaya Irmiya ya yi da aka kira shi ya zama annabi ? Ko da yake Yosiya , wanda shi ne sarki sa’ad da Irmiya ya fara hidimarsa mai aminci , dukan sarakuna da suka bi bayansa marasa aminci ne , kuma yawancin waɗanda suke koyar da jama’ar — annabawa da firistoci — ba sa bin gaskiya . Yaya mutanen yankin da Irmiya yake wa’azi suke , kuma yaya ya ji ? Ka lura da abin da ya taimake Irmiya ya nace . Irmiya ba shi kaɗai ba ne a aikinsa na annabci . Sa’ad da Sarki Yehoyakim ya umurta a kashe Uriya , domin tsoro annabin ya gudu zuwa Masar . Ya soma gunaguni yana cewa : “ Kaitona yanzu ! gama Ubangiji ya daɗa baƙinciki a kan azabata ; na gaji da nishina , ban sami wani hutu ba . ” Duk da haka , Jehovah ya yi masa gargaɗi mai kyau , kuma aka yi masa gyara . Abu mafi muhimmanci shi ne , Jehovah bai yashe Irmiya ba . Ya fahimci yadda annabinsa yake ji , ya ƙarfafa kuma ya tallafa masa yadda ya kamata . ( Irmiya 20 : 11 ) A shekarun da suka biyo baya da aka nemi a kashe Irmiya , Jehovah ya ci gaba da kasancewa tare da shi , kamar Baruch , Irmiya ya tsira wa halakar Urushalima ’ yantacce , sa’in nan kuma waɗanda suka tsananta masa da waɗanda suka yi banza da gargaɗinsa suka halaka ko kuma an kai wasu Babila . Irmiya yana magana da Jehovah Allah kullum , yana gaya masa yadda yake ji kuma yana roƙonsa ya ƙarfafa shi . Yaya maganar Jehovah ta shafi Irmiya ? ( Irmiya 15 : 16 ) Hakika , Irmiya ya yi farin ciki cewa an kira sunan Allah game da shi , kuma Kalmominsa suna da daraja ga annabin . Ta yaya za mu shuka maganar Jehovah cikin zukatanmu , kuma menene zai sa mu ƙudura kada mu yi shuru ? Irmiya ya rubuta wani abin da ya taimake shi ya yi gaba gaɗi . ( Irmiya 15 : 17 ) Irmiya ya so ya zauna shi kaɗai maimakon abokansa su ɓata shi . Menene zai taimake mu mu kasance da ƙarfi a ruhaniya ? Tarayya mai kyau , addu’a , da kuma hali mai kyau na nazari zai iya taimakonmu mu kasance da ƙarfi a ruhaniya . 19 , 20 . ( a ) Menene zai taimake mu mu jimre ? Ba za su yi nasara ba . Ko da yake suna da zarafi masu kyau . Yaya Za Ka Amsa ? [ Hoto a shafi na 18 ] Matasa , Kuna Shiri Don Nan Gaba Kuwa ? A makaranta , za ka iya fuskanci matsi na tsara . Tambayar ita ce , Yaya za ka yi amfani da waɗannan zarafi ? Wane gargaɗi da faɗaka Sulemanu ya ba matasa ? Me ya sa hikima ce matasa su yi shiri don nan gaba ? ( a ) Wane gargaɗi na Sulemanu ne yake wa matasa ja - gora ? ( Mai - Wa’azi 12 : 1 ) Sauraron Jehovah da kuma yin nufinsa — ita ce mabuɗin nasara . Jehovah ya gaya wa Isra’ilawa na dā abin da yake son ya yi musu : “ Na san irin tunanin da ni ke tunaninku da su , . . . tunani na lafiya , ba na masifa ba , domin in ba ku bege mai - kyau a ƙarshe . ” ( Kolossiyawa 4 : 2 ) A ce , ka koyi halin yin addu’a . Ka taɓa gaya wa Jehovah dukan damuwarka kuma ka gaya masa abin da kake tunani , kake tsoro , da kuma ƙalubalen da kake fuskanta ? ( Filibbiyawa 4 : 6 , 7 ) Suna taimaka mana mu kusaci Jehovah kuma mu fahimta cewa yana matso kusa da mu . ( Misalai 19 : 20 ) Hakika , idan ka saurari Jehovah kuma ka yi masa biyayya , kana shirinka ke nan don nan gaba . Kana kuma “ girmama ubanka da uwarka ” ta kasancewa a lokacin nazarin Littafi Mai Tsarki na iyali . A gane zantattuka na fahimi kuma : domin a karɓi koyarwa cikin aikin hikima , da cikin adalci da shari’a da daidaita : domin a bada azanci ga marasa wayo , ilimi da hankali ga saurayi . ” Ka Yi Zaɓe Mai Kyau Ƙuruciya lokaci ne na yin zaɓe da yawa , wasu suna da sakamako mai daɗewa . Zaɓe mai kyau na kawo farin ciki a rayuwa . Idan ka yi haka kana bin gargaɗin Bulus ke nan : “ Kada ku kamantu bisa ga kamar wannan zamani kuma : amma ku juyu bisa ga sabontar azancinku , da za ku gwada ko menene nufin nan na Allah mai - kyau , abin karɓa , cikakke . ” — Romawa 12 : 2 . Ka tuna ka bincika Littafi Mai Tsarki kafin ka tsai da shawara . Muna ƙarfafa ka ka karanta waɗannan nassosi na gaba kuma ka yi tunanin yadda za su iya taimakon matashi ya daidaita a batun zaɓen makasudi : Misalai 30 : 8 , 9 ; Mai - Wa’azi 7 : 11 , 12 ; Matta 6 : 33 ; 1 Korinthiyawa 7 : 31 ; 1 Timothawus 6 : 9 , 10 . ( Filibbiyawa 1 : 9 , 10 ) Kada ka yi kuskure irin na Baruch , marubuci na Irmiya . Abu ɗaya ne za a iya faɗi game da mu a yau . ( b ) Me ya sa mutane da yawa da suke yunwa ta ruhaniya ba sa jin suna yunwa ? Wasu suna jin cewa “ hikima ” ta zamani ta sa koyarwar Littafi Mai Tsarki ta zama yayin dā . Amma , “ duniya , ta wurin hikimarta , ba ta san Allah ba . ” Sa’ad da ka kalli hotunan waɗannan yara mayunwata , kana son ka zama kamar su ne ? ( 1 Timothawus 1 : 19 ; 1 Korinthiyawa 15 : 58 ) Ka taƙure da aiki a Majami’ar Mulki da kuma hidimar fage . Hanya ce ke nan kaɗai da za ta shirya maka nan gaba mai kyau , wadda ba ta ƙarewa . Me Ka Kammala ? [ Hotuna a shafi na 23 ] “ Waɗanda suka yi mini ta’aziyya [ “ da suka ƙarfafa ni , ” NW ] . ” — KOLOSSIYAWA 4 : 11 . 1 , 2 . Duk da haɗarin , me ya sa abokan Bulus suka ziyarce shi a kurkuku ? ( Ayukan Manzanni 24 : 5 ; 25 : 11 , 12 ) Bulus ya ambata Kiristoci biyar da suka tallafa masa : Tikikus , wakilinsa daga gundumar Asiya kuma “ abokin bauta cikin Ubangiji ” ; Unisimus , “ ɗan’uwa mai - aminci , ƙaunatace ” daga Kolosiya ; Aristarkus , mutumin Makidoniya daga Tassaluniki wanda a wani lokaci “ abokin sarƙa ” ne na Bulus ; Markus , ɗan uban Barnaba , abokin wa’azi na ƙasashen waje na Bulus , marubucin Lingila mai sunansa ; da kuma Yustus , ɗaya cikin abokin aiki na manzon zuwa “ mulkin Allah . ” Wasu za su iya mamakin cewa Bulus wanda shi manzo ne har yana bukatar a ƙarfafa shi . ( b ) Waɗanne hidimomi ’ yan’uwa Kiristoci suka yi wa Bulus a Roma da suka zama abin ‘ ƙarfafa ’ ? ( Romawa 9 : 2 , 3 ) A Roma har ila , ya sami amintattun abokai , da gaba gaɗinsu da soyayya suka sanyaya masa rai . Ban da haka , muna bukatar tawali’u don mu yarda cewa muna bukatar taimako a lokacin wahala . A kan samu sakamako mai kyau idan waɗanda suke matsayi mai girma suka yarda suna da iyaka kuma cewa suna bukatar taimako daga wasu . ( Ru’ya ta Yohanna 12 : 12 ) Irin waɗannan yanayi na jiki ko na tsotsuwar zuciya suna gwada ingancin bangaskiyarmu . Yanayin gwaji zai iya tasowa a wajen aiki , a makaranta , a cikin iyali , ko a cikin ikilisiya ma . Wataƙila sanadin wani ciwo mai tsanani ko kuma fargaban wani abin da ya faru ne dā . Yadda Ikilisiya Za ta Taimaka Ka ba da misalin wata ikilisiya da suka yi amfani da gargaɗinsa . ( 1 Tassalunikawa 5 : 14 ) Wataƙila “ masu - raunanan zukata ” sun ga cewa ba su da gaba gaɗi da za su ci gaba ba kuma suna jin suna bukatar taimako domin cikas da suke fuskanta . An fassara furcin nan , a “ tokare marasa - ƙarfi ” yana nufin “ riƙe da ƙarfi ” ko kuma “ manne wa ” marasa ƙarfi . Hakika , Kirista sahihi zai yi farin ciki ya zama mai ƙarfafa wasu . Lokacin da Yesu yake bukatar tallafawa , Jehovah ya aiki mala’iku su ƙarfafa shi . Jehovah yana son ya zama ainihin Tushen ƙarfinmu . Sa’ad da gwaji a rayuwa ya zama kamar ‘ abokin gāba mai ƙarfi ’ Jehovah yakan zama ƙarfinmu da kuma iko . E . • Ta yaya yake cewa Jehovah ne mafificin Tushen ƙarfinmu ? [ Hoto a shafi na 27 ] Sa’ad da na tuna kuma na yi amfani da wannan nassi yana taimakona na yi aikina da kyau . ” Kana ji kamar Sarki Dauda sa’ad da yake wahalar “ wuswasi ” ne ? Tsofaffi — Suna Da Tamani A Cikin ’ Yan’uwancinmu Na Kirista Za su yi ta ’ ya’ya da tsufa a kai . ” — ZABURA 92 : 13 , 14 . Yaya mutane da yawa suke ɗaukan tsofaffi ? ( a ) Yaya Jehovah yake ɗaukan bayinsa amintattu tsofaffi ? Jehovah Allah yana ɗaukan tsofaffin bayinsa amintattu da tamani . “ Za Su Yi ta ’ Ya’ya da Tsufa a Kai ” Ba ka yarda ba cewa wannan yana da ban ƙarfafa ? * Idan ka dasu ƙwarai a cikin ibada ta gaskiya , haka nan kai ma za ka iya “ bada ’ ya’ya cikin kowane kyakkyawan aiki . ” — Kolosiyawa 1 : 10 . ( Ibraniyawa 13 : 15 ) Wannan ya shafe ka ne kai da ka tsufa ? Musa ya riga ya wuce shekaru “ hauya uku da goma ” sa’ad da Jehovah ya sa ya zama annabinsa da kuma wakilinsa . ( Yohanna 10 : 16 ) Wasunsu cikin aminci sun ci gaba da ba da ‘ ya’ya na Mulki shekaru da yawa . Ka ba da misalin yadda tsofaffi suke yaɗa ’ ya’yan Mulki duk da raunanar jikinsu . Ba da daɗewa ba , Sonia da ’ yar’uwarta , Olive , sun gaya wa Janet mai ciwon ajali wadda suka sadu da ita a asibiti , begen da ke cikin Littafi Mai Tsarki . Ta yaya ne Kaleb tsoho ya nuna cewa ya dogara ga Jehovah , kuma yaya ne Kiristoci tsofaffi za su iya yin koyi da misalinsa ? Kaleb yana ɗan shekara 79 sa’ad da ya ketare Kogin Urdun zuwa Ƙasar Alkawari . “ Za Su Kasance da Romo da Ɗanyantaka ” ( Duba akwati a shafi na 9 . ) Da yake jawo hankalinmu ga albarkar tsofaffin bayin Jehovah , mai Zabura ya rera : “ Mai - adalci za shi yi yabanya kamar giginya [ Ibrananci tamar da ke nufin “ itacen dabino ” ] : za shi yi girma kamar cedar cikin Lebanon . Kyaun itacen dabino ya dangana ne ga samun ruwa ko da yaushe . Menene Jehoiada tsoho zai yi ? Shi da matarsa suka ɓoye Jehoash wanda shi kaɗai ne ya tsira daga cikin magadan sarautar , har tsawon shekara shida , a cikin haikali . Da izinin Jehoiada , mutanen suka rurrushe gidan Ba’al allahn ƙarya suka cire bagadansa , sifofinsa , da firist . ( 2 Labarbaru 23 : 11 , 16 - 19 ; 24 : 11 - 14 ; 2 Sarakuna 12 : 2 ) Sa’ad da ya mutu a shekararsa ta 130 , an yi wa Jehoiada biso mai girma tare da sarakuna “ domin ya yi aikin nagarta cikin Isra’ila , zuwa ga Allah da gidansa kuma . ” — 2 Labarbaru 24 : 15 , 16 . Kasancewarka a shirye ka karɓi shawarar Littafi Mai Tsarki da kuma tallafawarka na aminci ga “ bawan nan mai - aminci , mai - hikima ” da kuma ikilisiyar za ta ƙarfafa ’ yan’uwanci na Kirista . ( Matta 24 : 45 - 47 ) Kana iya tsokanar ’ yan’uwa masu - bi “ ga ƙauna da nagargarun ayyuka . ” “ Ka Bayyana Ubangiji Mai - Yi Daidai Ne ” Ta yaya ne Kiristoci tsofaffi suke “ bayyana Ubangiji mai - yi daidai ne ” ? ( Zabura 92 : 15 ) Itacen dabino yana ba da shaidar halaye mafi girma na Mahaliccinsa . Amma Jehovah ya ba ka gatar ba da shaida game da shi ga waɗanda suke na’am da bauta ta gaskiya . Ya ce : “ Babu wani abu ɗaya ya sare daga cikin dukan alherai waɗanda Ubangiji Allahnku ya ambace su a kanku : dukansu sun tabbata a gareku . ” Ta yaya ne Jehovah ya yi sha’ani da mutanensa a wannan zamanin ? Amma , bangaskiyarmu ga Jehovah da alkawuransa yana ƙarfi sa’ad da muka ji labarin “ manyan ayyukan ” da ya aikata domin mutanensa a waɗannan kwanaki na ƙarshe . A kwana a tashi , ka ga yadda Jehovah ya cire wasu matsaloli kuma ya “ hanzarta ” yawan masu bishara . ( a ) Ka ba da misalin sakamakon gaya wa mutane “ Ubangiji mai - yi daidai ne . ” ( b ) Ta yaya ne ka taɓa shaida adalcin Jehovah ? Lokacin da ka shaida kulawar Jehovah na ƙauna da kuma ja - gorancinsa a rayuwarka kuma fa ? Tolmina ta ba da irin wannan shawarar ga mutane da yawa da take nazarin Littafi Mai Tsarki da su na shekaru da yawa . ( b ) Menene za a tattauna a talifi na gaba ? Tsofaffi suna ba da ’ ya’yan Mulki masu daraja 1 , 2 . Har ma sa’ad da matasa suka yi girma kuma suka sami iyalan kansu , iyayensu suna ci gaba da kula da su da kyau kuma suna taimaka musu . Ta yaya za mu yi koyi da ƙauna mai kyau da Jehovah yake nuna wa tsofaffi ? ( a ) Me ya nuna cewa Yusufu bai manta da hakkinsa na iyali ba ? Fiye da shekara 20 , Yusufu bai haɗu da ubansa tsoho ba , Yakubu uban iyali . Saboda haka , Yusufu ya aika wa ubansa , yana cewa : “ Ka zo wurina , kada ka tsaya : za ka zauna cikin ƙasar Goshen , kana kusa da ni ke nan . . . Daga nan kuma za ni kiwonka . ” ( Farawa 45 : 9 - 11 ; 47 : 12 ) Hakika , girmama iyaye tsofaffi ya ƙunshi kāre su da kuma tanadar musu abubuwan biyan bukata sa’ad da ba sa iya kula da kansu . Me ya sa Yakubu ya ba da umurni a binne shi a Kan’ana ? Yusufu ya daraja umurnin ubansa , ko da hakan zai bukaci kuɗi mai yawa da kuma ƙoƙari . — Farawa 47 : 29 - 31 ; 50 : 7 - 14 . ( a ) Menene babban dalilinmu na kula da iyaye tsofaffi ? ( b ) Menene wani bawa mai hidima na cikakken lokaci ya yi domin ya kula da iyayensa tsofaffi ? ( Duba akwati a shafi na 13 . ) ( 1 Timothawus 5 : 4 ) Hakika , ƙauna ga Jehovah da kuma tsoronsa zai sa mu kula da iyayenmu tsofaffi , duk da matsalar da yin hakan ya ƙunsa . Yadda Dattawa Suke Nuna Kulawarsu Wanene Jehovah ya naɗa ya kula da garkensa , har da Kiristoci tsofaffi ? Ba da daɗewa ba bayan an kafa ikilisiyar Kirista , manzanni sun naɗa “ mutum bakwai . . . cike da Ruhu Mai - tsarki da hikima kuma , ” domin su sanya su a “ bisa wannan sha’ani ” na rarraba abinci tsakanin Kiristoci gwauraye mabukata . ( 1 Timothawus 5 : 3 , 9 , 10 ) Haka nan ma , masu kula da ikilisiya a yau suna ba da taimako mai kyau ga Kiristoci tsofaffi sa’ad da ya dace a yi haka . Ko yaya shekarun gwauruwar matalauciyar suke , Yesu bai manta da abin da ta yi ba . Ta yaya ne dattawa za su iya nuna godiya ga abin da Kiristoci tsofaffi suke yi ? Kamar Yesu , masu kula Kiristoci ba sa manta da abubuwan da tsofaffi suka yi domin yaɗa bauta ta gaskiya . Dattawa a wata ikilisiya sun faɗi cewa wata ’ yar’uwa majagaba mai shekaru 71 ta yi nasara a taimaka wa masu shelar Mulki su zama masu zuwa hidimar fage a kai a kai . Dattawa suna daraja abin da ’ yan’uwa tsofaffi da su masu kula ne suke yi . José , wanda yake a cikin shekarunsa na 70 kuma ya yi hidima na dattijo na shekaru da yawa , an yi masa fiɗa mai tsanani . “ Abin da sauran dattawan suka yi ya ba ni mamaki , ” in ji José . Ba yara da suke da iyaye tsofaffi da bayin da aka naɗa kawai ne za su damu da tsofaffi ba . Idan ba sa ji sosai , muna iya yin magana a hankali kuma mu faɗi yadda za su gane sosai . Idan wani tsoho ba ya iya halarta taron Kirista fa ? Yaƙub 1 : 27 ta nuna cewa hakkinmu ne mu “ ziyarci marayu da gwauraye cikin ƙuncinsu . ” ( Ayukan Manzani 15 : 36 ) Hakika tsofaffi suna jin daɗin ziyararmu ! Watau , suna iya cewa , ‘ Don Allah ka yi ƙoƙari ka ziyarce ni ba da jinkiri ba . ’ Yawancin bayin Jehovah , za su sami rai madawwami a cikin aljanna a duniya , inda za a kawar da sakamakon zunubin da muka gada kuma tsofaffi masu aminci za su ji daɗin maido da ƙarfin ƙuruciyarsu . [ Hasiya ] • Ta yaya yara za su iya daraja iyayensu tsofaffi ? [ Akwati a shafi na 13 ] “ Komawa gida ba abu ba ne mai sauƙi , ” in ji Philip , amma na san cewa hakki na na farko yana ga iyayena . ” Bayan shekaru uku , ya mai da iyayensa gida mai kyau , da taimakon ’ yan’uwa Kiristoci na yankinsu , ya gyara gidan domin biyan bukatun ubansa . [ Akwati a shafi na 15 ] Hidimarta da aminci na shekaru mai yawa ya motsa mutane da yawa , kuma sun ga cewa bai dace ba su yi watsi da bukatunta . ” Yanzu da suka zama sabuwar al’umma , suna kan hanyar zuwa ƙasar Kan’ana . ( Romawa 6 : 14 ; Afisawa 2 : 11 – 16 ) Amma , farillai da ke cikin Littafin Firistoci za su amfane mu , suna koya mana game da bautar Allahnmu , Jehovah . ( Littafin Firistoci 1 : 1 – 7 : 38 ) Ana rarraba hadaya ta salama da ake yi da yardan rai . Ana miƙa wa Allah ɓari ɗaya a kan bagadi , wani ɓari kuma firist ne yake ci , wani kuma mai bayarwan ne yake ci . Hadayu na zunubi da hadayu na laifi wajibi ne . Hadaya ta biyun tana gamsar da Allah ne idan mai laifin da ya cuci wani ko kuma idan aka mai da wa mai laifin gatar da aka ɗauke masa don horon da aka yi masa — ko kuma idan yanayi biyun ya auku . An Ba da Amsar Tambayoyi na Nassi : 2 : 11 , 12 — Me ya sa Jehovah bai amince da “ hadayar ƙonawa ” na zuma ba ? Da yake zai iya tsami , ba a yarda a miƙa shi a kan bagadi ba . Ba domin a kyautata hadayun ba ne . Tun da yake ana ɗaukan cewa kitsen ne sashe mafi kyau , domin haka ba za a ci ba , ya nuna wa Isra’ilawa muhimmancin cewa za a ba wa Jehovah sashe mafi kyau . 7 : 26 , 27 . A ra’ayin Allah , jini na wakilta rai . Littafin Firistoci 17 : 11 ya ce “ ran nama yana cikin jinin . ” AN KAFA TSARIN FIRISTOCI MAI TSARKI Wannan ya nuna cewa Jehovah ya amince a yi kafara da jini . Manzo Bulus ya rubuta : “ Bisa ga Shari’a , kusan kowane abu da jini ake tsarkake shi , in ba game da zubar da jini ba kuwa , ba gafara . ” — Ibraniyawa 9 : 22 . 10 : 1 , 2 . BAUTAR ALLAH TANA BUKATAR TSABTA Dokoki na abinci game da dabbobi masu tsabta da marasa tsabta ta amfani Isra’ilawa a hanyoyi biyu . ( Littafin Firistoci 15 : 16 – 24 ; Zabura 51 : 5 ; Romawa 5 : 12 ) Farillai na tsarkakewa da ake bukata zai taimaki Isra’ilawa su fahimci bukatar hadayar fansa don a yafe zunubin ’ yan Adam kuma a mai da ’ yan Adam kamiltattu . Yana la’akari da matalauta . Ana ba da hadayar akuya don ƙabilun Isra’ila da ba firistoci ba . Awakai biyun hadayan zunubi ɗaya ne . Da akwai sharuɗa game da yin hadayu na wa’adi da na tamani , ’ yan fari na dabbobi , da kuma ba da kowane ushirin ‘ tsattsarka ga Ubangiji . ’ An Ba da Amsar Tambayoyi na Nassi : An ba Yahudawa wannan dokar don kada su kwakkwafa gemunsu ko gashin kansu a yin kwaikwayon wasu ayyukan arna . 25 : 35 – 37 — Daidai ne Isra’ilawa su biɗi riba kowane lokaci ? Ba za a zargi sunan Jehovah ba . [ Hoto a shafi na 29 ] [ Hoto a shafi na 30 ] Waɗanda suke jin cewa ko da bin wani addini yana da muhimmanci , babu wata matsala a duk addini da mutum ya zaɓa ya bi ne suka yarda da furcin nan . Daidai ne mu yarda cewa yadda muke bauta wa Allah Maɗaukaki Duka bai da muhimmanci gare shi ? Bulus ya yi gargaɗi : “ ’ Yan’uwa , ina roƙonku , ta wurin sunan Ubangijinmu Yesu Kristi , dukanku ku yi magana ɗaya , kada tsatsaguwa su kasance a tsakaninku ; amma ku zama cikakku cikin hankali ɗaya da shawara ɗaya . ” — 1 Korinthiyawa 1 : 10 . Za a iya samun irin wannan haɗin kan kuwa ? Kamar yadda aka tattauna , Allah yana sha’ani da mutanensa a rukuni . Mai Zabura Dauda ya taɓa tambaya : “ Ya Ubangiji , wa za ya sauka cikin tanti naka ? ( Ibraniyawa 10 : 24 , 25 ) Wannan lallai albarka ce sa’ad da abokai na gaske , ’ yan’uwa maza da mata a ruhaniya , suna taimakon juna cikin ƙauna domin su cika hakkinsu a gaban Allah ! Ya ce : “ Duk lokacin da na je coci , nakan koma gida ban koya kome ba . ” Duk da haka , ya riƙe bangaskiyarsa ga Allah . Gayya ga Waɗanda Suke Biɗa ( Matta 28 : 19 , 20 ) Ta yaya za a cika wannan aiki sosai idan babu ja - gora ko kuma tsari ? Ta yaya mutum zai yi biyayya da wannan umurnin Nassin idan yana ƙoƙarin ya bauta ma Allah da kansa kawai ba tare da yin tarayya da wasu ba ? Ana gayyatarka ka koya farillan Allah yadda suke a cikin Littafi Mai Tsarki . Duk da haka , ya kamata ka zaɓi addininka bisa cikakken sanin Littafi Mai Tsarki , ba a kan wasu jita - jita ba ko kuma a kan waiwai ba . Ka gwada su da imaninka . ( b ) Ta yaya dattiɓai 24 suke ɗaukaka Allah ? Dalilin da Ya Sa Ba Su da “ Hujja ” Amma na yarda cewa wannan yaudara ce kawai . . . . Me ya sa babu hujjar ƙin gaskata da Allah ? Sarari na Shelar Ɗaukakar Allah Kamar sammai suna “ maganar ” yabo ga Allah ne . Amma , ana bukatar fahimi domin a ji wannan yabon . “ Babu magana garesu ko harshe : muryarsu ba ta jiyuwa . ” Duk da haka , shaidar sammai da ba a ji tana da ƙarfi sosai . Hakika , ranar kamar “ ƙaƙarfan mutum ” ba ta gajiya da “ tafiyarta ” daga gabas zuwa yamma ba , tana shirye ta sake tafiyar . Da daɗewa , masana taurari sun lura da abin da aka kwatanta shi da “ ƙananan yankuna da suke da haske da hazo hazo , da ba a bayyane ba . ” Masana kimiyya a dā sun ɗauka cewa waɗannan “ tarin taurari masu kama da hazo mai juyawa ” suna cikin damin taurari na Kwalkwaɗa tamu . Jehovah ya tambayi Ayuba : “ Ka iya ka ɗaure tattaruwan Pleiades ko ka kwance maɗauran Orion ? ” Akasarin haka , wasu ’ yan falsafar Helenanci sun yarda cewa haske daga idon mutum yake . A yau , ’ yan kimiyya sun gaskata cewa haske yana da kamanin taguwa da kuma burbuɗi . Duk da haka , ba a iya fahimta sarai yadda “ a ke raba haske ” ba . Zabura ta 148 ya lissafta wasu hanyoyi da halitta ke ɗaukaka Allah . Wani babban kifi mai matsakaicin nauyin tan 120 ne — wato nauyin giwaye 30 ! Nauyin zuciyarsa kaɗai ya fi kilogiram 1,000 kuma yana hura jini kilogiram 6,400 cikin jikinsa ! A’a . Bugun zuciyarsa yana raguwa lokacin nitsawar , kuma jininsa yana zagayawa zuwa zuciya , huhu , da ƙwaƙwalwa . Babban kifin nan Elephant seals da sperm whales sukan iya nitse da zurfi sosai . Suna ajiyar yawancin iskar sheƙa da suke amfani da shi a cikin tsokarsu . Ruwan teku ma yana nuna hikimar Jehovah . Waɗannan “ tsiro marar ganuwa kamar kurmi suke ” da yake tsabtace iska ta wurin cire biliyoyin tan na iskar ƙuna . A shekarun da suka shige , ana ɗaukan cewa saka wuta a daji ɓarna kawai take yi . Yanzu masu bincike sun gaskata cewa wuta tana da muhimmin amfani a mahalli , tana kawar da tsofaffin itatuwa , tana taimaka wa tsiro su tsiro , tana sabonta tsarin abubuwan gina tsiro , kuma tana rage gobarar daji . Dubban ƙananan ramuka da ke jikin ganye a gefe biyun yakan rufe domin ya sha iskar ƙuna . Sa’an nan itacen zai ci abincin da shi ya shirya . 22 , 23 . ( a ) Waɗanne muhimman iyawa ne wasu tsuntsaye da dabbobin ƙasa suke da shi ? Daga sararin halitta zuwa tsiro , da dabbobi , kowanne a yadda suke suna yabon Mahaliccinsu . Ka Tuna ? Ƙwayar dusar ƙanƙara snowcrystals.net Masu Albarka Ne Waɗanda Suke Ɗaukaka Allah Me ya sa muna iya ɗaukaka Allah a hanyoyi da suka fi yadda halittu marasa rai sukan ɗaukaka shi ? Gama mai - girma ne kai , mai - aikata al’ajabai : kai kaɗai ne Allah . ” Allah ba ya bukatar yabo kowace daƙiƙa daga bayinsa , amma masu bauta masa ƙungiya ce ta dukan duniya . Saboda haka , sa’ad da ake dare a wasu ƙasashe , bayin Allah a wani ɓangaren duniya suna shagala a yin wa’azi . ( 2 Korinthiyawa 12 : 7 - 10 ) Wasu suna wahalar jin cewa ba su cancanta ba . ( 2 Bitrus 2 : 7 ) Muna fuskantar farmaki na kai tsaye ma daga Shaiɗan . Mu Ba da Kanmu Ko Mu Yi Ramako Ne ? Kamar ƙabilar Gad na dā , dole mu yi ƙarfi a ruhaniya kuma mu yi ramako daidai da ja - gorar Allah . Saboda haka , yana da sauƙi mu ɗauki bautar Allah cewa wani matsi ne , hakki mai nauyi . Ba mu da “ nauyin kaya ” ne ? Ba ma bukatar mu yi shi da ƙarfinmu kaɗai ba . — Matta 9 : 36 ; 11 : 28 , 29 , hasiya na NW ; 2 Korinthiyawa 4 : 7 . Sa’ad da muka ɗauka karkiyar almajirantarwa , muna yaƙi ne da Shaiɗan . ( Filibbiyawa 4 : 8 ) Shagala a hidimar fage tana sa mu yi tarayya mai kyau da ’ yan’uwa masu bi . Ka ba da misali . Duk da haka , ba zai dace ba lokaci da iyali za su ɓatar tare a hidimar fage ya zama na gajiya . Na kan kai yaran taro da hidimar ƙofa ƙofa a kai a kai . Dukan yaran biyar sun yi baftisma . ” Kullum ina ɗaga hannu a aji in faɗi abin da na koya daga Littafi Mai Tsarki . ( Romawa 12 : 2 ) Sa’ad da ka tabbata cewa abin da ka koya gaskiya ne , ‘ bishara ba za ta zama abin kunya ’ gare ka ba . — Romawa 1 : 16 . ( 1 Korinthiyawa 16 : 9 ) Yanayinka zai yarda maka ka shiga hidima ? “ Idan kana aikin majagaba , za ka yi amfani da Littafi Mai Tsarki sosai . Yanzu idan ina wa’azi ƙofa ƙofa , ina iya tuna nassosi da sun dace da duk wanda na same shi . ” Za ka iya tunanin shigar ƙofar aikin majagaba ? “ Ina jin ba zan iya ba . Kenyatte ta tuna cewa “ na ji daɗin yin aiki da ita . Tare da ɗan ƙarfafa da koyarwa , kai ma ƙila za ka so ka yi aikin majagaba . Waɗanne albarka waɗanda suke hidima a wata ƙasa suke samu ? Aikin majagaba yakan buɗe zarafi zuwa wasu gatar hidima . Amma albarkar sukan sha kan matsalolin . Waɗanne albarka ta samu ? A nan , na sami ɗalibai huɗu a lokaci ɗaya da na fita hidimar fage ! ” Wasu ’ yan’uwa sun mori albarkar hidima ta ƙasan waje , aikin gine - ginen rassa a ƙasashen waje . Wace ƙungiya ce za ta yi yawan ƙoƙarin nan domin koyarwa ? ” Duk da kasawarta , tana hidima da dukan zuciyarta . — Matta 22 : 37 . Shaidun Jehovah ne suka buga littafin nan , Questions young People Ask — Answers That Work . Kamar yadda ’ yan Gad suka yaƙi mahara , dole Kiristoci su yaƙi farmakin Shaiɗan Aikin Majagaba yana kawo gata da sun ƙunshi : Hidima a wata ƙasa Aikin wa’azi na ƙasan waje ( Ayyukan Manzanni 17 : 28 ; Zabura 36 : 9 ; Mai Hadishi 3 : 11 ) Daidai da Karin Magana 23 : 22 , yana da kyau mu yi biyayya mu “ kasa kunne ” ga Allah , mu fahimta kuma mu bi ra’ayinsa game da yadda yake ɗaukan rai maimakon mu bi wani ra’ayi dabam . Ka Daraja Rai Kana ganin cewa Kayinu yana da ikon yanke irin wannan shawarar game da rai ? Allah bai yi tunanin haka ba . A cikin magana da ta shafi dukan mutane , Allah ya nuna yadda yake daraja rai da jini sosai . Ya ce mutane suna iya cin naman dabbobi , amma akwai abin da ya haramta : “ Kowane abu mai motsi wanda ke da rai , zai zama abincinku . Amma daga baya an nuna sarai cewa Allah a nan ya hana yin amfani da jini ne domin kiyaye rai . Allah ya ci gaba : “ Idan wani ya kashe ka zan hukunta shi da mutuwa . Mahalicci ya ba mutum rai , kuma kada wani ya ɗauke ran , wanda yake wakilta jini . Idan wani ya kashe mutum , yadda Kayinu ya yi , Mahalicci yana da ikon ya “ hukunta ” mai kisan . Mecece wannan koyarwa , kuma yaya wannan ta shafi ranka , shawararka , da kuma ayyukanka ? ( Littafi Firistoci 2 : 1 – 4 ; 23 : 13 ; Littafin Ƙidaya 15 : 1 – 5 ) Akwai kuma hadayun dabbobi . Duniya ce ƙarƙashin matashin sawun Allah , ta wurin zubar da jinin a ƙasa , mutumin ya nuna cewa ran ya koma wurin Mai ba da Rai . — Littafin Firistoci 17 : 11 – 13 ; Ishaya 66 : 1 . Menene ainihin amfanin jini yadda aka nuna a cikin Doka , kuma mecece manufar wannan ? “ Domin Ubangiji kuwa ya ba su [ jini ] a bisa bagade domin a yi wa rayukansu kafara . ” Jini yana da muhimminci don yafe zunubanmu ( wato , yin kafara ) . Sun tuna wa Isra’ilawa cewa su masu zunubi ne da ke bukatar wani abu domin a yafe musu zunubinsu gabaki ɗaya . Mai Ba da Rai Ya Warware Wani Batu ( Galatiyawa 3 : 19 ) Haka nan , Bulus ya rubuta : “ Shari’a ishara ce kawai ta kyawawan abubuwan da ke gaba , ba ainihin siffarsu ba . ” — Ibraniyawa 10 : 1 . Hakika , yana ɗaukan jini a matsayin rai shi ya sa ya ce : “ Ubangiji kuwa ya ba su [ jini ] a bisa bagade domin a yi wa rayukansu kafara . ” Ka san cewa an gana wa Yesu azaba kuma an kafa shi . Ya yi mutuwar mai laifi . Allah na tabbatar mana da ƙaunar da yake mana , wato tun muna masu zunubi , Almasihu ya mutu dominmu . ” Wasu coci suna nanata mutuwar Yesu , mabiyansu suna faɗin wasu abubuwa kamar “ Yesu ya mutu domina . ” Menene aka yi rashinsa a cikin waɗannan fassarar ? ’ Fassarar nan “ jininsa ” tana da muhimmiyar manufa kuma wannan tana sa mu yi tunanin fasalolin da suka shafi jini . Bayan haka , babban firist zai ɗauka daga cikin jinin ya kai cikin wuri Mafi Tsarki na mazauni ko kuwa na haikali , a wurin zai miƙa shi a gaban Allah , kamar yana ganinsa a zahiri . — Fitowa 25 : 22 ; Littafin Firistoci 16 : 2 – 19 . Ta yaya ne Yesu ya cika abin da Ranar Kafara take hotonta ? Haka nan mu ma . Kuma muna godiya ga Yesu domin hadayar da ya yi ta zubar da jininsa dominmu ! Talifi na gaba zai tattauna wannan tambayar . Amma yanzu , cikin Almasihu , ku da dā kuke can nesa , an kawo ku kusa ta wurin jinin Almasihu . ” — Afisawa 2 : 12 , 13 . Ta wurin jinin Yesu , rayuka da yawa za su iya samun ceto “ Ku juyo ga Allah rayayye , wanda ya halicci sama , da ƙasa , da teku , da kuma dukkan abin da ke cikinsu . ” — AYYUKAN MANZANNI 14 : 15 . BAYAN manzo Bulus da Barnaba sun warkar da wani mutum , Bulus ya tabbatar wa masu kallo a Listira : “ Mu ma ’ yan adam ne kamar ku , mun dai kawo muku bishara ne , domin ku juya wa abubuwan banzan nan baya , ku juyo ga Allah Rayayye , wanda ya halicci sama , da ƙasa , da teku , da kuma dukkan abin da ke cikinsu . ” — Ayyukan Manzanni 14 : 15 . ( Ayyukan Manzanni 17 : 25 ) Yana son mu ji daɗin rayuwa , a yanzu da kuma nan gaba . 4 , 5 . ( a ) Kafin lokacin Kiristanci , wace ja - gora Jehovah ya bayar game da jini ? ( Ibraniyawa 9 : 14 ) Hakika , ja - gorar Allah ya nuna cewa yana damuwa da ranmu da kuma lafiyarmu . Ya kamata waɗanda ba Yahudawa ba da suke son su amfana daga jinin Kristi su yi kaciya , da za ta nuna cewa suna ƙarƙashin Doka ? A bayyane kuwa , hukumar mulki ta ɗauki ƙin jini daidai da ƙin lalatar jima’i ko kuwa bautar gunki . Menene Kirista zai yi game da wannan ? Ya riga ya yanke shawarar cewa ba zai taɓa amsar ƙarin jini ba , amma likitansa ya ce ya karɓi ɗaya daga cikin gutsurori da aka samo daga cikin jini , wataƙila jajayen ruwan jini . Wannan talifin ya yi ƙauli daga Farawa , Littafin Firistoci , da kuma Ayyukan Manzanni . Tun shekara ta 1981 , an daina yin amfani da ɗaya cikin gutsurori masu yawa ( na ainihin abubuwa huɗu da aka samo daga cikin jini ) . Domin haka , Hasumiyar Tsaro ta 15 ga Yuni , 2004 , ta ba da taimako a kan wannan batu a cikin talifin nan “ Tambayoyi Daga Masu Karatu . ” Kiristoci sun amince da bukatar su bi ja - gorar Allah , duk da haka a wasu yanayi mutum zai yi amfani da lamirinsa sa’ad da yake son ya tsai da shawara . Ana bukatar a rataye tunkiyar ta ƙafafun baya ne ? Me ya sa Kiristoci suke da ra’ayi da ya bambanta game da amsar allura na ƙananan gutsuri na abubuwan da aka samo cikin jini ? Abin da Littafi Mai Tsarki ya ce game da lamiri yana taimakawa sa’ad da muke yanke irin wannan shawarar . ( Zabura 25 : 4 , 5 ) Game da karɓan gutsurin abubuwan da aka samo daga cikin jini , wasu suna tunani cewa , ‘ Wannan batu ne na lamiri , saboda haka , bai da muhimmanci . ’ Gaskiyar cewa wannan bayani na lamiri ne ba ya nufin cewa ba shi da muhimmanci . Wani darasi da za mu bincika ya nanata muhimmancin shawara game da jini . Bulus ya rubuta daidai da wannan : ‘ Marasa sa zuciya , marasa Allah kuma a duniya . [ Hasiya ] ( Ayyukan Manzanni 21 : 23 – 25 ) Duk da haka , wasu Kiristoci suna iya jin cewa su ba za su shiga cikin haikali ko kuwa su bi wannan tsarin ba . MATSAYI NA MUSAMMAN GAME DA JINI Gutsurori daga fararen ƙwayoyi Gutsurori daga kamewar jini [ Hoto a shafi na 9 ] “ An mallaka mini dukkan iko a Sama da ƙasa . ( a ) Yaya girman ikon Yesu yake ? Saboda haka , da son ranmu muna ladabi muna kuma biyayya da umurnin Kristi mu ‘ je mu almajirtar . ’ Da farko a hidimarsa a duniya , Yesu ya koya wa almajiransa sarai cewa idan sun fahimci ikonsa kuma sun yi biyayya da umurninsa za su sami albarka . A wani lokaci ya gaya wa Bitrus da shi masunci ne : “ Zakuɗa da jirgin zuwa wuri mai zurfi , ku saki tarunanku , ku janyo kifi . ” Amma da sauƙin kai Bitrus ya daɗa cewa : “ Amma tun da ka yi magana zan saki tarunan . ” Yadda suka yi biyayya da umurnin Yesu su jefa tarunansu , ya kawo musu albarka mai yawa , haka ma yin biyayya da umurnin Yesu a zama ‘ masuntan mutane ’ zai kawo albarka mai yawa . Domin bangaskiyarsu manzannin suka yi biyayya . ( Luka 5 : 11 ) Sa’ad da muke ƙarfafa mutane su sa hannu cikin aikin almajirantarwa a yau , muna yin koyi ne da Yesu . Ka yi la’akari da abubuwan da wasu Shaidu masu aminci a ƙasashe da yawa suka yi kuma ka lura da yadda nassosi da suka nuna suke goyon bayan abin da suka ce . Ina son na cika alkawarina . ” Ji fa ! Sa’ad da Bitrus ya ce , “ Wane ni da za ka tsaya kusa da ni , domin ni mutum ne mai zunubi , ” Yesu bai ƙyale Bitrus ko kuwa hukunta shi don wani zunubi ba . Maimako , Yesu ya ce : “ Kada ka ji tsoro . ” Yesu ya gaya wa mabiyansa : “ Ku almajirtar da dukkan al’ummai . ” Kafin lokacin hidimar Yesu , ana marabtar mutanen al’umma sa’ad da suka zo Isra’ila su bauta wa Jehovah . Wace faɗaɗawar ‘ wuraren kamun kifi ’ aka samu tun farkon ƙarni na 20 ? A farkon ƙarni na 20 ‘ wuraren kamun kifi ’ a ƙasashe kalilan ne kawai . Almajirantarwa a dukan al’ummai ƙalubale ne ba domin ƙasar kawai ba amma kuma saboda yaren . Mutanen Allah na zamani suna yin wannan fasali na almajirantarwa kuwa ? ( b ) Menene rukunin amintaccen bawan nan suka yi game da ƙarin bukata ta abinci na ruhaniya a harsuna dabam dabam ? ( Haɗa da akwatin nan “ Littattafai Domin Makafi . ” ) ( Matiyu 24 : 45 ) A shekara ta 1950 ana buga littattafanmu cikin harsuna 90 , amma a yau sun kai 400 . Kowanne mako a shekara ana samun mutane 5,000 ‘ daga kowane harshe ’ suna zama almajiran Kristi ! Ka yi la’akari da misalai biyu daga Nedalan inda ake wa’azin Mulki a cikin harsuna 34 . Wasu Shaidu aurarru suka ba da kai su je su almajirtar da baƙi waɗanda suke yaren ƙasar Poland . Mutanen suna son saƙon sosai da ya sa maigidan ya rage lokacin aikinsa don ya ƙara kwana ɗaya a mako don tafiyar da nazarin Littafi Mai Tsarki da waɗanda suke son saƙon . Ba da daɗewa ba , aurarrun suna tafiyar da nazari guda 20 na Littafi Mai Tsarki kowane mako . Wasu aurarru daga Britaniya suka ce : “ Yin hidima a wani yare abin farin ciki ne da muka samu cikin shekaru 40 na hidimarmu na Mulki . ” Ka Yi Amfani da Fasaloli Dabam Dabam Waɗanda suka ƙware a aikin almajirantarwa suna daɗa mai da hankali a yin wa’azi a wurare dabam dabam . A irin wuraren nan aka sami sababbin Shaidu da aka yi musu baftisma a Hawaii . • Yaya girman yadda bayin Jehovah a yau suke cika umurnin Yesu su almajirtar da mutanen dukan al’ummai yake ? [ Box / Hotuna a shafi na 16 ] Makaho ne . Yin amfani da littattafan Littafi Mai Tsarki na rubutun makafi ya taimake shi a hidimarsa har da ayyukansa na mai kula da hidima sosai . Ba mu taɓa samun wani mai kula da hidima a ikilisiyarmu da ya fi Albert ba , ” in ji James , shugaban dattawan . Hakika , daga shekara ta 1912 zuwa gaba , rukunin amintaccen bawa sun yi tanadin littattafai da yawa a rubutun makafi . Ka san wani da zai amfana daga littattafai masu tushe daga Littafi Mai Tsarki waɗanda aka buga domin makafi ? Da akwai ikilisiyoyi da kuma rukunoni na bebenci 1,200 a dukan duniya . Almajirtar da ’ Yan Kasuwa Wata Mashaidiya kuma a Hawaii tana nazarin Littafi Mai Tsarki sau ɗaya a mako da mai shagon gyaran takalma . Suna nazarin a kan kanta na shagon ne . MUTUMIN Habasha ya yi tafiya mai nisa zuwa Urushalima . Babu shakka , yana ƙaunar hurarriyar Kalmar Allah kuma . Amsar Bahabashan tana da muhimmanci . Wannan kalamin yana nuna muhimmancin koyarwa da Yesu ya haɗa cikin umurnin da ya bayar na almajirantarwa . Domin mu sami amsar za mu ci gaba da bincika kalmomin Yesu da suke Matiyu sura 28 . ( a ) Ta yaya mutum yake iya zama almajirin Yesu Kristi ? Maimako , ya ce : ‘ Ku koya musu su kiyaye duk iyakar abin da na umurce ku . ’ ( Matiyu 19 : 17 ) Menene wannan ke nufi ? Amma , idan ɗaliban za su yi biyayya da dokokin , zai yi musu ja - gora sa’ad da suke tuƙi a kan hanya suna ƙoƙarin yin amfani da abin da suka koya . A ta haka ne za mu yi koyi da misalin da Yesu da Jehovah suka bar mana . — Zabura 48 : 14 ; Wahayin Yahaya 7 : 17 . Ya daɗa cewa : “ Kamar muna yin wa’azin ne kawai daga nesa . Domin ba ma son ruwa ya jiƙe mu . ” Haka nan ma , sabon almajiri da yake tafiya a kan hanyar rai ba daga wurin malaminsa kaɗai yake koyo ba amma kuma daga nagargarun misalan wasu da yake gani cikin ikilisiya . — Matiyu 7 : 13 , 14 . Ƙila ɗalibin ya lura da wasu aurarru da suke gyara rayuwarsu sosai don su kula da iyayensu tsofaffi . A shekarun baya , mun yi farin cikin ba da lokacinmu , kuzari , da mallakarmu don mu nemi waɗanda “ aka ƙaddara su wa samun rai madawwami . ” ( Yahaya 4 : 34 ) Wannan shi ne abin da muke son mu yi . Bai daɗe ba da aka ta da shi daga matattu , Yesu ya gaya wa mabiyansa : “ Kada ku ji tsoro , ku je ku gaya wa ’ yan’uwana su tafi ƙasar Galili , a can ne za su gan ni . ” ( Matiyu 28 : 10 ) Ko da yake manzannin sun raunana sosai , duk da haka Yesu ya kira su “ ’ yan’uwana . ” ( Ibraniyawa 6 : 10 ) Mun yi rashin tarayyarsu . Gayyata da aka yi wa manzanni ta kasance da amfani , domin “ almajirai goma sha ɗayan nan suka tafi ƙasar Galili , suka je dutsen da Yesu ya umarce su . ” ( Matiyu 28 : 16 ) Mu ma za mu yi farin ciki idan wani da ya raunana ya ji gayyata da muka yi masa kuma ya soma halartan taron Kirista ! — Luka 15 : 6 . Me za mu yi idan Kirista raunanne ya zo Majami’ar Mulki ? “ Sai Yesu ya matso . ” Mu ma sai mu ɗauki mataki kuma mu marabci raunannu a ruhaniya da suke ƙoƙarin su komo ikilisiyar Kirista . Bai hukunta almajiran domin sun kasa ko domin sun yi shakkarsa ba . Bai daɗe ba , manzannin suka sake soma “ koyarwa da yin bishara . ” Yesu , Shugabanmu , wanda yake da ‘ dukan ikon mallakar sama da ƙasa , ’ yana tare da mu ya toƙara mana ! Yesu ya yi alkawari ‘ kullum ina tare da ku ’ abin ƙarfafa ce ƙwarai da ta’aziyya . Ya kuma gaya mana abin da za mu koyar kuma har yaushe za mu yi hakan . Ka yarda da haka ? Maimakon haka , “ koyarwa aba ce da ake ci gaba da yi , ana koyo kafin baftisma . . . kuma a ci gaba da hakan bayan baftisma . ” Za a iya samun ƙarin zance a yadda ya kamata a ɗauki kuma taimaka wa waɗanda suka raunana cikin Hasumiyar Tsaro fitar 1 ga Fabrairu , 2003 , shafofi 23 – 26 . Yaya Za Ka Amsa ? “ Albarka ta tabbata ga mutumin da . . . [ ke ] jin daɗin karanta shari’ar Allah . ” — ZABURA 1 : 1 , 2 . Hakika , muna fuskantar gwaji da yawa . Ubanmu na samaniya babu shakka yana ba mu kyakkyawar baiwa . Asirin Samun Albarka In ji Zabura 1 : 1 , waɗanne dalilai ya sa albarka ta tabbata ga mai ibada ? ( Luka 1 : 5 , 6 ) Za mu zama masu albarka idan mun bi irin wannan tafarki kuma muka ƙi “ karɓar shawarar mugaye ” ko kuma shawararsu ta mugunta ta yi mana ja - gora . Idan mun ƙi ra’ayin mugaye , ba za mu ‘ bi al’amuran masu zunubi ’ ba . Hakika , rayuwarmu tana iya daɗa muni . A kwana a tashi , muna iya zama ’ yan ridda marasa aminci masu ba’a . Bulus ya rubuta : “ Kada ku damu da kome , sai dai a kowane hali ku sanar da Allah bukatunku , ta yin addu’a da roƙo , tare da gode wa Allah . Ta haka salamar Allah , wadda ta fi gaban dukkan fahimta , za ta tsai da zukatanku da tunaninku ga Almasihu Yesu . ” Manzon ya ƙarfafa a yi tunanin abubuwa na gaskiya , na girmamawa , da ke daidai , na tsattsarka , ƙauna , daddaɗar magana , mafifici , da abin da ya cancanci yabo . Menene zai sa mu riƙa tuna da abin da muka karanta a lokacin nazari na kanmu ? Za mu sami madawwamin farin ciki idan muna jin daɗin shari’ar Allah . Cikakkiya ce da kuma adalci , ana samun lada mai yawa a yin biyayya da ita . ( Yakubu 1 : 25 ) Idan muna jin daɗin shari’ar Jehovah da gaske , kowace rana za mu bincika batutuwa na ruhaniya . 13 - 15 . ( Matiyu 5 : 10 - 12 ) Amma da taimakon Allah , za mu yi nasara a jimre wa waɗannan gwaje - gwaje , yadda lafiyayyen itace yake jimre wa iska mai ƙarfi . Itace da aka shuka wurin da yake samun ruwa koyaushe ba ya bushewa a lokacin zafi ko fari . Yana kwatanta abubuwa biyu da suke kama da juna amma sun bambanta . Yayin da muka biɗi tafarkin adalci , Jehovah zai taimake mu mu jimre wa gwaje - gwaje da wahala . ( Matiyu 13 : 23 ; Luka 8 : 15 ) ‘ Mukan yi nasara a dukan abin da muke yi ’ domin manufarmu ta musamman ita ce mu yi nufin Jehovah . Tun da yake nufe - nufensa koyaushe na nasara kuma muna jin daɗin umurninsa , za mu yi nasara a ruhaniya . Mugaye Kamar Suna Nasara Mugaye ba su da “ wani tanadi a gun Allah . ” Shi ya sa ba su fi ƙaiƙayi kwanciyar hankali da ƙarfi ba . ( Luka 22 : 31 ) Amma babu ƙaiƙayin kuma . Hakika , muna farin ciki cewa ba da daɗewa ba za a kawar da masu aika laifi har abada . Hakika , mutane masu biyayya bayan haka za su sami kyautar Allah na rai madawwami . — Matiyu 25 : 34 - 46 ; Romawa 6 : 23 . “ Al’amuran adalai ” za su kasance har abada , mugaye da suka ƙi gyara halayensu za su halaka domin hukuncin Jehovah mai tsanani . [ Hoto a shafi na 8 ] Al’ummai su ma suna da nufi . Babu shakka , nufin Allah zai cika domin ya ci gaba da cewa : “ Maganata kamar dusar ƙanƙara take , kamar kuma ruwan sama da ke saukowa domin ya jiƙe duniya . Ba za su kasa sa amfanin gona ya yi girma ba , sukan ba da iri domin shukawa , da abinci kuma domin a ci . To , haka maganar da na faɗa take , ba ta kāsa cika abin da na shirya mata , za ta yi kowane abin da na aike ta ta yi . ” — Ishaya 55 : 9 - 11 . Allah ne ya hure Sarki Dauda na Isra’ila ta dā , wanda ya rera ta ya annabta cewa lokaci zai zo sa’ad da al’ummai za su yi tayarwa . Ka yi roƙo , zan kuwa ba ka dukan al’ummai , dukan duniya kuma za ta zama taka . ” — Zabura 2 : 7 , 8 . Menene waɗannan abubuwa suke nufi ga dukan masu tsoron Allah da suke karatun zabura ta biyu ? * Wane “ shawarwarin banza ” al’ummai na zamani suke ‘ ƙullawa ’ ? Maimakon amince da Zaɓaɓɓen Sarkin Allah — Almasihu , ko Kristi — al’ummai suna “ ƙulla , ” ko yin bimbini yadda za su ci gaba a nasu ikon . Waɗannan kalmomi na zabura ta biyu sun cika a ƙarni na farko A.Z . , lokacin da masu mulki na Yahuza da Roma suka haɗa kai su kashe Yesu Kristi , Sarki da Allah ya Zaɓa . Nufinsu ne abin banza , kuma ba zai yi nasara ba . Hakika , sun haɗa kai suna ƙiyayya da Maɗaukaki da Zaɓaɓɓen Sarkinsa . Da yake ana tsananta musu don bangaskiyarsu , sun yi addu’a : “ Ya Mamallaki [ Jehovah ] , Mahaliccin sama , da ƙasa , da teku , da kuma dukkan abin da ke cikinsu , wanda ta Ruhu Mai Tsarki , ta bakin kakanmu Dawuda baranka , ka ce , ‘ Don me al’ummai suka husata ? Kabilai kuma suka yi makidar al’amuran wofi ? Jehovah Ya Mai da Su Abin Dariya Ya yi musu dariya don hamayyarsu na banza . Amma kai dariya kake yi musu , ya Ubangiji , ka mai da al’ummai duka abin bandariya ! ” Zabura 2 : 6 ta yi magana game da wane naɗawa ne ? Allah ya ce : “ A bisa Sihiyona , dutsena tsattsarka , Na naɗa sarkina . ” ” ( Zabura 2 : 7 ) Kristi yana nuni ga alkawarin Mulki sa’ad da ya gaya wa manzanninsa : “ Ku ne kuka tsaya gare ni a gwaje - gwajen da na sha . Kamar yadda Ubana ya ba ni mulki , haka ni ma nake ba ku iko . ” — Luka 22 : 28 , 29 . Yadda aka annabta a Zabura 2 : 7 , Jehovah ya nuna cewa Yesu , Ɗansa ne a lokacin da ya yi baftisma da kuma lokacin da ya tashe shi daga matattu zuwa rai na ruhu . ( 2 Sama’ila 7 : 4 - 17 ; Matiyu 1 : 6 , 16 ) Bisa wannan zabura , Allah ya gaya wa Ɗansa : “ Ka yi roƙo , zan kuwa ba ka dukan al’ummai , dukan duniya kuma za ta zama taka . ” — Zabura 2 : 8 . Sandan sarakuna na lokacin dā alamun ikon sarauta ne . Ya kamata su yi la’akari da ƙullinsu na banza , da ya yi dabam da abin da Mulkin Allah zai yi don amfanin ’ yan Adam . 20 , 21 . Waɗanda suka ƙi su amince da ikon Sarki da Allah ya zaɓa suna zargin Jehovah . “ Ba wuya fushinsa za ya tashi , ” ko kuma ya yi hasala da sauri kuma ba zai yiwu a ƙi ba . Yin hakan zai sa su sami rai . Akwai lokaci har ila da mutane za su yi menene ? Wannan zabura ta alama ta kammala : “ Albarka ta tabbata ga dukan masu zuwa gare shi [ Jehovah ] neman mafaka ! ” Ta yaya za mu fi yin rayuwa mai ma’ana har ma a wannan duniya da ta wahala ? ( Daniyel 2 : 44 ) Saboda haka , lokaci ne yanzu na “ yi ma ɗa sumba ” kuma a bauta wa Ubangiji Jehovah Mai Ikon Sarauta ! Da farko , Sarki Dauda ne “ zaɓaɓɓen sarkinsa ” kuma sarakunan Filistiyawa da suka shirya maƙarƙashiya tare gabā da shi su ne “ sarakunan duniya . ” Ka kuma duba Zabura 2 : 9 da Wahayin Yahaya 2 : 27 . [ Hoto a shafi na 13 ] Cikin annabci sarkin Isra’ila na dā , Dauda ya yi magana game da yanayin wannan duniyar . In ji ƙirgen kwanaki na lokacin Littafi Mai Tsarki da kuma annabce - annabce da suka cika sun nuna cewa a shekarar 1914 ne , Allah ya kafa Mulkinsa a sama da Sarkinsa Yesu Kristi . * A wannan lokacin dukan al’umman duniya suna da nufi ɗaya . Ta yaya ne Jehovah Allah ya ɗauki matakin da masu mulkin suka ɗauka ? Ta yaya ? A wannan yaƙi na ƙarshe , Mulkin Allah “ zai ragargaje dukan waɗannan mulkokin [ na duniya ] ya kawo ƙarshensu . Wannan mulki zai dawwama har abada . ” Mulkin Allah shi ne Mulkin da sahihan mutane da yawa suke addu’a cewa : “ Mulkinka yā zo , a aikata nufinka a duniya kamar yadda ake yi a Sama . ” Na farko , yana da majalisa da take aiki da kyau , wanda Sarkin da ke a kan kursiyi Yesu Kristi ke shugabancinta . Aka shirya kayan agaji , sai aka aika Barnaba da Shawulu daga Antakiya su kai gudummawar . — Ayyukan Manzanni 11 : 27 - 30 . A lokacin da masifu — girgizar ƙasa , yunwa , ambaliya , guguwa , hadari , ko tafasawar manyan duwatsu da ke cikin ƙasa — suka auku , ikilisiyar Kiristoci na Shaidun Jehovah tana ba da taimako na gaggawa ga ’ yan’uwa masu bi da kuma wasu da abin ya shafa a yankin . Alal misali , sa’ad da girgizar ƙasa mai ɓarna ta auku a El Savador a Janairu da Fabrairu a shekara ta 2001 , an shirya kayan agaji a duka ƙasar , kuma rukunin Shaidun Jehovah daga Amirka , Guatemala , da Kanada sun ba da taimako . Tun lokacin da aka kafa shi a shekara ta 1914 , Mulkin Allah na samaniya yana tattara kuma yana tsara talakawansa daga mutane a gewayen duniya . A lokacin taron dukan ƙasashe na Shaidun Jehovah , masu lura sun yi mamakin ganin irin ƙauna , salama , da haɗin kai da ke tsakanin mutane masu yawa , babu bambancin ƙasashe , al’adu , da kuma yare . Kowace gwamnati tana da ƙa’idodin da take bukatar kowane ɗan ƙasar ya bi , kuma duk wanda yake son ya kasance ƙarƙashin wannan gwamnatin dole ne ya bi waɗannan ƙa’idodin . ( Yahaya 13 : 34 , 35 ) Tana kuma taimaka wa mutane su saurari wannan gargaɗin : “ Kada ku biye wa zamanin nan , amma ku bar halinku ya sake ta wurin sabunta hankalinku ɗungum , don ku tabbatar da abin da Allah ke so , wato nufinsa kyakkyawa , abin karɓa , cikakke kuma . ” Cikin farin ciki da ƙwazo Shaidun Jehovah suna bayyana “ bisharan nan ta Mulkin Sama ” wa maƙwabtansu , kuma suna gayyatarsu su zama talakawansa . ( Matiyu 24 : 14 ) Kana murna da wannan begen kuwa ? [ Hasiya ] Don ƙarin bayani , ka duba sura ta 10 , “ Mulkin Allah Yana Sarauta , ” a cikin littafin nan Sani Da ke Bishe Zuwa Rai na Har Abada , Shaidun Jehovah ne suka buga , shafi na 90 - 97 . ( b ) Wane tabbaci ne ya nuna cewa Istifanas yana da tawali’u ? ( Matiyu 23 : 2 - 7 ; Yahaya 7 : 49 ) Ko da yake yana da ilimin Nassosi , ya yi farin ciki sosai da aka ba shi aikin “ sha’anin abinci ” domin manzannin su nace da ‘ yin addu’a da kuma koyar da magana . ’ Wane alherin Allah na musamman ne Istifanas ya shaida ? Sa’ad da Istifanas yake yi wa abokan gāba shugabannin Yahudawa wa’azi a Majalisa , masu yin adawa da shi “ suka ga fuska tasa kamar fuskar mala’ika take . ” Bayan ya ba da shaida da gaba gaɗi ga ’ yan Majalisar , Istifanas ya shaida wani alherin Allah na musamman . ( Karin Magana 22 : 4 ) Saboda haka , wajibi ne mu fahimci abin da tawali’u na gaskiya yake nufi , yadda za mu iya gina wannan hali mai muhimmanci , da kuma yadda za mu amfana idan muka bayyana shi a dukan fasaloli na rayuwa . 5 , 6 . ( a ) Menene tawali’u ? ( b ) Ta yaya ne Jehovah ya nuna tawali’u ? ( c ) Yaya ne tawali’un da Jehovah ya nuna ya kamata ya shafe mu ? Haka kuma , Dauda ya sani cewa duk wani girma ko ɗaukaka da zai iya samu a matsayinsa na sarki zai kasance ne domin tawali’un Jehovah . ( b ) A wace hanya ce Jehovah da Manassa , suka kafa misali mai kyau na tawali’u da za mu bi ? ( 2 Tarihi 33 : 6 ) A ƙarshe , Jehovah ya horar da Manassa sa’ad da ya sa sarkin Assuriya ya cire shi daga kan karaga . Nassosi Mai Tsarki ya nuna cewa Jehovah yana da tawali’u , duk da haka , yana nuna fushi na adalci da ikonsa mai ban mamaki sa’ad da yanayi ya sa ya yi hakan . A lokacin da ya ga dama kuma ta hanyar sadarwarsa , Jehovah ya ba da cikakken bayani ga masu tawali’u game da yadda zai cim ma manufarsa . A ƙarni na farko , ta yaya ne wasu suka nuna rashin tawali’u , kuma ta yaya ne wannan ya kasance da lahani a gare su ? A ƙarni na farko mutane da yawa har wasu da suke ikirarin cewa su Kiristoci ne sun nuna rashin tawali’u , kuma sun yi sanyin gwiwa domin abin da manzo Bulus ya bayyana musu game da manufar Allah . Rashin tawali’unsu ya hana su samun sani da fahimta na hanyar ɗaukaka da Jehovah yake cim ma manufarsa . Me ya sa ya kamata mu kasance masu tawali’u , yaya aka taƙaita wannan a batun sarkin Isra’ila Shawulu ? Abin da Shawulu , sarkin Isra’ila na farko da aka shafe ya yi ke nan . ( 1 Sama’ila 13 : 1 , 8 - 14 ) Wannan aukuwa ita ce ta bayyana rashin tawali’unsa . Sakamakon hakan shi ne , ya rasa ruhun Allah da tagomashinsa , wadda ta kai shi ga mutuwar kunya . ( 1 Sama’ila 15 : 3 - 19 , 26 ; 28 : 6 ; 31 : 4 ) Darasin a bayyana yake : Dole ne mu yi ƙoƙari mu kasance masu tawali’u da kuma biyayya , mu kuma kauce wa girman kai , mu kauce wa duk wani hali na girman kai da zai iya jawo mana rashin tagomashin Jehovah . Tawali’u inganci ne na ibada da ya kamata mu ke da shi . Mutane kamar ƙananan ƙwari suke . Menene ya taimaki Daniyel ya nuna sauƙin kai , kuma menene zai taimake mu mu yi hakan ? ( Daniyel 6 : 10 , 11 ) Bugu da ƙari , ɗalibin Kalmar Allah ne da ya taimake shi ya mai da hankali ga manufar ɗaukakar Allah . Kuma yana marmarin ɗaukaka adalcin Allah , ba na kansa ba . ( Daniyel 9 : 2 , 5 , 7 ) Muna iya koyo daga misali na musamman na Daniyel kuwa don mu yi ƙoƙarin nuna tawali’u a fasaloli na rayuwanmu ? • A waɗanne hanyoyi ne Jehovah ya nuna tawali’u ? F . Ko da yake ɗan’uwa Rutherford mutum ne mai tabbaci sosai , an kuma san shi da yin magana da ƙarfi kuma bai taka ƙa’idar abin da ya sani cewa gaskiya ne , ya ƙasƙantar da kansa a gaban Allah , yakan nuna wannan in yana yin addu’a a ibadar safiya a Bethel . Istifanas , mai ilimin Nassosi , cikin tawali’u ya rarraba abinci Ƙasƙantar da kai da Manassa ya nuna ya faranta wa Jehovah rai Ka Kasance Da Ra’ayin Kristi Game Da Girma “ Duk wanda ke son zama babba a cikinku , lalle ne ya zama baranku . ” — MATIYU 20 : 26 . Menene ra’ayin duniya game da girma ? ( Yahaya 13 : 4 , 5 , 14 ) Ka yi hidima ko a yi maka — wanne ka fi so ? Domin yana sha’awar ɗaukaka , wannan ya jawo wa Haman cin mutunci da mutuwa . Ya furta tunaninsa na girma da bai dace ba da kalmomin nan : “ Ashe , wannan ba ita ce Babila babba wadda ni da kaina na gina , da ƙarfin ikona don ta zama fāɗar sarauta , don darajar ɗaukakata ? ” Wanene ya jawo ruhun fahariya na wannan duniyar ? Zai dace mu yi amfani da rayuwarmu a hanyar da za ta kawo mana ɗaukaka da daraja . * Ra’ayin duniya game da girma , a wajen kasuwanci , guje - guje , ko wartsakarwa , bai kawo gamsarwa ta dindindin . Samun Girma Daga Hidimar da Ƙauna ta Motsa A kan hanyarsu , ’ ya’yan babarsa biyu , Yakubu da Yahaya , sun nuna ra’ayin da bai dace ba game da girma . Ka tambayi kanka : ‘ Me zan yi da a ce ni ne Yakubu ko Yahaya ? ( Markus 1 : 32 - 34 ; 6 : 30 - 34 ; Yahaya 11 : 11 , 17 , 33 ) Ƙauna tana motsa shi ya yi wa mutane taimako ta ruhaniya , don haka yana tafiyar wurare masu nisa a kan hanyar mai ƙura domin ya yi wa’azin albishir na Mulki . ( Markus 1 : 38 , 39 ) Babu shakka , Yesu ya ɗauka yin wa mutane hidima da muhimmanci . Waɗanda ake bukata , in ji Zion’s Watch Tower na 1 ga Satumba , shekara ta 1894 , su ne maza “ masu tawali’u — domin kada su ɗaga kai . . . , masu tawali’u waɗanda ba sa yaɗa ra’ayoyinsu , amma na Kristi ne — ba sa nuna iliminsu , amma na Kalmarsa cikin sauƙi da iko . ” Babu shakka , bai kamata Kiristoci su nemi a ba su hakki ba domin su cim ma nasu burin , da fatan za su shahara , su sami iko , kuma su mallaki wasu . Yana iya jin daɗin tarayya da ’ yan’uwa da suke da hakki amma ba zai so ya je wa’azi ba . Wannan ɗan’uwan ya kamata ya tambayi kansa : ‘ Ina mai da hankali kawai ne ga fannin hidimar Allah da za a san da ni kuma a yaba mini ? “ Abin ya ba ni mamaki ! ” Har yanzu wannan ɗan’uwan , wanda shi ma ya zama mai kula a wani ofishin reshe na Shaidun Jehovah , yana tunawa da wannan hali na tawali’u . Sashe ne na “ sabon mutum ” wanda Kirista ya kamata ya yafa . — Filibiyawa 2 : 3 ; Kolosiyawa 3 : 10 , 12 ; Romawa 12 : 16 . Ta yaya ne yin bimbini a kan dangantakarmu da Allah da ’ yan’uwanmu zai taimaka mana mu kasance da ra’ayin Kristi game da girma ? ( Ishaya 40 : 22 ) Yin bimbini a kan dangantakarmu da ’ yan’uwanmu zai taimaka mana mu kasance masu ƙasƙantar rai . Yaya ne amincin mutanen Allah ya nuna cewa babu wanda yake da dalilin jin cewa ya fi wasu ? Suna ganin kuna ƙananan ayyuka ? Wani ɗan’uwa da ke aiki a hedkwatar Shaidun Jehovah na duniya ya tuna misalin iyayensa . Irin wannan halin ya taimaka mini in yi kowane irin aiki da son rai a nan Bethel . ” Kowanenmu na bukatar ya binciki zuciyarsa kuma ya tambayi kansa : ‘ Faɗa kawai nake yi cewa a kasance da ra’ayin Kristi game da girma , ko kuwa zan yi aiki tuƙuru domin in yi amfani da shi ? ’ ( Karin Magana 16 : 5 ; 1 Bitrus 5 : 5 ) Bari halayenmu ya nuna cewa muna son kasance da ra’ayin Kristi game da girma , ko a cikin ikilisiya ta Kirista , a zaman iyalinmu , ko kuwa a sha’aninmu na yau da kullum da ’ yan’uwanmu mutane — mu yi kome domin ɗaukaka da kuma girmama Allah . — 1 Korantiyawa 10 : 31 . Domin misalai , duba 1992 Year Book of Jehovah’s Witnesses , shafi na 181 - 182 da kuma Hasumiyar Tsaro na 1 ga Satumba , 1993 , shafi na 27 - 31 ( Turanci ) . Za Ka Iya Bayyanawa ? • Menene zai taimake mu mu kasance da ra’ayin Kristi game da girma ? Wanene Yake da Ra’ayin Kristi na Girma ? Mutum - mutumi mai girma na Fir’auna Amenhotep na III Ka san abin da ya jawo faɗuwar Haman ? Maganar Jehovah Rayayyiya Ce BAYAN da suka fita daga Masar an shirya Isra’ila ta zama al’umma . Bayan haka , ba da daɗewa ba da sun shiga Ƙasar Alkawari amma hakan bai yiwu ba . Ya kamata mu fahimci cewa muna bukatar mu yi wa Jehovah Allah biyayya kuma mu daraja wakilansa . ( Littafin Ƙidaya 1 : 1 ; Maimaitawar Shari’a 1 : 3 ) An samo sunansa daga ƙirge biyu da aka yi wa Isra’ilawa ne na shekaru 38 . Kashi na ɗaya ya yi zancen abubuwan da suka faru a Jejin Sinai . An kuma ba wa al’ummar umurni game da yadda za su kafa kuma su warware zango . 2 : 1 , 2 — Mecece “ tutar ” da ƙabilai za su bi su kafa zango a jeji ? 8 : 25 , 26 . Idan saboda tsufa Kirista bai iya cika wasu hakki ba , zai iya yin hidimar da take gwargwadon iyawarsa . Sa’ad da girgije da ke kan mazauni ya tashi , sai Isra’ilawa suka soma tafiya da ta kawo su filayen Mowab bayan shekaru 38 da wata guda ko biyu . Gunagunin Maryamu da Haruna game da Musa ya sa Maryamu ta kuturta na ɗan lokaci . Mutanen suka nemi su jajjefi Musa , Haruna , da kuma amintattu ’ yan leƙen asirin ƙasa Joshuwa da Kalibu , domin sun yarda da mugun labari daga ’ yan leƙe goman . Saboda haka mutane 14,700 suka mutu a hannun Jehovah . Don ya nuna cewa shi ya zaɓi babban firist , Allah ya sa sandar Haruna ya yi toho . Ana amfani da tokar jar saniya a hoton tsarkakewa da hadayar Yesu za ta yi . — Ibraniyawa 9 : 13 , 14 . Rashin ruwa ne . Musa da Haruna ba su tsarkake sunan Jehovah ba sa’ad da suke tanadin ruwa ta mu’ujiza , saboda haka aka hana su shigar Ƙasar Alkawari . Da Isra’ilawa suka gaji da tafiya sa’ad da suke gewaye Edom sai suka yi gunaguni game da Allah da Musa . 12 : 1 — Me ya sa Maryamu da Haruna suka zargi Musa ? 21 : 14 , 15 — Wane littafi ne aka ambata a nan ? ( Joshuwa 10 : 12 , 13 ; 1 Sarakuna 11 : 41 ; 14 : 19 , 29 ) “ Littafin Yaƙe - yaƙe na Ubangiji ” ne waɗannan littattafai . Yana ɗauke da labarin tarihin yaƙe - yaƙe na mutanen Jehovah . Musa ya bar misali mai kyau game da yadda ya kamata mu yi sa’ad da wasu suka sami gata a hidimar Jehovah . Jehovah yana bukatar masu bauta masa su yi biyayya da ikon da ya bayar . Tuntayen riguna na Isra’ilawa domin ya tunasar da su ne cewa an keɓe su domin bauta wa Allah kuma domin su yi biyayya da dokokinsa . ( Littafin Ƙidaya 22 : 1 – 36 : 13 ) Domin haka , Jehovah ya halaka masu laifi 24,000 . Ƙidaya na biyu da aka yi ya nuna cewa Joshuwa da Kalibu ne kaɗai suke da rai a duk maza da aka ƙirga a farko . Mutanen Isra’ila kuma suka yi ramako a kan Madayanawa . Ƙabilar Ra’ubainu , Gad , da kuma rabin ƙabilar Manassa sun zauna a gabashin Kogin Urdun . Aka ba wa Lawiyawa birane 48 , an mai da 6 cikinsu su zama biranen mafaka . Jehovah ya gaya wa annabi Bal’amu cewa kada ya la’anci Isra’ilawa . ( Galatiyawa 6 : 5 ) Miji ba shi da izinin ya kawar da wa’adin . Amma kuma , kada mata ta yi wa’adi da ya saɓa da Kalmar Allah ko kuma wajibinta wajen mijinta . Bai kamata sha’awarmu cewa ikilisiya ta zama da tsabta ta motsa mu mu yi ƙarar kowane mugun lalata da muka sani ga dattawa Kirista ba ? 35 : 9 - 29 . Lalle ya dace da Jehovah zai halaka miyagu kafin a sabonta duniya zuwa aljana ! — Karin Magana 2 : 21 , 22 ; Daniyel 2 : 44 . Dole ne mu daraja Jehovah da kuma waɗanda suke da hakki a tsakanin mutanensa . Aukuwa da aka ba da labarinta cikin Littafin Ƙidaya sun nuna yadda waɗanda suka ƙyale ruhaniyarsu suke fāɗi cikin laifi , kamar gunaguni , lalata , da kuma bautar gumaka . Wasu misalai da darussa daga wannan littafi na Littafi Mai Tsarki za su iya taimaka mana mu lura da bukatun yankinmu a Taron Hidima ta ikilisiyar Shaidun Jehovah . “ Ɗanmu , Anderson , ya mutu yana da shekaru 14 . Amma ya mutu kafin a sayar da su . idan ya tambaye mu ko mun cika muradinsa . Idan za ka so ƙarin bayani ko kuma za ka so wani ya zo gidanka yana nazari da kai , don Allah ka rubuta wa Shaidun Jehovah P.M.B . 1090 , Benin City 300001 , Edo State , Nigeria , ko kuma zuwa ga adireshin da ya dace a shafi na 2 . An Ƙi Su Ba Dalili ( Dubi hasiya . ) Masu salama masu lumana , suna ƙaunar juna sosai . ” Bayin Allah ba sa jin daɗin ƙarya da ake ɗora musu cewa su miyagu ne , amma ba sa mamaki sa’ad da mutane suka kushe su . Yesu ya yi wa mabiyansa gargaɗi : “ In duniya ta ƙi ku , ku sani sai da ta ƙi ni kafin ta ƙi ku . . . . ” * ( Yahaya 15 : 18 - 20 , 25 ; Zabura 35 : 19 ; 69 : 4 ) Dā ma can ya gaya wa almajiransa : “ In har sun kira maigida Ba’alzabul , to , mutanen gidansa kuma fa ? ” Ta yaya Littafi Mai Tsarki ya bayyana tushen dukan ƙiyayya da bai dace ba ? ( b ) Ta yaya fahimtar wannan batun zai taimake mu mu ci gaba da riƙe aminci ? Wace dabara ce Iblis yake amfani da ita a ƙoƙarin ya juyar da mu daga Jehovah ? ( Yahaya 8 : 44 ) Wannan sunan kwatanci , Iblis , da yake nufin “ Mai tsegumi , ” ya nuna shi ne wanda ya fara tsegunta Allah , nagarin kalmarsa , da kuma sunansa mai tsarki . ( Matiyu 9 : 2 , 3 ; 26 : 63 - 66 ; Yahaya 10 : 33 - 36 ) Wannan ya ɓata wa Yesu rai domin ya san cewa wannan ya kawo zargin da bai dace ba ga Ubansa . ( Matiyu 5 : 10 ) Wasu matsaloli domin ajizancinmu ne . ( 1 Bitrus 2 : 19 , 20 ) Wane yanayi wannan zai iya faruwa ? ( Romawa 8 : 37 ) Ka yi ƙoƙari ka hangi waɗanda suka ɗaukaka ikon mallaka na Jehovah duk da kowanne irin cin mutunci da Iblis ya kawo a kansu — maza da mata kamar su Habila , Ayuba , Maryamu mamar Yesu , da wasu amintattu na dā , da kuma ’ yan’uwanmu na zamani . Me zai taimake mu kada mu yi fushi sa’ad da muke shan wahala ? Ka tuna cewa Shaiɗan da kuma aljannu ne manyan maƙiyanmu . ( 1 Bitrus 2 : 12 ) Ban da haka , za mu iya samun wani misali kuma daga ɗan Yakubu , Yusufu . 16 , 17 . ( Haggai 2 : 7 ) Yesu Kristi , Nagarin Makiyayi ya ce : ‘ Tumakin nan nawa sukan saurari muryata , na san su , suna kuma bina . ( Matiyu 13 : 39 , 41 ; Wahayin Yahaya 14 : 6 , 7 ) Saboda haka , babu abin da ’ yan hamayya suka faɗa ko za su yi da zai iya kawar da nufin Allah . — Ishaya 54 : 17 ; Ayyukan Manzanni 5 : 38 , 39 . Wannan ya sa Grace ta so ta sani game da su . Da Shaidun suka zo gidansu , maimakon ta ɓoye , sai ta soma taɗi da su kuma aka ba ta nata littafin . [ Hasiya ] ( Maimaitawar Shari’a 21 : 15 , 16 ) “ Ƙi ” yana iya nufi ƙin mutum ba da niyyar yi masa wani lahani ba , amma ba ka son ganinsa domin kana ƙyamarsa . • Ta yaya Jehovah yake ƙarfafa mu mu tsaya da ƙarfi duk da ƙiyayyar Shaiɗan ? Sun Fahimci Ainihin Batun Wani Mashaidin Jehovah a Ukraine , inda aka hana aikin wa’azin Mulki na shekaru 50 ya lura haka : “ Ba zai dace a ɗauki yanayin Shaidun Jehovah cewa yin mutane ba ne . . . . Yawancin manyan ma’aikata suna idar da aikin da aka ba su ne . “ Ba ma ɗaukan cewa masu hamayya kawai dai sun tsane mu ne ba . Ayuba , Maryamu , da kuma bayin Allah na zamani kamar su Stanley Jones sun ɗaukaka ikon mallaka na Jehovah Yana da ikon da zai iya kāre masu bauta masa da aminci a dukan fasalolin da ya so . Maimako , nufinsa ne mu ci gaba da rayuwa tare da sauran mutane a wannan duniya domin mu sanar da saƙonsa na bege da ta’aziyya ga mutane . Dole masu bauta wa Jehovah da aminci su fuskanci me , amma wace ta’aziyya muka samu cikin Kalmar Allah ? Shi ‘ yake kiyaye mu a lokatan wahala . ’ Na biyu , dole mu aikata daidai da ruhunsa mai tsarki . Na uku kuma , dole mu ba da kai ga tsarin Jehovah ta wurin yin tarayya da ’ yan’uwa Kiristoci da suke sauƙaƙa wahalarmu . Wasu masana kiwon lafiyar jiki sun ce yin addu’a zai sa a sami sauƙin baƙin ciki da wahala . Hakika , bautarmu ta ƙunshi yin addu’a . Menene yake nufi a yi addu’a da gaba gaɗi , kuma ta yaya irin addu’o’in nan suke taimakonmu a jimre da wahala ? Manzo Yahaya ya rubuta : “ Wannan ita ce amincewarmu a gabansa , wato in mun roƙi kome bisa ga nufinsa , sai ya saurare mu . ” A irin lokatan nan , yana da kyau mu tuna cewa Jehovah yana “ juyayin mutanensa da ke shan wahala ” kuma yana “ ƙarfafa wa ƙasƙantattu zuciya . ” Jehovah yana sauraron addu’o’inmu domin muna yinsu da zuciya ɗaya . ( Luka 11 : 9 - 13 ) Hakika , ikon aiki na Allah mai taimako ne ko kuma mai ta’azantar da mutanensa . — Yahaya 14 : 16 . ( Filibiyawa 4 : 13 ) A yau ma , Kiristoci da yawa sun sabonta a ƙarfi na ruhaniya da kuma na jiye - jiye domin sun sami amsar roƙe - roƙensu . Sau da yawa kamar matsaloli ba sa shan kanmu ba bayan mun sami taimako daga ruhun Allah . ( Romawa 15 : 4 ) Littafi Mai Tsarki ya gaya mana cewa miyagun abubuwa ba za su ci gaba har abada ba . ( Titus 1 : 2 ) Idan muka yi murna game da sa ran nan , kowane lokaci za mu tuna da alkawuran Jehovah game da nan gaba mai kyau , da zai sa mu iya jimre da ƙunci . — Romawa 12 : 12 ; 1 Tasalonikawa 1 : 3 . Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Aboki kullayaumi ƙauna ya ke yi , kuma an haifi ɗan’uwa domin kwanakin shan wuya . ” ( 1 Korantiyawa 10 : 24 ) Idan muna irin tunanin nan zai sa mu mai da hankali ga bukatun mutane maimakon namu gwaji . Ta yaya kowane Kirista zai iya kasance mai ba da ƙarfafa ? Domin su iya yin haka , sun sa ya zama da sauƙi a zo wajensu kuma suna ba da kansu . Daidai ne Bulus ya aririci Kiristoci su “ ƙarfafa masu rarraunar zuciyar . ” Manzo Bulus ya rubuta : “ Kada rashin haɗa kai ya kasance ga jiki , sai . . . gaɓoɓin su kula da juna . . . . A wasu lokatai , yakan mana wuya mu mori tarayya da ’ yan’uwa Kiristoci . Littafi Mai Tsarki ya gargaɗe mu : “ Mutumin da ya kula da kansa kaɗai ba ya jituwa da kowa , ko wani ya faɗi maganar da ke daidai ba zai yarda ba . ” Alal misali , sa’ad da wasu suke wahala , suna tuhumar kansu da cewa ba su da ruhaniya suna kammala da cewa wahalar da suke sha alamar rashin amincewar Allah ce . ( 2 Korantiyawa 1 : 3 ) Yana kula da mu kuma zai ɗaukaka mu a lokacinsa . ( Yakubu 1 : 2 ) Me ya sa ? Kamar yadda Yesu ya yi mana gargaɗi , muna da wahala a duniya . • Yaya ruhun Allah yake mataimaki ? [ Hoto a shafi na 10 ] Duk da haka wasu cikin masu bauta wa Jehovah suna fama da gajiya ƙwarai na jiye - jiye . Ba da daɗewa ba kafin a kama shi a kashe , Yesu ya gaya wa almajiransa : “ Kada ku damu . Ku gaskata da Allah , ku kuma gaskata da ni . ” ( Yahaya 16 : 1 ) Idan ba su lura ba , baƙin ciki zai iya sa su raunana a ruhaniya kuma ya sa su kasa dogara ga Jehovah . Gaskiya ne cewa zama Kirista tana bukatar ƙoƙari sosai . ( Luka 13 : 24 ) Yesu ma ya ce : “ Duk wanda bai ɗauki [ gungumensa ] ya bi ni ba , ba zai iya zama almajirina ba . ” ( Luka 14 : 27 ) Kamar dai waɗannan kalmomi sun saɓa da abin da Yesu ya ce kayansa marar nauyi ne kuma cewa zai hutasshe su , da gaske kam babu saɓani . Ko da yake ƙoƙari da kuma aiki tuƙuru yana gajiyar da jiki , ana samun gamsuwa da kuma wartsakewa sa’ad da aka yi shi da niyyar kirki . “ Mu Yar da Abin da Ya Nauyaya Mana ” Sau da yawa me ke jawo gajiya ta ruhaniya ? Alal misali , yadda duniya ta shaƙu da yin suna , kuɗi , nishaɗi , tafiye - tafiye don annashuwa , da wasu biɗe - biɗe na abin duniya za su iya shafi tunaninmu . ( 1 Yahaya 2 : 15 - 17 ) Wasu Kiristoci a ƙarni na farko da suke biɗan arziki sun dagula rayuwarsu . ( Karin Magana 3 : 21 , 22 ) “ Hikiman nan ta Sama , . . . saliha ce , ” in ji Littafi Mai Tsarki . ( Galatiyawa 6 : 4 , 5 ) Gaskiya kam , nagarin misali na ’ yan’uwa Kirista zai iya ƙarfafa mu mu bauta wa Jehovah da zuciya ɗaya , amma fahimi da sanin ya kamata zai taimake mu mu fahimci abin da za mu iya yi daidai da yanayinmu . Ta yaya za mu iya kasance da hikima a kula da bukatunmu na jiki da kuma na jiye - jiye ? Matarsa ta ce : “ Ko yaya yawan aikin da muke da shi , muna ƙoƙari mu shiga barci a lokaci da muka saba kowane dare . Muna wasan jiki kuma a kai a kai . Wannan yana taimakonmu . Tana rashin lafiya sosai har da ciwon daji . Hikima da kuma tunanin kirki na taimaka mana mu gane kuma mu iya gamsar da bukatunmu da haka muna guje wa gajiya ta ruhaniya . 16 , 17 . ( a ) Me ya sa kula da lafiyarmu ta ruhaniya take da muhimmanci sosai ? Idan muna da dangantaka ta kud da kud da Jehovah Allah , ƙila muna iya gajiya amma ba za mu gaji da bauta masa ba . Ta ce : “ Na saba tashiwa da sassafe , kafin na soma wani aiki sai na ɓad da lokaci sosai cikin addu’a ga Jehovah kuma na karanta Kalmarsa . Wace ta’aziyya Littafi Mai Tsarki ya yi tanadinta wa amintattu da suka tsufa ko kuma da suke ciwo ? Haka ma , ayyuka na ruhaniya a kai a kai yana taimakawa a rage gajiya na tsotsuwar rai ko kuma ta ruhaniya . Wannan na bukatar mu yi wani abu . ( Karin Magana 27 : 3 ) Don mu yaƙi sanyin gwiwa da kuma gajiya zai dace mu kauce wa waɗanda suke mugun tunani da kuma masu saurin tuhumar wasu . A wajen muna da zarafi na ƙarfafa juna kuma mu sami koyarwa da tarayya mai kyau . Bauta wa Jehovah a wannan zamani na ƙarshe ya ƙunshi aiki . Yanayinmu na ajizai , raunana , kama yake da tukunyar ƙasa . Duk da haka , Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Wannan wadata da muke da ita kuwa cikin kasake take , wato jikunanmu , don a nuna mafificin ikon nan na Allah ne , ba namu ba . ” Ɗan Maimaitawa [ Hoto a shafi na 16 ] Ko da an koya wa yawancin mutane cewa kuɗi ba ya kawo farin ciki , kashi 47 bisa ɗari da aka yi musu tambaya sun tabbata cewa kuɗi yana kawo farin ciki . Na farko , ka duba alaƙa da ke tsakanin kuɗi da farin ciki . Ban da haka ma , gwanaye na lafiyar jiki sun ce mutane da yawa a Amirka sun daɗa abubuwan mallakarsu ninki biyu shekara talatin da ta shige , duk da haka farin cikinsu bai fi na dā ba . Yaya lafiyar jiki , aure mai gamsarwa da aiki mai kyau suke da muhimmanci a samun farin ciki ? Muna Neman Farin Ciki a Inda Ya Dace Kuwa ? Wannan ba abin mamaki ba ne domin an kwatanta Mahalicci cewa “ Allah [ mai farin ciki ne ] , ” kuma an halicci mutum cikin siffar Allah . Falsafa na zaman mutane , Eric Hoffer ya yi tunani hakan . “ Ku ɗaukaka Allahn Ubangijinmu Yesu Almasihu , da kuma Ubansa , . . . bakinku ɗaya . ” — ROMAWA 15 : 6 . Duk da haka , dukan Kiristoci dole ne su yi tafiya da zuciya ɗaya a kan hanya ta rai . Wannan zai yiwu kuwa ? Kuma ta yaya za mu yi amfani da wannan hurarren gargaɗi a yau ? ( Afisawa 4 : 1 - 3 ; Kolosiyawa 3 : 12 - 14 ) Duk da haka , bayan ya kafa ikilisiyoyi da yawa da kuma ziyarar wasu fiye da shekara 20 , ya sani cewa ci gaba da haɗin kai zai iya zama ƙalubale . ( Romawa 15 : 5 , 6 ) A yau , mu ma dole ne mu ɗaukaka Jehovah Allah da ‘ baki ɗaya ’ da yake mu rukunin mutanensa ne masu haɗin kai . Tun da yake Kiristoci a yau sun fito daga wurare da al’adu dabam dabam , nazarin hurarren gargaɗin Bulus a yadda za mu bi da bambanci zai taimake mu mu yi magana da ‘ baki ɗaya . ’ 5 , 6 . Me ya sa ake da ra’ayi dabam dabam a ikilisiyar Roma ? ( Romawa 14 : 2 ; Littafin Firistoci 11 : 7 ) Amma , da Yesu ya mutu ba a bin wannan dokar kuma . Har bayan sun zama Kiristoci , ƙila sun keɓe rana ta bakwai don ayyuka na ruhaniya , ko da a ra’ayin Allah kiyaye Asabarci ba shi da muhimmanci . Domin yana la’akari da lamirin ’ yan’uwansa Kiristoci , Bulus ya rubuta : “ Kowa dai yā zauna cikin haƙƙaƙewa a kan ra’ayinsa . ” — Romawa 14 : 5b . Menene ya kamata Kiristoci su guji yi ? Sa’ad da ta san gaskiya , za ta iske shi da wuya ta yi gyara ga ra’ayin cewa ba a hana yin ado mai kyau ba a yanayi da ya dace ko kuma ta yi kwalliya . ( Zabura 104 : 15 ) Ya yarda da wannan ra’ayi . Yaushe ne Kirista ba zai yi abin da yake so ba don amfanin ’ yan’uwansa ? A irin wannan yanayin , me ya kamata mu yi ? Bulus ya ce : “ Ya kyautu kada ma ka ci nama , ko ka sha ruwan inabi , ko kuwa ka yi kowane irin abu , wanda zai sa ɗan’uwanka yin tuntuɓe . ” ( Romawa 15 : 1 , 2 ) Tun da za mu iya bakanta wa lamirin ’ yan’uwa Kirista ta abin da muka yi , ƙaunar ’ yan’uwa za ta motsa mu mu yi la’akari da mutane kuma mu ƙi yin abin da zai sa wasu fushi . Misalin wannan zai iya zama shan barasa . Za mu ci gaba da tuƙi yadda muke yi domin muna da ikon yin hakan ? ( b ) A waɗanne batutuwa dukanmu muke aikata da cikakken haɗin kai , kuma menene za a tattauna a talifi na gaba ? Hakika , nuna halin yarda ga Kiristoci da suke da lamiri mai raunana — ko kuma rage zaɓenmu da kuma daina nacewa a kan damarmu — na nuna “ halin Almasihu , Yesu . ” — Romawa 15 : 1 - 5 . ( 1 Korantiyawa 1 : 10 ) Ana ganin irin wannan haɗin kai a yadda mu ke aikata ga waɗanda suke hamayya da bauta ta gaskiya . • Me ya sa ra’ayi dabam dabam a kan batutuwa na kanmu ba zai sa a daina haɗin kai ba ? Gargaɗin Bulus game da haɗin kai yana da muhimmanci a ikilisiya Maryamu Magadaliya ce . Wannan labarin na sosuwar rai ya kwatanta abin da Yesu ya faɗa dā . Amma , bisa ga wannan kwatanci , da yake tumaki na iya gane muryar ’ yan Adam yana taimaka musu su san abokansu da kuma magabtansu . Yaya za mu tsare kanmu ? Don mu sani , bari mu ga wani abin da Yesu ya ce a kwatancinsa game da garke . Bisa kwatancin makiyayi , wanene tumakin suka bi , kuma wanene ba su bi ba ? Me ya sa ba ma yi wa baƙo da aka ambata a Yahaya sura 10 alheri ? Bai “ shiga garken tumaki ta ƙofa ba , amma ya haura ta wani gu . ” ( Yahaya 10 : 1 ) Wanene na farko da aka ambata cikin Kalmar Allah da ya zama ɓarawo da kuma ɗan fashi ? Shaiɗan Iblis ne . Duk da haka , ayyukansa a hanyoyi da yawa ya nuna cewa yana kama da baƙo da aka kwatanta a misalin Yesu da ke rubuce a Yahaya sura 10 ne . Ga wasu kamaninsa . Ya daɗa : “ Allah ya sani a ranar da kuka ci daga itacen nan idanunku za su buɗe . ” Me ya sa za mu yi tsammanin jin muryar baƙo a yau ? Wace hanya ɗaya ce ake jin muryar baƙo ? Yadda manzo Bitrus ya faɗa , suna amfani da “ tsararrun labaru ” — kalmomi da kamar gaskiya ne amma na banza ne . — 2 Bitrus 2 : 3 . ( Yahaya 10 : 10 ) Ku mai da hankali da irin waɗannan baƙi ! Ya tabbatar mata cewa Jehovah ya hana ta ’ yanci , da a kashin gaskiya ba haka ba ne . Suka ci gaba da cewa addinina na da hani kuma hakan bai dace ba . ” A wurin hira na Intane , manya suna iya ce su matasa ne don su sa ku fāɗa cikin tarko . Wani lokaci , yaya hanyar watsa labarai suke ba da rahoton muryar baƙo ? A wata ƙasa kuma , wani rahoto ya zargi Shaidun cewa sun yi kaca - kaca da wani ginin coci . A ƙasashe da yawa , hanyar watsa labarai na zargin Shaidun cewa ba sa jinyar yaransu kuma da gangan suna amince da mugun zunubai da ’ yan’uwa masu bi suke yi . ( Matiyu 10 : 22 ) Duk da haka , mutane masu gaskiya da suka san mu sun san cewa wannan tuhumar ƙarya ce . Ba shi da kyau mu gaskata da kowane abu da aka watsa a labarai . Wani littafi a kan ƙasashen Littafi Mai Tsarki ya ba da labarin yadda wani baƙo ya yi da’awa cewa tumaki na gane makiyayinsu ta tufafinsa , ba muryarsa ba . Wani makiyayi ya ce muryarsa ce suka sani . Amma , sa’ad da makiyayin ya kira su , ko da ya canja tufarsa , tumakin suka ruga gare shi . Da haka , wani zai iya yin shigen makiyayi , amma ga tumakin wannan ba ya nuna cewa shi makiyayi ne . ( a ) Yaya za mu sarƙu da muryar Jehovah ? Littafi Mai Tsarki ya nuna yadda za mu sami irin wannan sani . ” ( Ishaya 30 : 21 ) Wannan ‘ murya ’ a bayanmu Kalmar Allah ce . ( b ) In ji Matiyu 17 : 5 , me ya sa ya kamata mu yi biyayya da muryar Yesu ? Ban da ji , ya ƙunshi yin biyayya . Kalmar Allah ta ce : “ Ga hanyan nan . ” Hakika , ta yin nazarin Littafi Mai Tsarki , muna jin ja - gorar Jehovah . Hakika za mu ƙi shi sam sam . Ka Tuna ? • Ta yaya kwatancin baƙo da aka ambata a misalin Yesu game da garken tumaki ya dace da Shaiɗan ? Maryamu ta gane Kristi Wannan ƙasaitaccen taron waɗanda za su tsira wa “ matsananciyar wahala ” ne mai zuwa da zai halaka wannan muguwar duniya . — Wahayin Yahaya 7 : 9 , 14 . Manazarcin Littafi Mai Tsarki dabam dabam na dā da na yanzu , sun kammala hakan — cewa , adadin na zahiri ne . Alal misali , da yake magana game da Wahayin Yahaya 7 : 4 , 9 , wani mai tsara ƙamus ɗan Britaniya , Dokta Ethelbert W . ( Littafin Apocalypse or “ The Day of the Lord , ” shafi na 282 ) Kwanan baya , Robert L . Thomas , Ƙarami , Farfesa na Sabon Alkawari a makarantar Master’s Seminary a Amirka ya rubuta : “ Ɗaukan cewa adadin 144,000 na alama ne ba shi da tushe mai ƙarfi . ” ( Wahayin Yahaya 1 : 1 , 4 ; 2 : 10 ) Wannan kammalawa ba daidai ba ne . Yana nuni ga waɗanda za su yi sarauta da Kristi a sama bisa aljanna ta duniya , da za ta cika da mutane masu farin ciki babu iyaka da suke bauta wa Jehovah Allah . — Zabura 37 : 29 . Adadin magadan samaniya 144,000 ne kawai “ Ku Ƙarfafa Ga Ubangiji ” “ Ku ƙarfafa ga Ubangiji , ga ƙarfin ikonsa . ” — AFISAWA 6 : 10 . SHEKARU 3,000 da suka shige , wasu mayaƙa biyu abokan gāba da rundunarsu suka fuskanci juna a filin daga . A gabansa kuwa ga Goliyat a tsaye mutum mai tsawo da ƙarfi na musamman . ( Mai Hadishi 9 : 11 ) Dawuda ya ci nasara ne domin ya yi faɗān da ƙarfin Jehovah . Kiristoci ba sa yaƙi na zahiri . ( Romawa 12 : 18 ) A sura ta ƙarshe ta wasiƙarsa zuwa ga Afisawa , Bulus ya kwatanta yaƙin da ya shafi kowane Kirista . Hakika , Bulus ya aririce mu mu “ ƙarfafa ga Ubangiji , ga ƙarfin ikonsa . ” Waɗanne muhimman darussa biyu ne za mu bincika a cikin wannan talifin ? Bari mu bincika abin da Nassosi ya ce game da ƙarfi da dabarun maƙiyinmu . Ainihin mugun ruhun shi ne Shaiɗan Iblis , “ sarkin aljanu . ” ( Matiyu 12 : 24 - 26 ) Yaren asali na Littafi Mai Tsarki ya kwatanta yaƙin da muke yi da kokawa ko kuwa fama . Hakazalika , Iblis yana son ya ga cewa mun yi hasarar ruhaniyarmu . Ta yaya zai iya yin hakan ? ( 2 Korantiyawa 11 : 3 , 14 ; 1 Bitrus 5 : 8 ) Yana iya yin amfani da mutane su tsananta ko kuwa jawo mana sanyin gwiwa . ( Wahayin Yahaya 2 : 10 ) Tun da yake dukan duniya a hannun Shaiɗan take , yana iya yin amfani da sha’awace - sha’awace da abin kwashe hankali domin ya kama mu a tarkonsa . Wace iyaka aljanu suke da ita , kuma waɗanne fa’idodi ne muke mora ? Yadda yake a ranakun Elisha haka yake a yau : “ Waɗanda suke tare da mu , sun fi waɗanda suke tare da su yawa . ” Wane gwaji ne Shaiɗan ya yi wa Ayuba domin ya karya amincinsa , kuma wane haɗari na ruhaniya ne muke fuskanta a yau ? ( Ayuba 10 : 1 , 2 ) Ko da yake Shaiɗan ba zai fito kai tsaye ya haddasa irin waɗannan matsalolin a yau ba , waɗannan wahalolin suna shafan Kiristoci da yawa , kuma Iblis yana amfani da su ya cim ma moriyarsa . 10 - 12 . ( a ) Wace faɗakarwa ɗaya ne Yesu ya bayar a cikin kwatancinsa na mai shuka ? A ƙarshe , sai icen ya mutu . Haka nan ma , taraddadin wannan duniyar , neman dukiya da morewar rayuwa na iya janye mana yawancin lokacinmu da kuzari a hankali . Wane mataki ya kamata mu ɗauka sa’ad da Shaiɗan ya yi hamayya da mu ? ( Wahayin Yahaya 20 : 1 , 2 ) Muna bukatar ‘ dagewa ’ domin kada harin Shaiɗan ya sha kanmu har sai lokacin da aka cire shi . Ƙamus na Vine’s Expository Dictionary of New Testament Words ya ce , “ a zaman aikatau wannan kalmar tana nufin maganin da ke kawar da ƙaiƙayi . ” Matsaloli na iyali , matsalar tattalin arziki , ko rashin lafiya na iya janye ƙarfin ruhaniyarmu . Kamar Ayuba , a wasu lokatan ba ma sanin dalilin da ya sa abubuwa suke faruwa mana , amma mun san cewa Jehovah zai taimaka mana . ” ( Ishaya 59 : 1 ) Dawuda mai zabura ya rera : “ Ubangiji , yakan taimaki dukan waɗanda ke shan wahala , ya kan ta da waɗanda aka wulakanta . ” Muna Bukatar “ Dukan Makamai na Allah ” ( b ) Menene za a tattauna a talifi na gaba ? Amma dai , Allah ne ya hure manzon ya tattauna wani makami na ruhaniya da kowane bawan Jehovah ke bukata . [ Hoto a shafi na 14 ] “ Ku yi ɗamara da dukan makamai na Allah , don ku iya dage gāba da kissoshin Iblis . ” — AFISAWA 6 : 11 . A naka kalmomin , ka kwatanta makami na ruhaniya da ya kamata Kiristoci su yi ɗamara da shi . ROMA tana da iko sosai a ƙarni na farko K.Z . Wani ɗan tarihi ya kwatanta sojojin cewa “ rukunin sojoji ne da suka fi cin nasara a dukan tarihi . ” ( Afisawa 5 : 23 ) Yesu ya ba mu umurni game da yaƙinmu na ruhaniya kuma ya kafa mana kamiltaccen misali game da yadda za mu sha ɗamarar makamanmu na ruhaniya . Kāre Ƙugu , Zuciya , da Ƙafafu Yesu ya kiyaye dokar Allah a cikin ‘ zuciyarsa . ’ ( Zabura 40 : 8 ) Sa’ad da ’ yan adawa suka yi masa tambaya , ya mai da martani ta wurin karanta musu Nassosi da ya haddace . — Matiyu 19 : 3 - 6 ; 22 : 23 - 32 . Me ya sa sojojin Roma suke bukatar takalma masu ƙwari , kuma menene hakan ke nunawa ? Yesu ya yi wa’azi a duk inda ya sami mai sauraronsa , ya ji daɗin hidimarsa sosai har ya sa shi a gaba fiye da dukan bukatunsa . Garkuwa , Kwalkwali , da Takobi A lokacin da aka rubuta Littafi Mai Tsarki , sojoji suna amfani da kibiya da aka yi da kyauro da ƙananan ƙarafa da aka jika da dafi . 10 , 11 . ( a ) Wace “ kiban wutar ” Shaiɗan ce za ta iya raunana bangaskiyarmu ? ( b ) Ta yaya ne misalin Yesu ya nuna muhimmancin bangaskiya a lokatai masu wuya ? Sha’awar tara dukiya mai yawa da yin lalata ya halaka ruhaniyar wasu Kiristoci . ( Romawa 7 : 18 ; 12 : 2 ) Ƙoƙarin Iblis ya zama banza sa’ad da ya so ya raba hankalin Yesu , “ ya nunnuna masa dukan mulkokin duniya da ɗaukakarsu . ” ( Matiyu 4 : 8 ) Yesu ya ƙi abin da ya ba shi gabaki ɗaya , Bulus ya ce game da shi : “ Domin farin cikin da aka sa gabansa [ Yesu ] ya daure wa [ gungumen azaba ] , bai mai da shi wani abin kunya ba , yanzu kuma a zaune yake dama ga kursiyin Allah . ” — Ibraniyawa 12 : 2 . Idan muka sa zuciyarmu a kan abubuwan zamanin nan maimakon begen da ke gabanmu , bangaskiyarmu a alkawuran Allah za ta raunana . Da sannu sannu , muna iya rasa begenmu gabaki ɗaya . ( b ) Ka kwatanta yadda takobin ruhu zai iya taimaka mana mu tsayayya wa gwaji . Kalmar Allah ko saƙonsa da ke rubuce a cikin Littafi Mai Tsarki , ya yi kama da takobi mai kaifi wanda zai iya halaka addinin ƙarya kuma taimaka wa mutane masu zukatan kirki su sami ’ yanci na ruhaniya . Sa’ad da yake ɗan shekara 19 , wata budurwa kyakkyawa da suke aiki tare a wani kamfanin share - share ta ce masa ya zo “ su fita su more . ” “ Ya ƙi lalata kuma nan da nan ya bar wajen . Bugu da ƙari , dole ne ‘ mu himmantu , mu miƙa kanmu yardajje ga Allah , ma’aikaci wanda ba hanya ya kunyata , mai kuma fassarar Maganar gaskiya daidai . ’ 17 , 18 . ( a ) Wane matsayi ne addu’a ke da shi wajen yin tsayayya da Shaiɗan ? ( b ) Ka ba da misalin da ya nuna muhimmancin addu’a . Milagros , wadda take kula da mijinta da yake rashin lafiya fiye da shekara 15 yanzu , ta ce : “ Na kan juya wurin Jehovah cikin addu’a , sa’ad da na yi sanyin gwiwa . Babu wanda zai iya taimaka mini kamarsa . ( Wahayin Yahaya 12 : 12 , 17 ) Muna bukatar mu yi tsayayya da wannan abokin gāba mai ƙarfi kuma mu yi “ faman gaske saboda bangaskiya . ” Babu shakka , yana da muhimmanci mu ɗauki dukan makamai na Jehovah . Yaya Za Ka Amsa ? • Wanene ya kafa misali mafi kyau wajen ɗaukan makamai na ruhaniya , kuma me ya sa ya kamata mu yi la’akari da misalinsa sosai ? [ Hotuna a shafi na 19 ] Bayan sun yi gantali shekaru da yawa a jeji , har ila Isra’ila al’umma ce da ba ta da ƙasa . Menene zai faru musu sa’ad da suka mallake ta ? Kafin Isra’ila ta ƙetare Kogin Urdun zuwa ƙasar Kan’ana , Musa ya shirya ikilisiyar don babban aiki da ke gaba . Kuma gargaɗin da ke ciki shi muke bukata a yau , don mu ma muna zama a duniya wadda bauta wa Jehovah kaɗai yake da wuya . — Ibraniyawa 4 : 12 . Ka yi tunanin yadda wannan gargaɗin ya shafi masu sauraron Musa yayin da suke ganin ƙasar da idonsu . Ya dace da Musa ya ba da gargaɗi sosai game da bautar gumaka ! Jehovah ya umurci Isra’ilawa kada su yi yaƙi da ’ ya’yan Isuwa . Domin su zuriyar ɗan’uwan Yakubu ne . Isra’ilawa ba za su dami ko su yi yaƙi da Mowabawa da kuma Ammoniyawa ba , domin su zuriyar Lutu ne ɗan wan Ibrahim . Shi ya sa , sa’ad da Sihon ya ƙi Isra’ilawa su wuce ta ƙasarsa kuma Og ya yi yaƙi da su , Jehovah ya umurci Isra’ilawa su halaka biranensu , ba wanda ya tsira . 4 : 15 - 20 , 23 , 24 — Hani da aka yi na sassaƙa siffofi na nufin cewa bai da kyau a yi wani sassaƙa ta ado ne ? Wannan mummunan sakamako ne na yi wa Jehovah Allah rashin biyayya ! — Littafin Ƙidaya 14 : 26 - 34 . ( Maimaitawar Shari’a 5 : 1 – 26 : 19 ) An tuna wa Isra’ilawa muhimmin darasi da suka koya a jeji : “ Ba da abinci kaɗai mutum ke rayuwa ba , amma mutum yana rayuwa da kowane irin abin da yake fitowa daga wurin Ubangiji . ” Yayin da suke ƙasar alkawari , Isra’ilawa za su bukaci dokoki ba kawai game da bauta ba amma kuma don shari’a , sarauta , yaƙi , da zaman rayuwa ta kowace rana a yankin da kuma na kansu . Wannan mu’ujiza ce daidai da yadda ake ba su manna a kai a kai . A cikin Littafi Mai Tsarki kalmar nan ‘ bare ’ za ta iya nuni ga wanda ba Baisra’ile ba ne da ya zama shigagge ko kuma mazauni da yake bin dokokin ƙasar amma ba ya bauta wa Jehovah . Karɓan kowanne cikinsu zai hana dukan iyalin abincinsu na kullum . Bisa “ al’adar Isra’ilawa a dā a kan sha’anin fansa . . . mai sayarwar ya tuɓe takalminsa ya ba mai sayen . ” 6 : 6 - 9 . Kada mu ƙyale kowa ya janye mu daga bauta wa Jehovah . ( 1 Sarakuna 18 : 25 - 28 ) Begenmu na tashin matattu zai sa yawan makoki a kan matattu ya zama abin da bai dace ba . A jawabinsa na uku , bayan sun ƙetare Urdun Musa ya ce , dole Isra’ilawa su rubuta Dokar a manyan duwatsu kuma su furta la’anar rashin biyayya su kuma furta albarkar yin biyayya . Musa ya kuma yi musu kashedi game da rashin biyayya ya kuma gargaɗi mutanen su “ zabi rai . ” — Maimaitawar Shari’a 30 : 19 . Darussa da Za Mu Koya : 31 : 12 . ( Maimaitawar Shari’a 6 : 4 ) Littafi ne game da mutane da suke da dangantaka ta musamman da Allah . Jar Teku [ Hoto a shafi na 6 ] Jawaban Musa ne sashe na musamman na littafin Maimaitawar Shari’a Wane darasi ne manna da Jehovah ya yi tanadinsa ya koyar ? ( Ishaya 55 : 11 ) To , menene nufin Allah na asali game da ’ yan Adam , kuma yaya zai cika ? “ Ubangiji ne ya halicci sammai , Shi ne wanda yake Allah ! Shi ne ya shata duniya ya kuma yi ta , Ya kafa ta , ta kahu da ƙarfi , za ta yi ƙarƙo ! An ga nufin Allah game da duniya a aikin da ya ba mutane biyu na farko . ( Farawa 2 : 16 , 17 ) Domin Adamu da Hauwa’u su ci gaba da zama a gonar Aiden , dole ne su yi biyayya da wannan umurni mai sauƙi da ke a bayyane . ( Romawa 5 : 12 ) Rashin biyayyar ma’aurata na farko ya canja nufin Allah ne game da duniya ? Allah da Ba Ya Sakewa Ta wurin annabinsa Malakai , Allah ya sanar : “ Ni ne Ubangiji , ba na sākewa . ” Ta yaya za mu tabbata cewa Jehovah bai canja nufinsa na asali ba game da duniya ? A lokacin sarautarsa , “ Mutanen Yahuza da na Isra’ila suka zauna lafiya tun daga Dan har Biyersheba . Kowa ya yi zamansa a gida dukan kwanakin Sulemanu . ” A lokacin , za a “ sami hatsi mai yawa a ƙasar , da ma amfanin gona ya cika tuddan . ” — Luka 11 : 31 ; Zabura 72 : 7 , 16 . A Wahayin Yahaya 21 : 4 , Kalmar Allah ta gaya mana cewa a sabuwar duniya da aka yi alkawarinta , Allah ‘ zai share dukkan hawayen [ mutane ] . Ba kuma sauran mutuwa , ko baƙin ciki , ko kuka , ko azaba . ’ Su wanene za su more wannan gadō na ban al’ajabi ? Ƙamus ya ba da ma’anar “ tawali’u , ” ko “ rashin tsanani , ” cewa ladabi da biyayya ne . Ana iya koyar da shi , yana shirye Jehovah ya koyar da shi . Tumaki da tudu na baya : Pictorial Archive ( Near Eastern History ) Est . ; Arabian oryx : Hai - Bar , Yotvata , Israel ; manomi da ke huɗa : Garo Nalbandian Wasiƙar Alejandra Sa’ad da take wajen ta sadu da Shaidun Jehobah kuma ta ji daɗin tattauna Littafi Mai Tsarki da su . Ba da daɗewa ba Diojany ta soma sanyin gwiwa domin ba ta sami Shaidu don ta soma nazarin Littafi Mai Tsarki ba . Allahn ki ya ji addu’arki . ” Wasiƙar Alejandra ce . Diojany ta sadu da mamar Alejandra da kuma ƙanwarta da ake kira Blanca . Ta soma nazarin Littafi Mai Tsarki . Alejandra ta ƙarfafata ta ci gaba da nazarin Littafi Mai Tsarki domin ta samu ci gaba ta ruhaniya . Amma tana kawo sakamako mai kyau na dindindin ! Domin yana son ya san game da ƙarangiyar , ya bincika ta da madubi mai ƙara girman abubuwa sai ya yi mamakin ƙananan abubuwa da ke manne wa tufafi mai huji da ya gani . Hakika , Jehovah ne ya fi ɗaukaka a sararin halitta , amma wannan ba ya nufin cewa dukan mutane suna ganinsa maɗaukaki ne . A cikin Littafi Mai Tsarki , kalmar Ibrananci da aka fassara “ ɗaukaka ” tana da ma’anar “ girma . ” Ba dukan mutane ba ne suka lura da abin da ya sa Allah ya fi ɗaukaka . Yaya masana kimiyya da yawa suke neman hujja don al’ajabi na halitta ? Masana kimiyya sun kammala ne domin tabbaci ya nuna hakan ? Yawan taurari marar iyaka yana sa mu mamaki . Yaya hikimar Jehovah take a bayyane a halittun dabbobi ? Duniya cike take da talikanka . ” ( Zabura 104 : 24 ) “ Talikan ” Jehovah sun ƙunshi halittun dabbobi da suke nuna tabbacin hikimarsa . Lallai wannan abin hikima ce ! Koyarwar ƙaddara ba ta da tushe daga Nassi , kuma tana tsegunta Allah . Tana rikita abin da zai iya yi da abin da ainihi yake yi . An ambata cikin Littafi Mai Tsarki sarai cewa Allah yana iya sanin gaba . ( Ishaya 46 : 9 , 10 ) Amma , ba daidai ba ne a yi tunanin cewa ba ya iya ƙin sanin gaba ko yana sa hannu a kowane abu da ya faru . Ga misali : A ce kana da ƙarfi sosai . Haka nan ma , iya sanin gaba ba ya sa Allah ya san ko kuma ya ƙaddara kome . Yana amfani da sanin gaba wasu lokatai . Hanya ta biyu da addinai suke rena Allah ita ce ta halin mabiyansu . ( a ) Yaya limamai suka sa hannu a yaƙe - yaƙen al’ummai ? Don amsa tambayar waɗanda suke ɗaukaka Allah , me ya sa za mu bincika Littafi Mai Tsarki ? ( Ishaya 42 : 8 ) Bari mu yi la’akari da hanyoyi uku da za a ɗaukaka Allah , a kowane za a ambata su waye ne suke hakan a yau . Na farko , za mu iya ɗaukaka Allah ta yabon sunansa . Kwanaki kaɗan kafin ya mutu , Yesu ya yi addu’a : “ Ya Uba , ka ɗaukaka sunanka . ” To , su waye ne suke ɗaukaka Jehovah ta sanar da sunansa da kuma yabonsa a dukan duniya ? Shaidun Jehovah ne , kuma suna hakan a ƙasashe 235 ! — Zabura 86 : 11 , 12 . Me ya sa ya kamata mu bincika ko muna ɗaukaka Jehovah ? Bisa Zabura ta 148 , yawancin halittu suna ɗaukaka Allah . ( Ayoyi 1 - 10 ) Abin baƙin ciki ne cewa yawancin mutane a yau ba sa hakan ! Yayin da kake ba da gaskiya ga hadayar fansa ta Kristi , ka sulhunta da Allah kuma za ka more dangantaka ta salama da albarka da Ubanka na samaniya . • Me ya sa za mu ce masana kimiyya ba su taimaki mutane su ɗaukaka Allah ba ? • Me ya sa za ka bincika ko kana ɗaukaka Jehovah ? “ Abin da ya dame ni a shekarun waɗannan yaƙe - yaƙen . . . shi ne ganin limamai na dukan coci — Katolika , cocin Lutheran , da ’ yan Bishop , da sauransu — suna wa jirgin yaƙi da mayaƙansu albarka kafin su tashi zuwa kayayyakin kisa . Yayin da yake jimre wa ciwon da daga baya ya kashe shi , wasu da ya yi nazari da su dā suka yi tafiya miloli da yawa don su ziyarce shi , suka ce : “ Kamsahamnida , kamsahamnida ! ” — wato , “ Mun gode , mun gode ” a yaren Koriya . ( 1 Tasalonikawa 2 : 7 , 8 ) Daga baya , sa’ad da Bulus ya gaya wa ’ yan’uwansa Afisawa cewa ba za su gan shi kuma ba , “ duk suka fashe da kuka , suka rungume Bulus , suna ta sumbantarsa . ” ( Galatiyawa 6 : 10 ) Da haka , juyin New Testament in Modern English na J . A waɗannan taron , Shaidu suna saduwa da ’ yan’uwa da suke ƙasashe masu nisa , kuma da yawa sun ba masu halartar taro daga wasu ƙasashe masauki a gidajensu . Nuna wa ’ yan’uwanmu halin karɓan baƙi , ko daga ina suka fito , zai kawo amfani mafi kyau ga baƙon da kuma mai karɓan baƙin . — Romawa 12 : 13 . ( Zabura 15 : 3 - 5 ; Karin Magana 19 : 22 ) Mark da ya yi hidima na ƙasan waje a Afirka ta Gabas ya ce , “ Yin aiki da zuciya ɗaya tare da ’ yan’uwanmu na sa a ƙulla gami da ba a karyawa . ” Menene ake bukata a gare mu don mu more ƙauna ta Kirista cikin ikilisiya ? Ai , ba wata rashin yarda a zuciyarmu . ” ( 2 Korantiyawa 6 : 11 - 13 ) Kai ma za ka iya ‘ sakin zuciya ’ a yadda kake nuna ƙaunarka ? Ya ce : “ Yara da manya suna wajen , da kuma iyaye gwauraye , kowa yana koma gida da farin ciki , kuma wannan ya sa suna kurkusa da juna . ” Ric , wani mai kula mai ziyara a Afirka ta Gabas , ya tuna da ɗan’uwa da halinsa na saurin fushi ya sa yake da wuya mutane su yi sha’ani da shi . Wannan ba zai zama haka ba — kuma bai kamata ya zama haka a cikin ikilisiyar Kirista ba . Idan mun damu da harkokin juna a wannan hanya , muna nuna ƙauna , kuma za mu shaida gaskiyar kalmomin Yesu : “ Bayarwa ta fi karɓa albarka . ” — Ayyukan Manzanni 20 : 35 ; Filibiyawa 2 : 1 - 4 . ( Karin Magana 15 : 30 ) Ayyuka masu kyau na ƙara sa a nuna ƙauna . Menene za mu yi idan mutum kamar ba ya son mu yi abokantaka da shi ? Saboda haka , idan wani bai yi kusa da kai ba yadda kake so , kada ka yi saurin kammala cewa akwai matsala tsakanin ka da mutumin . ( Markus 1 : 11 ) Wannan furci na amincewa ya tabbatar wa Yesu cewa Ubansa yana ƙaunarsa . ( Yahaya 5 : 20 ) Abin baƙin ciki , wasu ba sa samun irin wannan yabawa daga waɗanda suke ƙauna da kuma daraja . Me ya sa halin kushe wasu ba ya taimako ? Irin wannan tunani zai iya shafan iyalan Kirista da kuma ikilisiya . Ko kuma a wata hanya , sukan nuna ba sa son wani matashi . Yana gayyatarmu mu kusace shi . ( b ) Menene ake bukata don a more dangantaka na kud da kud da Jehovah ? Abota ta kud da kud da Jehovah ne dangantaka da ta fi muhimmanci da za mu yi . An adana furcinsu mai daɗaɗa rai don ya ba mu tabbaci cewa mu ma za mu iya matsa kusa da Jehovah . — Zabura 23 , 34 , 139 ; Yahaya 16 : 27 ; Romawa 15 : 4 . Kowannenmu zai iya yin abin da Jehovah yake bukata don a yi abota da shi . Dauda ya yi tambaya : “ Wanene zai iya zama cikin Haikalinka ? . . . Ƙauna tsakanin Kiristoci ba kawai abin da ya kamata su yi ba ne [ Hotuna a shafuffuka na 28 , 29 ] Kuna sūka ko kuma ƙarfafawa ? Akwai Dalilin Da Zai Sa Ka Yi Begen Aljanna ? Annabcin kyarkeci da tumaki da kuma damisa fa ? Kana da dalili na kasancewa da tabbaci game da alkawuran da Littafi Mai Tsarki ya yi game da Aljanna . Alal misali , kana da tabbaci a kalmomin Yesu ga mugu da aka rataye : “ Za ka kasance tare da ni a Firdausi [ Aljanna ] . ” Furcin nan “ aljanna ta ruhaniya ” zai kasance baɗani ko kuma mai wuyan fahimta , amma an annabta wannan aljanna , kuma ta wanzu . Na kuma san mutumin nan , an ɗauke shi zuwa Firdausi [ Aljanna ] — ko yana cikin jiki ne , ko ba cikin jiki ba , ban sani ba , Allah ne masani — ya kuma ji waɗansu maganganu , waɗanda ba dama a faɗa , irin ma waɗanda ɗan adam ba shi da iznin faɗa . ’ Bugu da ƙari , Littafi Mai Tsarki bai ambata wani mutum da aka ɗauke zuwa sama ba , Bulus ne ya gaya mana . Sa’ad da Jehovah ya nuna masa wannan wahayin , wane “ firdausi ” [ aljanna ] ne ya shiga ? — 2 Korantiyawa 11 : 5 , 23 - 31 . Annabce - annabcen Littafi Mai Tsarki na farko sun ba mu fahimi . Ta yaya muka sani cewa Ishaya sura ta 35 tana magana ne game da mutane ? Ya san cewa bayan mutuwarsa , waɗanda suka fanɗare za su taso . Duk da haka , lokaci na zuwa da za a sake ɗaukaka ibada ta gaskiya . 10 , 11 . Hakika , mun san mu ajizai ne , saboda haka ba abin mamaki ba ne cewa wani lokaci matsaloli sukan taso a tsakaninmu , yadda ya faru a tsakanin Kiristoci a kwanakin Bulus . Idan aka gwada da yanayin rashin lafiya na ruhaniya da dā muke ciki , an warkar da mu a ruhaniya . Maimakon fama kamar muna zaune a cikin busashiyar ƙasa ta ruhaniya , mutanen Allah sun sami yardarsa da kuma albarka . Wannan abinci na ruhaniya mai wartsakewa ba tabbacin aljannarmu ta ruhaniya ce ba ? Ka yi tunanin canje - canje a halayen mutane na ƙabilai dabam dabam da suke ƙoƙarin fahimtar da yin amfani da Kalmar Allah . Waɗanda sun riga sun kawar da halaye irin na dabba da suke da shi a dā . Duk da haka , akwai wani abu da ya kamata mu tuna . Suna ƙoƙarin su zama masu kirki da ban taimako . Yi la’akari da wani hoton Aljanna . Bayan da Isra’ila ta yi tafiya cikin jeji na shekara 40 , Musa ya ja - goranci mutanensa zuwa Filin Mowab , gabashin Kogin Urdun . ( Littafin Ƙidaya 20 : 7 - 12 ; 27 : 12 , 13 ) Musa ya roƙi Allah : “ Ka yarje mani , ina roƙonka in haye in ga wannan kyakkyawar ƙasa a hayin Urdun . ” Amma , akwai dalilin da zai sa a kammala cewa dukan yankin dabam yake a lokacin Littafi Mai Tsarki . Ta yaya ne wataƙila Ishaya 35 : 2 ya nuna wa Isra’ilawa da suka je bauta yadda kamanin Ƙasar Alkawari za ta kasance ? Ishaya ya annabta : “ Hamada za ta raira waƙa da sowa don murna , za ta zama kyakkyawa kamar Dutsen Lebanon , da dausayi kamar filayen Karmel da Sharon . Kowa zai ga mafificiyar ɗaukakar Allah , ya ga girmansa da ikonsa . ” 19 , 20 . ( a ) Ka kwatanta wuraren Sharon na dā . ( b ) Wace hanya ɗaya ce za mu iya ƙarfafa begenmu na Aljanna ? Wuri ne mai dausayi , da yin kiwo , amma tana da itatuwan oak a ɓangaren da ke arewacinta . Za ka so ka fahimci inda wuraren nan suke sosai da kuma dangantakarsu da sauran wurare ? [ Hasiya ] [ Hoto a shafi na 10 ] [ Inda aka Dauko ] Musa ya gane cewa “ kyakkyawar ƙasa ” ce “ Ka yi tafiya cikin ratar ƙasar da fāɗinta . ” — FARAWA 13 : 17 . Wasu kuma sun fi son hawa keke domin su motsa jikinsu kuma su sha kallo . Lutu ya zaɓi “ kwarin Urdun ” kwari mai ni’ima “ sai ka ce gonar Ubangiji , ” kuma daga baya ya zauna a Saduma . Wataƙila inda Ibrahim yake tudu ne a Betel , inda zai iya ganin dukan faɗin ƙasar . Allah ya gaya masa ya “ yi tafiya cikin ratar ƙasar ” domin ya saba da wuraren . Duk da haka , muna da dalilin sha’awar sani game da wuraren da ke cikin Littafi Mai Tsarki . Kalmar Allah ta ce : “ Mutane masu basira , a koyaushe suna da himma , a shirye kuma suke domin su koya . ” Wannan haka yake game da wuraren da aka ambata a cikin Littafi Mai Tsarki . A wannan surar an ambaci Ammon , Ashkelon , Ashdod , Assuriya , Ekron , Gaza , Ka’anan , Nineba , da kuma Saduma . Sanin nisan tafiyar da Samson ya yi , ya sa za mu ɗauke shi da muhimmanci sosai , ko ba haka ba ? 9 , 10 . ( a ) Menene nasarar da Gidiyon ya yi bisa Madayanawa ta ƙunsa ? Duk da haka , an gano isassun wurare da za su taimaka mana domin mu san abubuwan da Gidiyon ya yi . Gidiyon ya bi sauran rundunar haɗin gwiwa har gaba da Beth - shittah daga nan kuma zuwa kudancin Abel - mehola kusa da Urdun . ( Littafin Mahukunta 7 : 22 - 25 ) Labarin ya ce : ‘ Gidiyon ya zo Urdun sai ya haye tare da mutum ɗari uku ɗin nan da ke tare da shi . Ko da ya ke sun gaji , duk da haka , suka yi ta runtumar magabta . ’ Wannan yaƙi ne tare da gudu na tsawon mil 50 . Ga misalin Isra’ilawa da suka fara tafiya daga Dutsen Sinai zuwa Ƙasar Alkawari . Daga nan ne Musa ya aika ’ yan leƙen asiri 12 zuwa Ƙasar Alkawari . ( Littafin Ƙidaya 13 : 21 - 24 ) Domin sun saurari munanan rahotanni na ’ yan leƙen asirin guda goma , shi ya sa Isra’ilawa suka yi ta yin tafiya a cikin jeji har tsawon shekaru 40 . 13 , 14 . ( a ) A cikin wane irin yanayi ne Gibeyonawa suka ɗauki matakin da ya dace ? ( Maimaitawar Shari’a 7 : 1 - 3 ) Wannan ya haɗa da Gibeyonawa . Ta yaya ne Kiristocin da suke a Biriya suka nuna godiya wa Bulus ? ( Ayyukan Manzanni 20 : 14 - 38 ) Suna da abubuwa da yawa da za su tattauna yayin da suke komawa Afisus . Menene ya kamata mu ƙuduri aniyyar yi game da wuraren ƙasashen da ke cikin Littafi Mai Tsarki ? Yayin da muka daɗa koyo da fahimtar musamman Ƙasar Alkawari , za mu tuna abin da ake bukata daga Isra’ilawa domin su shiga kuma su more ƙasa “ mai yalwar abinci . ” Ta haka , za mu daɗa kyautatawa kuma mu kyawanta aljanna ta ruhaniya da ta kasance yanzu a ikilisiyar Kirista . [ Box / Hoto a shafi na 14 ] ( 6 ) A fihirisa mai shafi biyu na sunayen wurare [ 34 - 35 ] , za ka iya ganin lambar shafuffuka a cikin manyan baƙaƙe , sau da yawa tana nuna inda hanya take , kamar E2 . A . Wuraren Kiwo na Sharon Filin Filistiya Filin Magiddo Tuddan Galili Tuddan Samariya Sukkot Gibeyon Urushalima Hebron Urushalima ( Salem ) Mamre Hebron ( Macfela ) Gerar NEGEB Urdun [ Picture ] Filibi Amfibolis Koranti Militas RODUSA Bayan kwana uku , Mista Chamberlain ya sauka daga makaminsa , aka naɗa Winston Churchill . Ba abin mamaki ba ne da samun shugabanni na kirki yake da wuya . ( Dubi akwati nan “ Kwace Iko ba Zato ba Tsammani , ” a shafi na 5 ) Duk da haka , shugabanci na kirki mai ɗorewa ya yi wuyan samu . Sau da yawa kukan taimako ne daga waɗanda suke jin babu wanda ya damu da sha’aninsu . ” Ba a ma taɓa yin irinsa ba . Na sama a hagu : Neville Chamberlain A ƙasa : Winston Churchill Wata ’ yar kamfen na siyasa ta ce : “ Sa’ad da mutane suka jefa ƙuri’a ga shugaban ƙasa , suna ba da amanar rayukansu , rayuwarsu , da ’ ya’yansu ne . ” Duniyarmu ta cika da matsaloli marasa magani . Waye tsakanin shugabanni na yau , yake da arziki da kuma tausayin talakawa , da ya yi wa dukan mutane tanadin abinci , ruwa mai tsabta , da kuma hanyar kula da lafiyar jiki ? ’ Yan Adam ba Za Su Iya Wannan Aiki Ba Duk da haka shi zai mallaki dukan abin da na sha wahalar tanadinsa . Sulemanu bai sani ba ko magajinsa zai ci gaba da aikin kirki da ya yi ko kuma zai lalata su . A ganinsa , sake tsohon shugaba da sabo “ aikin banza ne . ” An kashe wasu shugabanni da suka ƙware sa’ad da suke aikinsu . Duk da abubuwa da ya yi da kuma muradin ya kyautata wa mutanensa , Shugaban ƙasa Lincoln ya shugabanci ƙasarsa na shekara huɗu ne kawai . ( Luka 4 : 28 - 30 ) Gajiya da yunwa ba su ƙarya masa lago ba . Yesu yana da niyar aiki . ( Yahaya 13 : 4 - 15 ) Shi kansa ƙafafunsa sun yi kūra domin ya yi wa’azin bishara yana tafiya a hanyoyi masu kūra na Isra’ila . ( Markus 6 : 30 - 34 ) Da haka ya kafa misalin ƙwazo ga dukan Kiristoci . — 1 Yahaya 2 : 6 . Game da Yesu da aka ta da daga matattu , Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Tun da ya ke an ta da Almasihu daga matattu , ba zai sāke mutuwa ba ke nan , mutuwa ba ta da sauran wani iko a kansa . ” Abin da Wannan Sabon Shugaba Zai Yi Mulkinsa ya kai daga teku zuwa teku , daga Kogin Yufiretis , har zuwa iyakar duniya . ” Mutane da a yau suke kai hari ga wasu kamar mayunwacin zaki ko kuma mahaukaciyar karyar daji za su canja halinsu gaba ɗaya . Yakan cece su daga zalunci da kama - karya , rayukansu kuma da daraja a gare shi . ” Shaidun Jehovah za su yi farin cikin taimaka maka ka yi haka . Mai sarauta yakan dangana ne ga daraja da kuma goyon bayan mutane da ke ƙarƙashinsa idan ya kyautata musu wajen ba su ɗan lumana da kwanciyar hankali . Wannan ya kai da Sauyi na Faransa , wanda ya sa a shekara ta 1793 aka fille kan Sarki Lois na XVI . Alal misali , a shekara ta 1917 ƙarancin abinci da yaƙi ya yi sanadiyarsa a St . Yesu ya ciyar da mayunwata , ya warkar da marasa lafiya , kuma ya kafa misali mai kyau ga dukan Kiristoci ( Karin Magana 10 : 22 ) Irin wannan farin ciki yana nuna dangantakarmu ta kusa da Ubanmu na samaniya da kuma fahimtar muna yin nufinsa . A wane lokaci ne Yesu ya yi maganar farin ciki , kuma menene kalmominsa na farko ? Ana kiransa Huɗuba a kan Dutse domin Yesu ya yi ta ne a gefen dutse yana kallon Tekun Galili . Lingila ta Matiyu ta ce : “ Da Yesu ya ga taro masu yawa sai ya hau dutse . Da ya zauna almajiransa kuma suka zo gunsa . ( Luka 12 : 32 ; 1 Korantiyawa 15 : 50 , 54 ) Ga “ waɗansu tumaki ” kuma yana nufin rai madawwami a aljanna ta duniya a ƙarƙashin sarautar wannan gwamnatin . — Yahaya 10 : 16 ; Zabura 37 : 11 ; Matiyu 25 : 34 , 46 . ( a ) Me ake nufi da “ masu nadama ” ? ( b ) Ta yaya ake sanyaya zukatan irin waɗannan da suke nadama ? Ya ce : “ Albarka [ farin ciki ] tā tabbata ga masu nadama , domin za a sanyaya musu rai . ” Domin mu fahimci ma’anar furcin nan na Yesu , muna bukatar mu fahimci irin nadamar da ake magana a kai . ( Yahaya 3 : 16 ; 2 Korantiyawa 7 : 9 , 10 ) Saboda haka za su iya kasancewa da kyakkyawar dangantaka da Jehovah kuma su yi begen rayuwa har abada su bauta masa kuma su yabe shi . Wannan yana ba su farin ciki mai yawa ƙwarai . — Romawa 4 : 7 , 8 . Menene wannan kalmar “ tawali’u ” ba ta nufi ? Ƙarfi ne cikin kamewa . ” Hakika , manzo Bulus ya jera tawali’u da kame kai sa’ad da ya jera “ albarkar Ruhu . ” ( b ) Ta yaya masu tawali’u za su “ gāji duniya ” ? ( Yahaya 5 : 19 , 30 ) Da farko Yesu zai gaji duniya , domin shi ne aka naɗa Sarkinta . Saboda haka , waɗanda suke ƙwaɗayi kuma jin ƙishi na adalci wato suna ƙwaɗayi da kuma ƙishin ja - gorar Allah ce . 13 , 14 . A waɗanne hanyoyi ne na zahiri za mu iya nuna cewa mu masu tausayi ne , kuma ta yaya za mu amfana ? Almarar Yesu ta maƙwabci Basamariye , ya ba da misali mai kyau na mutumin da ya ji “ tausayin ” wanda yake cikin bukata . — Luka 10 : 29 - 37 . ( Markus 6 : 34 ) Yesu ya fahimci cewa babbar bukatar ’ yan adam ruhaniya ce . Ta yaya za mu kasance masu tsarkakkiyar zuciya kuma masu ƙulla zumunci ? Albarka [ farin ciki ] tā tabbata ga masu ƙulla zumunci , domin za a ce da su ’ ya’yan Allah . ” Masu zumunci suna zaman lumana da ’ yan’uwa Kiristoci da kuma , in mai yiwuwa ne a gare su , suna zaman lumana da maƙwabtansu . ( Romawa 8 : 21 ; Wahayin Yahaya 20 : 7 , 9 ) Domin suna sauraron wannan , suna kiran Jehovah Uba , tun da sun keɓe masa rayukansu , sun fahimci cewa shi ya ba su rai . ( Ayuba 42 : 5 ; Ibraniyawa 11 : 27 ) Da ‘ idanun zuciyarsu ’ da kuma cikaken sanin Allah , sun fahimci halayen Jehovah masu ban sha’awa suna yin ƙoƙarin koyi da shi ta wajen yin nufinsa . — Afisawa 1 : 18 ; Romawa 1 : 19 , 20 ; 3 Yahaya 11 . Duk da haka , waɗannan a kullum suna fuskantar hamayya , har ma da tsanantawa . • A wace hanya ake sanyaya zukatan waɗanda suke nadama ? ‘ Farin ciki ta tabbata ga waɗanda suka san bukatarsu ta ruhaniya ’ [ Hotuna a shafi na 22 ] ‘ Farin ciki ta tabbata ga masu kwaɗayi da ƙishiruwan adalci ’ ( Matiyu 10 : 5 - 18 , 22 ) Amma da farko , a cikin Huɗubarsa a kan Dutse , ya riga ya tabbatar wa manzanninsa da kuma wasu cewa irin wannan hamayya ba za ta daƙile musu matuƙar farin cikinsu ba . Ta yaya tsanantawa za ta kawo farin ciki ? ( Ayyukan Manzanni 4 : 18 - 20 ; 5 : 27 - 29 , 40 ) Shin wannan ya daƙile murnar su ne ko kuma ya dakatar da wa’azinsu ? “ Suka tashi daga gaban majalisar , suna farin ciki a kan an ga sun isa su sha wulakanci saboda sunan Yesu . Daga baya , Romawa suka tsananta wa Kiristoci na fari domin sun ƙi su yi wa Kaisar sujjada . Ya ce : “ Albarka [ farin ciki ] tā tabbata gare ku sa’ad da mutane suka zage ku , suka tsananta muku , suka kuma ƙaga muku kowace irin mugunta , saboda ni . ” ( Yahaya 15 : 19 ) Hakazalika , manzo Bitrus ya ce : “ Suna mamaki da ba kwa haɗa kai da su a yanzu , kuna zarmewa , kuna aikata masha’a irin tasu , har suna zaginku . ” — 1 Bitrus 4 : 4 . ( a ) Me ya sa ake zagi da tsananta wa raguwar shafaffu da kuma abokanansu ? ( Wahayin Yahaya 12 : 9 , 17 ) Mu Shaidun Jehovah , muna yin shaidar Yesu , Sarki mai sarauta a yanzu a Mulkin da zai halaka gwamnatocin mutane da suke hamayya da sabuwar duniya mai adalci ta Allah . ( Daniyel 2 : 44 ; 2 Bitrus 3 : 13 ) Domin wannan ake zaginmu ake tsananta mana , amma mun sani cewa albarka ta tabbata a gare mu da aka ga mun dace mu wahala saboda sunan Kristi . — 1 Bitrus 4 : 14 . ( Matiyu 5 : 11 ) Wannan hakika gaskiya ne game da Kiristoci na fari . Latourette ya ce : “ Zargin sun sha bambam . Domin ana bikin [ Tuna Mutuwar Kristi ] tare da mabiya kawai aka fara yaɗa jita - jita cewa Kiristoci a kullum suna yanka jariri suna shanye jininsa suna kuma cinye namansa . ” Bugu da ƙari , domin Kiristocin sun ƙi su bauta wa Kaisar , aka ce da su abokan gaban Gwamnati . Ta yaya Kiristoci na ƙarni na fari suka mai da martani ga zargin ƙarya da aka yi musu , ba , kuma yaya yanayin a yau ? Irin waɗannan zargi ba su hana Kiristoci na fari cika umurnin da aka yi musu ba na yin wa’azin bisharar nan ta Mulki . ( Kolosiyawa 1 : 5 , 6 , 23 ) Haka yake faruwa a yau . ( 1 Sarakuna 18 : 4 , 13 ; 19 : 10 ) An saka annabi Irmiya a mari daga baya kuma aka zurara shi cikin rijiya mai laka . A yau , ana tsananta wa Shaidun Jehovah ne domin suna wa’azin bisharar Mulki da ƙwazo . Dalilai Masu Ƙwari na Farin Ciki Taimakon ruhu mai tsarki yana tabbatar mana cewa albarkar Jehovah tana tare da mu , kuma wannan yana ba mu farin ciki mai yawa . — Zabura 5 : 12 ; Filibiyawa 1 : 27 - 29 . ( 2 Timoti 3 : 12 ) Muna kuma farin ciki matuƙa idan muka tuna cewa kasancewa da aminci sa’ad da muke fuskantar gwaji yana ba da amsa ga ƙalubalanci na Shaiɗan cewa dukan halittun Jehovah suna bauta masa ne saboda son kai . 15 , 16 . ( a ) Wane dalili ne Yesu ya bayar saboda mu yi “ murna da farin ciki matuƙa ” ? ( b ) Wane lada ne aka ajiye wa Kiristoci shafaffu a sama , kuma ta yaya za a ba wa abokanansu “ waɗansu tumaki ” lada ? Yesu ya ba da ƙarin dalili na yin farin ciki sa’ad da ake tirtsatsa mana ake tsananta mana kamar yadda aka yi wa annabawa na dā . A kusan ƙarshen farin ciki na tara , ya ce : “ Ku yi murna da farin ciki matuƙa , domin sakamakonku mai yawa ne a Sama . ” ( Matiyu 5 : 12 ) Manzo Bulus ya rubuta : “ Sakamakon zunubi mutuwa ne , amma baiwar Allah ita ce rai madawwami cikin Almasihu Yesu Ubangijinmu . ” Yesu ya ce sakamakon ‘ yana sama ’ domin Jehovah ne yake bayarwa . ( Yahaya 10 : 16 ; Wahayin Yahaya 21 : 3 - 5 ) Ga dukan azuzuwa biyun , “ sakamakon ” ba abin da suka samu ba ne da guminsu . Ta haka za su sani ni ne Ubangiji . ” ( Ezekiyel 38 : 23 ) Domin haka Jehovah zai tsarkake sunansa kuma ya ceci mutanensa daga tsanani . Sa’ad da babbar ‘ ranar Jehovah ’ ta kusato sosai , mu yi murna domin ‘ an ga mun isa mu sha wulakanci ’ saboda sunan Yesu . Wanene Amos , kuma menene Littafi Mai Tsarki ya bayyana game da shi ? Ka bar wannan wajen ! ’ Garinsu Tekowa ne mai nisan mil goma a kudancin Urushalima . Amos ya ce cikin gaskiya : “ Ni ba annabi ba ne . Wannan ba aiki na ba ne . ” Amma wannan ya kamata ne ya sa mu ji ba mu cancanci mu yi wa’azin maganar Allah ba ? ( Amos 7 : 15 ) Wannan aiki ne mai wuya . A wannan lokacin , masarautar ƙabilu goma na Isra’ila suna zama cikin salama da kwanciyar rai kuma ga wadata . Mawadata suna “ wulakanta kasassu , ” suna yi wa “ matalauta danniya . ” A nan attajirai marasa gaskiya suna yin awo da “ ma’aunin zalunci ” kuma suna “ daidaita ma’auni yadda za su cuci mai saya ” suna kuma “ sayar da ruɓaɓɓen hatsi . ” ( Amos 8 : 5 , 6 ) Attajiran suna cutar masu ciniki a yawan abin da suke sayar musu , ga tsada , amma marar kyau . Sai , attajiran su saye su , a farashin “ takalma bi - shanu . ” A ƙofar birni inda ake shari’a , alƙalai suke ‘ karɓan cin hanci , suna hana a yi wa talakawa shari’ar adalci . ’ ( Amos 5 : 10 , 12 ) Alƙalan su ma sun yi watsi da Dokar Allah . ( Amos 2 : 7 , 8 ) Dubi irin wannan ! Tsoho Ba’isra’ile da ɗansa suka yi lalata da karuwar haikali guda . Da yake magana game da wasu zunubansu , Jehovah ya ce : “ A duk wuraren sujadarsu sukan kwanta a bisa tufafin da suka karɓe jingina . A cikin Haikalin Allahnsu , sukan sha ruwan inabi da suka karɓo daga wurin wanda suke bi bashi . ” Dubi yadda suka bijire daga bauta mai tsarki ! Menene za mu iya koya daga misalin Amos ? Saboda kamani da ke tsakanin aikin Amos da namu , za mu amfana ƙwarai daga bincika misalinsa . Bari mu bincika waɗannan abubuwa bi da bi . Yadda Za Mu Yi Koyi da Amos Waɗannan abubuwan sun sa Isra’ila ta tuba ne ? Haka ma Jehovah ya gaya wa Amos ya yi gargaɗi na ƙarshe . Abin baƙin ciki , Isra’ila suka yi banza da saƙon Allah kuma suka ƙi aikata abin da ya dace . Babu shakka za ka yarda da cewa akwai kamani tsakanin zamanin Amos da namu . Yesu Kristi ya yi annabce - annabce game da bala’i mai yawa da za su auku a lokaci na ƙarshe . ( Matiyu 24 : 3 - 14 ) Kamar yadda ya faru a zamanin Amos , yawancin mutane a yau sun yi watsi da alamar lokatan da muke ciki da kuma saƙon Mulki . Jehovah ya yi musu gargaɗi : “ Sai ku yi shirin zuwa gaban Ubangiji . ” ( Wahayin Yahaya 16 : 14 , 16 ) Saboda haka , sa’ad da Jehovah ya ci gaba da haƙuri , muna masu ariritar mutane duk iyaka yadda suka kai : “ Ku tafi wurin Ubangiji ku tsira . ” — Amos 5 : 6 . Fuskantar Hamayya Yadda Amos Ya Yi Za mu iya yin koyi da Amos a abin da ya yi wa’azinsa da kuma yadda ya yi wa’azin . Saboda haka , Amaziya firist ne na addinin Ƙasar . Ya ce : “ Abin da [ Amos ] ya faɗa ke nan . ” Amma , kamar yadda yake rubuce a Amos 7 : 9 , Amos ya yi annabci cewa : “ Zan [ Jehovah ] fāɗa wa zuriyar sarki Yerobowam da yaƙi . ” Lallai misali ne mai kyau dominmu ! Idan ya zo ga yin maganar Allah , ba za mu ƙi biyayya ga Allah ba , har a ƙasashe da ake da irin mutane kamar Amaziya da suke ta da mugun tsanantawa . ’ Yan hamayya ba za su hana aikinmu na wa’azi ba , domin “ Ubangiji kuwa yana tare ” da mu . — Ayyukan Manzanni 11 : 19 - 21 . Wa zai ƙi yin shelar maganarsa ? ” A wata hanya , Amos ya gaya wa masu sauraronsa ne cewa : ‘ Yadda ba za ka tsaya ba idan ka ji rurin zaki , haka ma ba zan iya ƙin yin wa’azin maganar Allah ba sa’ad da na ji Jehovah ya ba da umurnin a yi hakan . ’ Ta yaya muke amsa umurnin Allah mu yi wa’azin bishara ? Za a amsa wannan tambayar a talifi mai zuwa . [ Hoto a shafi na 8 ] “ Ku yi shirin zuwa gaban Ubangiji . ” — AMOS 4 : 12 . Me ya sa za mu kasance da tabbacin cewa Allah zai kawo ƙarshen mugunta ? Na farko , ya dace . Na biyu , ba za a iya guje masa ba . ( Amos 1 : 6 , 9 ) Dubi — sayar da mutanen Allah zuwa bauta ! Ba abin mamaki ba ne da Jehovah zai kawo masifa bisa Suriya , Filistiya , da kuma Taya . Menene Edom , Ammon , da kuma Mowab suke da shi da ya yi daidai da Isra’ila , amma yaya suka yi da Isra’ilawa ? Edom , Ammon , da kuma Mowab suna da abu iri ɗaya da Isra’ilawa da kuma junansu . Edomawa sun fito ne daga Ibrahim ta wurin ɗan tagwayen Yakubu , watau Isuwa . Amma Edom , Ammon , da kuma Mowab sun yi hulɗa da Isra’ilawa kamar da danginsu suke yi ? Jehovah zai aika musu halaka mai ƙuna . Tarihi ya tabbatar da cewa waɗannan al’ummai sun sha bala’i . Hakika , huɗu cikinsu — Filistiya , Mowab , Ammon , da kuma Edom — suka daina wanzuwa ! Annabcin Amos ya koma kan al’umma ta bakwai , garinsu — Yahuza . Mun sake ganin cewa miyagu ba za su guje wa hukuncin Allah ba . Domin Amos yana da sauran annabci ! Annabcin Amos ya fallasa zalunci da ya zama ruwan dare a masarautar Isra’ila . Game da wannan , Amos 2 : 6 , 7 suka ce : “ Ubangiji ya ce , “ Mutanen Isra’ila sun ci gaba da yin zunubi . Su waye ake zalunta a masarautar ƙabilu goma na Isra’ila ? Masu adalci , matalauta , kāsassu na ƙasar . ( c ) Menene ya faru ga masarautar ƙabilu goma na Isra’ila a shekara ta 740 K.Z . ? ( Amos 4 : 12 ) Isra’ila marar aminci ba za ta guje wa hukuncin Allah da ke zuwa ba , domin sau takwas ke nan Jehovah ya ce : “ Zan hukunta su . ” Miyagu ba za su guje wa zartar da hukuncin Jehovah ba bisa kansu ta wajen “ nutsa zuwa Lahira ” da a alamance yana nufin ƙoƙarin su ɓuya cikin rami . 17 , 18 . Allah yana iya ganin miyagu kuma ya yi musu hukunci a duk wurin da suka ɓuya . Me ya sami raguwar Isra’ila da kuma Yahuza ? Hukunci Mai Tsanani na Jehovah Zai Zo ! Hakika , duk inda miyagu suka ɓoye , Jehovah zai same su . Daga baya ya tattaro mutanen Isra’ila da Yahuza daga bauta , ya mai da su ƙasarsu kuma ya albarkace su da ni’ima da kwanciyar hankali . Menene wannan yake nufi ga zamaninmu ? Ya ba da tabbaci cewa a lokacin zartar da hukuncin Allah , Jehovah zai sami miyagu ko’ina suka ɓuya kuma zai sami mutanen da ya ga sun cancanci ya yi musu jinƙai ko’ina suke a duniya . Muna morar hanyar bauta da ba ta da ƙarya da yaudara da suka kasance bisa koyarwar ƙarya ta Kiristendam . • Wane tabbaci ne Amos ya bayar da ya nuna cewa hukuncin Allah ba abin da za a guje masa ba ne ? • Ta yaya littafin Amos ya nuna cewa ana zaɓi wajen zartar da hukuncin Allah ? Masarautar Isra’ila ba ta guje wa hukuncin Allah ba 1 , 2 . Saboda haka , sa’ad da Littafi Mai Tsarki ya ce Allah yana duban zuciya , yana nufin cewa yana duba fiye da yadda mutum yake a waje , yana duban ainihin yadda mutum yake a ciki . In ji Amos 6 : 4 - 6 , wane irin yanayi ne ya kasance a masarautar ƙabilu goma na Isra’ila ? Suna “ cin naman maraƙi da na rago . ” Irin waɗannan mutane sun “ tsara waƙoƙi , kuma suna “ shan ruwan inabi . ” ( 1 Sarakuna 10 : 22 ) Wataƙila , yawancinsu an manna su a jikin kujeru da kuma jikin bangon gidaje . Menene zai faru idan mutanen Isra’ila suka ƙi su bi gargaɗin Allah ? Sai Assuriyawa su zo su kwashe su daga gadajensu na hauren giwa kuma su kwashe su zuwa bauta . Ta yaya ne Isra’ilawa suka kasance a wannan yanayi ? Yanayin ya fara ne a shekara ta 997 K.Z . , sa’ad da ɗan Sarki Sulemanu Yehobowam ya gāje shi , kuma ƙabilu goma na Isra’ila suka raba gari da ƙabilar Yahuza da Biliyaminu . Yerobowam na I ya yi ƙoƙarin ya daraja sabon addinin . ( Amos 1 : 1 ) In ji Amos 5 : 21 - 24 , Allah ya ce : “ Na ƙi bukukuwanku na addini . Ina ƙyamarsu ! Sai ku sa adalci da nagarta su gudano a yalwace kamar kogin da ba ya ƙafewa . ” Wanda Ya Yi Daidai da Wannan a Zamani 11 , 12 . Wane kamani yake tsakanin bauta a Isra’ila ta dā da kuma wadda ake yi a Kiristendam ? A bayyane yake , Jehovah yana gwada zukatan waɗanda suke yin bukukuwa a Isra’ila kuma ya ƙi waɗannan bukukuwa da sadakarsu . Da kamani tsakanin bauta da Isra’ilawa masu bauta wa maraƙi da kuma bauta ta Kiristendam . Tun da zuciya rikici gare ta , dole ne mu yi iyakar ƙoƙarinmu mu kāre ta . Idan kuma muka bi zuciya sai mu yi zunubi , ko yaya himmarmu take ba za ta sa mu sami tagomashin Allah ba . Saboda haka mu roƙi taimakon Allah domin mu ‘ ƙi mugunta , mu ƙaunaci nagarta . ’ Wasu sun yi alkawarin zama Keɓaɓɓu . ( Littafin Ƙidaya 6 : 1 - 4 ) Yaya wasu Isra’ilawa suka ɗauki tafarkin sadaukar da kai na waɗannan mutane masu aikata nagarta ? Maimakon haka , suka nemi su karya lagon masu aminci daga ɗaukaka Allah . ( Luka 12 : 13 - 21 ) Kakaninsu sun ci manna kawai cikin daji na shekaru 40 . Annabin ya fallasa yanayin rashin lafiyarsu ta ruhaniya , da kalmomi da suke rubuce a Amos 4 : 4 , 5 : “ Jama’ar Isra’ila , ku tafi Betel , tsattsarkan wuri , ku yi ta zunubi ! Ba su tsare zukatansu ba . Lallai ba zai kasance da sauƙi ba ga dukan wanda yake zaune a Isra’ila wannan zamani kuma ya kasance da aminci ga Jehovah . Ba shi da sauƙi a bi wannan tafarkin , amma yin haka yana kai wa ga rai madawwami . — Yahaya 17 : 3 . Wace yunwa ce ta faɗa wa waɗanda suka ƙi bauta ta gaskiya ? Yunwa mafi muni — yunwa ta ruhaniya ! “ Lokaci yana zuwa da zan aiko da yunwa a ƙasar . Su za su yi murna , amma ku za ku sha kunya . ” — Ishaya 65 : 13 . Mu bayin Jehovah , muna masu godiya kuwa ga tanadi da kuma albarkatu na ruhaniya ? Ko da yaya yanayinmu na tattalin arziki yake , kowane irin gwaji za mu fuskanta a wannan duniyar , mu da muke ƙaunar Allah muna more abinci da abin sha mafi kyau na ruhaniya . ( Joshuwa 1 : 1 – 5 : 15 ) Joshuwa ya sami aiki mai muhimmanci sa’ad da Jehovah ya gaya masa : “ Bawana Musa ya rasu , sai ka tashi ka haye Kogin Urdun , kai da dukan jama’an nan , zuwa cikin ƙasar da nake ba Isra’ilawa ” ! Ko da yake Urdun ta cika maƙil , wannan bai zame musu tangarɗa ba , domin Jehovah ya sa ruwan da ke gangarowa daga sama ya tsaya cik kuma ruwan da ke gangarawa ya yanke zuwa Tekun Gishiri . Rahab ta yi kasadar kāre ’ yan leƙen asirin don ta riga ta ba da gaskiya ga Jehovah . 2 : 4 - 13 . ( Joshuwa 6 : 1 – 12 : 24 ) Rahab da iyalin mahaifinta ne kaɗai suka sami tsira . Amma , mutanen Ai sun kori sojoji kusan 3,000 da aka aika don su halaka birnin . Domin sun ci nasara a kan Isra’ilawa da farko , sarkin Ai na ɗokin sake tararsu da yaƙi . Sauran nasarar da Isra’ila ta samu a ƙarƙashin shugabancin Joshuwa sun haɗa da biranen da suke kudu da yamma , da kuma nasarar da suka samu bisa rundunar haɗin gwiwa ta sarakuna da ke arewa . 10 : 13 — Menene littafin Yashar ? JOSHUWA YA SOMA AIKINSA MAI MUHIMMANCI NA ƘARSHE ( Joshuwa 13 : 1 – 24 : 33 ) Daga bisani , Joshuwa ya tattara duka ƙabilun Isra’ila a Shekem . A tatsuniya na al’adar Yahudawa , an ce Tera na ƙera gumaka . Amma dai , sa’ad da Ibrahim ya bar Ur cikin umurnin Allah , Tera ya bi shi zuwa Haran . — Farawa 11 : 31 . 22 : 9 - 12 , 21 - 33 . ( Romawa 15 : 4 ) Muna da tabbacin cewa begenmu a alkawuran Allah daidai ne . Ƙasashe da aka kame a ƙarƙashin shugabancin Joshuwa ARABA NEGEB Yakneyam Yarmut Eglon [ Hoto a shafi na 5 ] Allah zai ci gaba da kasancewa mamallaki ko halittunsa sun riƙe aminci ko ba su riƙe ba , mutane da ’ ya’yan Allah na ruhu suna iya nuna matsayinsu a wannan batun . Saboda haka , amincin kowane mutum shi ne dalili mai ƙarfi da za a yi masa ko mata shari’a . Menene zai taimaka mana mu kasance da aminci ? Aminci na nufin kasancewa mai adalci , kamili , marar aibi . Amma fa , aminci ya ƙunshi fiye da yin abin da ke daidai . ( Ayuba 2 : 5 ) Ban da yin abin da ya dace , kasancewa da aminci na bukatar motsawa ta zuciya tare da yin ayyukan da suka dace . Riƙe aminci ba ya bukatar kasance kamiltacce . Sarki Dauda ajizi ne kuma ya yi kuskure sau da yawa sa’ad da yake raye . Ya ba da zuciyarsa ga Allah . 6 , 7 . Ya ƙunshi dukan hanyar rayuwarmu . ( Zabura 119 : 1 - 3 ) Aminci na bukatar neman sanin nufin Jehovah koyaushe da yin tafiya a hanyoyinsa . Dauda ya yi roƙo cewa a auna muradinsa da tunaninsa . Ya faɗa wa Musa shirye - shiryensa . Ya yardar wa jama’ar Isra’ila su ga manyan ayyukansa . ” ( Zabura 103 : 2 , 6 , 7 ) Wataƙila Dauda yana tunani ne game da yadda Masarawa suka zalunci Isra’ilawa a lokacin Musa . Ina ƙin tarayya da masu mugunta , na kan kauce wa mugaye . ” Idan kuma akwai waɗanda suke rayuwa iri biyu a cikin ikilisiyar Kirista kuma fa ? Su ma suna ɓoye halayensu . 14 , 15 . Me ya sa ? Sa’ad da muka yi tunani a kan abubuwan da wannan fansa ta yi , zuciyar mu ba ta cika da godiya ga Jehovah da kuma Ɗansa makaɗaici ba ? Tare da godiya daga zuciyarmu , bari mu sanar da mutane ayyuka masu ban al’ajabi na Allah — tun daga halittar mutum a lambun Aidan zuwa dukan abubuwan da za a maido sabuwar duniya ta Allah . ( Matiyu 24 : 14 ; 28 : 19 , 20 ) Shagala cikinta za ta taimaka mana mu riƙe begen mu na gaba mai kyau , bangaskiyarmu a alkawuran Allah za ta ƙarfafa , kuma ƙaunarmu wa Jehovah da mutane za ta kasance a raye . “ Ina Ƙaunar Haikali Inda Zatinka Yake ” Ana tattauna “ ka’idodin ” Jehovah a irin waɗannan tarurruka . “ Kada Ka Hallaka Ni ” Waɗanne irin zunubai ne Dauda ba ya son a same shi da su ? Menene zai iya kai mu hanyar waɗanda ba sa ƙaunar Allah ? ( Galatiyawa 5 : 19 ) Wasu sun zama bayi ga hotunan batsa , waɗanda ke kai su ga aikata lalata . Matasa da yawa suna soma soyayya tun ba su isa yin aure ba . Sha’anin kasuwanci marar gaskiya da tsai da shawara na son kai alama ne na rashin aminci . Ka Kasance Da Daidaitaccen Ra’ayi Game Da Shan Giya “ Ruwan inabi da barasa sukan sa ka ka yi ta tā da murya , ka zama wawa . Wauta ce mutum ya bugu . ” — KARIN MAGANA 20 : 1 . ( Zabura 104 : 14 , 15 ) Kamar ciyawa , abinci , da māi , ruwan inabi kyauta ce mai kyau daga Allah . ( 1 Timoti 5 : 23 ) Littafi Mai Tsarki ya yi gargaɗi : “ Ruwan inabi da barasa sukan sa ka ka yi ta tā da murya , ka zama wawa . Wauta ce mutum ya bugu . ” ( Karin Magana 23 : 31 - 33 ) Yin maye na kama ne da saran maciji mai dafi , yana jawo rashin lafiya , yana ɗimauce hankali , har da fita hayyaci . A wace hanya ce yawan shan giya ke da lahani ? Wasu sukan nuna alamar buguwa kaɗan bayan sun sha giya mai yawa . Yawan shan giya na jawo wa mutum haɗarurruka masu yawa — na ruhaniya da na jiki . Wasu cikin cututtukan da yin maye ke jawowa sune cututtukan hanta , da kuma taɓin hankali kamar sambatu . Me ya sa ? ( Yusha’u 4 : 11 ) Giya na shafan hankalin mutum . Waɗanne haɗari na ruhaniya ne yawan shan giya ke iya jawowa ? Bugu da ƙari , Littafi Mai Tsarki ya umurta : “ Duk abin da kuke yi , ko ci , ko sha , ku yi kome saboda ɗaukakar Allah . ” Irin wannan suna zai jawo kunya ga ɗaukakar Jehovah da sunansa . Abin da zai taimaka a guje wa haɗarin yin maye shi ne , ba wai sanin bambancin da ke tsakanin shan giya da yawa da buguwa ba , a’a , amma sanin bambanci da ke tsakanin daidaita da kuma sha da yawa . Menene zai taimaka maka ka san giyar da za ta yi maka yawa ? A waɗanne irin yanayi ne zai fi kyau kada mutum ya sha giya ? Ta yaya ne za ka yanke shawarar abin da za ka yi idan aka ajiye giya a gabanka ? Sa’ad da aka ajiye giya a gabanka , ka tambayi kanka : ‘ Ya kamata in sha kuwa ? ’ Idan ka yanke shawarar za ka sha , ka san cikinka kuma kada ka wuce . Giyar da nake sha ta fi ta dā ƙarfi ne ainu ? Ina shan giya ne domin in guje wa damuwa , ko matsaloli ? Kada ka zama kamar mutumin da ya ‘ dubi idonsa a madubi , nan da nan kuwa sai ya mance kamanninsa . ’ Idan kuma matsalar yawan shan giya ta ci gaba kuma fa , duk da ƙoƙarin da ka yi ? Sa’ad da yake kamanta ran Kirista da gudu , ko gasa , manzo Bulus ya ce : “ Ashe , ba ku sani ba , a wajen tsere dukan masu gudu suna ƙoƙarin tsere wa juna , amma ɗaya ne kaɗai ke samun kyautar cin ? Su kam , suna yin haka ne , don su sami lada mai lalacewa , mu kuwa marar lalacewa . ( 1 Bitrus 4 : 3 ) Akasarin haka , muna bukatan mu kame kanmu a kowane abu . • Ta yaya za ka kauce wa haɗarurruka na yin maye ? [ Hoto a shafi na 30 ] Jehobah Shi Ne Mataimakinmu Amma ba dukan abu ba ne ɗan adam zai iya yi mana . Ƙari ga haka , ya tabbatar mana cewa ba zai taɓa yasar da mu ba . Taimakona zai zo daga wurin Ubangiji , Wanda ya yi sama da ƙasa . ” ( Zabura 121 : 1 , 2 ) Ba kowanne dutse mai Zabura yake maganarsa ba . Makiyayin Isra’ila , ba ya gyangyaɗi ko barci ! ” ( Zabura 121 : 3 , 4 ) Allah ba zai ƙyale waɗanda suke dogara gare shi su “ fāɗi ” ba , ko kuma su yi faɗuwar da ba za su iya tashi ba . Ba za ka sha rana ba , ko farin wata da dare . ” Jehobah yana kama da inuwa ga mutanensa , yana kāre su daga ƙunar masifa . A’a , amma muddin muka nemi taimakonsa , zai kāre mu daga abubuwa da za su yi mana lahani a ruhaniya . ( Zabura 103 : 20 ) Sun sani sarai cewa Jehobah yana ƙaunar ’ yan adam masu bauta masa kuma yana son ya taimake su . ( Daniyel 6 : 21 , 22 ) Mala’ika ya ceci manzo Bitrus daga kurkuku . Misali mai ban tausayi na cikin littafin Daniyel sura 10 . Kuma ya damu sosai bayan ya ga wahayi mai ban tsoro . ( Daniyel 10 : 2 , 3 , 8 ) Allah cikin ƙauna ya aiko mala’ika ya ƙarfafa shi . Wane misali ne ya nuna yadda ake amfani da mala’iku wajen ja - gorar aikin wa’azin bishara ? A lokatai da yawa , an yi amfani da ruhu mai tsarki don a ƙarfafa mutane su yi nufin Jehobah . Ruhu mai tsarki ya ba Alƙalai iko su ceci Isra’ila . ( Ayyukan Manzanni 1 : 8 ; 4 : 31 ) Nasara da suka yi a hidimarsu ta ba da tabbaci sosai cewa ruhu mai tsarki yana aiki . ( Farawa 41 : 16 , 38 , 39 ) Jehobah ya yi amfani da ruhunsa ya bayyana alkawuransa ga masu tawali’u amma ya ɓoye wa masu fahariya . ( Matiyu 11 : 25 ) Game da abubuwa da Jehobah ya shirya wa “ masu ƙaunarsa , ” manzo Bulus ya ce : “ Mu ne Allah ya bayyana wa , ta Ruhu . ” ( 1 Korantiyawa 2 : 7 - 10 ) Sai da taimakon ruhu mai tsarki mutum zai iya fahimtar nufin Allah . 15 , 16 . ( Maimaitawar Shari’a 17 : 18 - 20 ) Amma da ake gyaran haikalin , aka sami “ littafin dokoki ” da wataƙila Musa ya rubuta . Bayan da aka karanta masa abin da yake ciki , Yosiya ya fahimci cewa al’ummar ta ƙetare nufin Jehobah ƙwarai , kuma sarkin ya ɗauki matakai ya yi abin da aka rubuta a cikin littafin . ( 2 Sarakuna 22 : 8 ; 23 : 1 - 7 ) Ba a bayane yake ba cewa Nassosi Masu Tsarki da mutanen Allah suke da shi dā ya taimake su ? ( Farawa 1 : 26 ) Wannan yana nufin cewa muna iya nuna halayensa , da alherinsa da juyayinsa . Bisa ga abin da aka faɗa cikin Littafi Mai Tsarki , ta yaya Jehobah yake ba da taimako ta ’ yan’uwa masu bi ? Menene za su yi ? A bayane yake cewa hurarren labarin yadda Allah ya yi sha’ani da mutane ya nuna cewa shi mataimaki ne . [ Hasiya ] Mawaƙin Barome , Horace ( 65 — 8 K.Z . ) , wanda ya yi irin wannan tafiya , ya yi maganar wahalar wannan wurin . Horace ya kwatanta Kasuwar Abiyus da cewa ta “ matsu da matuƙan jirgin ruwa da masu maciya marowata . ” [ Bayanin da ke shafi na 11 ] [ Hoto a shafi na 12 ] 1 , 2 . KA YI tunanin kana tafiya wani wuri da ba ka taɓa zuwa ba cikin dare . ( Farawa 5 : 24 ; 6 : 9 ) Jehobah yana taimakon mutanensa sa’ad da suke tafiya kuwa ? Hakika ba wani cikinmu da zai ƙi taimakonsa ! A talifin da ya gabata , mun tattauna hanyoyi huɗu da Jehobah ya taimaki mutanensa a lokacin dā . Ta yin hakan za mu ƙara kasancewa da tabbaci cewa Jehobah Mataimakinmu ne da gaske . — Ibraniyawa 13 : 6 . Hakika , ba sa fitowa a zahiri don su ceci bayi masu bauta ta gaskiya daga haɗari a yau . Har a lokacin da aka rubuta Littafi Mai Tsarki ma , da kyar mala’iku suke yin hakan . Mutane ba sa ganin yawancin abin da suke yi , yadda yake a yau . ( 2 Sarakuna 6 : 14 - 17 ) Muna da dalili mai kyau mu ji haka . Da tabbaci sosai cewa mala’iku na taimakonmu a aikin da muke yi . ( 1 Korantiyawa 15 : 58 ) Yayin da muka ba da kanmu a wannan aikin Jehobah na musamman , mu tabbata cewa za mu sami taimakon mala’ikunsa . Wannan mala’ika da aka gani a wahayi babu shakka Yesu Kristi ne a ɗaukakarsa na iko a samaniya . Jehobah ya sa shi ya zama shugaban dukan rundunarsa ta mala’iku . Wannan babban mala’ika mai iko tushen taimako ne . ( 1 Yahaya 2 : 1 ) Me ya sa Yahaya ya ce Yesu ‘ Mai Taimakonmu ne ’ musamman sa’ad da muka “ yi zunubi ” ? Muna kuma bukatar mu guje wa maimaita zunubanmu . Menene ruhun Jehobah , ta yaya yake da iko , me ya sa muke bukatar taimakonsa a yau ? Tun da yake Jehobah ba ya amfani da ruhunsa a waɗannan hanyoyi a yau , yana nufi ne cewa ba ma bukatar taimakon ruhun ? A’a ! Yana taimakonmu mu koyi halaye masu kyau da ke sa mu kusaci Jehobah da ’ yan’uwanmu na ruhaniya . ( Luka 11 : 13 ) Hakika , Jehobah shi ne Uba mafi kyau . Idan tare da bangaskiya muka roƙi ruhu mai tsarki , babu shakka zai ba mu kyauta . Ya kamata muna roƙon wannan duk lokacin da muke addu’a . Ya yi addu’a don ruhu mai tsarki ya taimake shi ya daina wannan ƙazamin hali . Ya nemi shawara daga dattawa Kirista , kuma suka shawarce shi ya daina ma zuwa kusa da irin wannan mummunar abu . Yana aiki cikin jituwa da addu’arsa cewa ruhu mai tsarki ya taimake shi kuwa ? Ko kuwa yana cikin haɗarin ɓata wa ruhun Allah rai kuma ya yi hasarar wannan kyautar ? Taimako Daga Kalmar Allah Ka ga darassi mafi muhimmanci a wannan ayar ? Irin wannan wuri na da daɗin hutu da tsakar rana ! Amma wannan zabura ba ta kwatanta mana yanayi mai ni’ima na hutu . Tana maganar aiki ne da ƙwazo . Bishiya ce mai ba da ’ ya’ya , da aka shuka a “ gefen ƙorama . ” Ta yaya bishiya guda za ta yi girma a gefen ƙorama ? Idan muka yi girma a azanci na ruhaniya kamar wannan itace , domin wani ya taimake mu ne sosai . Muna tarayya da ƙungiyar da ke kawo mana ruwa ta gaskiya , amma dole mu yi namu aikin . ( Karin Magana 2 : 1 - 5 ) Sau da yawa ana bukatar a yi bincike sosai domin a samu gargaɗi na Nassi da ya yi maganar bukatunmu . Ban da dattawa , ya kamata kowanne Kirista mai aminci ya yi amfani da umurnin nan “ kada ya kula da harkar kansa kawai , sai dai ya kula , har da ta ɗan’uwansa ma . ” ( Filibiyawa 2 : 4 ) Sa’ad da waɗanda suke cikin ikilisiyar Kirista suka yi amfani da wannan gargaɗi , sun yi alheri ke nan . Matarsa ta yi baƙin ciki sosai da ba za ta iya kula da shi ita kaɗai ba . Jehobah yana kula da mu a waɗannan hanyoyi . — Karin Magana 17 : 17 ; 18 : 24 . Za ka so Jehobah ya yi amfani da kai a taimakon mutane ? Me ya sa ba za mu ji an hana mu abu ba domin ba mu ga mu’ujizai na ban mamaki da Jehobah ya yi ba a dā ? Ko da ba ma lokacin da Jehobah yake mu’ujizai na musamman don ya cika nufe - nufensa , bai kamata mu ji an hana mu wani abu ba . Mu ƙuduri niyyar samu da kuma yin amfani da taimako daga Jehobah don mu ce cikin jituwa da kalmomin jigonmu na shekara ta 2005 : “ Taimakona zai zo daga wurin Ubangiji . ” — Zabura 121 : 2 . LITTAFI MAI TSARKI Taƙaici Daga Littafin Farawa — na I , 4 / 1 Taƙaici Daga Littafin Fitowa , 7 / 1 Taƙaici Daga Littafin Firistoci , 7 / 1 Darussa Daga Maimaitawar Shari’a , 10 / 1 Darussa Daga Littafin Joshuwa , 12 / 1 A Waɗanne Hanyoyi ne Bayin Allah Suke Kamar Itatuwa ? 5 / 1 Yadda Za a Gane Bisan da Kuma Shaidarsa , 4 / 1 Akwai Dalilin da Zai Sa Ka yi Begen Aljanna ? 11 / 1 An Iske ‘ Bawan da Aminci ’ a Lokacin Bincike ! 3 / 1 Bayin Jehovah Masu Farin Ciki , 11 / 1 Halitta na Shelar Ɗaukakar Allah ! Jehovah ‘ Mai Kiyaye Mu a Lokatan Wahala , ’ 9 / 1 Jehovah Mai Yawan Ƙaunar Aminci Ne , 2 / 1 Ka Kasance da Ra’ayin Kristi Game da Girma , 8 / 1 Kana Jin Daɗin “ Shari’ar Allah ” ? Masu Albarka ne Waɗanda Suke Ɗaukaka Allah , 6 / 1 Kula da Tsofaffi Hakki Ne na Kirista , 6 / 1 Suna Farin Ciki Duk da Ana Tsananta Musu , 11 / 1 Su Waye Suke Ɗaukaka Allah a Yau ? TAMBAYOYI DAGA MASU KARATU “ KA ƘAUNACI ɗan’uwanka . ” Wataƙila a ƙasarku mutane suna da irin wannan ra’ayin . Kowanensu yana da’awar yana bin Yesu , wanda ya koya wa mabiyansa su ƙaunaci ’ yan’uwansu . Adadin waɗanda suka mutu ya tsorata duniya , fiye da maza , mata , da yara 500,000 suka mutu . Da aka raba Indiya aka sami ƙasar Musulmai ta Pakistan . Kamar dai waɗannan ba su isa ba , shigowar sabon ƙarnin nan ya fito da barazanar ta’addanci . A yau , ta’addanci ya ta da hankalin dukan duniya , kuma da yawa cikin rukunonin ’ yan ta’adda suna da’awar cewa suna da goyon bayan addini . Ba a ɗauki addini magami mai haɗa kai ba . Akwai addinin da ya bambanta ne — wanda zai iya haɗa kan ’ yan adam ? ƘAUNAR ALLAH ta Haɗa Kansu Mutane ne iri - iri — firistoci , sojoji , bayi , ’ yan gudun hijira , ’ yan tireda , masana , da kuma manyan ’ yan kasuwa . Waɗannan Kiristoci sun fahimci ainihin wajibin su ƙaunaci Allah na gaskiya , Jehobah , da zuciya ɗaya . Aba da ta sa ya yi biyayya , ita ce ƙaunar Jehobah . Yesu ya yi addu’a game da waɗanda suka ba da gaskiya a gare shi : “ [ Na ] roƙa . . . domin dukansu su zama ɗaya , kamar yadda kai , ya Uba , kake cikina , ni kuma nake cikinka , haka su ma su kasance cikinmu . ” — Yahaya 17 : 20 , 21 ; 1 Bitrus 2 : 21 . Waɗannan misalan sun nuna cewa rashin jituwa bai kai ga tsatsaguwa na ƙabila ko kuma rashin haɗin kai wajen koyarwa ba a ikilisiyar Kirista a ƙarni na farko . Ana iya samun haɗin kai a wannan hanyar a yau ? Aba da ta fi haɗa kan Shaidun Jehobah ita ce bautarsu ga Jehobah Allah . Wannan yana nufin cewa suna ƙoƙari su kasance da aminci a gare shi a dukan yanayi . Ba sa zuwa yaƙi , ba sa yin wani abu domin su cuci wani . Wata rana firist na Frotastan ya limanci bauta a rukunin sojoji na Günther . Sa’ad da ya sadu da Shaidun Jehobah daga baya , ya ga ba sa saka hannu a yaƙi , sai Günther ya shiga ’ yan’uwantakansu na dukan duniya . Ashok da kuma Feema sun taɓa kasancewa a cikin addinin Gabas . Sa’an nan ba za a sake samun mugunta ba , da rarrabuwar kawuna , da kuma tsatsaguwa cikin sunan addini . [ Hasiya ] [ Hotuna a shafuffuka na 4 , 5 ] “ Na yi muku ishara domin ku ma ku yi yadda na yi muku . ” — YAHAYA 13 : 15 . Kafin mutuwarsa , a ranar 14 ga Nisan , 33 A.Z . , Yesu kansa ya gaya wa mabiyansa su yi koyi da shi . ( Yahaya 13 : 15 ) A wannan dare na ƙarshe , Yesu ya ambaci hanyoyi da Kiristoci ya kamata su yi ƙoƙari su zama kamarsa . Sa’an nan Yesu ya ce : “ Tun da ya ke ni Ubangijinku , da kuma Malaminku , har na wanke muku ƙafa , ashe , ku ma ya kamata ku wanke wa juna . ” ( Kolosiyawa 1 : 15 , 16 ; Ibraniyawa 2 : 6 , 7 ) Tawali’u ne ƙwarai ! Waɗanne abubuwa suke sa mutum ya yi fahariya , kuma me ya sa fahariya take da haɗari ? “ Ubangiji yana can Sama , duk da haka yana kulawa da masu kaɗaici . Masu girmankai kuwa ba za su iya ɓoye kansu daga gare shi ba . ” — Zabura 138 : 6 ; Karin Magana 8 : 13 . Kasancewa da Tawali’u a Tsakanin ’ Yan’uwanmu Sai da tawali’u za a yi wa’azin bishara , musamman ma idan ana fuskantar ƙiyayya . Mun dai yi abin da ke wajibinmu kurum . ’ Bugu da ƙari , za mu roƙi Jehobah ya taimake mu mu ɗauki kanmu yadda ya kamata . Kamar mai Zabura , za mu iya addu’a : “ Ka ba ni hikima da ilimi domin ina dogara ga umarnanka . ” Wataƙila ba su fahimci haka ba , amma Yesu ya fahimci hakan . Muna bukatar mu fahimci abin da ke nagarta da abin da ke mugunta a ra’ayin Jehobah . Za mu fahimci wannan ne kawai daga nazarin Kalmar Allah , Littafi Mai Tsarki . ( 2 Korantiyawa 11 : 14 ) Yana iya kyawanta mugunta ta bayana ba ta da laifi ga Kirista marar kula . ( Matiyu 24 : 45 - 47 ) Nazari , addu’a , da kuma bimbini a kan abin da muka koya zai taimake mu mu manyanta kuma mu kasance tsakanin waɗanda “ hankalinsu ya horu yau da kullum , su rarrabe nagarta da mugunta . ” Wane gargaɗi ne na Littafi Mai Tsarki ya taimake mu mu guji ayyukan mugunta ? Shekaru da yawa bayan mutuwar Yesu , manzo Yahaya ya rubuta : “ Kada ku ƙaunaci duniya , ko abin da ke cikinta . ( b ) Ta yaya za mu guji ƙaunar abubuwan duniya ? Ko da yake hakan gaskiya ne , babu wuya duniya da abubuwanta su janye hankalinmu daga bautar Jehobah . Idan muna kallon fim ko kuma wasanni da suke nanata mugunta , son abin duniya , ko kuma lalata , irin waɗannan abubuwa za su zama karɓaɓɓu — sai su zama abin sha’awa . Akasarin haka , idan muka ƙyale Kalmar Jehobah ta kasance abin farin ciki a gare mu , ba za mu yi “ sha’awa irin ta halin mutuntaka , da sha’awar ido , da kuma alfarmar banza . ” Ƙyamar mugunta da kuma ƙaunar nagarta ta taimaki Yesu ya kafa idanunsa a kan “ farin cikin da aka sa gabansa . ” Jimre wa Tsanani ( Yahaya 17 : 14 , 16 ) Ba sa saka hannu a batutuwan soja ko kuma na siyasa , kuma suna bin mizanan Littafi Mai Tsarki , suna tsarkaka rai kuma suna bin ɗabi’a mai kyau . 18 , 19 . Ta yaya Kiristoci suka bi da hamayya da ƙiyayya ta wajen bin gurbin Yesu ? Mulkin Allah “ ba na duniya ba ne ” saboda haka ba shi da yanki da zai kāre . ( Yahaya 18 : 36 ) Ba da daɗewa ba Bitrus ya shiga cikin al’umma ta ruhaniya , da waɗanda suke cikinta za su zama ’ yan mulkin sama . • Ta yaya zai yiwu a “ ɗauki halin Ubangiji Yesu Almasihu ” ? Yesu ya bar gurbi mai kyau na tawali’u [ Hoto a shafi na 22 ] Wataƙila , Bitrus yana tunanin abin da Yesu da ya tashi daga matattu ya faɗa kafin ya haura zuwa sama . ( Ayyukan Manzanni 1 : 8 ) Amma , kafin wannan lokacin , Bitrus ya sani cewa tun da shi almajirin Yesu ne , yana bukatar ya gaya wa wasu game da bangaskiyarsa ga Yesu . Menene ya faru sa’ad da Yesu ya gayyaci Bitrus ya zama mabiyinsa ? Watanni da yawa bayan baftismarsa a shekara ta 29 A.Z . , Yesu ya yi wa’azi a wurin da Bitrus da Andarawas suke aikin sū a bakin Tekun Galili . ( Yahaya 14 : 12 ) Mabiyan Yesu za su yi wa’azi da kyau sai dai nasu zai fi faɗaɗawa . Muna rayuwa ne a “ ƙarewar zamani . ” Wane hali ne na Yesu ya sa hidimar sa ta kasance da kyau , kuma ta yaya za mu yi koyi da wannan ? Littafi Mai Tsarki ya ba da labarin abin da ya faru a wani lokaci : “ Da ya ga taro masu yawa sai ya ji tausayinsu , domin suna shan wahala , suna nan a warwatse kamar tumaki ba makiyayi . ” Mu ma a yau za mu yi wa’azi da kyau idan muka ji juyayin mutane . Ka yi tunanin matsaloli da suke da su da Mulkin ne kawai zai iya magancewa . Wa ya sani ko mutumin da za ka tunƙara a gaba ya yi ta addu’a wani kamar ka ya zo ya taimake shi ! Manzo Yahaya ya ce : “ Ƙaunar Allah ita ce mu bi umarninsa , ” har da umurnin mu yi wa’azin bishara kuma mu yi almajirai . — 1 Yahaya 5 : 3 ; Matiyu 28 : 19 , 20 . Ka kiyaye tumakina . . . . Me ya kamata ya motsa Bitrus ya yi wannan ? Yesu ya ba da amsar sa’ad da ya yi ta tambayar Bitrus : ‘ Kana ƙaunata ? . . . Kana sona ? . . . Matuƙar ƙauna da ta sa shi ya “ mutu saboda kowa , ” ta motsa zukatanmu . ( Ibraniyawa 2 : 9 ; Yahaya 15 : 13 ) Muna ji kamar yadda Bulus ya ji , sa’ad da ya rubuta : “ Ƙaunar Almasihu gare mu ita ke mallakarmu , . . . Amma , Yesu ya ƙi irin wannan tunanin . 13 , 14 . ( a ) Menene ya kasa rinjayar Yesu daga aikinsa ? Ba shi ma da gidan kansa . ( Matiyu 8 : 20 ) Sa’ad da Yesu ya mutu , aba mai tsada da aka rubuta cewa ya mallaka ita ce taguwarsa , da sojojin Roma suka yi ƙuri’a a kanta . Kuma a yau muna morewa domin lada da ya samu domin ya mai da hankalinsa ga yin nufin Allah ! — Zabura 40 : 8 ; Ayyukan Manzanni 2 : 32 , 33 , 36 . Sa’ad da Kirista ya mutu , arzikinsa ba shi da wani muhimmanci a gare shi kamar yadda tufafin Yesu ba su da wani muhimmanci a gare shi sa’ad da ya mutu . Ta yaya Yesu ya fuskanci hamayya ? Duk da haka , kamar Yesu mu zuba wa Jehobah idanu domin taimako sa’ad da muka ƙuduri niyyar saka Mulki farko a rayuwarmu . — Matiyu 6 : 33 ; Romawa 15 : 13 ; 1 Korantiyawa 2 : 4 . Ƙi da Yesu ya yi ya ƙyale wani abu ya rinjaye shi ya bayyana sa’ad da ya fara gaya wa almajiransa game da mutuwarsa da take zuwa . 20 , 21 . Bulus ya rubuta : “ To , saboda haka , in hali ya yi , sai mu kyautata wa kowa , tun ba ma waɗanda ke jama’ar masu ba da gaskiya ba . ” Muna so mu taimaki maƙwabtanmu . ( b ) Su waye a yau suke yin wa’azi da kyau ? Kamar Yesu , ba ma bari ba’a ko kuma ƙin saƙonmu cikin fushi ya janye mana hankali . Wasu sun ƙaura zuwa wurare da suke ba da kamu kuma sun sami kamu a can . Wannan rahoton zai nuna albarka mai yawa da Jehobah ya sa wa aikin wa’azi . Kamawa daga wannan shekarar , Rahoton Shekarar Hidima na Shaidun Jehobah na Dukan Duniya zai bayyana a Hasumiyar Tsaro ta 1 ga Fabrairu . Za ka Iya Ba da Amsa ? Za mu yi hidimarmu da kyau idan muka nuna juyayi ga mutane kamar yadda Yesu ya yi [ Hotuna a shafi na 29 ] ( Zabura 65 : 2 ) Shin da gaske ne Istifanas ya yi addu’a ga Yesu ? Manazarci Abiel Abbot Livermore ya kira wannan “ misali ne na son kai na masu fassara . ” Duk da haka , fassara da yawa sun ce Istifanas ya yi “ addu’a ” ga Yesu . Littafin nan Vine’s Expository Dictionary of Old and New Testament Words , ya yi bayani cewa a irin wannan yanayi , kalmar ainihi ta Helenanci , e·pi·ka·leʹo , tana nufin : “ Kira , roƙo ; . . . a roƙi masu iko . ” Bulus ya yi amfani da wannan kalmar sa’ad da ya ce : Na “ ɗaukaka ƙarata gaban Kaisar . ” Amma da yake ya ga Yesu da aka ta da daga matattu cikin wahayi , Istifanas wataƙila ya ga ya dace ya yi kira ga Yesu kai tsaye , yana cewa : “ Ya Ubangiji Yesu , ka karɓi ruhuna . ” A’a . Wani yanayi kuma da aka yi kira kai tsaye ga Yesu wanda manzo Yahaya ya yi ne , wanda ya ga Yesu a wahayi kuma ya kira shi kai tsaye . — Wahayin Yahaya 22 : 16 , 20 . ( Yahaya 11 : 25 ) Kamar yadda Istifanas ya yi , haka bangaskiya ga iyawar Yesu ya ta da mabiyansa daga matattu zai taimaka kuma ya kiyaye mu a lokacin gwaji . 1 , 2 . ( a ) Wane zaɓi ne Isra’ilawa suka fuskanta farawa da shekara ta 29 A.Z . ? ( b ) Menene za a tattauna a cikin wannan talifin ? Hidimar Yahaya Mai Yin Baftisma ta ƙarfafa sa rai da mutane suka yi . ( Yahaya 1 : 20 , 34 ) Ba da daɗewa ba , taron jama’a suka bi Yesu domin su saurari koyarwarsa kuma don ya warkar da su . Yesu Kansa Ya Ba da Tabbaci ( Yahaya 5 : 1 - 9 , 16 - 18 ) Amsoshin da Yesu ya bayar da kansa sun ba da muhimman hujjoji guda uku da za su tabbatar wa kowane Bayahude mai zuciyar kirki kowanene Yesu . Da farko , Yesu ya yi amfani da shaidar wanda ya share masa fage , Yahaya Mai Baftisma , yana cewa : “ Kun aika wajen Yahaya , shi kuma ya shaidi gaskiya . Ya nuna ayyukan da ya yi masu kyau da suka tabbatar yana da goyon bayan Allah . Wasu ma cikinsu suka yi tambaya , “ Shin , me muke yi ne , har mutumin nan yake ta yin mu’ujizai da yawa haka ? ” A ƙarshe , Yesu ya jawo hankalinsu ga wata shaidar da ba su iya ƙaryatawa ba . Ya ce : “ Littattafai . . . su ne ke shaidata . ” Ya ƙara da cewa : “ Da dai kun gaskata Musa , da kun gaskata ni , domin labarina ya rubuta . ” Wahayi ya Ƙarfafa Su “ Hakika , ina gaya maku , ” Yesu ya ce , “ akwai waɗansu tsaitsaye a nan da ba za su mutu ba , sai sun ga Ɗan Mutum na zuwa cikin Mulkinsa . ” Ana kiran wannan wahayin sake kamani . Bayan kwana shida , Yesu ya ɗauki Bitrus , Yakubu , da Yahaya zuwa kan wani dutse mai tsawo — ƙila a kan wasu tuddai na Dutsen Harmon . 12 , 13 . Hakika , Bitrus ya riga ya faɗa cewa Yesu shi ne “ Almasihu , Ɗan Allah Rayayye . ” Babu shakka , wannan wahayi na sake kamani ya ƙarfafa Bitrus , Yakubu , da Yahaya ! Domin an ƙarfafa bangaskiyarsu , suna shirye don lokatai masu wuya da suke zuwa a nan gaba da kuma muhimman ayyukan da za su yi a ikilisiya a nan gaba . Bayan shekara 30 , Bitrus ya rubuta : “ Allah Uba ya girmama shi [ Yesu ] , ya kuma ɗaukaka shi , sai murya ta zo masa daga mafificiyar ɗaukaka cewa , ‘ Wannan shi ne Ɗana ƙaunataccena wanda nake farin ciki da shi ƙwarai , ” mu ne muka ji muryan nan da aka sauko daga Sama , don muna tare da shi a kan tsattsarkan Dutsen nan . ” Wahayin da aka nuna wa Yahaya ya motsa shi sosai , da Yesu ya ce : “ Ina zuwa da wuri . ” Sai Yahaya ya ce : “ Amin . Zo , ya Ubangiji Yesu . ” — Wahayin Yahaya 1 : 1 , 10 ; 22 : 20 . Mutane masu zukatan kirki da suke raye a ƙarni na farko sun yarda cewa Yesu ne Almasihu , kuma sun ba da gaskiya a gare shi . Dole ne mu ƙarfafa bangaskiyarmu ta yin amfani da dukan tanadodi na Jehobah domin lafiyarmu ta ruhaniya . An Kāre Su Cikin Duhu da Wahala Wane bambanci ne ke tsakanin mabiyan Yesu da kuma waɗanda suke hamayya da manufar Allah a ƙarni na farko , kuma yaya abubuwa suka kasance wa kowane rukuni ? Kiristoci masu aminci kuwa sun tsira . Me ya sa ? Domin sa’ad da sojojin suka janye da farko , sun yi biyayya ga umurnin Yesu na su gudu . — Luka 21 : 20 - 22 . Alal misali , sun gane cewa dawowarsa ba wanda za a gani da ido ba ne , kamar yadda mala’iku guda biyu da suka bayyana a shekara ta 33 A.Z . , ga almajiran sa’ad da Yesu ya haura sama suka faɗa . Bayan an ɗauke Yesu zuwa sama kuma almajiransa suka daina ganinsa , sai mala’ikun suka ce : ‘ Yesun nan da aka ɗauke daga gare ku aka kai shi Sama zai komo ne ta yadda kuka ga tafiyarsa Sama . ’ — Ayyukan Manzanni 1 : 9 - 11 . [ Hasiya ] Ka Tuna ? • Ta yaya ne almajiran Yesu suka amfana daga sake kamani ? • Menene Yesu yake nufi sa’ad da ya ce Yahaya zai kasance a raye har sai ya zo ? Annabcin Mulkin Allah Ya Tabbata “ Ya kuwa kyautu a gare ku ku mai da hankali gare ta [ kalmar annabci ] , kamar fitila take mai haskakawa a wuri mai duhu . ” — 2 BITRUS 1 : 19 . Sa’ad da Annabci ya Tabbata Hakazalika , a wannan lokaci na ƙarshe , Jehobah ya ƙarfafa bangaskiyar bayinsa na zamani ta wajen ƙara ba da haske a kan cikar wannan wahayi mai ban mamaki da kuma sauran annabce - annabce da suke da nasaba da shi . Fahimtar cewa Yesu yana da abokanan sarauta ta jitu da wahayi na alama na Almasihu da aka ɗaura a kan kursiyi wanda annabi Daniyel ya gani . Su wanene masu tsarkaka da ke cikin wahayin Daniyel ? ( Fitowa 32 : 19 , 20 ; Maimaitawar Shari’a 4 : 22 - 24 ; 1 Sarakuna 18 : 18 - 40 ) Aikinsu ya ba da amfani kuwa ? Babu shakka ! ( a ) Ta yaya ne hawan da Yesu ya yi na cin nasara ke da ɗaukaka ? Yesu ya soma samun nasara ne a kan abokan gabansa masu ƙarfi — Shaiɗan da aljanunsa . Ya fitar da su daga sama zuwa duniya . ( Wahayin Yahaya 6 : 3 - 8 ; 12 : 7 - 12 ) Daidai da annabcin Yesu game da ‘ alamar dawowarsa , da ta ƙarewar zamani , ’ hawan dokin da suka yi ya jawo yaƙi , yunwa , da muguwar annoba . Me ya sa mutane da yawa ba su gane bayyanuwar Kristi marar ganuwa ba ? ( 2 Bitrus 3 : 3 , 4 ) Me ya sa ? Domin Shaiɗan ya makantar da hankalinsu . ( Matiyu 13 : 24 - 30 , 36 - 43 ; Ayyukan Manzanni 20 : 29 - 31 ; Yahuza 4 ) Da sannu sannu , waɗannan da suke da’awar cewa su Kiristoci ne , suka fara yin bukukuwan arna , ayyukansu , da koyarwarsu , har ma suna kiransu bukukuwan “ Kiristoci . ” Alal misali , Kirsimati ya samo tushe ne daga bautar allolin ƙarya Mithra da Saturn . A cikin littafinsa De Civitate Dei ( Birnin Allah ) , Augustine na Hippo ( 354 - 430 A.Z . ) ya ce coci ne Mulkin Allah . Wannan shi ne abin da ke faruwa a ƙasashen Turai . Wace alama ce wannan ke nuna wa addinin ƙarya ? Ka Yi Shiri Domin Babbar Ranar Allah Me ya sa ƙiyayya da ke ƙaruwa bisa Babila Babba ke da muhimmanci ? ( Wahayin Yahaya 17 : 15 - 17 ; 18 : 21 ) Ya kamata Kiristoci na gaskiya su ji tsoron wannan aukuwa da sauran abubuwa da za su biyo bayan “ matsananciyar wahala ” kuwa ? Bayan an halakar da Babila Babba , Shaiɗan wanda shi ne Gog na Magog , zai kai wa Shaidun Jehobah masu salama hari na ƙarshe . Za su sha mamaki kuwa ! Mahayinsa kuwa ana ce da shi Amintacce . . . ( b ) Waɗanne tambayoyi ne ya kamata mu yi wa kanmu ? Son abin duniya , alhinin rayuwa , ko tsanani ne ya shafe su ? ( Matiyu 13 : 3 - 8 , 18 - 23 ; Luka 21 : 34 - 36 ) Wataƙila wasu sun iske wani bayani da “ amintaccen bawan nan mai hikima ” ya buga da wuyar fahimta . Ta yaya ne tattauna wahayin sake kamani da kuma annabce - annabce da suke da nasaba da shi suka shafe ka ? An bai wa almajiran Yesu wahayin sake kamani ne sa’ad da suke bukatar ƙarfafa . Yayin da muke bimbini a kan wannan tabbataccen ɗaukaka da kuma muhimmancinsu na gaba , bari mu furta da dukan zuciyarmu abin da manzo Yahaya ya ce : “ Amin . Darussa Daga Littafin Mahukunta Littafin Mahukunta ya amsa waɗannan da wasu muhimman tambayoyi . ( Littafin Mahukunta 1 : 1 – 3 : 6 ) ( Littafin Mahukunta 2 : 10 ) Bugu da ƙari , mutanen suka fara auren Kan’aniyawa kuma suka fara bauta wa allolinsu . Amma a cikin annabcinsa kafin ya mutu , Yakubu ya annabta cewa Ra’ubainu ba zai fi ’ yan’uwansa daraja ba , domin ya yi hasarar matsayinsa na ɗan fari . Dole ne mu dinga nazarin Littafi Mai Tsarki domin kada mu ‘ manta da yawan alherin Jehobah . ’ Jehobah yana ƙyale munanan abubuwa su faru ga mutanensa marasa biyayya domin wani dalili — don ya yi musu horo , domin ya gyara su , ko kuma domin ya maido su wurinsa . Tola , Yayir , Ibzan , Eglon , da Abdon suna cikin mutane 12 da suka yi wa Isra’ila hukunci . Samson wanda ya yaƙi Filistiyawa , shi ne mahukunci na ƙarshe . Isra’ilawa ba sa kiwon dabbobin da suke yin hadaya da su a gidajensu . Ƙila Yefta ya sani cewa ’ yarsa ce za ta fito daga gidansa ta tarye shi . Darussa Dominmu : Filakon da Gidiyon ya nuna ya koya mana muhimman darussa guda uku : ( 1 ) Idan mun sami gatar hidima , ya kamata mu yi bimbini a kan hakkin da ta ƙunsa , maimakon suna ko ɗaukaka da ke tattare da ita . Wawanci ne mu kasance da girman kai kuma mu kasance da dogon buri na neman ɗaukaka ko iko ! 13 : 8 . Sa’ad da suke koyar da ’ ya’yansu , iyaye suna bukatar su yi wa Jehobah addu’a domin ya yi musu ja - gora kuma su bi ja - gorarsa . — 2 Timoti 3 : 16 . 19 : 14 , 15 . Yayir Yefta DAN [ Hoto a shafi na 29 ] 1 , 2 . ( a ) Wane kyakkyawan hali Yesu ya kwatanta a ɗaya cikin almararsa na Mulki ? SHIN da akwai abin da kake ɗauka da tamani da zai sa ka sayar da dukan abin da kake da shi don ka saye shi ? Yesu Kristi ya yi maganar wannan kyakkyawan hali a cikin wata almara mai sa tunani game da Mulkin Allah . Almara ce , ko kwatanci na lu’ulu’u mai tamanin gaske da Yesu ya gaya wa almajiransa su kaɗai . Wata majiya ta lura cewa , Pliny Babba wani marubuci na Roma ya ce , “ a cikin dukan kayayyaki masu daraja lu’ulu’u ya fi tamani . ” An san cewa wasu irin ƙumba suke mai da ƙananan duwatsu su zama lu’ulu’ai masu kyau ta wajen rufe su da abin da ake kira nakta . Ana bukatar aiki tuƙuru domin a sami lu’ulu’ai masu tamanin gaske . Ko da yake tun da daɗewa lu’ulu’ai masu daraja suna da tsada sosai , ba farashin su ba ne yake da muhimmanci a cikin almarar Yesu . ( b ) Almarar dukiya da aka binne ta bayyana menene game da attajirin ? Ya ce : “ Mulkin Sama kamar dukiya yake da ke binne a gona , wadda wani ya samu , ya sāke binnewa . Yana tsaka da murna tasa , sai ya je yā sai da dukan mallaka tasa , ya sayi gonar . ” Shin da dukiyar da za ta sa a yi irin wannan sadaukarwa ? ” Ya yi shekara uku da rabi yana koya wa mutane game da Mulkin . Linjila ba ta gaya mana abin da suka yi ba nan da nan da sun sadu da Yesu da farko . Mai yiwuwa , yawancinsu sun koma rayuwarsu ta yau da kullum . * Da ya gan su , Yesu ya ce : “ Ku bi ni , zan mai da ku masuntan mutane . ” A take ne almajiran Yesu suka tsai da shawarar binsa ? Da kyar ! Ko da yake sun koma sana’ar iyalansu na kama kifi bayan sun sadu da Yesu da farko , babu shakka abin da suka gani kuma suka ji a lokacin yana zukatansu . Shigewar kusan shekara guda ta ba su isashen lokaci su yi tunani a kan batun . Yadda labarin ya gaya mana , babu ɓata lokaci suka daina dukan abubuwa da suke yi suka zama mabiyan Yesu . ( Luka 17 : 17 , 18 ; Yahaya 6 : 26 ) Wasu har sun ba da hujja sa’ad da Yesu ya gayyace su su zama mabiyansa . Da Yesu yake hidimarsa , ya koyar kuma ya taimaki wasu su biɗi Mulkin . ( Matiyu 10 : 1 - 42 ; Luka 6 : 12 - 16 ) Sun yi wa’azi shekara biyu tare da Yesu a cikin dukan ƙasar ko ma fiye da haka , kuma sun more dangantaka ta kusa da shi . ( Matiyu 13 : 16 , 17 ) Waɗannan abubuwa sun motsa manzannin sosai , kamar attajirin nan sun kasance da himma kuma sun biɗi Mulkin da zuciya ɗaya . Ya kuma gaya musu za su fuskanci gwaji da wahala nan gaba kuma ya umarce su su gaya wa mutane : “ Mulkin Allah ya kusato ku . ” Wataƙila sun yi mamaki da Yesu ya gaya musu za su fi farin ciki nan gaba domin himmarsu ga Mulkin . Sa’ad da manzannin suka ji kalmomin Yesu sun yi farin ciki sosai kuma sun sami gamsuwa ! Ƙari ga haka , manzo Yahaya a cikin wahayi ya “ ga wani ƙasaitaccen taro , wanda ya fi gaban ƙirge , . . . suna tsaitsaye a gaban kursiyin , a gaban Ɗan Ragon kuma . . . suna cewa , ‘ Yin ceto ya tabbata ga Allahnmu wanda ke zaune a kan kursiyin , da kuma Ɗan Rago ! ’ 19 , 20 . ( a ) Wane zarafi mutanen dukan al’ummai suke da shi ? ( Matiyu 28 : 19 , 20 ) Ta haka ne mutanen dukan al’ummai za su zama almajiran Yesu Kristi . A zamaninmu , shin akwai mutanen da suke son su ba da dukan abin da suke da shi don biɗan Mulkin Allah , kamar attajirin nan ? Za Ka Iya Ba da Bayani ? • Menene darassi na musamman na almarar attajiri ? ( Yahaya 3 : 1 - 5 ) Waɗanda suka zama mabiyan Yesu ma ba su fahimci ko menene Mulkin Allah ba kuma ba su fahimci abin da za su yi domin su sami albarkar zama abokan sarauta da Kristi ba . — Matiyu 20 : 20 - 22 ; Luka 19 : 11 ; Ayyukan Manzanni 1 : 6 . Game da zamaninmu , menene Yesu ya ce game da Mulkin ? Yau kuma fa ? Duk da haka , ya ba da wannan tabbacin : “ Duk wanda ya jure har ƙarshe , zai cetu . ” Tana jawo dukan iri - irin mutane . ” An yi wannan a ƙasashe 235 da Shaidun Jehobah kowane mako suke gudanar da nazarin Littafi Mai Tsarki na gida wajen guda 6,085,387 domin su taimaki mutane daga dukan yanayin rayuwa , al’ummai , ƙabilu , da harsuna su sami gaskiya mai ba da rai daga Kalmar Allah . — Wahayin Yahaya 7 : 9 . Sa’ad da yake da shekara 79 , Ɗan’uwa Macmillan ya rubuta : “ Tun lokaci na farko da na koyi game da alkawura da aka yi wa ’ yan adam masu ciwo da mutuwa , begena game da abin da saƙon Littafi Mai Tsarki ya bayyana bai yi yaushi ba . Ta ce : “ Allah aminina ne tun ina ’ yar yarinya . Ba da daɗewa ba abokan makarantarta suka soma yi mata ba’a domin ƙwazonta . Ba Su Yi Kasala Ba Kamar attajirin cikin almarar Yesu , waɗanda suke wannan hidima suna da niyyar zuwa wurare masu nisa domin Mulkin . ( Matiyu 28 : 19 , 20 ) A ƙasashe da yawa suna jimre wa wahala mai tsanani . Waɗanne labarai masu kyau masu hidima a wurare masu nisa suka ba da , kamar Afirka ta Tsakiya ? Sau da yawa , idan masu wucewa suka ga ana nazari , sai su ma su zo a yi da su . Wannan misalin bangaskiya ne da naciya ga dukanmu ! Duk da haka , ba mu yi nadama muna wa’azi a ƙasar waje ba . ” Matar ta daɗa cewa : “ Da abin da ya sa za mu yi godiya . Sa’ad da ka ga ɗaliban sun zo taro kuma suka san juna , kamar iyali ce take taruwa kowane lokaci . ” ( b ) Waɗanne tambayoyi masu sa tunani kowanenmu ya kamata ya yi wa kansa ? Ta haka mutane miliyoyi a dukan duniya sun saurari bisharar Mulkin . Sun fito daga wannan muguwar duniya , sun tuɓe tsohon halinsu , sun bar abokansu na dā , kuma suka daina biɗe - biɗensu na duniya . Kana jin haka game da bisharar Mulkin ? Waɗanda suka ba da kansu sun haɗa da ‘ samari kamar raɓa ’ da kuma “ mata masu yawa [ da ] suka baza labari . ” Wata majagaba a Indiya ta damu da yadda za a taimaki kurame fiye da miliyan biyu da suke ƙasar su koyi game da Mulkin . A wajen ta gaya wa kurame da yawa game da begen Mulki , kuma aka kafa rukunin nazarin Littafi Mai Tsarki . Saurayin ya kamata ya koma Kalkutta , da ke da nisan mil 1,000 don ya soma kwaleji kuma babu Shaidu da suka san bebenci a wurin . Ofishin reshe na Indiya yanzu yana shirya majagaba su koyi bebenci don su taimaka wa kurame . Ka ɗan ba da lokaci ka bincika shi , kuma ka ga tabbacin cewa bayin Jehobah a dukan duniya sun mai da hankali sosai wajen biɗan “ lu’ulu’u . . . mai tamanin gaske . ” Wasu suna iya tambaya : ‘ Yaya attajirin zai samu abinci , tufafi , da wurin kwanciya yanzu da ba shi da kuɗi ? • Waɗanne canje - canje mutane suka yi domin bisharar Mulki ? [ Hoto a shafi na 18 ] [ Hoto a shafi na 19 ] Yaya za ka aikata sa’ad da wani ya faɗi abin da ba daidai ba ne game da kai , kuma wane darassi za mu koya daga wannan ? Za mu iya koyan muhimmin darasi daga wannan : Ba shi da kyau mu kammala abu sa’ad da ba mu ji cikakken labarin ba . Ya kamata mu tuna wannan darasin sa’ad da muke magana game da Jehobah Allah . Me ya sa ? Domin da wasu labaran Littafi Mai Tsarki da za su sa mu yi mamaki da farko . Waɗannan labaran — wataƙila game da hukuncin Allah dā ko kuma yadda wasu bayinsa suka aikata — ba za su kasance da isashen bayani ga dukan tambayoyinmu ba . Me Ya Sa Za Ka Yarda da Hukuncin Jehobah ? Na farko , domin Jehobah ya san abubuwa da ba mu sani ba , ya kamata mu kasance da tawali’u sa’ad da muke la’akari da ayyukan Allah . Alal misali : A ce alƙali da aka sani ba ya wariya wajen shari’a , ya yanke hukunci . ( b ) Me ya kamata mu tuna idan muka karanta wani abu cikin Littafi Mai Tsarki da ya sa mu shakkar ko Allah ya aikata abin da ke daidai ? Da ya ba da Ɗansa fansa don ya ceci ’ yan adam daga zunubi da mutuwa , Jehobah ya bi mizanansa na adalci . Saboda haka , idan muka karanta wani abu cikin Littafi Mai Tsarki da ya sa mu shakkar ko Allah ya yi abin da ke daidai , ya kamata mu tuna wannan : Domin yana manne wa mizanansa na adalci da kuma yin gaskiya Jehobah bai hana Ɗansa ya mutu ba . Shin zai taka waɗannan mizanan a wasu batutuwa ? Me ya sa ba zai yi daidai ba ’ yan adam su yi tunani cewa Jehobah zai riƙa rashin gaskiya da adalci ? Idan mun damu game da wani labarin Littafi Mai Tsarki , ya kamata mu tuna cewa domin mun gaji zunubi da mutuwa , ba za mu riƙa ɗaukan abin da ke daidai da kuma adalci yadda ya kamata ba . ( Romawa 9 : 19 - 21 ) Waye ne mu — aikin hannunsa — da za mu tuhumi shawararsa ko kuma ayyukansa ? Sa’ad da uban iyali Ayuba bai fahimci yadda Allah yake sha’ani da ’ yan adam ba , Jehobah ya daidaita tunanin Ayuba , ya tambaye shi : “ Kai kanka za ka sa mini laifi ? Da ya fahimci cewa ya yi kuskure , sai Ayuba ya tuba . Da wannan taimako na fahimtar hanyoyin Jehobah , bari mu bincika labaran Littafi Mai Tsarki guda biyu da wasu za su iske da ban mamaki . A cikin Farawa sura 19 , da labarin abin da ya faru sa’ad da Allah ya aiki mala’iku biyu zuwa Saduma . Lutu ya nace wa baƙin su zauna a gidansa . Shin Allah ya amince da abin da Lutu ya yi ? Littafi Mai Tsarki bai gaya mana abin da Lutu yake tunaninsa ba ko kuma abin da ya sa shi ya yi haka . Yana cikin yanayi ne mai wuya . Tun da ya ce baƙin “ sun shiga ƙarƙashin inuwar ” sa , Lutu ya nuna cewa dole ne ya kāre su kuma ya ba su mafaka . * Domin haka aka kai Saratu gidan Fir’auna . Hakika , Jehobah ta mala’ikunsa ya sa hannu , kuma ba abin da ya sami ’ yammatan . ( b ) Ko menene dalilin Lutu , za mu kasance da wane tabbaci ? ( Yahuza 7 ) Ban da wannan , ’ yammatan sun yi alkawarin aure da mazan birnin , saboda haka , dangi , abokai ko kuma abokan kasuwanci na surukan Lutu mai yiwuwa suna cikin taron . Taron da suke a rabe ba za su kasance da lahani ba . Me Ya Sa Jehobah Ya Kashe Uzza ? Uzza ya yi hakan ne domin ba ya son Akwatin ya faɗi . ’ Shin Uzza mai girman kai ne , da zai yi abin da ba a gaya masa ba ? ( Karin Magana 8 : 13 ) Shin Uzza ya yi rashin bangaskiya da zai sa ya yi tunani cewa Jehobah ba zai iya tsayar da akwatin da ke wakiltar bayyanuwarsa ba ? Ƙarfafan Dalili na Kasancewa da Tabbaci Ta yaya Kalmar Jehobah da ba ta ba da wasu bayani ba ta nuna hikimarsa ? [ Hasiya ] “ RASHIN damuwa da addini . ” Wani mai sharhi game da harkokin addinai ya yi amfani da kalaman nan domin ya kwatanta halayen da mutane suke nunawa ga addininsu . Addinin ƙarya ya yaudari mutane kuma ya ba su kunya na lokaci mai tsawo . ( Filibiyawa 2 : 15 ) Muna ƙoƙarin mu nuna “ halin yabo a cikin al’ummai . ” — 1 Bitrus 2 : 12 ; 2 Bitrus 3 : 11 , 14 . ( Afisawa 4 : 17 , 18 ) A sakamakon haka , mabiyan Yesu sun ‘ ƙi rashin bin Allah da mugayen sha’awace - sha’awacen duniya , sun kuma yi zamansu a duniyan nan da natsuwa , da adalci , da kuma bin Allah . ’ — Titus 2 : 12 . Domin mun san ko su wanene mu da kuma dangantakar da muke da ita da Mamallakin sararin samaniya , hakan ya motsa mu mu “ yi taƙama da Ubangiji . ” Muna bin gargaɗin nan : “ Bari wanda zai yi fariya , ya yi fariya a kan cewa ya fahimce ni , ya kuma san ni . Ni ne Ubangiji mai yin alheri , da gaskiya , da adalci a duniya . ” ( Irmiya 9 : 24 ) Muna “ taƙama ” domin gatar da muke da ita ta sanin Allah da kuma yadda yake amfani da mu domin mu taimaki mutane . ( Afisawa 2 : 2 , 3 ) A wani lokaci , wasu Kiristoci suna kasancewa cikin shakka kuma suna sake bincika ɗabi’a da makasudinsu . ko kuwa ‘ Ba zan iya ba ! ’ Kuma shi ba mai lafazi ba ne . ( Farawa 46 : 34 ) Ba abin mamaki ba ne ya ji cewa bai cancanci ya ceci mutanen Allah da suke bauta ba ! ( Fitowa 3 : 12 ) Allah ya gaya wa bawansa da ba ya son zuwa aikin cewa Zai kasance tare da shi a kowane lokaci . Cikin ƙarnuka , Allah ya yi irin waɗannan alkawura na taimako . Ba zai kunyatar da ku ba , ba kuwa zai yashe ku ba . ” Ta yaya hakan ya shafi Asaf ? Asaf ya yi muhimmin canji a tunaninsa sa’ad da ya ziyarci mazaunin haikali . Bayan ya sabonta muhimmancin ruhaniyarsa , sai ya fahimci cewa Jehobah ya ƙi mugunta kuma nan ba da daɗewa ba zai halaka masu yin mugunta . Yi la’akari da Yusufu , ɗan Yakubu . Ya yi alfahari domin yana bauta wa Jehobah har ma a mahalli mai haɗari , kuma bai ji kunyar furta yadda yake ji ba . — Farawa 39 : 7 - 10 . Menene yin alfahari domin halinmu na Kirista ya ƙunsa ? ( Romawa 14 : 4 , 12 ) Hakika , bin addinin iyali ba da zuciya ɗaya ba ba zai iya ƙarfafa dangantaka da Jehobah ba . Sun fara ne tun daga lokacin amintaccen mutum Habila — kusan ƙarnuka 60 da suka wuce — zuwa “ ƙasaitaccen taro ” na Shaidu na zamani da kuma masu bauta wa Jehobah masu yawa da za su ji daɗin rayuwar marar ƙarewa a nan gaba . [ Hasiya ] Ka Tuna ? • Waɗanne mutane ne a cikin Littafi Mai Tsarki suka yi alfahari da hidimarsu ga Allah ? Bayin Jehobah na dā masu yawa sun yi alfahari domin halinsu Me ya sa zai iya zama ƙalubale a nuna kyakkyawan hali na Kirista ? ( 2 Timoti 3 : 1 ) Haka wannan yake musamman ma ga matasa waɗanda aka haifa a cikin iyalan Kirista . “ Ko da yake ina zuwa tarurruka na Kirista , ” in ji wani matashi , “ ba ni da wani cikakken makasudi na ruhaniya , kuma a gaskiya , ba ni da wani sha’awa na bauta wa Jehobah . ” Alal misali , da yawa a yau suna ɗaukan ɗabi’ar mizanan Littafi Mai Tsarki a kan tsohon yayi ne ko kuma marasa tabbaci a wannan zamani . ( 1 Bitrus 4 : 4 ) Wasu suna jin cewa ba dole ba ne a bauta wa Allah yadda ya ce . Ta yaya za mu iya kiyaye halinmu na Kirista ? ( a ) Ta yaya ne jarrabawa daga wurin Jehobah za ta amfane mu ? ( 1 Tarihi 28 : 9 ) Duba yadda ubansa ke gina bangaskiya a Jehobah ba zai ishe Sulemanu ba . ( Titus 1 : 1 ) Ruhun Jehobah zai iya taimaka mana mu fahimci darussa masu wuya . ( 1 Korantiyawa 2 : 11 , 12 ) Dole ne mu yi addu’a don taimakon Allah sa’ad da muka sami matsalar fahimtar wani abu . ( Zabura 119 : 10 , 11 , 27 ) Jehobah yana son mu fahimci Kalmarsa , mu yarda da ita , kuma mu yi mata biyayya . ( a ) Wace sha’awa ce za ta iya zame mana tarko ? Ka faranta wa Allah rai , ba mutum ba . Sa’ad da matsi na waje yake yin barazanar lalata halinmu na Kirista , yana da kyau mu tuna cewa amincinmu ga Allah ya fi ra’ayin mutane ko halayensu muhimmanci sosai . ( Littafin Ƙidaya 13 : 30 ; Joshuwa 14 : 6 - 11 ) Kai ma kana da niyyar yin tsayayya da matsin ra’ayin jama’a domin ka kiyaye dangantakarka da Allah ? Me ya sa abin hikima ne mu sa wasu su san matsayinmu na Kirista ? Ka nuna cewa kana alfahari da mizanan ka na ɗabi’a . ( Ezekiyel 3 : 7 , 8 ) Komin ƙoƙarin da ka yi , ba za ka iya sha kan mutanen da ba sa son a yi musu huɗuba ba . Gaskatawa da kuma nuna bangaskiya ga Allah za su iya taimaka mana mu sha kan tsoro . — Karin Magana 3 : 5 , 6 ; 29 : 25 . Wannan gadōn ya haɗa da gaskiyar Kalmar Jehobah , begen rai madawwami , da kuma gatan wakiltan Allah na masu shelar bishara . Ka tuna cewa , Jehobah ne ya tabbatar cewa : “ Ku ne shaiduna . ” — Ishaya 43 : 10 . ( Zabura 91 : 1 , 2 ) Binciken aukuwa na ban mamaki daga tarihin ƙungiyar Jehobah zai saka mana a zuciya cewa babu mutum ko wani abu da zai iya kawar da mutanen Jehobah daga wannan duniyan . — Ishaya 54 : 17 ; Irmiya 1 : 19 . Nitsar da kanmu a cikin ayyuka na tsarin Allah , kamar su halartan tarurruka , tsarin ayyuka na gina wuraren yin ibada , taimaka wa waɗanda suke da bukata , da sauransu , za su zurfafa azancin halin mu na Kirista . — Galatiyawa 6 : 9 , 10 ; Ibraniyawa 10 : 23 , 24 . ( b ) Menene tushen halinmu na gaskiya ? ( Yakubu 2 : 23 ) Rayuwarmu na cike ne da manufa , ma’ana mai zurfi , da kuma makasudai masu kyau . Kuma an ba mu begen madawwamin rayuwa . — Zabura 37 : 9 . [ Hasiya ] A lokacin gadi cikin dare , yana zagayawa ya ga ko Balawe da suke gadin suna a faɗake ko suna barci a inda aka saka su . Nitsar da kanmu a cikin ayyukan Kirista na iya kyautata halinmu na Kirista Ga waɗannan misalai na Littafi Mai Tsarki . ( Farawa 37 : 4 - 28 ) Saul , Sarkin Isra’ila ya yi ƙoƙari ya kashe Dauda . Don me ? Domin yana ƙishin Dauda . ( 1 Sama’ila 18 : 7 - 11 ; 23 : 14 , 15 ) A ƙarni na farko , Afodiya da Sintiki mata biyu Kiristoci sun dami dukan ikilisiya domin suna jayayya . — Filibiyawa 4 : 2 . Jayayyarsu ta fito fili har ta kai ga raba ikilisiya da suke wa hidima zuwa rukuni dabam dabam . Jaridar The Church of England ( Cocin Ingila ) ta ce ranar da ya yi murabus ranar bikin “ Waliyi ” Victricius ne . Wani limami ne a ƙarni na huɗu da aka ce an sha yi masa bulala domin ya ƙi ya yi yaƙi . Da a ce sun bi gargaɗin da ke Romawa 12 : 17 , 18 : “ Kada ku rama muguntar kowa da mugunta . Ku yi ta lura al’amuranku su zama daidai a gaban kowa . Ko kuwa kana neman gafara ? IDAN muka duba waɗanda suke cikin ikilisiyar Kirista , ba abu mai daɗaɗa rai ba ne mu ga ma’aurata da yawa da suke da aminci ga abokan aurensu na shekara 10 , 20 , 30 , ko kuma fiye da haka ? Yawancin mutane za su yarda cewa sun sami ɗan matsala a aurensu . Da lokacin farin ciki da kuma na baƙin ciki . . . Adadin aure da kashe aure ya nuna menene , waɗanne tambayoyi wannan ya kawo ? Akasarin haka , ma’aurata da yawa sun rabu . Kuma rabin waɗannan kashe aure za su faru ne cikin shekara 7 da watanni takwas bayan auren . . . Menene ake bukata don a yi nasara a aure ko da Shaiɗan yana ƙoƙari ya yi wa wannan tsarin zagon ƙasa ? Waɗanne abubuwa ne za su iya kawo matsala cikin aure ? Ka yi nesa da irin waɗannan mutane . ” — 2 Timoti 3 : 1 - 5 . Me ya sa ‘ mai sonkai ’ zai sa farin ciki na aurensa cikin haɗari , wane gargaɗi Littafi Mai Tsarki ya ba da game da wannan ? Idan mun bincika kalmomin Bulus , za mu ga cewa da yawa cikin abubuwa da ya tsara za su iya ɓata dangantaka ta aure . Alal misali , “ masu sonkai ” ba sa damuwa da wasu . Manzo Bulus ya gargaɗi Kiristoci , har da ma’aurata : “ Kada ku yi kome da sonkai ko girmankai , sai dai da tawali’u , kowa na mai da ɗan’uwansa ya fi shi . Kowannenku kada ya kula da harkar kansa kawai , sai dai ya kula , har da ta ɗan’uwansa ma . ” — Filibiyawa 2 : 3 , 4 . Bulus ya kuma ce a wannan zamanin ƙarshe wasu za su zama “ marasa tsarkaka , da marasa ƙauna , da masu riƙo a zuci . ” Wa’adi na aure ya kamata ya kawo gami na dindindin , ba cin amana ba . Ya ƙi ya yarda cewa wannan halin bai dace da mai aure ba . Ta yi baƙin ciki sosai da ta fahimci abin da yake faruwa kuma ta yi ƙoƙari ta yi masa gargaɗi cewa yana bin mummunar tafarki . Ko da an yi masa gargaɗi , ba ya son ya saurara . ( Yakubu 1 : 14 , 15 ) Sannu - sannu mazinacin zai daina kasancewa da aminci ga abokiyar aurensa da ya ko ta yi wa’adi za su yi rayuwa tare . Yesu ya ce : “ Kun dai ji an faɗa , ‘ Kada ka yi zina . ’ Bari ƙaunarta ta kewaye ka . Ɗana , don me za ka fi son matar wani ? ( b ) Me ya sa yin magana da ya dace yake da muhimmanci cikin aure ? Waɗannan ra’ayoyi su ne sashe na musamman na aure . Idan tana da bakwai , ka tambayi kanka , “ Ina shirye na ƙyale sauran ukun da ba ta da su ? Amma , mu nemi abubuwa masu yiwuwa . Mutum marar aure yakan tsananta kula da sha’anin Ubangiji , yadda zai faranta wa Ubangiji rai . Mace mai aure kuwa takan tsananta kula da sha’anin duniya , yadda za ta faranta wa mijinta rai . ” — 1 Korantiyawa 7 : 32 - 34 . Waɗanne abubuwa ne ke raunana gami na aure ? Shin ta lura da wasu abubuwa kafin su rabu ? Ta ba da bayani : “ Ya kai lokacin da ba ya yin addu’a kuma . Suna addu’a tare kuma suna yin nazari tare . ( a ) Waɗanne abubuwa biyu ainihi ke sa a yi nasara cikin aure ? ( b ) Ta yaya Bulus ya kwatanta ƙauna ta Kirista ? Sa’an nan ɗan kasawa ko kuma halaye masu ban haushi za su iya zama babbar matsala . Idan ya kasance hakan , Kiristoci na bukatar su nuna albarkar ruhu , da ƙauna ke cikinta . Ba ta bukatar kamilta . — Karin Magana 10 : 12 . Ya kamata mata da miji su saurari juna kuma su fahimci abin da ɗayan ba ya son ya faɗa . Wasu mata sun ce mazansu ba sa sauraronsu . ( b ) Menene zai motsa mu mu nemi gafara ? Mutum mai tawali’u ne zai yarda da kuskurensa . Neman gafara daga zuciyarmu zai kawar da matsala na nan gaba kuma zai sa a riƙa yafewa kuma a magance matsaloli . Kamar yadda Ubangiji ya yafe muku , ku kuma ku yafe . Fiye da waɗannan duka , ku ɗau halin ƙauna , wadda dukkan kammala ke ƙulluwa a cikinta . ” — Kolosiyawa 3 : 13 , 14 . Ya kamata mata da miji Kirista su amince da juna , su kuma dogara ga juna . Kada su rena juna ko kuma a wasu hanyoyi su rage darajar juna . * [ Hasiya ] • Me ya sa yin aure cikin hanzari ba shi da kyau ? Aure ba dangantaka na soyayya ba ne kawai Aure gami ne na dindindin , ba yarjejeniya ta ɗan lokaci da za a daina haka kawai ba . Wata mai ba da shawara game da aure ta ce : “ Za a yi nasara cikin aure idan ma’aurata sun ci gaba da yin gyara sa’ad da suke fuskantar sababbin batutuwa . Manzo Bulus ya ba wa ma’aurata Kiristoci gargaɗi mai kyau shekaru dubu biyu da suka shige , ya rubuta : “ Kamar yadda ikilisiya ke bin Almasihu , haka kuma mata su bi mazansu ta kowane hali . Mata Kiristoci da suke biyayya ga mazansu cikin tawali’u suna koyi da ikilisiya ta wajen fahimta da kuma kiyaye ƙa’ida na shugabanci . ( Matiyu 7 : 12 ) Wannan ƙa’ida tana da amfani musamman cikin aure . ( Afisawa 5 : 28 , 29 ) Ya kamata miji ya rene kuma yi wa matansa tattali yadda yake yi wa jikinsa . Ta yaya mata za su yi koyi da ikilisiyar Kirista ? Ku Ci Gaba da Zama da Su Manzo Bitrus shi ma ya gargaɗi ma’aurata , kalmominsa musamman ga maza ne . To , ta yaya maza za su girmama matansu ? Mutum ya girmama matarsa na nufin ya bi da ita cikin ƙauna , daraja , da ɗaukaka . Bisa dokar ikonta daidai yake da na yaro . . . . A waɗanne hanyoyi ne mata suke daidai da maza ? Yadda Bitrus ya ce , mata da maza “ masu - tarayyan gādo na alherin rai ” ne . Shi ya sa , kalmominsa ya tuna wa maza Kiristoci cewa da yake su “ abokan gādo kuma da Almasihu ” ne , da su da matansu suna da bege ɗaya na zuwa sama . Maza da mata na “ ƙasaitaccen taro ” sun wanke rigunansu suka mai da su farare da jinin Ɗan Ragon nan . Ballantana ma , a gaban Jehobah auren har ila na bisa ƙa’ida ; su har ila “ jiki guda ” ne . Ta yaya maza za su taimaki matansu da ba masu bi ba ? “ Hali ” Wane irin hali ne zai shawo kan namiji ? Don dā ma haka tsarkakan mata masu dogara ga Allah suka yi ado , suka bi mazansu , kamar yadda Saratu ta bi Ibrahim , tana kiransa ubangijinta . Ku kuma ’ ya’yanta ne muddin kuna aiki nagari , ba kwa yarda wani abu ya tsorata ku . ” — 1 Bitrus 3 : 3 - 6 . Irin wannan halin yana faranta wa mijin kuma “ wannan kuwa abu ne mai martaba ƙwarai a gun Allah . ” — Kolosiyawa 3 : 12 . Ta yaya Saratu ta zama misali mai kyau ga mata Kirista ? An ambata misalin Saratu . Mata Kirista za su yi koyi da ita ko mazansu masu bi ne ko marasa bi . Ƙari ga haka , alhinin kuɗi , ajizanci , da ruhun duniya na lalata game da ɗabi’a zai iya gwada amincin Kirista . Bayan ya yi wa ma’aurata gargaɗi , manzo Bitrus ya kammala da kalmomi masu ƙarfafa . ( 1 Bitrus 3 : 8 , 9 ) Wannan gargaɗi ne mai kyau ga dukanmu , musamman ga ma’aurata ! Halin Kirki na “ Ƙawatar da Koyarwar Allah ” MARIA matashiya ce da take garin Kransnoyarsk a Rasha . ( Matiyu 26 : 39 ; Yahaya 14 : 28 ; Ayyukan Manzanni 4 : 31 ) Maria ta ce : “ Wannan bai shafi dangantakata da malamar ba . Suna so mu riƙa faɗan damuwarmu . ” A dukan shekarunta a makarantar , abin da Maria ta gaskata ya sa malamanta da ’ yan ajinta suna darajata . Maria ta ce : “ Ƙa’idodin Littafi Mai Tsarki suna taimakona a rayuwa . Maria da iyayenta bayan ta yi baftisma Darussa Daga Littafin Rut Suka ƙira tsohuwar tsakanin matan biyu suna tambaya : “ Na’omi ce wannan ? ” Bayan sun zauna a Mowab na wani ɗan lokaci , mijinta Elimelek ya mutu . Amma Rut ta manne wa Na’omi , tana cewa : “ Inda za ki tafi , ni ma can zan tafi , inda kuma za ki zauna , ni ma can zan zauna . 1 : 8 — Me ya sa Na’omi ta gaya wa surukanta su koma ‘ gidan uwarsu ’ maimakon gidan ubansu ? Domin dukan abin da ya faru da ita , ta yi tunanin cewa Jehobah ba ya ƙaunarta . Ga ’ ya’yanta sun mutu kuma ba ta da jikoki , Na’omi ta yi tunanin da ya dace da ta ce Jehobah ya wahalshe ta . 2 : 12 — Wace “ cikakken lada ” Rut ta samu daga wurin Jehobah ? Rut ta sami ɗa da gatar kasancewa a cikin zuriya mafi muhimmanci a tarihi — zuriyar Yesu Kristi . — Rut 4 : 13 - 17 ; Matiyu 1 : 5 , 16 . 1 : 8 ; 2 : 20 . Duk da masifu da Na’omi ta fuskanta , ta ci gaba da dogara ga alherin Jehobah . Domin muradin kanta , Orfa ta ‘ koma ga mutanenta da allolinta . ’ Amma Rut ba ta yi haka ba . Ta bar jin daɗi da kāriya ta ƙasarsu ta kasance da aminci ga Jehobah . Koyan ƙauna ta aminci ga Allah da kuma kasancewa da halin sadaukar da kai zai taimaka wajen kāre mu daga faɗawa muradi na son kai da kuma ‘ ja da baya zuwa halaka . ’ — Ibraniyawa 10 : 39 . Tana da tawali’u . Misali ne mai kyau a garemu ! — Farawa 34 : 1 , 2 ; 1 Korantiyawa 15 : 33 . Ba “ kwalliyar kitso ” ba ce , ko kuma saka “ kayan zinariya , ko tufafi masu ƙawa ” ya sa mutane suka yi sha’awar Rut . Dukan wata mace da take so a san ta da hali irin na Rut dole ne ta yi ƙoƙari ta koyi waɗannan halaye . — 1 Bitrus 3 : 3 , 4 ; Karin Magana 31 : 28 - 31 . Abin da Rut ta yi a wannan dare wataƙila abin da mata da suke son auren suruki suke yi ke nan bisa al’ada . Ta bi umurnin Na’omi ne . Bo’aza zai tabbata ta sami ‘ gida inda za ta huta ’ a gidan mijinta . ( Rut 1 : 9 ; 3 : 1 ) Zai kuma iya kasancewa abin da Rut za ta iya ɗauka a kanta ke nan . Tambayar kuma , tana iya nufin cewa Na’omi tana tabbatar wa Rut game da sabon sunan ta ne da ke da alaƙa da fansar . Da farko , idan wanda ya faɗa talauci ya sayar da filinsa da ya gada , mai fansa dole ya fid da kuɗi ya sayi filin a farashin da zai yi daidai da adadin shekarun da suka rage shekara hamsin ta cika . Darussa Dominmu : Ko da yake ita ’ yar Mowabawa ce wadda a dā take bauta wa allahn Chemosh , lalle Rut ta sami gatā ! Rut , Na’omi , da kuma Bo’aza sun dogara da tsarin Jehobah , kuma sun sami lada . Wace doka ta Nassi ce ta motsa mabiyan Yesu na ƙarni na farko su kawar da son kai ? Ta haka kowa zai gane ku almajiraina ne , in dai kuna ƙaunar juna . ” — Yahaya 13 : 34 , 35 . Kiristoci na gaskiya za su nuna ƙauna ta wajen ba da kai ga junansu kuma za su saka bukatun ’ yan’uwansu masu bi gaba da nasu . 3 , 4 . ( a ) Me ya sa ya kamata mu ƙi son kai ? Manzo Bulus ya yi gargaɗi : “ A zamanin ƙarshe . . . Mutane za su zama masu sonkai . ” — 2 Timoti 3 : 1 , 2 . Mabiya ne za su bi matakai uku da Yesu ya lissafa , kamar yadda suke a wannan nassin . Na farko , dole ne mu ƙi kanmu . Kalmar Hellenanci ta “ ƙin kai ” na nufin kawar da son kai ko sukuni . Na uku , Yesu ya ce mu ci gaba da bin shi . Saboda ƙaunar da Yesu yake yi wa Ubansa na samaniya da almajiransa bai nuna son kai ba . Bulus ya rubuta , “ Almasihu ma bai yi sonkai ba . ” Idan muka yi haka za mu yi rigakafi ga son kai — wanda ke jawo tangarɗa wajen nuna ƙauna ta sadaukar da kai . Bugu da ƙari , Yesu ya ce : “ Duk mai son tattalin ransa , zai rasa shi . Duk kuwa wanda ya rasa ransa saboda ni , zai same shi . “ Ya tafi , yana baƙin ciki , don yana da arziki ƙwarai . ” Sun ba ni awa 24 in zaɓi abin da nike so — rayuwa ta jin daɗi ko kuwa gaskiya . Idan ban daina tarayya da Shaidun ba , iyalina za su ƙi ni . Muradinsu na rashin mallakar kansu ya motsa dubban Shaidun Jehobah su yi hidimar majagaba , ko kuma yin shelar Mulki na cikakken lokaci . A kowane hali , dukanmu muna iya nuna cewa sha’awar Mulki ita ce abu ta farko a rayuwarmu . — Matiyu 6 : 33 . Bulus ya rubuta : “ Ƙaunar Almasihu gare mu ita ke mallakarmu , saboda haka mun tabbata , da ya ke wani ya mutu saboda dukan mutane . . . Me za mu samu ke nan ? ” ( Matiyu 19 : 15 - 27 ) Hakika , Bitrus da sauran manzannin sun riga sun ƙi kansu . Wane lada ne za su samu ? Ya ce : “ Ba wanda zai bar gida , ko ’ yan’uwansa mata , ko ’ yan’uwansa maza , ko uwa tasa , ko ubansa , ko ’ ya’yansa , ko gonakinsa , sabili da ni da kuma bishara , sa’an nan ya kasa samun ninkinsu ɗari a zamanin yanzu . . . a [ zamani mai zuwa ] kuma ya sami rai madawwami . ” ( b ) Menene za mu tattauna a talifi na gaba ? Da haka , mun zama bayin Allah . • Me ya sa rayuwa ta sadaukar da kai ke da amfani ? [ Hoto a shafi na 11 ] Menene ya hana wannan saurayi masarauci bin Yesu ? “ Sayenku aka yi da tamani . ( b ) Wane zaɓi ne bawan da ke ƙaunar ubangijinsa yake da shi ? “ BAUTA aba ce da ta wanzu kuma ta zama karɓaɓɓiya a duniyar dā , ” inji littafin nan Holman Illustrated Bible Dictionary . A shekara ta bakwai kuwa , a “ yantar da shi kyauta . ” Ba domin ƙaunar da yake yi wa ubangijinsa ba ne ? ( Maimaitawar Shari’a 10 : 12 , 13 ) Menene zama bawan Allah da na Kristi ya ƙunsa ? “ Ku Yi Kome Saboda Ɗaukakar Allah ” Bautarmu ta son rai ce kuma ƙaunar da muke yi wa Ubangijinmu ne ke motsa ta . “ Domin ƙaunar Allah , ” in ji 1 Yahaya 5 : 3 , “ ita ce mu bi umarninsa , umarninsa kuwa ba matsananta ba ne . ” Biyayyarmu tana nuna miƙa kanmu da kuma ƙaunarmu . Ka kwatanta wannan da wani misali . Ya yi kamar shi mutumin kirki ne , kuma yana nazarin Littafi Mai Tsarki da Shaidun Jehobah . Da a ce mun ci gaba da wannan dangantaka , da na auri marar bi . ” ( 1 Korantiyawa 7 : 23 ) Hakika , babu wani cikinmu da ba ya so ya zama sananne , amma dole ne mu tuna cewa mizanan Kiristoci sun bambanta da na mutanen duniya . Bulus ya yi tambaya : “ Ƙoƙari nake yi in faranta wa mutane zuciya ? ” “ Amma na yi shiri sosai kuma na sami sakamako mai kyau . Yawancin abokan ajina suka fara daraja ni , kuma malaminmu ya gaya mini cewa yana yaba wa aikin da nike yi . Fiye da haka , na sami gamsuwa cewa na kāre sunan Jehobah kuma na bayyana sarai dalilai na imanina na Nassi . ” ( Farawa 9 : 3 , 4 ; Ayyukan Manzanni 15 : 28 , 29 ) Hakika , mu bayin Allah da Kristi , mun bambanta . Amma fa , mutane za su daraja mu idan muna a shirye mu kāre imaninmu a cikin biyayya . — 1 Bitrus 3 : 15 . Menene muka koya daga wani mala’ika da ya bayyana ga manzo Yahaya ? Ka ba da misalai na Nassi da suka nuna cewa yin nufin Allah bai yi wa amintattun bayinsa sauƙi ba . 11 , 12 . ( a ) Ka ɗan taƙaita misalin da Yesu ya ba da , da ke Luka 17 : 7 - 10 . ( b ) Wane darasi ne muka koya daga misalin Yesu ? Yesu ya yi magana game da wani bawa wanda ke kula da tumakin ubangijinsa tun da safe a jeji . Ba wai Yesu ya ba da wannan misalin ba ne domin ya nuna cewa , Jehobah bai yaba wa abin da muke yi a hidimarsa . Littafi Mai Tsarki ya ce dalla - dalla : “ Allah ba marar adalci ba ne , har da zai ƙi kula da aikinku , da kuma ƙaunar sunansa da kuka yi . ” A lokatai da muka dawo gida kuma muka ji cewa mun gaji bayan dogon aiki fa ? Bulus da kansa ya fahinci cewa akwai wasu lokatai da muke shelar bishara ‘ ba da son ranmu ba . ’ ( 1 Korantiyawa 9 : 17 ) Amma fa , muna yin waɗannan abubuwa ne domin Jehobah — Ubangijinmu na sama wanda muke ƙauna , shi ya umurce mu mu yi hakan . Ba ma jin daɗi da kuma wartsakewa bayan mun yi iyakacin ƙoƙarinmu mu yi nazari , mu halarci tarurruka , da kuma wa’azi ? — Zabura 1 : 1 , 2 ; 122 : 1 ; 145 : 10 - 13 . Yesu ya gaya wa almajiransa : “ Na sauko daga sama , ba domin in bi nufin kaina ba , sai dai nufin wanda ya aiko ni . ” ( Yahaya 6 : 38 ) Sa’ad da yake cikin baƙin ciki a lambun Gatsemani , ya yi addu’a : “ Ya Ubana , in mai yiwuwa ne , ka ɗauke mini ƙoƙon wahalan nan . Maimakon haka , mu daraja abin da muka samu na zama bayin Allah . Saboda shi ne na zaɓi yin hasarar dukkan abubuwa , har ma na mai da su tozari domin Almasihu yā zama nawa . ” — Filibiyawa 3 : 8 . Da Bulus ya ci gaba da bin addinin Yahudanci , ƙila da ya sami irin maƙamin Siman , ɗan malaminsa , Gamaliyal . Ka ba da wani misali da ya nuna yadda abubuwa da aka cim ma na ruhaniya ke kawo lada . “ Ina jin daɗin aikina ina kuma samun isashen kuɗi , amma a zuciya ta na san cewa zan iya ƙara ƙoƙari a bauta wa Jehobah . Kuma suna nuna ko muna da niyyar sadaukar da kanmu . Bulus ya rubuta : “ In mutum na da niyyar bayarwa , bayarwa tasa za ta zama abar karɓa ce bisa ga yawan abin da ya ke da shi , ba bisa ga abin da ba shi da shi ba . ” — 2 Korantiyawa 8 : 12 . Kuna Samun “ Sakamakonku ” Jehobah na nuna karimci ga bayinsa . • Me ya sa muka zama bayin Allah ? Tanadin bauta na son rai a Isra’ila na kwatanta irin bautar da Kiristoci ke yi Musa ya yi jinkiri wajen karɓan aikin da aka ba shi Shekaru ɗari uku bayan Joshuwa ya gama cin Ƙasar Alkawari da yaƙi . Dattawa na Isra’ila suka roƙi annabin Jehobah wani abu mai ban mamaki . ( 1 Tarihi 29 : 29 ) Labari ne na shugabannin Isra’ila huɗu . Akwai kuma labarin mata biyu da abin koyi ne da kuma wani mayaƙi mai gaba gaɗi . Irin waɗannan misalan za su koya mana darussa game da halayen da za mu yi koyi da su da kuma waɗanda za mu ƙi . * Jehobah ya riga ya ji addu’arta , kuma ta haifi ɗa na miji . Sama’ila kuma ya zama shugaban Isra’ila , aka kuma sami salama a ƙasar . ( Maimaitawar Shari’a 17 : 14 - 18 ) A annabcin da ya yi a kan gadon mutuwarsa , Yakubu ya ce : “ [ Yahuza ] yana riƙe da sandan mulkinsa [ alamar iko na sarauta ] . ” ( 1 Tarihi 6 : 33 - 38 ) Domin haka , ba a amince masa ya shiga ya ga “ tsarkakakkun abubuwa ” ba . Furcin nan “ inda akwatin alkawarin Allah yake ” babu shakka na nufin wuraren mazauni . 7 : 7 - 9 , 17 — Me ya sa Sama’ila ya yi hadaya ta ƙonawa a Mizfa kuma ya gina bagade a Rama , tun da yake kuma ana yin hadaya ne a kai a kai a inda Jehobah ya zaɓa kawai ? 1 : 11 , 12 , 21 - 23 ; 2 : 19 . ( Ayuba 16 : 5 ) Da farko , ya tambayi Hannatu da take baƙin ciki wannan tambayar ba da zargi ba : “ Me ya sa zuciyarki ta ɓaci ? ” Ko da yake akwatin alkawari abu ne mai tsarki , ba maganin kāriya ba ne . Sama’ila ya bi umurnin Jehobah , kuma ya naɗa Saul wanda kyakkyawa ne ɗan ƙabilar Biliyaminu a matsayin sarki . Ɗan Saul , Jonatan , ya kashe wani shugaban yaƙi na Filistiyawa . Tare da mai ɗaukan masa makamai , Jonatan mai gaba gaɗi ya kai hari a sansanin Filistiyawa . ( 1 Sama’ila 14 : 47 ) Sa’ad da ya ci Amalekawa , ya yi rashin biyayya ga Jehobah domin ya ƙyale abin da ya kamata ya “ kashe . ” 14 : 24 - 32 , 44 , 45 — Jonatan ya yi hasarar tagomashin Allah ne domin ya sha zuma wadda hakan ya haramta rantsuwar da Saul ya yi ? Hakan bai sa Jonatan ya yi rashin tagomashin Allah ba . Na farko , Jonatan bai san cewa ubansa ya yi rantsuwa ba . Bugu da ƙari , kuzarin ƙarya ko kuwa mummunar ra’ayi na ikon sarauta ne ya Saul ya yi wannan rantsuwar , kuma hakan ya jawo wa mutanensa matsala . Keniyawa ’ ya’yan surukin Musa ne . ( Littafin Ƙidaya 10 : 29 - 32 ) Kuma a ƙasar Ka’anan , Keniyawa sun zauna da ’ ya’yan Yahuza na ɗan lokaci . Irin wannan hali na kasance kāriya daga aikata abu a hanyar da bai dace ba ! Kada ka yarda abubuwa “ marasa amfani , ” irinsu amincewa da mutane , dogara ga ƙarfin sojojin ƙasa , ko bautar gumaka , su janye ka daga bauta wa Jehobah . Sama’ila ya shafa Dawuda ɗan ƙabilar Yahuza ya zama sarki na gaba . Bayan Saul ya kai masa hari sau uku , sai Dawuda ya zama maguji yana ɓoye - ɓoye . Ya haɗu da Abigail kyakkyawar mace , kuma daga baya ya aure ta . Amma Jehobah ya riga ya rabu da shi . Tun da Allah ne ya sauya wannan ruhun da ruhunsa mai tsarki , shi ya sa ake kiran wannan ruhun , “ mugun ruhu ” daga Jehobah . ( Karin Magana 1 : 4 ) Muna kuma da taimako na dattawa Kiristoci da aka naɗa . 24 : 6 ; 26 : 11 . Domin ƙoƙarin da suke yi su ɓad da mutane ko su cuce su , mugayen ruhu suna iya yin shigar wasu mutune da suka mutu . Dole ne mu guje wa kowane irin sihiri . — Maimaitawar Shari’a 18 : 10 - 12 . Wannan shawarar da ke cikin Littafin Ƙidaya 31 : 27 , ta nuna cewa Jehobah yana daraja waɗanda suke taimakawa a cikin ikilisiya . Muhimmin gaskiyar da aka nanata a labarin Eli , Sama’ila , Saul , da Dawuda , shi ne : “ Ya fi kyau a yi masa biyayya , da a miƙa masa hadayar tumaki mafi kyau . [ Hasiya ] WANE abu ne wannan ? Ana kuma kiran wannan ‘ jibin maraice na Ubangiji , ’ ko kuma “ jibin Ubangiji . ” Waye ya amfana daga mutuwar Yesu ? Iyaye , kun dai sani cewa ba domin basirar ku ne kuka haifi jariri ba . Iyaye suna ba da himma ƙwarai domin su bar wani abu ga ’ ya’yansu . ’ Ya’yan kyauta ne domin ƙaunarsa . ( Zabura 104 : 4 ; Wahayin Yahaya 4 : 11 ) Maimakon haka , Allah ya zaɓi ya halicci mutum da iya haihuwa domin ya haifi ’ ya’ya da za su yi kama da shi a hanyoyi da za a iya ganewa . Wannan gāta ce mai ban sha’awa ga iyaye maza da mata su haifa kuma su kula da waɗannan sababbin mutane ! Da yawa ba sa nuna juyayi ga ’ ya’yansu . Ya lura da su sa’ad da suke wasa a kasuwa kuma ya yi amfani da halinsu wajen koyarwarsa . Sa’ad da mutane suka kawo masa yara su gan shi , almajiran Yesu suka yi ƙoƙarin su hana yaran zuwa wataƙila domin suna kāre Yesu daga ƙarin matsi . Wajen nuna ‘ murnarsa ’ da waɗannan yara , ya ce : “ Ku bar yara ƙanana su zo wurina , kada ku hana su . ” — Markus 10 : 13 , 14 . Muna iya yin koyi da misalin Yesu . Abin da yara suke bukata , musamman daga wurin iyayensu , shi ne Yesu ya ba su — lokaci da kuma kula . Ana bukatar haƙuri . Ta yaya Yesu ya koyar da almajiransa darassi na tawali’u , ya yi nasara ne da farko ? Yesu yana sane da gasa ta ɗaukaka da take tsakanin almajiransa . Maimakon ya tsawata musu , Yesu cikin haƙuri ya koya musu tawali’u da kwatanci . ( Markus 9 : 33 - 37 ) Sun mai da hankali ne ga abin da ya koyar ? ( a ) Wane aiki ne na al’ada manzannin Yesu suka ƙi su yi bayan sun isa ɗaki na bene tare da Yesu ? ( b ) Menene Yesu ya yi , kuma ya yi nasara kuwa a wannan lokaci ? Littafi Mai Tsarki ya ce bayan an jima kaɗan “ sai musu ya tashi tsakaninsu a kan kowanene babbansu . ” — Luka 22 : 24 . Ta yaya iyaye za su yi koyi da Yesu a ƙoƙarin su yi tarbiyyar da ’ ya’yansu ? Sa’ad da yaranku suka ƙi bin gargaɗinku , iyaye kuna fahimtar yadda Yesu ya ji kuwa ? ( 1 Yahaya 3 : 14 , 18 ) Iyaye , ku yi ƙoƙari ku yi koyi da ƙauna da kuma haƙuri na Yesu , kada ku daina ƙoƙarin tarbiyyar da ’ ya’yanku . Yesu yana so ya san abin da almajiransa suke tunani a kai , saboda haka yana sauraransu sa’ad da suke da tambaya . Ba ka ga ina aiki ba ne ? ” Kuma iyayen su tabbata an tattauna batun . A wannan hanyar yaron zai fahimci cewa iyayensa da gaske suna ƙaunarsa , kuma ba zai yi masa wuya ya yi magana da iyayensa ba . Masu irin wannan ra’ayin sun yi da’awar cewa yara ba sa bukatar lokaci mai yawa daga iyayensu idan ɗan lokaci da suka kasance da su mai ma’ana ne , wanda aka shirya aka tsara . ( b ) Menene iyaye suke bukatar su koya wa ’ ya’yansu ? Wani abu mai muhimmanci , shi ne abin da za a koyar . Hakika , sune kalmomin da aka faɗa kafin wannan , wato : “ Sai ku ƙaunaci Ubangiji Allahnku da zuciya ɗaya , da dukan ranku , da dukan ƙarfinku . ” ( Maimaitawar Shari’a 5 : 11 - 22 ) Saboda haka an tabbatar wa iyaye na zamanin bukatar tarbiyyar da ’ ya’yansu ɗabi’a mai kyau . Ka lura an gaya wa iyaye yadda za su koyar da “ waɗannan kalmomi , ” ko umurnai ga ’ ya’yansu : “ Ku koya wa ’ ya’yanku su da himma . ” Kalmar nan “ koya ” tana nufin “ sa a haddace abu ta wajen maimaitawa , ƙarfafawa ko riƙewa a zuciya . ” Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Za ku ɗaura su [ “ waɗannan kalmomi , ” ko dokokin Allah ] a hannunku da goshinku don alama . Za ku kuma rubuta su a madogaran ƙofofin gidajenku , da ƙofofinku . ” ( Maimaitawar Shari’a 6 : 8 , 9 ) Wannan ba ya nufin cewa iyaye su rubuta dokokin Allah a zahiri a ƙofofinsu , ko su ɗaura a hannun ’ ya’yansu , kuma su ɗaura ɗaya a goshinsu . Me ya sa yake da muhimmanci a yau a koyar a kuma tarbiyyar da yara domin su kāre kansu ? Waɗanne taimako iyaye za su iya samu domin su koyar da ’ ya’yansu da kyau ? • Menene iyaye da wasu za su koya daga Yesu ? Littafi Mai Tsarki ya kira wannan ‘ kyauta daga wurin Ubangiji . ’ Menene Manowa ya yi da ya sami labari cewa zai haifi ɗa ? Me ya sa taimakon Allah wajen renon yara yake da muhimanci musamman ma a yau ? Fiye da dā iyaye suna bukatar taimakon Jehobah domin su yi renon ’ ya’yansu . Domin an jefo Shaiɗan da mala’ikunsa zuwa duniya . ( 1 Bitrus 5 : 8 ) Galibi zakuna suna farautar dabba mai rauni , ko kuma ɗan ƙarami . ( a ) Idan da zaki mai ruri a unguwa , menene ya kamata iyaye su yi ? Shaiɗan mafarauci ne . Yana ƙoƙari ya lalata mutanen Allah , ta haka ya sa ba su cancanci yardar Allah ba . Duk da haka , wasu yara ba sa yin biyayya . “ Hikima takan sa ka ji daɗin zama , ” in ji Littafi Mai Tsarki , “ ta kuma bi da kai lafiya a zamanka . Sau da yawa yara suna yin abin da ba daidai ba , ba domin ba a koyar da su ba , amma domin koyarwar ba ta shiga zuciyarsu ba — halinsu . Yana kuma amfani da yanayin da suka gāda na son yin abin da ba shi da kyau . Ya kamata yaron ya fahimci cewa hikima ce ya yi wa dokokin Jehobah biyayya . — Karin Magana 6 : 16 - 19 ; Ibraniyawa 13 : 4 . Girman sararin samaniya , bambancin abubuwa masu rai , canjin yanayi , dukan irin waɗannan abubuwa za su iya taimakon yaro ya fahimci cewa da Mahalicci mai hikima . Irin koyarwa da take kāre yaro kuma take motsa shi ya yi abin da ke mai kyau tana bukatar lokaci , kula da kuma shiri . Yana bukatar iyaye su bi ja - gorar Allah . Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Ku ubanni , ku goye su [ ’ ya’yanku ] da tarbiyya , da kuma gargaɗi ta hanyar Ubangiji . ” Domin ka koyar da yaronka da kyau , menene yake da muhimmanci ka sani ? Ka bincika abin da yake faruwa a rayuwar ɗanka ko ’ yarka da kuma ra’ayinsa game da wannan . * Ka yi hankali kada ka yi abin da zai wuce gona da iri . Sai ka sa ’ ya’yanka sun yi tunani bisa Nassosi saboda su karɓi ra’ayin Allah , tukuna za a ce ka saka ‘ zuciyarsa ’ a ta su . Sa’ad da kake magana game da jima’i , kana iya tambaya , “ Kana tsammanin bin dokar Jehobah , kada a yi jima’i kafin a yi aure zai hana mutum farin ciki ne ? ” Ko kana tsammani dokokinsa domin su faranta mana rai ne su kāre mu ? ” Amma , har yanzu da wani abu da za ka iya yi . ( Zabura 78 : 41 ) Kana iya tambaya , “ Me ya sa ba za ka so ka ɓata wa Jehobah rai ba ? ( b ) Waɗanne sakamako masu kyau ka samu daga karanta littafin ? ( Ka dubi akwati a shafi na 30 – 31 . ) Sai na tuna babin nan ‘ Biyayya Tana Kāre Ka ’ sai na je na gaya mata cewa zan yi mata biyayya . ” “ Sau da yawa ɗana sai ya zuba wa hoton idanu ba ya so ya juya shafin , ” in ji wata uwa mai godiya . Yara suna bukatar su san amfani da ya dace da wanda bai dace ba da jikinsu . Amma , yin magana game da wannan ba shi da sauƙi . Wata marubuciyar jarida ta lura cewa ita ta girma ne a lokacin da yin amfani da kalmomin da suke kwatanta al’aura laifi ne . Sanar da yara game da jima’i ba ya ɓata yara , ƙin yin haka ne zai iya sa a ɓata su . Ta yaya littafin nan Malami yake taimakon iyaye su koyar da ’ ya’yansu game da jima’i ? Wasiƙu masu yawa sun nuna cewa irin wannan koyarwa tana da muhimmanci . Ba za ku yi da na sani ba . Kyauta ne masu tamani ! ( Zabura 127 : 3 - 5 ) Ku kula da su , tamkar za ku ba da amsa ga Allah game da yadda kuka rene su , hakika za ku ba da amsa . ’ Yan shekara goma sun san kome game da shi da dā babu yaro ɗan ƙarami haka da zai fahimta ko hankalinsa ya ɗauka . ” — New York Daily News , 22 ga Satumba , 2003 . Ka dubi babi na 40 , “ Yadda Za a Faranta wa Allah Rai . ” • Wace irin koyarwa ce take ba da hikima ? • Waɗanne abubuwa ne suke da muhimmanci ka tattauna da ’ ya’yanka a yau ? Na gode muku ƙwarai , ni ma da na bauta wa Jehobah tun ina yaro . ” Yadda aka tsara tambayoyi abin sha’awa ne , kuma yana da kyau yadda aka yi magana a kan wasu batutuwa , kamar na Babi na 32 , ‘ Yadda Aka Kāre Yesu . ’ ” Ta kammala da cewa : “ Ko da yake ainihi an tsara wannan littafin domin yaran Shaidun Jehobah ne , na tabbata cewa malamai da wasu manya za su yi farin ciki ƙwarai su sami wannan littafin . “ Littafi mai ban sha’awa ! ” in ji wata mace daga Maine ta Amirka . Ya taɓa mini zuciya ya motsa ni saboda haka na sami salama . Ta kammala da cewa : “ Ina gaya wa kowa , ‘ Don Allah ku karanta . ’ ” Yana da tambayoyi daga abin da littafin ya ce . [ Hoto a shafi na 27 ] Wace ƙarya Hananiya yake yi wa Bitrus ? [ Hoto a shafi na 29 ] Abubuwan da aka furta a cikin wannan hurarriyar waƙar sun yi daidai da halin Hezekiya , wanda ya “ manne wa Ubangiji ” sa’ad da yake sarauta a Yahuza . Idan muka yi tunani a kan labaran da suka shafi bayin Jehobah na dā da na zamani , hakan zai ƙara godiyarmu ga wannan hurarriyar waƙa kuma zai ƙara godiyarmu ga rubutacciyar Kalmar Allah , Littafi Mai Tsarki . Jehobah ba zai taɓa ƙyale mu ba idan ‘ muka yabe shi da tsattsarkar zuciya . Kuma muka ci gaba da yin biyayya ga dokokinsa . ’ Hakan ya taimaka masa ya yi nasara kuma ya aikata da hikima . ( a ) Ka bayyana yadda za a iya kasancewa da tsabta na ruhaniya . ( b ) Wane taimako ne matashi da ya yi zunubi mai tsanani zai samu ? ( Zabura 119 : 9 - 16 ) Wannan haka yake , har ma idan iyayenmu ba su kafa misali mai kyau ba . ( Farawa 8 : 21 ; 1 Yahaya 5 : 19 ) Duk da cewa suna zaman bauta a Babila , Daniyel da Ibraniyawa matasa uku sun ‘ kiyaye ransu da tsarki kuma sun yi biyayya ga umurnin Allah . ’ ( Littafin Firistoci 11 : 1 - 31 ; 20 : 24 - 26 ) Ba sa yanka dabba , kuma dokar Allah ta haramta hakan . ( Zabura 119 : 23 , 24 ) A yau , mutanen da suke da iko sukan yi ƙoƙari su matsa mana mu ɗora dokar mutum bisa dokar Allah . Idan aka sami saɓani tsakanin bukatun mutane da nufin Allah , menene za mu yi ? Kamar manzannin Yesu Kristi da aka tsananta wa , mu ma za mu ce : “ Wajibi ne mu yi wa Allah biyayya fiye da mutum . ” — Ayyukan Manzanni 5 : 29 . Muna iya riƙe amincinmu ga Jehobah har ma sa’ad da muka fuskanci jaraba . Hezekiya wanda wataƙila shi ne marubucin Zabura ta 119 , ya zaɓi tafarkin “ biyayya . ” Ya yi hakan ne duk da cewa addinan ƙarya sun kewaye shi , kuma wataƙila ’ yan fada sun yi masa ba’a . Kuma ƙila ransa ya ‘ ɓaci ’ saboda wannan yanayi . ( Zabura 119 : 37 ) Kada mu so wani abu marar amfani da Allah ya ƙi . ( Zabura 119 : 42 ) A wasu lokatai , muna iya zama kamar almajiran Yesu da suka yi addu’a sa’ad da aka tsananta musu : “ Ya Mamallaki . . . ka yi wa bayinka baiwar yin maganarka da iyakar ƙarfin hali . ” Ubangiji mai ikon mallaka shi ne yake ba mu ƙarfin zuciya na faɗin maganarsa da gaba daɗi . — Ayyukan Manzanni 4 : 24 - 31 . Alal misali , ya yi wa Gwamnan Roma Filikus , shaida , wanda “ ya kuwa saurare shi kan maganar gaskatawa da Almasihu Yesu . ” Maganar Allah Tana Sanyaya Mana Zuciya Muna iya ƙara ba da lokaci a yin nazarin rubutacciyar Maganar Allah kuma mu yi ƙoƙarin yin amfani da ita . Maganar Allah ta ba mu tabbataccen dalilin dogara ga Jehobah . ( Zabura 119 : 73 - 80 ) Idan muka dogara ga Mahaliccinmu da gaske , ba za mu taɓa jin kunya ba . Muna da tabbacin cewa masu tsananta wa mutanen Allah ba su sami amfanin komi ba . ( Zabura 119 : 83 , 86 ) A lokacin da aka rubuta Littafi Mai Tsarki , ana amfani da salkuna domin a zuba ruwa , inabi , da sauran abin sha . Menene muka tattauna a binciken da muka yi na Zabura 119 : 1 - 88 kuma me ya kamata mu tambayi kanmu yayin da muke sa ran yin nazarin Zabura 119 : 89 - 176 ? • Farin ciki na gaskiya ya dangana a kan menene ? • A waɗanne hanyoyi ne maganar Allah ke ƙarfafa mu da ta’azantar da mu ? • Me ya sa ya kamata mu ba da gaskiya ga Jehobah da kuma maganarsa ? Bulus da gaba gaɗi ‘ ya hurta umarnan Allah ga sarakuna ’ “ Maganarka . . . haske ne kuma a kan hanyata . ” — ZABURA 119 : 105 . ‘ Da ba domin dokar Allah ce sanadin farin cikin ’ mai zabura ba , ‘ da ya mutu saboda hukuncin da ya sha . ’ ( Littafin Firistoci 19 : 17 ) Amma hakan bai sha kansa ba , domin yana ƙaunar dokar Allah da ke kāre shi . Muna ci gaba da yin nufinsa a cikin haɗin kai da yan’uwanmu , yayin da muke jiran lokacin da za mu bauta wa Jehobah cikin farin ciki har abada . — Zabura 119 : 93 . Maganar Jehobah tana ba mu hikimar da za ta iya kāre mu daga lahani ta ruhaniya . ( Zabura 119 : 97 - 104 ) Dokokin Allah suna sa mu kasance da hikima fiye da maƙiyanmu . ( Karin Magana 6 : 23 ) Dole ne mu da kanmu mu ƙyale maganar Jehobah ta zama fitila wadda za ta bi da mu . Ya ce : “ Zan cika muhimmin alkawarina , in yi biyayya da koyarwarka [ Jehobah ] mai adalci . ” 9 , 10 . ( Zabura 119 : 110 ) Sarki Sulemanu ya yi rashin biyayya , duk da cewa shi ɗan al’umma ne da aka keɓe wa Jehobah kuma a dā ya yi aiki cikin jituwa da hikima daga Allah . ( Zabura 91 : 3 Litafi Mai - Tsarki ) Alal misali , wanda muke yin bauta tare da shi a dā zai so ya janye mu daga hanyar haske ta ruhaniya zuwa cikin duhu na ’ yan ridda . Allah zai ci gaba da kiyaye mu idan ba mu fanɗare daga umurninsa ba . ( Zabura 119 : 113 - 120 ) Ba ma yarda da ‘ marasa aminci , ’ kamar yadda Yesu ya ƙi waɗanda suka ce su Kiristoci ne amma “ tsakatsaki ne ” a yau . “ Saboda kai [ Jehobah ] , nake jin tsoro , ” in ji mai zabura . ( Zabura 119 : 120 ) Muna bukatar jin tsoron Allah da ƙin abubuwa da ya ƙi , idan muna so ya kiyaye mu bayinsa . Bugu da ƙari , ‘ muna bin dukan koyarwansa . ’ — Zabura 119 : 127 , 128 . Alal misali , idan muna tsoron kada a zambace mu , muna iya neman taimako daga Allah kamar yadda mai zabura ya yi . Muna iya yin addu’a cewa ruhun Jehobah ya taimaka mana mu tuna kuma mu yi amfani da tunasarwarsa . ( Ayoyi 124 , 125 ) Ko da yake mun ƙi “ dukan mugayen al’amura , ” muna iya roƙon Allah ya taimaka mana domin kada mu fāɗa cikin gwaji kuma mu taka dokarsa . ( Zabura 119 : 129 , 130 ) Kuma muna godiya cewa Jehobah ya ‘ sa mana albarka da kasancewarsa da mu ’ ko da yake ‘ hawaye suna malalowa kamar kogi ’ daga idanunmu domin mutane suna taka dokarsa . — Zabura 119 : 135 , 136 ; Littafin Ƙidaya 6 : 25 . Muna da tabbacin cewa Jehobah zai ci gaba da nuna mana tagomashi idan muka saurari amintaccen tunasarwarsa . ( Zabura 119 : 138 ) Tun da yake mai zabura yana yin biyayya ga dokokin Allah , me ya sa ya ce : “ Ni ba kome ba ne , rainanne ne ” ? Wane sakamako ne za mu samu idan muka bi tunasarwar Allah ? ( Zabura 119 : 145 - 152 ) Domin muna bin tunasarwar Jehobah , mun sami gaba gaɗin yin kira a gare shi da dukan zuciyarmu , kuma muna da tabbacin cewa zai ji mu . Muna iya tashi “ kafin fitowar rana ” mu nemi taimako a wurinsa . ( Zabura 119 : 145 - 147 ) Allah na kusa da mu domin mun ƙi ƙazaman halaye , kuma domin mun ɗauki maganarsa gaskiya ce kamar yadda Yesu ya yi . Domin muna daraja maganar Allah , muna more kwanciyar rai ta gaske . Idan muka ci gaba da yin biyayya ga Jehobah , za mu sami gatar yin yabonsa a kowane lokaci . Alal misali , tana iya sa mu dogara ga Allah , domin ta nuna cewa ana iya samun farin ciki ne daga bin “ dokar Ubangiji . ” • Me ya sa mutanen Jehobah ke da kwanciyar rai da salama ? [ Hoto a shafi na 11 ] Idan muka ƙaunaci tunasarwar Jehobah , ba zai taɓa ɗaukanmu marasa amfani ba “ Ina sa zuciya ga Allah . . . za a ta da matattu , masu adalci da marasa adalci duka . ” — AYYUKAN MANZANNI 24 : 15 . Domin ya sanar da imaninsa a kan batun , Bulus ya ce : “ Ya ’ yan’uwa , ni ma Bafarisiye ne , ɗan Farisiyawa . Ta yaya Bulus ya zama mai goyon bayan koyarwar tashin matattu sosai , kuma me za mu koya daga misalinsa ? Da Bulus yake ba da amsa , ya yi tambaya : “ Yaya cewa Allah na ta da matattu ya ƙi gaskatuwa a gare ku ? ” Yaya za mu yi tsammanin mutane za su aikata ? Menene suka yi ? Amma wasu sun aikata da kyau . Hakika , koyarwar tashin matattu tana da muhimmanci da idan ba amince da ita ba , bangaskiya ta Kirista banza ce . Bari mu ƙudura aniyar ci gaba har “ zuwa kammala . ” 9 , 10 . Menene wannan furcin yake nufi ? Wane begen tashin matattu bayin Allah shafaffu suke da shi ? Yesu da ’ yan’uwansa shafaffu sun tashi daga matattu da jiki na ruhu , wannan ya dace don hidima a sama . A ƙarƙashin Yesu Babban Firist , shafaffu za su zama ƙungiyar firistocin babban sarki . ( Ibraniyawa 7 : 25 , 26 ; 9 : 24 ; 1 Bitrus 2 : 9 ; Wahayin Yahaya 22 : 1 , 2 ) Kafin nan , shafaffu da har ila suke duniya suna son su ci gaba da samun amincewar Allah . Sa’ad da suka mutu , za su sami ‘ sakamakonsu ’ ta wurin tashin matattu su yi rayuwa ta ruhu a sama ba tare da sake mutuwa ba . Za mu koyi abubuwa da yawa daga misalin Ibrahim . ( Ibraniyawa 11 : 8 , 9 , 17 ) Na ukun game da bangaskiyar Ibrahim ne sa’ad da cikin biyayya ya yi shirin miƙa ɗansa Ishaku hadaya . ( Ibraniyawa 11 : 9 , 10 ) Wannan ba birni na zahiri ba ne kamar Urushalima inda haikalin Allah yake . Mulkin samaniya ne na Allah da Kristi Yesu da abokansa na sarauta 144,000 suke ciki . ( Wahayin Yahaya 21 : 2 ) A shekara ta 1914 , Jehobah ya naɗa Yesu Sarki Almasihu na Mulkin samaniya kuma ya umurce shi ya yi sarauta bisa maƙiyansa . Haka nan ma , don mu sami albarkar Mulkin , dole ne mu kasance da rai a sabuwar duniya ta Allah ko muna cikin taro mai girma da suka tsira daga Armageddon ko kuma waɗanda aka tashe su daga matattu . Ta annabta cewa za a ƙuje kan Shaiɗan kuma za a ƙuje diddigen Zuriyar mace ta Allah . ( b ) Menene za mu bincika a talifi na gaba ? Muna cikin ƙarshen kwanaki kuma mun kusan somawar Sarautar Alif na Kristi fiye da sa’ad da muka zama masu bi . Za mu kasance a wajen muddin mun kusaci Jehobah kuma muka yi biyayya ga umarninsa . [ Hoto a shafi na 20 ] Begen tashin matattu ya ƙarfafa Ayuba Yesu yana magana ne da wasu Sadukiyawa da ba su gaskata da tashin matattu ba . ( Luka 20 : 27 , 37 , 38 ) Ta wajen faɗan hakan , Yesu ya ba da tabbacin cewa a ra’ayin Allah , Ibrahim , Ishaku , da Yakubu da suka mutu da daɗewa har ila Allah na tunawa da su . Kamar Ayuba , suna jiran ƙarshen “ lokacin wahala , ” wato mutuwarsu . Mutane biliyoyi da suka mutu a duk tarihin ’ yan adam fa ? Addinai da yawa suna koyar da cewa matattu har ila suna da rai , amma hurarriyar Kalmar Allah ta nuna cewa waɗanda suke cikin Sheol matattu ne da ba su san kome ba . Da ya yi rashin Yusufu ɗansa ƙaunatacce , Yakubu uban iyali ya ƙi ta’azantuwa yana cewa : “ [ Sheol ] Lahira zan tafi wurin ɗana , ina baƙin ciki . ” Da yake ya gaskata cewa ɗansa ya mutu , Yakubu ya so ya mutu ya kasance cikin Sheol . Bayan haka , Yakubu ya zauna a ƙasar har ya tsufa sosai ya mutu yana da shekara 147 . Ka ba da bayani . ( b ) Menene ya nuna cewa wasu sun shiga Sheol da suka mutu ? Su wanene jama’ar ? ( Ayyukan Manzanni 2 : 29 - 32 ) Bitrus a nan ya yi amfani da kalmar nan “ Hades , ” kalmar Helenanci ne da ta yi daidai da ta Ibrananci “ Sheol . ” Musa ya gaya wa mutanen su ware kansu daga shugabannin — Kora , Datan , da kuma Abiram . Za a katse ransu . Dauda ya ci gaba : “ Allah ya sa mutuwa ta auko wa maƙiyana ba labari , Allah ya sa su gangara [ Sheol ] da ransu ! Ba ya cikin waɗanda Allah yake tunawa da su . Sun yi zunubi da gangan . Sunan mahayin doki na ƙarshe Mutuwa ne , kuma Hades na biye da shi . Da haka mutane da yawa da suka mutu lokacin da bai kamata ba domin ayyukan mahayan doki suna cikin Hades , suna jiran tashin matattu a sabuwar duniya ta Allah . ( Wahayin Yahaya 6 : 8 ) To , menene begen waɗanda suke cikin Sheol , ( Hades ) da waɗanda suke Jahannama ? Waɗanda za su zama abokan sarauta da Kristi ne suke samun “ tashin nan na farko , ” amma wane bege sauran ’ yan adam suke da shi ? — Wahayin Yahaya 20 : 6 . Ta yaya wasu za su amfana daga “ rayuwa mafi kyau . ” Ka Tuna ? • Menene begen waɗanda suke Jahannama ? • Ta yaya wasu za su amfana daga “ rayuwa mafi kyau ” ? Jaridarmu Awake ! , ta ba da bayanin abin da ya faru . “ Da rana dukansu suka fita zuwa Blackpool wajen hutu na gaɓar teku don ganin wurare masu kyau . Dukansu shida suna cikin mutane 12 da hatsarin mota ya kashe a take , ’ yan sanda sun kwatanta hatsarin da ‘ hallaka mai girma . ’ Shekaru da suka shige , a shekara ta 1940 , Franz , Mashaidi ɗan Austriya , ya san za a kashe shi don ya ƙi ya yi rashin aminci ga Jehobah . Da gaske yake a gare su . Wahayin Tashin Matattu na Duniya Menene wahayin da manzo Yahaya ya rubuta a Wahayin Yahaya 20 : 12 , 13 ya bayyana ? Manzo Yahaya ya ga matattu suna tashiwa a duniya a wahayin da ya gani na abubuwa da za su faru a lokacin Sarautar Alif na Kristi Yesu . ( Romawa 6 : 7 ) Maimakon haka , game da “ littattafai ” ne da za a buɗe nan gaba . “ Tashin Rai ” ko “ Tashin Hukunci ” Da farko a cikin wahayin Yahaya , an kwatanta Yesu yana riƙe da “ mabuɗan mutuwa da na Hades . ” ( Wahayin Yahaya 1 : 18 ) Shi ne “ Tushen Rai , ” na Jehobah , an ba shi iko ya yi wa “ rayayyu da matattu ” shari’a . ( Ayyukan Manzanni 3 : 15 ; 2 Timoti 4 : 1 ) Ta yaya zai yi haka ? Ya daɗa cewa : “ Waɗanda suka aikata nagarta su tashi , tashin rai , waɗanda suka yi rashin gaskiya kuwa su tashi , tashin hukunci . ” ( b ) Yaya ya kamata wannan ya shafe mu ? Sa’ad da Ibrahim ya tashi zai yi farin cikin ganin cewa rayuwa a ƙarƙashin sarautar “ birnin ” nan da yake begensa ya kasance da gaske . Hakika , duk waɗanda za su yi rayuwa a sabuwar duniya , ko ta tashin matattu ko ta tsira wa ƙunci mai girma , za su koyi abubuwa da yawa game da nufin Jehobah don duniya da kuma mazaunanta . Za mu aikata abin da muka koya kuwa ? Waɗanda aka tashe su daga matattu ba za su yi irin rashin lafiya ko naƙasa da ake yi yanzu ba . Don me za a saki Shaiɗan a gwaji na ƙarshe , wane sakamako ne za mu samu ɗaiɗai ? Hakika , nasu zai zama “ tashin rai . ” — Yahaya 5 : 29 . ( 1 Tasalonikawa 4 : 13 ) Kana ganin kanka a cikin sabuwar duniya , kuma kana ganin ana tashin matattu ? 17 , 18 . Bai kamata mu manta da wace gata mai girma ba ? Fiye da kome , kada mu manta da gata mai girma na faranta wa Jehobah rai yanzu da kuma har abada . Zai zama abin farin ciki idan muka yi rayuwa cikin Aljanna ta duniya ta wajen tsira wa ƙunci mai girma ko kuma mu’ujizar tashin matattu ! Yaya Jehovah zai yi da waɗanda suka yi aure kafin su mutu ? Da tambayoyi da yawa game da tashin matattu da ba a amsa ba . Duk da haka , mu riƙa tunawa da kalmomin Irmiya : “ Ubangiji mai alheri ne ga waɗanda suke sauraronsa , da wanda ke nemansa kuma . ( Makoki 3 : 25 , 26 ) A lokacin da Jehobah ya ga ya dace , za a amsa dukan tambayoyinmu yadda za mu gamsu . Me ya sa za mu tabbata da hakan ? Ka yi bimbini a kan hurarren kalmomin mai zabura sa’ad da ya rera wa Jehobah : “ Yana kuwa ba su isashe , yakan biya bukatarsu duka . ” Koyaushe muna tuna cewa “ sa’a , da tsautsayi ” sukan sami kowannenmu . • Ta yaya begen tashin matattu zai sanyaya mana zuciya ? Gaba Gaɗi A Lokacin Hamayya WANI taron ’ yan banza sun tilasta wa Gayus da Aristarkus abokai biyu na manzo Bulus su shiga gidan wasa na Afisa . ( Ayyukan Manzanni 19 : 26 ; 20 : 31 ) Afisa na da ƙaramin ɗakin bauta na gunkin azurfa da ke a Artimas , allaniya ce mai kawo ni’ima , wadda babban haikalinta na gaban birnin . Ana ɗora ƙananan alamun waɗannan gumaka na haikalin a hannu kamar kambu ko kuma a saka a gidaje . Da maƙeran suka fusata suka ɗaga murya suna yabon Artimas , aka soma zanga - zanga sai dukan birnin ya ruɗe . — Ayyukan Manzanni 19 : 24 - 29 . ( Ayyukan Manzanni 20 : 20 ) Suna farin ciki sa’ad da suka ga ‘ Maganar Jehobah ta ƙara haɓaka , ta kuma fifita ƙwarai . ’ — Ayyukan Manzanni 19 : 20 . Abokan aikin Erna suka zarge ta domin ta ƙi ta sara wa Hitler , wannan ya sa ’ yan Nazi suka kama ta . Mai Kula da Gida na Musamman A ƙarshe Erna ta sami ’ yancin bin imaninta . Kai kuma fa ? Erna Ludolph ta rasu sa’ad da ake shirya wannan talifin , tana da shekara 96 . Maganar Jehobah Rayayyiya Ce FAHIMTAR ikon mallakar Jehobah na bukatar kamiltacciyar biyayya ce daga gare mu ? Amintaccen mutum na yin abin da ke daidai ne a kowane lokaci a gaban Allah ? Waɗanne irin mutane ne Allah na gaskiya “ yake so ” ? * An kammala shi a kusan shekara ta 1040 K.Z . , kusan ƙarshen sarautar Dauda ta shekara 40 , kuma littafin musamman game da Dauda ne da kuma dangantakarsa da Jehobah . Dauda kuwa ya “ ƙasaita , ” kuma bayan shekara bakwai da rabi , ya zama sarki bisa dukan Isra’ila . — 2 Sama’ila 5 : 10 . Wataƙila an sa Zeruya ce domin ita ’ yar uban Dauda ce . Yana da kyau mu kammala cewa Ish - boshet ya fara sarautarsa ta shekara biyu ba da daɗewa ba bayan mutuwar Saul , kusan lokacin da Dauda ya fara sarautarsa a Hebron . 2 : 1 ; 5 : 19 , 23 . Dauda ya tambayi Jehobah kafin ya koma da zama a Hebron kuma kafin ya yaƙi maƙiyansa . Ƙin ɗaukan fansa da kuma riƙe mutum a zuciya da Dauda ya yi abin koyi ne . Kada mu manta cewa Jehobah ya ilimantar da mu game da hanyoyinsa kuma ya ba mu damar samun dangantaka mai kyau da shi . A lokacin tsanani , Dauda ya yi fushi ya kuma ji tsoro , wataƙila ma ya ɗora wa Jehobah laifin masifar . Annabcin da aka yi shekaru 400 da suka shige ya cika . 9 : 1 , 6 , 7 . Absalom wanta ya kashe Amnon . Dauda ya koma gadon sarautarsa bayan an kashe Absalom . Bayan ya gama saurarar Mefiboshet , wataƙila Dauda ya fahimci cewa ya yi kuskure da ya yarda da abin da Ziba ya gaya masa . Darussa Dominmu : Idan mutum yana da basira amma ba shi da tawali’u da aminci , hakan na iya zama tarko . Mefiboshet ya nuna godiya ga ƙauna ta alheri na Dauda . 21 : 9 , 10 — Har yaushe ne Rizfa ta ci gaba da tsaron gawan ’ ya’yanta biyu da kuma jikokin Saul su biyar da Gibeyonawa suka kashe ? An ƙyale gawawwakin a kan dutse . 24 : 10 . Duk lokacin da Dauda ya yi kuskure , yana faɗin zunubinsa , yana karɓan horo , kuma ya daidaita hanyoyinsa . Dauda mutum ne mai aminci . [ Hasiya ] [ Hotuna a shafi na 30 ] Bat - sheba Amnon 1 , 2 . ( a ) Me ya sa Musa ya ɗauki matakin da ya ɗauka sa’ad da ya ga wani Bamasare na cutan wani Bayahude ? AN YI renon Musa a gidan Fir’auna , kuma an ilimantar da shi a hikimar manyan mutanen ƙasar Masar . Duk da haka , Musa ya fahimci cewa shi ba ɗan ƙasar Masar ba ne . Musa ya zaɓi ya goyi bayan mutanen Jehobah kuma ya yi tunanin cewa Allah na amfani da shi domin ya ceci ’ yan’uwansa . ( Fitowa 2 : 11 - 15 ) Idan Allah na so ya yi amfani da Musa , dole ne Musa ya fahimci hanyoyin Jehobah sosai . Da farko , dattawan Isra’ila sun gaskata Musa da Haruna . Da suka ga Jar Teku a gabansu , kuma ga mayaƙa nan sun tasa musu , Isra’ilawa suka ga cewa sun faɗa cikin tarko , sai suka ɗora wa Musa laifi . Duk da cewa Isra’ilawa ba su da jiragen ruwa , a ƙarƙashin ja - gorar Jehobah , Musa ya gaya wa mutanen su kwashe kayansu su yi shirin tafiya . ( Fitowa 5 : 1 , 2 ) Fir’auna ya nuna cewa shi mai taurin zuciya ne kuma mai ruɗi , duk da haka , Jehobah ya umurci Musa ya sanar da shi saƙonsa a kai a kai . Isra’ila na ɗokin samun ceto . Da a ce kai ne , menene za ka yi ? ( Fitowa 9 : 20 , 21 ; 12 : 37 , 38 ) Tun lokacin , yin shelar sunan Jehobah ya taimaka wa miliyoyin mutane su manne wa bauta ta gaskiya . Ba da daɗewa ba bayan Jehobah ya ceci Isra’ilawa daga ƙasar Masar a hanya ta mu’ujiza , menene ya faru sa’ad da ba su sami ruwa mai daɗi ba ? ( Zabura 25 : 4 ) Sanin hanyoyin Jehobah na taimaka wa masu kula su magance matsaloli a hanyar da ya jitu da Kalmar Allah da kuma mutuntakarsa . Dole ne Musa ya aikata cikin jituwa da su . Mutanen Isra’ila na bukatan a tuna musu cewa sa’ad da suka yi alkawari da Jehobah , sun yi alkawarin yi masa biyayya . Sun more ’ yanci , amma game da dokokin da Jehobah ya ba su , dole ne su yi biyayya . Ka sa abubuwa na ruhaniya da farko . Ka ɗauki lokaci ka yi bimbini a kan kalaman nan . Ta yaya Jehobah ya nuna shi ? Ko kuwa ka yi bincike a kan wannan batu ta yin amfani da Watch Tower Publications Index ko kuwa tsarin nan da ke cikin na’urar kwanfita Watchtower Library ( CD - ROM ) . * Ka yi amfani da kundin yin bincike ( concordance ) domin neman nassosin da suka yi magana a kan jinƙai ( mercy ) . Duk da cewa Jehobah na sauƙaƙa horo a wasu lokatai , jinƙansa ya haɗa da juyayi . Hakan na motsa Allah ya ɗauki mataki domin ya kawo wa mutanensa sauƙi . Lallai ya kamata bayinsa na zamani su nuna juyayi ga juna ! — Matiyu 9 : 13 ; 18 : 21 - 35 . Jinƙai na Jehobah ya haɗa da alheri . Littafi Mai Tsarki ya nuna cewa alherin da Jehobah ke nunawa ya haɗa da ƙauna da yake yi wa gajiyayyu da ke cikin mutanensa . ( Maimaitawar Shari’a 24 : 17 - 22 ) Mu kuma fa mutanen Allah a yau ? Alheri na haɗa kanmu kuma yana jawo wasu su bauta wa Jehobah . — Ayyukan Manzanni 10 : 34 , 35 ; Wahayin Yahaya 7 : 9 , 10 . Tausaya wa mutanen wasu al’ummai , bai kamata ya sha kan ƙaunar da Isra’ila ke yi wa Jehobah da kuma mizanansa na ɗabi’a ba . Domin Musa ya fahimci hanyoyinsa , Jehobah ya fayyace masa cewa , ko da yake bai amince da zunubi ba , shi mai jinkirin fushi ne . Nuna godiya ga hanyoyin Jehobah zai kāre mutanensa daga ɗora wa Allah laifi domin abubuwa da suka jawo wa kansu , ko kuwa su kammala cewa yana jinkiri . • Me ya sa tawali’u ke da muhimmanci ga Musa , kuma me ya sa yake da muhimmanci a gare mu ? • Ta yaya za mu iya zurfafa fahimtarmu na halayen Jehobah ? [ Hoto a shafi na 7 ] Cikin aminci Musa ya gaya wa Fir’auna saƙon Jehobah [ Hoto a shafi na 10 ] ME KAKE yi sa’ad da ka haɗu da mutane marasa zuciyar kirki ? Waɗanne nassosi ne za su iya taimaka mana mu aikata cikin hikima sa’ad da mutane suka yi mana magana cikin fushi ? Yawan wahala ko kuwa taƙaici na iya sa mutane su yi magana cikin fushi ga duk wanda suka gani . Hakan kuma zai bayyana a abin da muka ce da kuma abin da muka yi , a fuskarmu da kuma muryarmu . A wasu yanayi kana iya cewa , “ Ina so in karanta maka wannan ɗan kalamin ne daga Littafi Mai Tsarki . ” Mai Wulakantarwa Domin An Yaudare Shi ( Ayyukan Manzanni 23 : 16 ; 26 : 11 ; Romawa 16 : 7 , 11 ) Babu wani tabbaci da ya nuna cewa almajiran sun yi jayayya da Shawulu sa’ad da yake nuna irin wannan hali . ( 1 Timoti 1 : 13 ) Shi Bafarisi ne , wanda ya karanta ‘ tsanantacciyar hanyan nan ta Shari’ar kakanninsa . ’ ( Matiyu 26 : 3 , 4 , 63 - 66 ; Ayyukan Manzanni 5 : 34 - 39 ) Bayan haka , Kayafa ya sa aka yi wa manzannin Yesu bulala , kuma ya kwaɓe su sosai kada su ƙara magana da sunan Yesu . Amma Shawulu ya komo cikin hayyacinsa sa’ad da Yesu da aka ta da daga matattu ya yi masa magana ta mu’ujiza a kan hanyar Dimashƙu . — Ayyukan Manzanni 9 : 3 - 6 . Me ya sami Shawulu a sakamakon saduwarsa da Yesu a hanyarsa ta zuwa Dimashƙu ? ( Ayyukan Manzanni 9 : 10 - 22 ) Daga baya an san shi da manzo Bulus , Kirista mai himma mai wa’azi a ƙasashen waje . Mai Tawali’u Amma Mai Gaba Gaɗi ( Ishaya 55 : 6 , 7 ) Sa’ad da yake sha’ani da masu zunubi , Yesu yana lura ko akwai alamar tuba , kuma yana ƙarfafa irin waɗannan mutanen . ( Luka 7 : 37 - 50 ; 19 : 2 - 10 ) Maimakon shari’anta mutane da abin da ya gani da ido kawai , Yesu ya yi koyi da alheri na Ubansa , da haƙurinsa , da kuma jimirinsa , da tunanin cewa hakan zai sa su tuba . Sa’ad da yake faɗin ra’ayin Jehobah game da Yesu Kristi , marubucin Linjila Matiyu ya yi ƙaulin waɗannan kalamai na annabci : “ Ga barana wanda na zaɓa ! Zan sa masa Ruhuna , zai kuma sanar da al’ummai hanyar gaskiya . Ba zai yi husuma ko magana sama sama ba , ba kuma wanda zai ji murya tasa a titi . Kyauron da ya tanƙwasa ba zai kakkarye shi ba , fitilar da ta yi kusan mutuwa ba zai kashe ta ba , har ya sa gaskiya ta ci nasara . 10 , 11 . ( a ) Ko da yake Farisiyawa suna cikin masu yin hamayya da Yesu , me ya sa ya yi wa wasu a cikinsu wa’azi ? Ko da yake yawancinsu sun yi ƙoƙarin su kama shi ta wajen maganarsa , Yesu bai kammala ba cewa dukansu ne ke da muradi marar kyau . ( Luka 7 : 36 - 50 ) A wani lokaci kuma , wani babban Bafarishe mai suna Nikodimu ya zo wajen Yesu cikin dare . Kuma Yesu ya bayyana muhimmancin yin biyayya ga tsarin Allah . ( Yahaya 3 : 1 - 21 ) Daga baya , Nikodimu ya yi magana a madadin Yesu sa’ad da Farisiyawa suka ƙasƙantar da rahoto mai kyau da aka ba da game da Yesu . — Yahaya 7 : 46 - 51 . Yesu yana sane da munafuncin waɗanda suke ƙoƙarin su kama shi . Har ma sa’ad da aka yi masa kururuwa , ta yaya ne Yesu ya taimaka wa mutane ? Sa’ad da hakan ya faru , ya nuna haƙuri kuma ya yi amfani da ikon da Allah ya ba shi ya warkar da su . A Iyali Me ya sa mutane a wasu lokaci suke yi wa wani a cikin iyali da ke nazarin Littafi Mai Tsarki da Shaidun Jehobah hamayya ? Bukatar kasancewa da haƙuri cikin iyali na da muhimmanci ƙwarai ga mabiyan Yesu . Amma kamar yadda Yesu ya ce , waɗanda suke cikin iyali na iya nuna hamayya . ( Mai Hadishi 12 : 1 , 13 ; Ayyukan Manzanni 5 : 29 ) Wani a cikin iyali na iya yin fushi domin yana tunanin cewa amincinmu ga Jehobah zai rage tasirinsa . 14 - 16 . Wataƙila masu hamayya sun ji munanan maganganu game da Shaidun Jehobah , kuma suna tsoron cewa hakan zai ɓata sunan iyalinsu . Ɗan hamayya na iya ƙin saurarar kowane irin bayani daga Littafi Mai Tsarki domin ƙiyayya ko fahariya . Wani lokaci kuma ya bar gida da bindiga yana barazanar zai kashe kansa . A Albaniya , wata mata ta yi fushi domin ’ yarta ta yi nazarin Littafi Mai Tsarki da Shaidun Jehobah kuma ta yi baftisma . Wata rana wani riƙe da wuka ya fuskanci matarsa yana tuhumarta sa’ad da za ta shiga Majami’ar Mulki . A hankali ta ce : “ Ka shigo cikin Majami’ar Mulkin ka gane da kanka . ” Abin lura ne cewa an gargaɗi Kiristoci da ke Afisa ta dā cewa : “ Ku rabu da kowane irin ɗacin rai , da hasala , da fushi , da tankiya , da yanke , da kowace irin ƙeta . ” Menene zai taimaka musu su canja ? Za su koyi su zama masu ‘ yi wa juna kirki , suna tausayi , suna yafe wa juna kamar yadda Allah ya yafe musu ta wurin Almasihu . ’ Domin ba su gane manufar Dokar Musa ba sosai , sun ƙi su fahimci muhimmancin bangaskiya , ƙauna , da lamiri mai kyau . Bari mu roƙi taimako daga Jehobah domin mu nuna haƙuri kuma mu wakilce shi yadda ya dace , har ma a yanayi mai wuya . • Sa’ad da aka gaya maka maganganu marar daɗi , waɗanne nassosi ne za su iya taimaka maka ? • Me ya sa Shawulu ya aikata cikin gāba ? Duk da suna marar kyau da Shawulu ya yi , Hananiya ya bi da shi a hanya mai kyau Kirista da ke kula da hakkinsa cikin aminci , hakan zai rage hamayya ta iyali Ɓangaren amsar ta bayyana daga cikin jawabin ɗaya cikin firayim ministoci da suka halarci taron APEC . Ya ce , “ Da wani abin da ake kira , ƙaunar ƙasa . ” Ɗaukaka ƙasa haɗe da halin gāsa da haɗama ya kasance haɗari . A yanayi da yawa sa’ad da bukatar ƙasa ta saɓa wa ta jama’a bukata ta ƙasa take yin nasara . Mai Zabura ya kwatanta ƙaunar ƙasa da kyau da wannan furcin , “ mugayen cuce - cuce . ” Kalmar Allah ta kwatanta sakamakon mulkin mutane daidai , ta ce : “ Waɗansu sukan sami mulki , waɗansu kuwa su sha wuya a ƙarƙashinsu . ” Mahaliccinmu , wanda ya san abin da ya fi alheri a gare mu , bai nufi mutane su kafa gwamnati ko su mallaki kansu ba . Zabura 95 : 3 - 5 sun ce : “ Ubangiji Allah ne mai iko , shi yake mulkin bisa sauran alloli duka . Yana mulki bisa dukan duniya , daga zurfafan kogwannin duwatsu zuwa tuddai mafiya tsayi . Yana mulki bisa tekun da ya yi , da kuma bisa ƙasar da ya siffata . ” Alal misali , ka lura da wannan kalami na Problems of Humanity ( Matsalolin ’ Yan adam ) : “ Dole ne . . . a tallafa wa Majalisar Ɗinkin Duniya ; har yanzu idan ba ita ba babu wata ƙungiya da mutum zai dogara da ita . ” Al’ummai sun manne wa abin da suke gani ’ yancinsu ne na sarauta . Ko sun fahimci haka ko a’a , al’ummai yanzu suna kan hanyar zuwa arangama da Allah . Littafin ƙarshe na Littafi Mai Tsarki ya yi maganar “ sarakunan duniya duka ” an tattara su wuri ɗaya “ saboda yaƙi a babbar ranan nan ta Allah Maɗaukaki . ” ( Wahayin Yahaya 16 : 14 ) Za a halaka al’ummai da kuma hanyoyinsu na rarrabuwa . Mamallakin Duka , Jehobah Allah ta wurin Ɗansa zai nuna iko da hikima ya kawo sauye - sauye da ake bukata domin a sami duniya mai haɗin kai . Me ya sa ba za ka ɗauki ’ yan mintoci ka karanta Zabura sura 72 ba a Littafinka Mai Tsarki ? Amma kuskure ne a yi irin wannan tunani . ( Ishaya 55 : 10 , 11 ) Za ka so ka more irin waɗannan canje - canje ? [ Inda Aka Ɗauko Hoto da ke shafi na 4 ] SARKI DAUDA na Isra’ila ta dā ya ce : “ Na yi ta jiran taimakon Ubangiji ” kuma ya motsa ya ce Jehobah “ ya kasa kunne gare [ shi ] , ya ji kukan [ shi ] . ” ( Ibraniyawa 11 : 32 - 35 ) Hakika rayuwarsa ta nan gaba tabbatacciya ce a hanya mafi kyau . Ko da yake amintattu da aka ambata a Ibraniyawa sura 11 sun rayu kafin Yesu Kristi ya zo duniya , duk da haka sun rayu cikin jituwa da abin da Yesu ya koyar sa’ad da ya ce : “ Mai ƙaunar ransa zai rasa shi . Wanda kuwa ya ƙi ransa a duniyan nan , ya kiyaye shi ke nan , har ya zuwa rai madawwami . ” Jehobah ya ba wa Yesu ƙarfin ya riƙe amincinsa . Wane tabbaci ne aka bai wa Kiristoci shafaffu da kuma “ waɗansu tumaki ” ? ( Romawa 8 : 21 ) Amma a yanzu , suna ƙaunar abokantakarsu da Allah kuma suna ƙoƙari su kyautata wannan dangantakar . Hanya ɗaya da Jehobah yake kāre ruhaniyar mutanensa ita ce ta wajen tanadin tsarin koyarwa mai ci gaba . A ƙarƙashin ja - gorar “ amintaccen bawan nan mai hikima , ” mutanen Allah suna cikin iyali ta dukan duniya . Ajin bawan suna kula da bukatu na ruhaniya kuma idan ya wajaba bukatu na zahiri na iyalin bayin Jehobah — ko daga ina suka fito kuma ko yaya matsayinsu . — Matiyu 24 : 45 . Alal misali , za mu iya kāre kanmu da kuma waɗanda muke ƙauna daga matsaloli da yawa masu sa baƙin ciki idan muka guji miyagun ƙwayoyi da kuma maye , lalata , da kuma salon rayuwa na nuna ƙarfi . An Kāre Su da Tunani , Fahimi , da Kuma Hikima Bimbini yana sa mu koyi fahimi sosai saboda mu kafa abubuwa da suka fi muhimmanci . Wannan yana da muhimmanci , tun da yawancinmu mun sani — wataƙila daga abin da muka fuskanta — cewa matsala tana tasowa sa’ad da mutane suka bi abubuwa da ba su da kyau ko da gangan ko kuma ba da gangan ba . Sakamakon haka , sai a waye gari mutum ba shi da kome sai baƙin cikin gaskiyar kalmomin Yesu : “ Me mutum ya amfana in ya sami duniya duka a bakin ransa ? ” 13 , 14 . Menene sonkai yake nufi , kuma me ya sa yin haka rashin hikima ne ? Halin ’ yan adam ne su damu da kansu , kuma hakan daidai ne . Saboda haka , domin mu kāre dangantakarmu da shi , Jehobah ya umurce mu mu guji sonkai . ( Luka 10 : 27 ; Filibiyawa 2 : 4 ) Galibin mutane za su ga wannan kamar ba mai yiwuwa ba ne , duk da haka yana da muhimmanci idan muna so mu sami nasara a aurenmu , dangantaka mai kyau ta iyali , da kuma abota mai gamsarwa . Na farko , wannan yana nufin abin da Jehobah yake so , Allah da yake bauta wa . Ya furta fushinsa yana cewa : “ Me ya hana a sayar da man nan a kan dinari ɗari uku , a ba gajiyayyu kuɗin ? ” Abin baƙin ciki , ko da yake wasu Kiristoci na fari , ba ɓarayi ba ne kamar Yahuza , sun faɗa cikin fahariya kuma suka zama masu alfarma da kansu . Yaya Jehobah yake ji game da fariya ? Ba da daɗewa ba dukan duniyar Shaiɗan , tare da shugabanninta masu fariya , masu ganuwa da marasa ganuwa , za a hukunta su . Za mu iya kuma tabbata cewa sa’ad da ƙunci mai tsanani ta iso , Jehobah zai kāre mutanensa a ruhaniya da kuma a zahiri . A waɗanne hanyoyi ne ake kāre mutanen Allah a ruhaniya a yau ? Ceto , Ba Ta Wurin Aiki Ba Kawai , Amma Ta Wurin Alheri Ta yaya Kiristoci suka bambanta daga galibin mutane game da abin da suka cim ma da kansu , kuma me ya sa ? Sa’ad da suke murna domin abin da mutanen Jehobah gaba ɗaya suka cim ma , sun rufe abin da suka cim ma da kansu . Menene Bulus ya yi alfahari da shi , kuma don menene ? Manzo Bulus yana sane da wannan . Da ya karɓi shawarar Jehobah cikin tawali’u , Bulus ya ce : “ Saboda haka sai ma in ƙara yin taƙama da raunanata , domin ikon Almasihu ya zauna tare da ni . ” Cikin filako , ya ce : “ Ko da ya ke ni ne mafi ƙanƙantar tsarkaka duka , ni aka ba wannan alheri in yi wa al’ummai bishara a kan yalwar Almasihu marar ƙididdiguwa . ” ( Afisawa 3 : 8 ) Babu fariya a nan , ko kuma adalcin kai . “ Kowa na Mai da Ɗan’uwansa Ya Fi Shi ” Me ya sa zai yi wuya ko da yaushe mu ɗauki wasu cewa sun fi mu ? Wataƙila matsalar ta taso ne domin an rinjaye mu , da ra’ayin gāsa da ta yi yawa a duniya ta yau . Wataƙila , sa’ad da muke yara an koya mana mu yi gāsa , ko da ’ yan’uwanmu a gida ko kuma da ’ yan ajinmu a makaranta . Wataƙila an yi ta ariritarmu mu zama fitaccen ɗan wasa na makaranta ko kuma fitaccen ɗalibi . Domin ya kāre abin da ya yi , sai ya fara gunaguni yana sūkan wasu — halaye da ya kamata Kiristoci su gujewa . Idan haka ya kasance wajen aiki , ai ya kamata ya fi haka wajen bauta ! 8 , 9 . ( a ) Me ya sa Kiristoci dattawa ba su da dalilin yin gāsa da juna ? Da haka suke korar gāsa kuma suke kafa misali mai kyau na haɗin kai ga dukan ikilisiya . Domin haka , hakkin dattawa ya bambanta a ƙungiyar Jehobah . Maimakon gwada wani da wani , sun tuna wannan gargaɗin : “ Duk baiwar da mutum ya samu , yā yi amfani da ita ga kyautata wa ɗan’uwansa , kan amintaccen mai riƙon amanar alherin Allah iri iri ne . ” ( 1 Bitrus 4 : 10 ) A gaskiya , wannan ya shafi dukan bayin Jehobah , domin duk sun sami kyauta ta cikakken sani kuma duka suna more gatar saka hannu cikin hidima ta Kirista . Saboda haka yana da muhimmanci mu ɗauki ayyukanmu yadda ya kamata domin mu tallafa wa bauta ta gaskiya . Idan muka yi aikinmu da zuciyar kirki , dole ne mu rubuta abin da muka yi da kuma yawansa ? ( b ) Waɗanne dalilai muke da su na farin ciki sa’ad da muka ga rahoton ayyukan hidima gaba ɗaya ? Labarin faɗaɗa a dukan duniya yana ba mu farin ciki , kuma yana tabbatar mana da albarkar Jehobah . Ban da wa’azi da koyarwa , menene kuma bautarmu ga Jehobah ta ƙunsa ? Hakika , yawancin dukan abin da Mashaidi ya yi domin cika hakkinsa na keɓaɓɓen bawa ga Jehobah ba ya bayyana a cikin rahoton . Ko da yake ayyuka kawai ba za su cece mu ba , me ya sa suke da muhimmanci ? Jehobah mai sanin ya kamata ne game da abin da yake bukata a gare mu . Mu ci gaba cikin “ addu’a da roƙo , tare da gode wa Allah , ” mu roƙi Allah ya taimake mu mu yi iyaka ƙoƙarinmu . Za Ka Iya Ba da Bayanin Abin da Ya sa Kiristoci • suke guje wa hukunta ’ yan’uwansu Kiristoci ? Iyaye suna da hakki mai girma , za su tabbata cewa kowa ya yi wanka , ya ci abinci kuma ya shirya a kan lokaci . Ko da iyayen sun yi shiri da kyau , shirin ba zai kasance yadda suke so ba . Duk da haka , kusan koyaushe iyalin tana Majami’ar Mulki kafin a soma taron . Abin ƙarfafa ne ana ganinsu a taro kowane mako , a dukan shekara yayin da yaran suke girma suna bauta wa Jehobah ! Jehobah ne ya kafa tsarin iyali . Bari mu maimaita hanyoyi uku da Allah yake son iyaye su yi wa iyalinsu tanadi . Hakika , ya fi kyau iyali ta kasance tana da uwa da uba , kuma uban yana shugabanci . A duniyar yau , da akwai tangarɗa da yawa da shugaban iyali zai fuskanta domin ya biya bukatun iyalinsa . Kirista zai yi iyakar ƙoƙarinsa ya kaucewa kasancewa hakan a gaban Allahnsa . Shugaban iyali zai sami taimako ta wajen bimbini a kan misalin Yesu . Littafi Mai Tsarki ya ce game da shi : “ Yadda muka san ƙauna ke nan , wato ta wurin ba da ransa da ya yi saboda mu . ” Kullum yana sa bukatun wasu gaba da nasa . ( Matiyu 23 : 37 ) A nan Yesu yana kwatanta kaza da take tattara ’ yan tsakinta cikin fukafukinta . Hakika , iyaye suna iya koyan abubuwa da yawa daga yadda kaza take tsare ’ yan tsakinta , tana sa kanta cikin haɗari don kada wani abu ya same su . Tanadi na ruhaniya ya fi tanadin abubuwan biyan bukata muhimmanci . ( Matiyu 4 : 4 ; 5 : 3 ) Iyaye menene za ku iya yi don ku yi tanadi na ruhaniya ? Don Allah ka buɗe naka Littafi Mai Tsarki ka karanta waɗannan ayoyi . Ta yaya iyaye za su yi koyi da misalin Yesu sa’ad da suke koya wa yaransu gaskiyar Littafi Mai Tsarki ? A ‘ koyar ’ na nufin a sahinta ta wurin maimaitawa . Alal misali , sa’ad da yake koyar da almajiransa su kasance masu tawali’u maimakon masu fahariya da gasa , ya nemi hanyoyi dabam dabam don ya maimaita wannan ƙa’ida . Yadda Maimaitawar Shari’a 6 : 7 ta nuna , da lokatai da yawa da iyaye za su tattauna abubuwa na ruhaniya da yaransu . Irin wannan taɗin zai iya motsa yara su riƙa karanta littattafan da rukunin amintaccen bawan nan mai hikima ke tanadinsu . — Matiyu 24 : 45 - 47 . Alal misali , kuna iya tambaya : “ Kana ganin zai yi kyau idan mutane suka san wannan game da Jehobah ? Yesu ya koya wa almajiransa yadda ake addu’a , kuma ya yi addu’a da su a lokatai da yawa . Hakanan ma , yaranku za su koyi abubuwa da yawa daga addu’o’inku . Alal misali , an gargaɗi mata masu ƙuruciya su ‘ so ’ ya’yansu . ’ Yin hakan yana da nasaba da sa mata masu ƙuruciya su yi hankali . Yana kawo baƙin ciki kuma yana nuna ƙin yin koyi da Jehobah , wanda yake ƙaunarmu duk da ajizancinmu . — Zabura 103 : 8 - 14 . Me ya sa horo yake da muhimmanci , wane irin daidaitawa iyaye Kirista suke ƙoƙari su yi ? ( Irmiya 46 : 28 ) Daidaitawa ba koyaushe yake wa iyaye ajizai sauƙi ba . Ta haka kuna ba yaranku zarafin da ya fi kyau su “ zaɓi rai ” kuma bayan haka su “ rayu . ” ( Maimaitawar Shari’a 30 : 19 ) Yaran da suka zaɓi su bauta wa Jehobah kuma suka kasance a hanyar rai sa’ad da suke girma suna sa iyayensu farin ciki matuƙa . Menene iyaye za su yi don su yi wa yaransu tanadi • na abin biyan bukata ? [ Hoto a shafi na 8 ] Tsuntsaye da yawa suna aiki tuƙuru su ciyar da ’ ya’yansu [ Hoto a shafi na 10 ] [ Hotuna a shafuffuka na 10 , 11 ] Da akwai aiki da ake yi yau da ya fi kowane zarafi da kake jira muhimmanci . Jehobah ya gayyaci matasa su sa hannu a wane aiki na musamman , waɗanne tambayoyi za mu bincika yanzu ? Alal misali : Idan ka sadu da rukunin mutane da suke waƙa mai daɗi da ke motsawa , yaya za ka ji ? Masu yabo da yawa da aka kwatanta a Zabura ta 148 ba sa magana ko kuma tunani . Alal misali , mun karanta cewa rana , wata , taurari , dusar ƙanƙara , iska , duwatsu , da tuddai suna yabon Jehobah . Dukan abubuwa da Jehobah ya yi suna tuna mana cewa shi ne Mahalicci maɗaukaki , babu wani a dukan sararin samaniya da yake da iko , hikima , ko yana da ƙauna kamar shi . — Romawa 1 : 20 ; Wahayin Yahaya 4 : 11 . Aya ta 2 ta ce “ rundunan ” Jehobah , wato mala’iku suna yabon Allah . 8 , 9 . Ga dalilai biyu . ( Matiyu 5 : 3 ) Jehobah yana farin ciki sosai idan ya ga muna biyan wannan bukata , yadda iyayenku suke farin ciki idan suka ga kana cin abinci mai kyau . — Yahaya 4 : 34 . Ana tsegunta Jehobah ko’ina a wannan duniya . Waɗanne misalan Littafi Mai Tsarki suka nuna cewa yara za su iya yabon Jehobah da kyau ? Ta yi wa uwargidanta wa’azi da gaba gaɗi game da Elisha annabin Jehobah . Cikin dukan abubuwa da ya yi da yake yaro , Jehobah ya zaɓi a rubuta ɗaya kawai cikin Nassosi , wato lokacin da yake ɗan shekara 12 , Yesu da gaba gaɗi ya yi wa shugabanan addinai tambaya cikin haikali a Urushalima kuma ya ba su mamaki da yadda ya fahimci hanyoyin Jehobah . — Luka 2 : 46 - 49 . Da ya zama mutum , Yesu ya kuma hure yara su yabi Jehobah . Duk wanda ke wajen , musamman shugabannan addinai ya kamata su motsa su yabi Jehobah da Ɗansa , Almasihu . Ka san ko su waye ne ? Amma ba ku taɓa karantawa ba cewa , ‘ Kai ne ka shiryar da ’ yan yara da masu shan mama su yabe ka ’ ? ” Sau da yawa suna iya fahimtar gaskiya sarai kuma da sauƙi , suna furta bangaskiyarsu da ƙwazo da himma . Ka tuna cewa , umurni da ya fi shi ne wannan : “ Ka ƙaunaci Ubangiji Allahnka da dukkan zuciyarka , da dukkan ranka , da dukkan hankalinka . ” Idan muradinka mai kyau ne za ka kasance a shirye ka yabi Jehobah sosai . Wasu shekaru bayan haka , wannan matashiya tana hidimar majagaba ta kullum . Menene matashi zai iya yi idan yana iske shi da wuya ya soma taɗi game da Littafi Mai Tsarki da kuma Jehobah Allah ? Amma za ka iya shirya yanayi da wasu za su yi maka tambaya game da imaninka . Wannan yana sa su farin ciki kuma yana taimakon mutane da yawa su san Jehobah . Idan ba ka soma yin wa’azi ba , me ya sa ba za ka kafa wannan makasudi ba ? Alal misali , maimakon kana faɗan abu ɗaya a kowace kofa , ka nemi hanyoyi ka kyautata hidimarka , ka tambayi iyayenka da wasu ’ yan’uwa da suka ƙware shawarwari masu kyau . Ka koyi yadda za ka fi amfani da Littafi Mai Tsarki , yadda ake komawa ziyara da zai ba da ’ ya’ya , ko kuma yadda ake soma nazarin Littafi Mai Tsarki . Ba kai ba ne na farko da ya ji hakan . Alal misali , Irmiya sa’ad da yake matashi ya gaya wa Jehobah : “ Ya Ubangiji Allah ! Ku lura da wannan hurarrun kalmomi da mai zabura ya furta ga Jehobah : “ A ranar da za ka yi yaƙi da maƙiyanka , jama’arka za su kawo maka gudunmawa don kansu . Kamar yadda raɓa take da sassafe , haka samarinka za su zo wurinka a tsarkakan tsaunuka . ” — Zabura 110 : 3 . Hakika , Jehobah yana farin ciki idan kuka zaɓi ku yabe shi . Yaya Za Ka Amsa ? [ Hotuna a shafi na 15 ] Idan abokinka yana da gwani ne na musamman , ba za ka gaya wa mutane game da shi ba ? Sauran dabbobi ma suna bin nasu tsarin rayuwa . ( Farawa 1 : 27 ) Halittarmu da aka yi a ‘ siffar Allah ’ na nufin cewa muna iya nuna wasu halaye na Allah , duk da cewa mu masu zunubi ne kuma ajizai . Iyawarmu ta ruhaniya na bayyana a muradinmu na bauta wa Allah . Ta gwada imaninmu da Kalmar Allah , muna yin koyi ne da mutanen Biriya ta dā , waɗanda suka tabbata cewa abin da Bulus ya koyar ya jitu da Nassosi . Ya rubuta : “ Sun karɓi maganar hannu biyu biyu , suna ta nazarin Littattafai kowace rana , su ga ko abin haka yake . ” Da kuma nasara ta samu a gare ku kamar raƙuman ruwa da suke bugowa zuwa gāɓa . ” ( Ishaya 48 : 17 , 18 ) Wannan kalamin na ƙauna ya kamata ya motsa dukan mutanen da ke ƙaunar alheri da aminci ! Allah ya yi wannan kalami ga Isra’ilawa domin addinan ƙarya sun yaudare su . A cikin Shaidun Jehobah akwai mutane masu yawa da a dā ’ yan ƙwaya ne , mashaya , mazinata , mafaɗata , ɓarayi , da kuma maƙaryata . Duk da haka , sun yi amfani da Kalmar Allah kuma da taimakon ruhu mai tsarki , sun yi canji a rayuwarsu domin su “ yi zaman da ya cancanci bautar Ubangiji . ” ( Kolosiyawa 1 : 9 , 10 ; 1 Korantiyawa 6 : 11 ) Da yake sun yi salama da Allah , sun sami kwanciyar hankali , kuma kamar yadda za mu gani , sun sami cikakken bege na nan gaba . Mulkin Allah zai cika begen Littafi Mai Tsarki na salama ta dindindin ga mutane masu biyayya . Domin wannan Mulkin sama — gwamnati a hannun Yesu Kristi — shi ne hanyar da Allah ke nuna ikon mallakarsa bisa duniya . — Zabura 2 : 7 - 12 ; Daniyel 7 : 13 , 14 . Wahayin Yahaya 21 : 3 , 4 ya ce : “ Kun ga , mazaunin Allah na tare da mutane . Salama za ta dawwama a dukan duniya . Saboda haka , Albert ya yanke shawara cewa zai saurari tattaunawar Littafi Mai Tsarkin domin ya fid do da kurakurai . Ya bayyana dalilin da ya sa halinsa ya canja . “ Wannan shi ne abin da nike nema , ” in ji shi . Ta yaya mutuwarsa ta amfane ka ? □ Menene yake faruwa da mu sa’ad da muka mutu ? □ Menene mizanin Allah na ɗabi’a ? [ Hoto a shafi na 4 ] “ Saboda kunnensu na ƙaiƙayi , sai su taro masu koyarwa ” — 2 Timoti 4 : 3 [ Hoto a shafi na 6 ] Sa’ad da suka buɗe rediyonsu suna jin rahotanni masu ban tsoro game da cututtuka masu kisa da ke damun duniya . ( Matiyu 22 : 37 , 38 ) Littafi Mai Tsarki ya nuna nasabar ƙaunar Allah da hidima sa’ad da ya ce : “ Ƙaunar Allah ita ce mu bi umarninsa . ” ( Matiyu 28 : 19 ) Hakika . Yesu ya bayyana : “ Ba na yin kome kuma ni kaɗai , sai dai yadda Uba ya koya mini , haka nake faɗa . ” Alal misali , duba abin da aka kwatanta a Markus sura 6 . Manzanni sun dawo daga wa’azi suka gaya wa Yesu game da dukan abin da suka yi da kuma abin da suka koyar . Yesu ya lura cewa manzannin sun gāji , sai ya gaya musu cewa su bi shi domin su “ ɗan huta . ” Menene Yesu ya yi ? ( Markus 6 : 31 - 34 ) Ko da yake , ya gāji , Yesu ya ji tausayinsu kuma ya ci gaba da yi musu bishara . Saƙonmu — Bisharar Mulkin Allah Furci mafi muhimmanci a wannan nassin “ Allahnki sarki ne , ” ya tuna mana saƙon da dole ne mu yi shelarsa , wato , bisharar Mulkin Allah . ( Markus 13 : 10 ) Wannan ayar ta bayyana jigo mai kyau na saƙonmu . ( Luka 4 : 43 ) A zamanin nan , musamman tun shekara ta 1919 , Shaidun Jehobah sun bi misalin Yesu ta yin shelar bishara ta Mulkin Allah da ya kafa da himma da kuma albarkar da zai kawo . Ta yaya ne annabi Ishaya ya kwatanta albarkatu na nan take da waɗanda suka gaskata da bisharar ke samu ? Ƙari ga haka , bisharar da muke wa’azinta tana sanyaya zuciya kuma tana kawo albarka ga waɗanda suka saurara . Ya aike ni in yi shela , cewa lokaci ya yi da Ubangiji zai ceci mutanensa , ya kuma ci nasara a kan abokan gābansu . Ya aike ni domin in ta’azantar da masu makoki . ” — Ishaya 61 : 1 , 2 ; Luka 4 : 16 - 21 . Annabcin ya ce game da wa’azin bishara , Yesu zai “ warkar da waɗanda suka karai a zuci . ” Ta wajen taimaka wa waɗanda suke da bukata , suna nuna damuwar Jehobah . ( Ezekiyel 34 : 15 , 16 ) Mai zabura ya ce game da Allah : “ Yakan warkar da masu karyayyiyar zuciya , yakan ɗaure raunukansu . ” — Zabura 147 : 3 . Yadda Saƙon Mulki Yake Taimako 15 , 16 . * Da farko , matar mai baƙin ciki tana saurarar karatun a kwance a kan gado idanunta a rufe , tana numfashi sama - sama . Bayan wasu lokatai , sai ta fara zama a kan kujera a ɗakinta tana jiran malamarta ta Littafi Mai Tsarki . Alal misali , Maria da ke Yammacin Turai . ( a ) Ta yaya ne saƙon Mulki ke shafan rayuwar waɗanda suka gaskata da ita ? Ta yaya ne ƙin bisharar da Yahudawa suka yi ya shafi Bulus , kuma me ya sa ? Yadda ya shafi manzo Bulus . A yawancin lokaci yana yi wa Yahudawa wa’azi , amma yawancinsu sun ƙi wannan saƙo na ceto . ( a ) Me ya sa ba abin mamaki ba ne cewa muna iya sanyin gwiwa a wasu lokatai ? ( b ) Menene ya taimaka wa Bulus ya ci gaba da aikinsa na wa’azi ? Begensa shi ne cewa akwai wasu da za su karɓi Kristi . 20 , 21 . ( a ) Game da hidimarmu , ta yaya ne za mu iya bin misalin Bulus ? A yau , muna bin misalin Bulus . Amma dai , domin mu kai saƙon Mulki ga mutane masu yawa , muna bukatar mu mai da hankali ba kawai ga dalili da kuma abin da muke wa’azi ba , amma yadda muke wa’azi . [ Hasiya ] • Waɗanne albarkatu ne waɗanda suka karɓi saƙon Mulki suka shaida ? [ Hotuna a shafi na 24 ] Idan muka daidaita hanyoyinmu na wa’azi , waye ne muke koyi da shi ? Zuwa “ Ko’ina a Duniya ” ( a ) Wane ƙalubale ne muke fuskanta a aikinmu na wa’azi ? Ainihin ƙalubalen da masu wa’azin bishara suke fuskanta shi ne girman yankinsu wato “ ko’ina a duniya . ” 4 , 5 . ( a ) Su waye ne suka saka hannu musamman a yaɗa bishara ? Albarka ne zamansu tare da mu . ” Amma , a yau , adadin harsunan ya fi 400 . “ Amintaccen bawan nan mai hikima ” ya ci gaba da yin ƙoƙari wajen wallafa littattafai har ga wasu harsunan da mutane ƙalilan ne suke yin su . ( Matiyu 24 : 45 ) Alal misali , akwai littafi na Littafi Mai Tsarki a Greenlandic wadda ( mutane 47,000 ne kawai ke yaren ) , Palauan wadda ( mutane 15,000 ke yaren ) , da kuma Yapese wadda ( mutane kusan 7,000 ne ke yaren ) . Alal misali , a Faransa , Paris , ana harsuna dabam dabam har kusan 100 . A cikin wata shekarar da ta shige , kusan kashi 40 na dukan waɗanda suka yi baftisma a wani taron gunduma a Yammancin Turai , sun zo ne daga wata ƙasa . ( Matiyu 24 : 3 ) Yesu ya ce , mafificin alamar nan ita ce aikin wa’azi a dukan duniya . Ya ce : ‘ Za a kuma yi bisharan nan ta Mulkin Sama ko’ina a duniya domin shaida ga dukkan al’ummai . ’ ( Ishaya 52 : 7 ; Wahayin Yahaya 14 : 6 , 7 ) Jordy , wani Mashaidi matashi a Yammacin Turai , ya ce : “ Sanin cewa Jehobah yana amfani da ni wajen cika Matiyu 24 : 14 , yana ba ni farin ciki . ” Yesu ya yi wa mabiyansa gargaɗi : “ Duk al’ummai za su ƙi ku saboda sunana . ” ( Ayyukan Manzanni 5 : 17 , 18 , 40 ; 2 Timoti 3 : 12 ; Wahayin Yahaya 12 : 12 , 17 ) A wasu ƙasashe , a yanzu gwamnati ta hana aikinsu . Duk da haka , domin yin biyayya ga Allah , Kiristoci na gaskiya a waɗannan ƙasashe sun ci gaba da wa’azin bisharar Mulki . ( Amos 3 : 8 ; Ayyukan Manzanni 5 : 29 ; 1 Bitrus 2 : 21 ) Menene ya taimaka musu , da kuma sauran Shaidu a dukan duniya su yi haka ? ( Ayyukan Manzanni 1 : 8 ; Wahayin Yahaya 22 : 17 ) Yadda aka jera aukuwar a wannan nassin na da muhimmanci . Na farko , manzannin sun sami ruhu mai tsarki , kuma suka soma aikin wa’azi na dukan duniya . ( b ) Waɗanne hanyoyi ne Saul ya yi amfani da su ya tsananta wa Dauda ? ( 1 Sama’ila 18 : 10 , 11 ) Bayan haka , Saul ya saurari ɗansa Jonatan , abokin Dauda , kuma ya rantse : “ Hakika , ba za a kashe [ Dauda ] ba . ” Babu wanda zai iya hana hakan faruwa . — Ayyukan Manzanni 5 : 40 , 42 . Me mutum kawai zai yi mini ? ” Kuma kalamai na godiya da nake samu daga Shaidu na yankin , don zuwana taimaka musu , yana motsa ni . ” “ Amma , mun ci gaba a aikinmu , kuma ɗalibanmu na Littafi Mai Tsarki guda bakwai yanzu suna halartar taro . ” Ta haka , za ka sa ya faɗi ra’ayinsa kuma hankalinsa ya kwanta . [ Hotuna a shafi na 29 ] Yanzu akwai littattafanmu na Littafi Mai Tsarki a fiye da harsuna 400 LAPLAND ( SWEDEN ) [ Hotuna a shafuffuka na 30 , 31 ] Kana iya yin hidima a inda ake da bukata mai yawa na masu shelar Mulki kuwa ? JAMHURIYAR DOMINICAN Darussa Daga Littafin Sarakuna na Ɗaya “ SA’AD da masu adalci suke mulki , jama’a sukan yi murna , amma sa’ad da mugaye suke mulki , jama’a sukan yi nishi . ” Ya faɗi labarin rayuwar Sulemanu , wanda a lokacin mulkinsa Isra’ila ta dā ta mori kāriya da arziki . Littafin Sarakuna na Ɗaya ya kuma faɗi labarin raba al’ummar bayan mutuwar Sulemanu da kuma sarakuna 14 da suka yi mulki a bayansa , wasu a Isra’ila wasu kuma a Yahuza . Akwai haikalin Jehobah da gidajen gwamnati masu yawa a cikin gine - ginen da Sulemanu ya gina . Tambayoyin Nassi da aka Amsa : 1 : 5 — Me ya sa Adonaija ya so ya hau gadon sarauta duk da cewa Dauda na raye ? Amma , Adonaija bai gayyaci Sulemanu da waɗanda suka kusaci Dauda zuwa “ hadaya ” ba . Ko da yake Bat - sheba ta ƙi fahimtar haka , Sulemanu ya gane manufar roƙon da Adonaija ya yi cewa ta roƙi sarki ya ba shi Abishag ta zama matarsa . ( Maimaitawar Shari’a 17 : 16 , 17 ) Ko yaya yake dai , Hiram ya raina kyautar . 11 : 4 — Gigin - tsufa ne ya sa Sulemanu ya yi ridda sa’ad da ya tsufa ? Kamar ba haka ba ne . Bugu da ƙari , bai daina bin Jehobah gabaki ɗaya ba . Amma ya soma wani salon bauta . 8 : 22 - 53 . Sulemanu ya nuna godiya ga Jehobah — Allah mai nuna ƙauna ta alheri , Mai cika alkawura , da kuma Mai jin addu’a ! Sarki Sulemanu ya nemi ya kashe Yerobowam domin abin da Ahaija ya annabta game da Yerobowam . Maimakon ya amsa roƙonsu , Rehobowam ya yi barazanar ƙara nawaita musu . Sarakunan da suka yi sarauta a Isra’ila bayan Yerobowam su ne Nadab , Ba’asha , Ila , Zimri , Tibni , Omri , Ahab , da Ahaziya . Bayan Jehobah ya nuna musu ikonsa ne kawai suka ce : “ Ubangiji shi ne Allah , Ubangiji shi ne Allah . ” — 1 Sarakuna 18 : 39 . Maimakon ya kashe Ben - hadad , Ahab ya yi alkawari da shi domin Ben - hadad zai ba shi karauku da take a babban birnin Suriya , Dimashƙu , wataƙila domin ya kafa kasuwa . Sa’ad da muke yanke shawarwari masu muhimmanci a rayuwa , mu nemi shawara daga mutane masu hikima kuma da suka manyanta waɗanda suka san Nassosi kuma suke daraja mizanan Allah sosai . Gwauruwar da ke Zarefat ta fahimci cewa Iliya annabi ne kuma ta karɓe shi a haka , kuma Jehobah ya albarkaci ayyukanta na bangaskiya . A yau , Jehobah yana kula da ayyukanmu na bangaskiya , kuma yana sakawa waɗanda suke taimakawa aikin Mulki a hanyoyi masu yawa . — Matiyu 6 : 33 ; 10 : 41 , 42 ; Ibraniyawa 6 : 10 . 19 : 1 - 8 . Jehobah ba allahn yanayi ba ne . 20 : 11 . Sa’ad da muka fuskanci sabon aiki , dole ne mu ƙi yawan gaba gaɗi na mai fahariya . — Karin Magana 27 : 1 ; Yakubu 4 : 13 - 16 . Mun fahimci wannan gaskiyar da ke littafin Sarakuna na Ɗaya dalla - dalla ! WANI mutum yana kan hanyarsa zuwa wata karkara , sai ya iso inda hanya ta rabu biyu . Za ta iya shafar yadda muke tsai da shawara , ta sa mu rasa hanyar da za mu bi . Wani yanayi ya taso da ƙila ya shafi wasu mutane cikin ikilisiyar Kirista a Koranti na ƙarni na farko a Helas . 3 , 4 . Wane mizani muke da shi na gwada ko muna raye da bangaskiya , kuma me ya sa wannan ne mizani da ya dace ? ( Ibraniyawa 4 : 12 ) Hakika , maganar Allah na iya gwada zuciyarmu , wato , irin mutane da muke a ciki . ( Zabura 1 : 1 , 2 ) Ana samun “ shari’ar Allah ” a cikin rubutacciyar Kalmar Allah , Littafi Mai Tsarki . Ya kamata mu yi farin ciki cewa muna da taimako wajen fahimtar Kalmar Allah . Jehobah ya yi tanadin koyarwa da umurni ta wurin littattafai na “ amintaccen bawan nan mai hikima ” da suka bayyana Nassosi . * Wannan fannin littafin ya ba da zarafi mai kyau don yin bimbini ! Yawancin batutuwa da aka tattauna a cikin jaridunmu , Hasumiyar Tsaro da Awake ! , suna taimako wajen gwada ko muna raye da bangaskiya . Sun taimake ni na bincika ko furci na , halina , sun yi daidai da mizanai masu adalci na Jehobah . ” ( 1 Korantiyawa 2 : 14 , 15 ) Shin bai kamata mu yi ƙoƙari mu kasance da ra’ayi na ruhaniya da ya dace game da abin muka karanta a littattafanmu , jaridu , da kuma abin da muke ji a taronmu da kuma wurin dattawa ba ? Menene auna kanmu ya ƙunsa ? Yadda ɗan wasa zai gina wasu jijiyoyi cikin jikinsa ta wurin gwaji a kai a kai kafin ya iya wasan sosai , ya kamata mu koyar da hankalinmu ta wurin amfani da ƙa’idodin Littafi Mai Tsarki . Idan muna nazari na kanmu a kai a kai — musamman abubuwa masu wuya na Kalmar Allah — muna kyautata hankalinmu ke nan . Don ya kwatanta yadda za mu auna kanmu a wannan batun , almajiri Yakubu ya yi amfani da wannan misalin : “ Ku zama masu aikata magana , ba masu ji kawai , kuna yaudara kanku ba . Don duk wanda yake mai jin maganar na kawai , ba mai aikatawa ba , kamar mutum yake mai duba idonsa a madubi , don yakan dubi idonsa ne kawai ya tafi , nan da nan kuwa sai ya mance kamanninsa . Yakubu yana cewa : ‘ Ka duba madubin kalmar Allah don ka auna kanka . Kada ka yi saurin mance abin da ka gani . Wani lokaci zai yi wuya a bi wannan shawara . Me ya sa bin gargaɗin Yakubu yake da wuya ? Alal misali , Bulus ya rubuta game da bukata na yin aikin wa’azin Mulki : “ Da zuci mutum ke gaskatawa yā sami adalcin Allah , da baki yake shaidawa ya sami ceto . ” Aikin wa’azi na yi wa yawancinmu wuya . ( Matiyu 6 : 33 ) Amma muddin muka zama masu aikata wannan aikin da Allah ya ba mu , muna farin ciki domin yana sa a yabi Jehobah . Ayyukanmu na bangaskiya ya kamata su haɗa da menene ? ( Filibiyawa 4 : 9 ) Muna nuna irin mutane da muke ta yin abin da muka koya , abin da muka yi na’am da shi , abin da muka ji , kuma muka gani — nan ne keɓe kai na Kirista da almajiranci gabaki ɗaya ya kasance . “ Ga hanyan nan , ku bi ta , ” in ji Jehobah ta bakin annabi Ishaya . — Ishaya 30 : 21 . Waɗanne irin mutane ne albarka ga ikilisiya ? Maza da mata masu nazarin Kalmar Allah sosai , masu shelar bishara da himma , masu aminci sosai , da waɗanda suke tallafa wa Mulkin cikin aminci albarka ne sosai ga ikilisiya . Suna sa ikilisiya da suke ciki ta yi ƙarfi . Idan mun tuna da shawarar Bulus mu ‘ ci gaba da jarraba kanmu mu gani , ko har yanzu muna raye da bangaskiya , mu riƙa auna kanmu ’ mu ma za mu yi tasiri mai kyau ga wasu . Idan muna riƙe koyarwar Allah a zuciyarmu , za mu san hanyar da za mu bi . [ Hasiya ] Shaidun Jehobah ne suka wallafa . Don samun taimakon yadda za ka yi nazari , ka duba shafofi na 27 - 32 na littafin nan Benefit From Theocratic Ministry School Education , da Shaidun Jehobah suka wallafa . [ Hoto a shafi na 9 ] [ Hoto a shafi na 10 ] Muna ba da tabbacin irin mutane da muke idan ba ‘ mu zama masu ji ne kawai mu mance ba , amma masu aikata magana ’ Kana Da Aminci A Dukan Abubuwa Kuwa ? Amma , Jehobah Allah ba ya canjawa . ( Yakubu 1 : 17 ) Jehobah ba ya canjawa kuma ana iya dogara gare shi , ko a ƙananan batutuwa . ( a ) Me ya sa ya kamata mu bincika kanmu mu san ko muna da aminci ? Menene ke nuna ko mu masu aminci ne ? Sa’ad da ake gina da kuma kafa mazauni , “ Musa ya yi dukan abin da Ubangiji ya umarce shi . ” Wannan ya ƙunshi kasancewa da aminci ga Jehobah sa’ad da muke fuskantar gwaji mai tsanani . Yin biyayya kowace rana a “ ƙaramin abu ” yana da muhimmanci don dalilai biyu . Amma abincin sarkin Babila , ya kawo wa matasa Ibraniyawan huɗu kaluɓale . ( Maimaitawar Shari’a 14 : 3 - 20 ) Mai yiwuwa ba a kashe naman da kyau ba , kuma cin irin wannan naman ƙeta Dokar Allah ne . Wannan batu ne da ya shafi amincinsu ga Allah . Aminci a abin da kamar ba shi da muhimmanci ya shirya abokan Daniyel uku su jimre da babban gwaji . Sa’ad da aka kawo su gaban sarki , sun furta ƙudurinsu da gaba gaɗi : “ Idan haka ne , Allahnmu wanda muke bauta wa , yana da iko ya cece mu daga tanderun gagarumar wuta , zai kuwa kuɓutar da mu daga hannunka , ya sarki . Menene kalmomin Yesu da ke rubuce a Luka 16 : 10 take nufi ? Ta yaya za mu nuna aminci a yadda muke amfani da “ dukiya ” ta rashin gaskiya ? Mu masu aminci ne ta nuna hikima a yadda muke amfani da dukiyarmu . Maimakon yin amfani da su don abubuwa na son kai , mu yi amfani da su ta wajen ɗaukaka al’amura ta Mulki da kuma taimakon waɗanda suke da bukata . Ta wajen kasance da aminci , muna abokantaka da Jehobah Allah da Yesu Kristi , waɗanda suke da “ gidaje masu dawwama . ” Ko da an yi amfani da Luka 16 : 10 game da dukiya a asali , ƙa’idar da ke wajen ya shafi wasu wurare na rayuwa . Muna biyan basusukanmu da harajinmu babu ɓata lokaci kuma cikin gaskiya . Me ya sa ? Wani lokaci , ana ba wa Shaidun Jehobah ƙarin girma domin shugaban aikin ya lura cewa su masu halin kirki ne kuma suna aiki sosai . — Karin Magana 10 : 4 . Aminci a Hidimarmu ta Kirista 14 , 15 . Ta yaya muke nuna aminci a hidima da aka ɗanka mana ? Me ya sa za mu bar wata guda ta shige ba tare da yin wa’azi game da Jehobah da nufe - nufensa ba ? Wata hanya mai kyau ta nuna aminci a hidimar fage ita ce amfani da shawarwari da ke cikin Hasumiyar Tsaro da kuma Our Kingdom Ministry . Kasancewa a Ware Daga Duniya Idan ba mu mai da hankali ba , yadda muke ado ba zai kasance da daraja ba kuma ba zai dace ba ! Wannan zai zama shaida ga waɗanda suke lura da mu . Har mala’iku ma suna lura da ayyukanmu , yadda suka yi da na Bulus da kuma abokansa Kiristoci . Albarka Domin Kasancewa da Aminci Kiristoci na gaskiya masu “ riƙon amanar alherin Allah iri iri ne . ” • Ta yaya za mu zama masu aminci Hanya mai kyau na nuna aminci ita ce shirya hidimar fage da kyau [ Hoto a shafi na 16 ] Simone ma ta tuna lokacin da take yarinya , ta ce , “ A can cikin birnin zuciyata ina jin ba ni da wata daraja . ” Mutane da suke jin haka sau da yawa sun faɗa cikin abin da Littafi Mai Tsarki ya kira “ alhini . ” Domin sun gaskata cewa ba su cancanci farin ciki ba , da yawa cikin su sai su faɗa cikin halaye masu halakarwa da suke jin ba yadda za su yi su yi gyara . Ko akwai wani abin da za a iya yi a yi kokawa da wannan yanayi ? Littafi Mai Tsarki ya ba da mizanai da shawarwari da za su taimaka a yi nasara a wannan kokawa . Littafi Mai Tsarki Zai Sa Ka Sami Farin Ciki Maimakon haka , makasudinmu ya kamata ya kasance koyon ɗaukan kanmu yadda ya dace , yadda za mu riƙa tuna ƙarfinmu da kuma inda muka raunana . Wata mace Kirista ta faɗi wannan : “ Ba ni ce uwar mugunta ba ; kuma ba ni ce sarauniyar adalci ba . Hakika , abin da Kalmar Allah ta aririce mu mu yi ke nan . Mizanan Littafi Mai Tsarki da Suke Kawo Farin Ciki Sa’ad da mai zabura ya aririce mu mu gabatar da wahalarmu ga Jehobah , yana tuna mana ne cewa Jehobah yana kula da mu kuma yana ɗaukanmu mutane ne da suka cancanci taimakonsa . Sa’ad da muka taimaki wasu kuma muka ga yadda suke godiya saboda abin da muka yi , za mu ga darajar kanmu . “ Na farko , ya ba ni farin ciki da gamsuwa da Yesu ya yi magana a kai , ” in ji ta . Na kuma yi ƙoƙari in kasance tsakanin mutane masu farin ciki , kamar yadda nake ƙoƙarin in taimaki wasu . ” Simone ta ce : “ Furta yadda kake ji zai taimaka sosai . ” Sau da yawa furta yadda kake ji kawai kake bukata . ” Yin haka zai taimake ka ka fahimci gaskiyar Karin Magana da ya ce : “ Damuwa takan hana wa mutum farin ciki , amma kalmomin alheri za su sa shi ya yi murna . ” — Karin Magana 12 : 25 . Mun yi la’akari da kaɗan cikin mizanai da yawa masu ban sha’awa na Littafi Mai Tsarki da za su iya taimakonmu mu magance rashin jin daɗi kuma mu sami farin ciki . Muna masu sa rai cewa da ja - gorar Kalmar Allah , za ka iya samun farin ciki a dukan abin da kake yi . [ Hasiya ] Gaba ɗaya , littafin Sarakuna na Biyu ya ba da labarin abin da ya faru cikin shekaru 340 , daga shekara ta 920 K.Z . zuwa shekara ta 580 K.Z . sa’ad da annabi Irmiya ya kammala rubuta wannan littafin . Bayan wani lokaci , Elisha ya tafi Dimashƙa . 2 : 11 — Ina ne “ sama ” da Iliya ya je “ cikin guguwa ” ? Masu bauta ta gaskiya a yau ba sa biɗan su amfani kansu da hidimar Jehobah . Amma Na’aman ya rusuna ne kawai domin ya tokara wa sarkin amma ba domin bauta ba . 1 : 13 , 14 . 2 : 2 , 4 , 6 . 3 : 22 . 5 : 9 - 19 . Sakamakon ƙarya ba shi da daɗi ! Bai ɓata lokaci ba wajen halaka gidan Ahab . A tsakanin sarakuna bakwai da suka bi bayan Hezekiya a Yahuza , Yosiya ne kawai ya yi ƙoƙari ya kawar da bauta ta ƙarya a ƙasar . 9 : 7 , 26 . Kwasan mazauna masarautan biyu zuwa bauta , da farko , Isra’ila sai kuma Yahuza , ya nanata mana ƙwarai yadda annabce - annabce da aka rubuta a Maimaitawar Shari’a 28 : 15 – 29 : 28 suka cika . Hezekiya da Yosiya an nuna cewa sarakuna ne masu tawali’u waɗanda suka daraja Dokar Allah . ( Romawa 15 : 4 ; 1 Korantiyawa 10 : 11 ) Hakika , “ maganar Allah rayayyiya ce , mai ƙarfin aiki . ” — Ibraniyawa 4 : 12 . An raba ruwan kogin Urdun . — 2 Sarakuna 2 : 14 An tashi yaro daga matattu . — 2 Sarakuna 4 : 18 - 37 Kan gatari ya yi bambaro a kan ruwa . — 2 Sarakuna 6 : 5 - 7 Bara ya ga karusan mala’iku . — 2 Sarakuna 6 : 15 - 17 [ Box / Hotuna a shafi na 31 ] SARAKUNAN YAHUZA DA ISRA’ILA Saul / Dauda / Sulemanu : 1117 / 1077 / 1037 K.Z . MASARAUTAR ISRA’ILA 997 ․ ․ 976 / 975 / 952 ․ ․ ( Ataliya ) ․ ․ 905 ․ ․ Yehoahaz / Yehowash 844 ․ ․ ․ ․ 758 ․ ․ 746 ․ ․ Manassa / Amon / Yosiya ․ ․ 618 / 617 ․ ․ Halakar Urushalima ․ ․ Kwanakin wata na shekarar fara sarauta ne . Jehobah Ya Ƙidaye “ Gashin Kanku ” ( b ) Furcin Ayuba yana nufi ne cewa ya juya wa Jehobah baya ? ( Ayuba 6 : 2 , 3 ) Bai sani ba cewa Shaiɗan ne tushen gwajinsa , saboda haka cikin kuskure ya kammala cewa Allah ya yi watsi da shi . Sa’ad da masifa ta faɗo , menene zai faɗo zuciyarmu ? Yana damuwa da ni kuwa ? ’ Ka yi la’akari da abin da ya faru da manzo Bulus . Amma kuma ya aririce su : “ Kada ku ji tsoron masu kisan mutum , amma ba sa iya kashe kurwarsa . Sai dai ku ji tsoron wannan da ke da ikon hallaka kurwar da jikin duka a Gidan Wuta . ” — Matiyu 10 : 1 , 16 - 22 , 28 . 7 , 8 . ( a ) Yaya ake ɗaukan gwarare a zamanin Yesu ? Da farko ku yi la’akari da batun gwara . A zamanin Yesu , ana yin abinci da gwara , amma domin suna yi wa gonaki ɓarna , ana ɗaukansu kamar ƙwari . Domin yawansu da kuma araharsu ana sayar da biyu ƙasa da naira biyar a kuɗin yau . Wataƙila Yesu yana son manzanninsa su yi tunanin tsuntsu ne mai ƙanƙanin tamani . Wane darasi ne mai muhimmanci kwatancin Yesu ya koyar game da gwara ? Kowane gashi ya yi kama da sauran , saboda haka , kamar dai babu wani ƙwaya guda da ya cancanci mu mai da masa hankali . “ Kana Riƙe da Lissafin Yawan Hawayena ” Menene ya nuna cewa Jehobah da gaske yana damuwa da bayinsa ? Tabbacin Sarki Dauda cewa Jehobah yana kula da shi kuma yana damuwa da shi ya bayyana a cikin Zabura ta 56 , wadda Dauda ya rubuta sa’ad da yake guje wa Sarki Saul mai kisa . Kamar yadda aka rubuta a Zabura ta 56 : 8 , Dauda ya furta wannan furci mai ban sha’awa : “ Ka san irin wahalar da nake sha , kana riƙe da lissafin yawan hawayena . Sa’ad da muke wahala , muna yi wa Jehobah kuka da hawaye . Zama Abokin Allah na Kud da Kud Hakika , wannan ya wuce gaban a gwada ga mutane ajizai ! Duk da haka , Jehobah ya gayyaci waɗanda suke tsoronsa su zo cikin tantinsa . ( Zabura 15 : 1 - 5 ) Kuma menene Jehobah yake yi ga baƙinsa ? Babu shakka ya aririce mu mu yi haka . Hakika , ya riga ya ɗauki mataki ya sa wannan dangantaka ta kasance . Hadayar fansa ta Yesu ta buɗe mana ƙofa saboda mu yi abota da Allah Mai Iko Duka . ( 2 Korantiyawa 12 : 9 , 10 ) Abin da Bulus ya fuskanta shi ne cewa Jehobah zai ba shi ƙarfi da yake bukata , “ mafificin ikon ” idan ya wajaba , saboda ya jimre . Wataƙila Jehobah ya ƙyale gwajinka ya ci gaba . Littafi Mai Tsarki bai faɗi ko menene “ ƙaya ” da ke jikin Bulus ba . Wataƙila ciwo ne na jiki , irin su ciwon ido . Idan haka ne , yana nufin cewa Allah yana lura kuma yana kula da tsuntsuwar a ayyukanta na yau da kullum , ba kawai lokacin da ta mutu ba . — Matiyu 6 : 26 . Menene za mu koya daga kwatancin Yesu na gwara ? Ta wajen karatun Littafi Mai Tsarki a kai a kai , za mu sami tabbacin cewa Jehobah yana kula da mu ɗaiɗai 1 , 2 . Wataƙila matsala wata bayan wata sun dame ka , sa’ad da ’ yan’uwanka Kiristoci kuma kamar suna more rayuwa , suna farin ciki suna walawa . Babu wanda zai kuɓuce wa matsi na wannan zamanin , har mutanen Jehobah ma ba su kuɓuta ba . Muna raye ne a duniya da babban magabcin Jehobah , Shaiɗan Iblis yake mallaka . Alal misali , Hannatu ta yi “ baƙin ciki ƙwarai ” domin ba ta sami haihuwa ba , yanayin da a ganinta daidai yake da Allah ya mance da ita . ( b ) Ta yaya Kalmar Allah za ta sanyaya mana zuciya idan muna fama da rashin jin daɗi ? Hakika , mun sani cewa Hannatu , Iliya , da kuma Bulus dukansu sun jimre a wajen bauta wa Jehobah , kuma ya albarkace su ƙwarai . ( Matiyu 10 : 30 ) Waɗannan kalmomi masu ba da ƙarfafa sun nuna cewa yana kula ƙwarai da kowane bawansa . Ka tuna kuma kwatancin Yesu game da gwara . Idan babu ko ɗaya daga cikin gwara da za ta faɗi ƙasa ba tare da sanin Jehobah ba , me ya sa zai rufe idanunsa ga wahalarka ? E ! Mummunan yanayi ya kasance a tsakanin Yahudawa a ƙarni na biyar K.Z . ( Malakai 1 : 8 ; 2 : 9 ; 3 : 5 ) Ga wannan al’umma marar aminci , Malakai ya furta annabci mai ban mamaki . Mun karanta : “ Ni Ubangiji Mai Runduna , na ce , za su zama mutanena na ainihi , a ranar da na aikata . Domin shi Allah ne mai godiya . Me ya sa Jehobah yake kāre mutanensa ? Haka Jehobah yake yi da abinsa mai ‘ muhimmanci . ’ Ta yaya fahimtar Jehobah cewa shi mai yin sakamako ne zai taimake mu mu yi kokawa da shakka ? Ya gaya wa Isra’ilawa : “ Ku gwada ni , za ku gani , zan buɗe taskokin sama in zubo muku da albarka mai yawan gaske . ” ( Malakai 3 : 10 ) A ƙarshe , Jehobah zai albarkaci bayinsa da rai madawwami . ( Kolosiyawa 3 : 23 , 24 ) Domin ƙaunarsu da kuma muhimmancin da yake ɗaukansu da shi , Jehobah ya ɗauki zarafin ya yi wa waɗanda suke biɗansa albarka . Me ya sa tanadin fansa tabbaci ne mai girma na ƙaunar Jehobah a garemu ? Hakika , tun da har Jehobah ya ba da ran Ɗansa Makaɗaici , yana ƙaunarmu ƙwarai . Hakika , ka ɗauki wannan tanadi daga Jehobah domin kai ne . Abin da manzo Bulus ya yi ke nan . ( Romawa 7 : 24 , 25 ; Galatiyawa 2 : 20 ) Da ya faɗi haka , ba ɗaga kai Bulus yake yi ba . Yana da tabbaci ne kawai cewa Jehobah yana ɗaukansa da muhimmanci . Kamar Bulus , kai ma ya kamata ka koyi ka ɗauki fansar kyauta ce dominka daga wurin Allah . Ka Mai da Hankali da ‘ Kissoshin ’ Shaiɗan Duk da haka , zai yi maka wuya ka gaskata cewa hurarrun kalmomin ta’aziyya da suke Kalmar Allah sun shafe ka . ( Afisawa 6 : 11 ) Sa’ad da muka yi tunanin dabarun Shaiɗan , abubuwa kamar su son abin duniya da lalata za su faɗo mana zuciya babu wuya . 18 , 19 . Ta yaya ne Allah ya ‘ fi zuciyarmu , ’ kuma a wace hanya ce ya ‘ san kome ’ ? Gaskiya ne yana da wuya a fid da mutuwar zuci musamman ma idan ta yi jijiya . Ko kuma zai iya kasancewa domin tushenmu , muna iya yawan tunanin abin da babu daɗi game da kanmu , kamar da a ce ba abin da za mu yi da Jehobah zai karɓa . ( Ishaya 62 : 3 ) Da waɗannan kalmomi , Jehobah ya lulluɓe mutanen da daraja da ɗaukaka . Kamar dai ya ɗaga su sama ne domin kowa ya gani ya yi sha’awa . Iliya Kalmar Allah tana ɗauke da kalmomin ta’aziyya masu yawa Za Ka Nuna Ɗaukakar Allah Kuwa ? Ta yaya ne muka san Jehobah a hanyoyin da Musa bai sani ba ? ( Romawa 5 : 20 , 21 ; Galatiyawa 3 : 19 ) Bugu da ƙari , Musa ya ɗan fahimci ɗaukakar manufar Jehobah , wadda ke da nasaba ta kusa da Mulkin Almasihu , da kuma Aljanna a duniya da za ta kawo . Ko da yake Kiristoci ba sa nuna ɗaukakar Allah ta wajen annurin da ke fuskarsu , amma fuskarsu tana nuna haske yayin da suke gaya wa wasu game da mutuntakar Jehobah masu ɗaukaka da kuma manufofinsa . A nan , Bulus yana nuni ne musamman ga shafaffun Kiristoci waɗanda sune masu “ hidima na Sabon Alkawari . ” Ni’ima ta ruhaniya na mutanen Allah tana bayyana albarkar Jehobah da kuma kāriyarsa . Domin ka ba da shaida game da wannan mai laifin , kana bukatan ka kasance da gaba gaɗi da kuma ƙarfafa cewa hukuma za ta kāre ka daga hannunsa . A shaidar da muke yi game da Jehobah da kuma manufofinsa , muna ba da shaida ne game da Shaiɗan Iblis , muna fallasa shi a matsayinsa na mai kisan kai da kuma maƙaryaci wanda yake yaudaran dukan duniya . Ikonsa ya fi na Shaiɗan . A wannan zamani na ƙarshe , mutane sun zama masu son kuɗi , masu sonkai , masu son annashuwa . Abu ne mai kyau mu yi haka ! A lokacin hidimarsa a duniya , an yi wa Yesu Kristi ba’a , an yi masa dariya , an yi masa tsaki , an wulakanta shi , har ma an tofa ma shi yau . ( Markus 5 : 40 ; Luka 16 : 14 ; 18 : 32 ) Kiristoci na farko su ma sun zama abin ba’a . Sanin haka zai sa mu kasance da ƙarfi har ma a cikin yanayi mai wuya . Babu tsanantawa da zai sa mu yi shiru idan muka ƙudurta cewa za mu nuna ɗaukakar Allah . ( Yahaya 3 : 16 ; 18 : 37 ) Kamar Allah , muna son dukan ire - iren mutane su kai ga tuba kuma su sami ceto , wannan shi ne dalilin da ya sa muke yi musu wa’azi . Ta yaya ne Jehobah ya ƙarfafa mu domin mu jimre a hidimarmu ? Yana amsa addu’armu kuma yana ba mu hikima domin mu bi da gwaji . ( 1 Timoti 4 : 16 ) Ka yi tunanin abin da wannan ke nufi . Ka yi tunanin irin murnar da za ka samu na yin rayuwa madawwami a Aljanna da waɗanda ka taimaka wa su koyi game da Allah ! Me ya sa lokacinmu shi ne lokaci mafi muhimmanci a tarihin ’ yan adam ? Ba za a ƙara wa’azin bishara ba a duniyar da take bare daga Allah . Wane tabbaci da ƙarfafa ne Jehobah ya ba bayinsa ? Za Ka Iya Bayyanawa ? • Ta yaya ne Kiristoci suke nuna ɗaukakar Allah ? Fuskar Musa ta nuna annuri Muna nuna ɗaukakar Allah a hidimarmu Ballantana ma , ya cece su daga hannun Masarawa da ƙarfinsa . Ya kula da bukatunsu , ya ba su abinci da ruwa a cikin jeji . ( Fitowa 19 : 10 - 19 ; 34 : 30 ) Me ya sa suka ji tsoron ganin ɗaukakar Jehobah , wanda ya yi musu abubuwa masu yawa ? Me ya sa Isra’ilawa suka ji tsoron ganin ɗaukakar Allah da Musa ya nuna ? Sa’ad da suka yi wa Jehobah rashin biyayya ta wajen yin gunkin ɗan maraƙi , ya yi musu horo . Amma duk lokacin da ya je [ cikin mazauni a ] gaban Ubangiji domin ya yi magana da shi , sai ya kware lulluɓin , har lokacin da ya fito . Idan ya fito , sai ya faɗa wa jama’ar Isra’ila abin da aka umarce shi . Amsoshin waɗannan tambayoyin za su iya taimaka mana mu auna dangantakarmu da Jehobah . A lokacin da Bulus ya zama Kirista , an sauya Dokar alkawari da sabuwar alkawari , da Yesu Kristi , Musa Babba ya ƙafa . Da bambanci tsakanin Yahudawa da almajiran Yesu , wanda Yesu ya ce game da su : “ Albarka tā tabbata ga idanunku domin suna gani , da kuma kunnuwanku domin suna ji . ” Abin da Ya Sa Bishara Take a Rufe A wace hanya ce jahilci ya makantar da yawancin mutane , kuma ta yaya za mu iya kauce wa hakan ? Bulus ya yi bayani : “ An yi mini jinƙai musamman don ta kaina , ni babbansu , Yesu Almasihu yā nuna cikakken haƙurinsa , in zama gurbi ga waɗanda nan gaba za su gaskata da shi su sami rai madawwami . ” ( 1 Timoti 1 : 16 ) Kamar Bulus , yawancin mutanen da suke hamayya da gaskiyar Allah a dā , suna bauta masa a yanzu . Wannan shi ne kyakkyawan dalilin da ya sa za mu ci gaba da yin wa’azi har ga waɗanda suke yi mana hamayya . ( b ) Akwai makamancin haka a Kiristendom a yau kuwa ? Yawancin Yahudawa sun ƙi Yesu da koyarwarsa domin sun liƙe wa Dokar Musa . Kamar Yahudawa na ƙarni na farko , “ suna da himmar bauta wa Allah , amma ba da cikakken sani ba . ” ( Karin Magana 4 : 18 ) Ta wajen ƙyale Jehobah ya koyar da mu , muna samun albarkacin saninsa da kuma manufarsa . ( 2 Bitrus 3 : 3 - 6 ) Hakazalika , yawancin mutane masu da’awar cewa su Kiristoci ne , sun yarda cewa Jehobah yana nuna jinƙai , alheri , yana gafartawa ; duk da haka , sun yi watsi da cewa ba ya ’ yantarwa daga horo . Ta yaya ne al’ada ta makantar da mutane ? Ga shugabannin addinai na zamaninsa , Yesu ya ce : “ Saboda al’adunku kun banzanta maganar Allah . ” ( Malakai 1 : 6 - 8 ) A zamanin Yesu , malaman attaura da Farisawa sun daɗa al’adu masu yawa ga Dokar Musa . Yesu ya fallasa su kuma ya kira su munafukai domin sun kasa fahimtar mizanai masu aminci da aka kafa Dokar a kansu . “ Ganin Wannan da Ba Ya Ganuwa ” Littafi Mai Tsarki ya ce Musa ya “ jure saboda yana ganin wannan da ba ya ganuwa . ” ( Ibraniyawa 11 : 27 ; Fitowa 34 : 5 - 7 ) Kuma ya nuna ɗaukakar Allah ba kawai ta ƙyallin da ke fita daga fuskarsa ba na ɗan lokaci , amma ta wurin ƙoƙarinsa na taimaka wa Isra’ilawa su sani kuma su bauta wa Jehobah . Ta yaya ne Yesu ya ga ɗaukakar Allah , kuma menene yake son yi ? ( Yahaya 14 : 31 ; 17 : 24 ) Ƙaunar da ke tsakanin Uban da Ɗansa kamiltacciya ce . Manzo Bulus ya rubuta : “ Da zarar mutum ya juyo ga Ubangiji [ domin yin nufinsa ] , akan yaye masa mayafin . ” ( Matiyu 11 : 25 ) Jehobah yana ba masu tawali’u da kuma sahihai fahimi game da manufofinsa da mutuntakarsa . ( 1 Korantiyawa 1 : 26 - 28 ) Muna ƙarƙashin kāriyarsa , kuma yana koyar da mu domin mu amfane kanmu , wato , mu more rayuwarmu sosai . • Ta yaya ne muke nuna ɗaukakar Allah ? ( b ) Ta yaya ne Jehobah ya bayyana kansa a Dutsen Sinai ? Bari yanzu mu tattauna wani batu da ya jitu da wannan da ke da ma’ana ga Kiristoci a yau . Wani masani ya rubuta : “ Babu wani tsari na ɗabi’a da mutane suka kafa , . . . da ya yi daidai ko kuma da ya kusanci waɗannan kalamai goma na Allah . ” Za ku zama daular firistoci da al’umma keɓaɓɓiya a gare ni . ” — Fitowa 19 : 5 , 6 . Wace doka ce ta fi dokokin da aka rubuta a kan dutse tamani ? ( Irmiya 31 : 31 - 34 ) Yesu , wanda shi ne Matsakanci na sabon alkawari , bai ba da rubutaccen tsarin doka ga mabiyansa ba . Su wanene aka fara bai wa “ shari’ar Almasihu , ” kuma su wanene suka bi ta daga baya ? Ba kamar Isra’ilawa waɗanda suke bin Dokar Musa domin an haife su a cikin al’ummar Isra’ila ba , Kiristoci suna ƙarƙashin dokar Kristi domin sun zaɓi su yi haka . A nan ƙabila ko kuwa wurin haihuwa ba shi da amfani . Sun koyi game da Jehobah da hanyoyinsa kuma suna ɗokin yin nufinsa . ( Matiyu 22 : 35 - 40 ) Yesu ya nuna cewa Dokoki Goma da kuma dukan Nassosin Ibrananci sun dangana ne a kan ƙauna . Ban da ransa da ya bayar domin mutane su sami rai madawwami , ya nuna wa mutane yadda za su yi rayuwa . Ya faɗi “ maganar rai madawwami , ” kuma ya taimaka wa mutane su san Jehobah . — Yahaya 6 : 68 . Idan muna so mu ƙaunaci Allah , menene ya kamata mu yi da farko ? Hakika , ƙaunar Allah ta ƙunshi yin biyayya . ( 1 Yahaya 5 : 3 ) Ba matsananta ba ne , kuma ba su da yawa . Ba ma bukatar mu haddace dokoki masu tsanani da za su yi mana ja - gora ; ƙaunar Allah ce za ta yi mana ja - gora . Dokokin Allah ba matsananta ba ne , domin muna farin cikin yin hidima ga waɗanda muke ƙauna da gaske . Yi la’akari da dangantakar da ke tsakanin Jehobah da Yesu . Suna ƙaunar juna sosai . Yesu ya yi kama da Ubansa na samaniya sosai har ya gaya wa almajiransa cewa : “ Duk wanda ya gan ni , ai , ya ga Uban . ” Ƙaunarmu ga Jehobah , tare da taimakon ruhunsa mai tsarki , zai sa mu ‘ yar da halinmu na dā da ayyukansa , mu ɗau sabon halin nan da ake sabontawa . ’ — Kolosiyawa 3 : 9 , 10 ; Galatiyawa 5 : 22 , 23 . Ta yaya ne muke nuna ƙauna ga Allah da kuma maƙwabta ta wajen wa’azi da aikinmu na koyarwa ? ( 1 Timoti 2 : 3 , 4 ) Ta haka , za mu sami farin cikin taimaka wa wasu su rubuta dokar Kristi a zukatansu . Na bayyana masa cewa a nawa ra’ayin , Heidi ’ yar’uwata ce sosai kamar uwarmu ɗaya ubanmu ɗaya . Tun da yake muna da dokar Allah a zukatanmu , wane zarafi ne muke da shi ? Suna morar ƙaunar Jehobah kuma suna son gamin ƙauna mai ƙarfi na ’ yan’uwantakarsu . “ Abu mai kyau ne , mai daɗi kuma , ga jama’ar Allah su zauna tare kamar ’ yan’uwa ! ” [ Hoto a shafi na 15 ] [ Hoto a shafi na 18 ] Tun shekara ta 1996 , an ci gaba da tuna wannan rana a Jamus domin waɗanda suka shiga hannu a lokacin mulkin Hitler . Straub ya ci gaba : “ Shaidun Jehobah waɗanda suke sanye da bajo mai ruwan albasa a rigunansu a matsayin fursunoni a sansanin fursuna , sune kawai za su iya janye kisan da za a yi musu . Saboda haka , kusan 1,200 ne suka mutu a Nazi . Sa’ad da take nuni ga maganarsa , mujallar nan Landtag Intern ta kira su “ talakawa waɗanda suke bin lamirinsu , sun yi tsayin daka domin imaninsu na addini , sun nuna gaba gaɗi na ’ yan ƙasa , kuma sun fallasa ra’ayin Nazi domin tabbacinsu na Kirista . ” Tambayoyi Daga Masu Karatu A Isra’ila ta dā , menene ma’anar haske na mu’ujiza da ake kira Shechinah da ke bayyana a wuri Mafi Tsarki a mazauni da kuma haikali ? Babu wannan kalmar cikin Littafi Mai Tsarki amma tana cikin fassarar Aramaic na Nassosin Ibrananci wanda ake kira Targums . Daga ina ne Jehobah zai yi magana ? Wannan birnin shi ne Sabon Urushalima , wanda ya ƙunshi shafaffun Kiristoci waɗanda aka ta da daga matattu domin su yi mulki tare da Yesu . Waɗanne abubuwa ne suka sa zamaninmu ya kasance da masifu ? Wahalar tattalin arziki , hargitsi na siyasa , mugunta , da ciwo suna cikin abubuwa da ke sa rayuwa take da wuya ainun . Waɗanne kaluɓale bayin Jehobah suke fuskanta ? 3 , 4 . Maimakon haka , suna more babban gatar yin tafiya da Allah . Ƙari ga haka , Jehobah yana bukatar su yi hakan . Bin irin wannan tafarki na sa mu kasance dabam da yawancin mutane da suka kewaye mu . Ƙari ga haka , tafiya da Allah tafarki ne da ya fi amfani . Dalili na ƙarshe kuma mafi muhimmanci shi ne , idan muna tafiya da Allah muna nuna matsayinmu a batu mai girma da aka tayar can cikin lambun Aidan , wato , batun ikon mallaka . ( Zabura 83 : 18 ) Da haka muna aikata cikin jituwa da addu’armu cewa a tsarkake sunan Allah kuma a yi nufinsa . ( Farawa 5 : 22 ) Bayan ya faɗi tsawon rayuwar Anuhu da bai kai yawan na zamani da suka riga shi ba amma yana da yawa idan aka gwada da tsawon rayuwarmu , labarin ya ce : “ Anuhu ya yi tafiya tare da Allah , Allah kuwa ya ɗauke shi , ba a ƙara ganinsa ba . ” Irin wannan ɗan bayani ya nuna cewa ɓatanci da Shaiɗan ya gabatar a lambun Aidan ya sa mugunta ta yaɗu tsakanin ’ ya’yan Adamu . ( Farawa 4 : 3 , 4 ) Abin baƙin ciki , yawancin zuriyar Adamu ba kamar Habila suke ba . Bulus ya kwatanta bangaskiyar Anuhu da wasu shaidu sa’ad da ya rubuta : “ Bangaskiya kuwa ita ce haƙƙaƙewar abubuwan da aka sa zuciya a kai , ita ce kuma tabbatawar abubuwan da ba a gani ba . ” ( Romawa 10 : 14 , 17 ; 1 Timoti 2 : 4 ) Hakika , ya san abubuwa da suka faru a Aidan . ( Farawa 1 : 28 ) Ƙari ga haka , Anuhu ya yi sha’awar alkawarin da Jehobah ya yi can baya cewa za a haifi Ɗa da zai ƙuje kan Shaiɗan kuma ya kawar da mugun sakamakon ruɗu na Shaiɗan . ( Farawa 3 : 15 ) Hakika , annabcin Anuhu da aka hure da ke cikin littafin Yahuza , ya annabta halakar zuriyar Shaiɗan . Tun da yake Anuhu yana da bangaskiya , mun san cewa ya bauta wa Jehobah wanda yana “ sakamako ga masu nemansa . ” 15 , 16 . Ta yaya za mu bi tafarkin Anuhu ? Tun da yake kamar Anuhu muna son mu faranta wa Jehobah rai a lokacin wahala da muke ciki yanzu , yana da kyau mu bi misalin Anuhu . Duk da haka , bai sa rai a wannan duniya ba . Shi ya sa ba ma cika more wannan duniya . Wane sani muke da shi da Anuhu ba shi da shi , saboda haka me ya kamata mu yi ? Anuhu yana da bangaskiya cewa Ɗa da Allah ya yi alkawarinsa zai bayyana a lokacin da Jehobah ya ga ya dace . Bari amincinmu a cikar alkawuran Allah ya shafi kome da muke yi . [ Hasiya ] • Ta yaya za mu yi koyi da Anuhu ? Imevbore ; collapsing building : San Hong R - C Picture Company “ Mu za mu bi Ubangiji Allahnmu har abada abadin . ” — Mika 4 : 5 . In ya zo ga ɗabi’a , yaya yanayin yake a zamanin Nuhu , ta yaya Nuhu ya bambanta ? Labarin ya gaya mana cewa : “ Nuhu adali ne , salihi ne kuma a cikin zamaninsa . ( Farawa 6 : 9 ) A zamanin Nuhu , mutane galibi sun daina bauta ta gaskiya . Wane laifi na mutanen zamanin Nuhu Yesu ya nuna ? Duk da haka “ ba su farga ba har Ruwan Tsufana ya zo ya share su . ” — Matiyu 24 : 38 , 39 . Amma , Jehobah ya zartar da hukunci a kan dukan waɗanda suke rayuwa irinta “ yau da kullum ” kuma ba su lura da ma’anar yanayin da suke ciki lokacin ba . Ta yaya Wahayin Yahaya 6 : 1 - 4 suke cikawa ? Ɗaya cikinsu mahayin jan doki ne , kuma aka ba shi izini “ ya ɗauke salama daga duniya , don mutane su kashe juna , aka kuma bashi babban takobi . ” A zamanin Nuhu , Jehobah ya halaka mutane domin yawan muguntan miyagu da ke tallafa wa Ƙattai . ( Wahayin Yahaya 19 : 11 - 21 ) Ya kamata ɗaɗɗaya mu yi koyi da Nuhu kuma mu zama masu wa’azin adalci da ƙwazo . Hakika , wajibi ne wanda yake son rai ya ci gaba da bin Allah . Ka Ci Gaba da Bin Allah a Lokacin Wahala A ƙarni na farko , an kira shafaffu Kiristoci masu bin “ wannan hanya . ” Menene ya faru bayan da Yesu ya ciyar da jama’a ta mu’ujiza ? Mutanen sun yi mamaki da kuma farin ciki . Abin da Yesu ya yi mai yiwuwa ya sa mutane da yawa sun yi sanyin gwiwa . Ban da haka ma , Mulkin Yesu zai zama na samaniya ba na duniya ba . 13 , 14 . Amma ba dukan almajiran Yesu suka aikata hakan ba . Bitrus ɗaya cikin waɗannan almajirai masu aminci , ya furta yadda duka da suka rage suke ji sa’ad da ya ce : “ Ya Ubangiji , gun wa za mu je ? Manzo Bulus ya rubuta : “ Kowane Nassi hurarre na Allah ne . ” ( 2 Timoti 3 : 16 ) A cikin Littafi Mai Tsarki , Jehobah ya gaya mana sarai : “ Ga hanyan nan , ku bi ta . ” ( Afisawa 5 : 15 ) Nazarin Littafi Mai Tsarki da bimbini a kan abin da muka koya na taimakonmu mu ci gaba da “ bin gaskiya . ” ( a ) Wane abu marar kyau ne wasu suka yi ? A yau , marasa wadatar zuci sau da yawa suna komawa ga neman abin duniya domin ra’ayi na ’ yan adam ko kuma tsammani da ba su cika ba . ( Ibraniyawa 10 : 39 ) Kamar Anuhu da Nuhu muna zama a lokacin wahala , amma kamar su , muna da gatar bin Allah . Annabi Mika da aka hura ya ce game da al’ummai na duniya cewa za su ‘ bi gumakansu . ’ • Menene Kiristoci na gaskiya suka ƙuduri aniyar yi ? Eck tsaran Martin Luther ne , kuma abokai ne na ɗan lokaci . In ji littafin Kirchliches Handlexikon , fassarar Eck ta bi littafin asali sau da ƙafa kuma ya kamata “ a fahimci haka fiye da yadda aka yi a yanzu . ” Shaidun Jehobah ne suka wallafa na farko a Turanci a shekara ta 1961 . ZA KA YARDA A ZIYARCE KA ? Ka Yi Zaman Bangaskiya Ba Na Ganin Ido ba ! Me ya nuna cewa manzo Bulus ya yi zaman bangaskiya ba na ganin ido ba ? Dole ne mu kasance da tabbaci cewa ya san abin da ya fi kyau a gare mu . ( 2 Bitrus 3 : 13 ) A wata sassa kuma , ganin ido na nufin biɗan tafarkin rayuwa bisa abin da muke gani da idanunmu . Menene ya motsa Musa ya ƙi dukan abin da zai more a Masar ? ( b ) Ta yaya aka gargaɗe mu da misalin Isuwa ? Ba shi da fahimi na ruhaniya . An ba da misalin Isuwa don a gargaɗe mu a yau . Wane gargaɗi ne aka yi wa Kiristoci na Lawudikiya , me ya sa za mu so wannan gargaɗin ? Gargaɗi ne game da son abin duniya . Ta yaya wadatar zuci da godiya ga abinci na ruhaniya ke kāre mu ? Za a sami kāriya ta ruhaniya ta wajen kasancewa da wadatar zuci maimakon mu ba da ƙarfi ga moran duniya kuma mu azurta kanmu da abin duniya . Ina amfani da dukiyata wajen more rayuwa ko kuma ina amfani da ita wajen ɗaukaka bauta ta gaskiya ? Menene yake kawo mini gamsuwa mai yawa ? Ina keɓe ƙarshen mako don nishaɗi maimakon yin amfani da lokacin don hidimar fage da wasu ayyuka game da bauta mai tsarki ? ’ Ta yaya kalmomin Yesu da ke rubuce a Luka 21 : 20 , 21 suka cika a ƙarni na farko ? Allah ya zartar da hukunci a kan wannan zamanin Yahudawa . Waɗanda suka yi zaman bangaskiya kuma suka yi biyayya ga gargaɗin Yesu suka tsira daga masifa . Ko da sojojin Roma sun yi ƙoƙari su kawo kwanciyar hankali ga wannan zamanin , su suka halaka Urushalima . Hakanan ma a yau , annabcin Littafi Mai Tsarki ya nuna cewa sojoji na Majalisar Ɗinkin Duniya za su ga cewa addini na kawo hargitsi kuma su halaka Urushalima ta zamani , wato , Kiristendam da kuma sauran Babila Babba . ( Wahayin Yahaya 17 : 12 - 17 ) Hakika , an kusa halaka dukan daular duniya ta addinin ƙarya . Abubuwa da suka faru wa Isra’ila ta dā sun nuna haɗarin ƙyale zaman ganin ido ya raunana bangaskiyarmu . Ganin ido ya shafi Isra’ilawa sosai a wasu hanyoyi . ( 1 Sama’ila 8 : 4 - 9 ) Cikin wauta , sun ƙi ja - gorar Jehobah mai kyau , suka so su zama kamar al’ummai da suka kewaye su , kuma wannan ya sa su cikin haɗari . — 1 Sama’ila 8 : 19 , 20 . Waɗanne darussa za mu koya game da haɗarin zaman ganin ido ? ( Romawa 15 : 4 ) Sa’ad da Isra’ilawa suka yi zaman ganin ido , sun manta cewa ta wurin Musa ne Allah yake musu ja - gora . Ka Ƙuduri Aniyar Zaman Bangaskiya Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Famanmu ba da ’ yan adam muke yi ba , amma da mugayen ruhohi ne na sararin sama — masarauta , masu iko , da waɗanda ragamar mulkin zamanin nan mai duhu ke hannunsu . ” Zai yi amfani da kowace irin rinjaya da za ta sa mu janye daga shawararmu ta bauta wa Allah . Dogara da kuma amincewa da alkawuran Jehobah zai kare mu don kada mu ‘ lalatar da bangaskiyarmu . ’ Yayin da muke zaman bangaskiya ba na ganin ido ba , muna da misali mafi kyau . • Menene ka koya daga misalin Musa da Isuwa game da zaman bangaskiya ba na ganin ido ba ? • Ta yaya zaman bangaskiya ke taimaka mana mu kauce wa ra’ayin cewa ƙarshe na da nisa ? • Me ya sa zaman ganin ido yake da haɗari ? [ Hoto a shafi na 8 ] [ Hoto a shafi na 11 ] 1 , 2 . Menene amfanin bin gurbin da Yesu Kristi ya kafa ? “ Mai Taimako , Ruhu Mai Tsarki , wanda Uban zai aiko da sunana , ” in ji Yesu “ shi ne zai koya muku kome , ya kuma tuna muku duk abin da na faɗa muku . ” ( 1 Korantiyawa 10 : 13 ; 2 Korantiyawa 4 : 7 ; Filibiyawa 4 : 13 ) An gargaɗi Kiristoci su ‘ tsarkake kansu daga kowace irin ƙazanta ta jiki ko ta zuci , su kamalta cikin tsarki . ’ Hanya ɗaya da Yesu ke amfani da ita a yau ya yi mana ja - gora ita ce ta ruhu mai tsarki , da Jehobah Allah ya ba Ɗansa iko ya yi amfani da shi . — Matiyu 28 : 18 . 8 , 9 . ( 1 Korantiyawa 11 : 1 ) Za mu nuna godiyarmu ga tsarin dattawa ta yin biyayya da kuma ba da kai ga waɗannan ‘ kyauta ga mutane . ’ — Ibraniyawa 13 : 17 , Litafi Mai - Tsarki . Ta yaya Kristi yake shugabancin mabiyansa a yau , kuma menene zama yadda ya yi ya ƙunsa ? Ka Kasance da Sanin Ya Kamata Sa’ad da Kake Nuna Iko ( Yahaya 16 : 12 ) Yesu bai matsa wa mabiyansa ba , amma ya ƙarfafa su su yi “ faman ” yin nufin Allah . Hakanan ma , dattawa a yau ba za su matsa wa wasu su bauta wa Allah ta wajen kunyatar da su ba . Ya taimaki mutane ta wajen motsa zukatansu da ƙa’idodi da suka goyi bayan dokoki da aka bayar ta hannun Musa . Da suka isa Gatsemani , Yesu ya “ ɗauki Bitrus , da Yakubu , da Yahaya ” kuma ya gaya musu “ ku zauna a faɗake . ” ( Markus 14 : 66 - 72 ) Yaya Yesu ya bi da Bitrus bayan haka ? ( Luka 24 : 34 ) “ Ya kuma bayyana ga Kefas ” in ji Littafi Mai Tsarki , “ sa’an nan ga sha biyun . ” Bayan haka , Yesu ya ɗanka wa Bitrus hakki mai girma . — Ayyukan Manzanni 2 : 14 ; 8 : 14 - 17 ; 10 : 44 , 45 . Ta yaya za mu aikata yadda Yesu ya yi sa’ad da ’ yan’uwanmu suka yi mana laifi ? Bulus ya aririci ’ yan’uwa masu bi : “ Dukanku ku haɗa hankulanku , ku zama masu juyayi , masu ƙaunar ’ yan’uwa , masu tausayi , da kuma masu tawali’u . Kada ku rama mugunta da mugunta , ko zagi da zagi , a maimakon haka sai ku sa albarka . ” ( 1 Bitrus 3 : 8 , 9 ) Idan wani bai bi da mu yadda Yesu zai yi ba , yana ƙin jin tausayi da gafartawa kuma fa ? Yin wa’azin Mulkin Allah ne ya fi muhimmanci ga Yesu . Waɗanne albarka ake samu ta ƙarfafa yara su soma hidima ta cikakkiyar lokaci ? Sa’ad da iyaye suka ƙarfafa yaransu su soma hidima ta cikakkiyar lokaci , su da ’ ya’yansu na samun albarka mai yawa . Uban tagwaye maza ya ƙarfafa yaransa tun suna ’ yan yara su sa aikin majagaba ya zama makasudinsu . Ko da dukansu sun yi gyara da yawa , babu wani cikinsu da ya yi da na sani ga tafarkin da ya zaɓa . ” Don mu yi irin zaman da Yesu ya yi za mu yi koyi da amincinsa . Littafi Mai Tsarki ya yi maganar amincin Yesu yana cewa : “ Ko da ya ke surar Allah yake , bai mai da daidaitakan nan tasa da Allah abar da zai riƙe kankan ce ba , sai ma ya mai da kansa baya matuƙa ta ɗaukar surar bawa , da kuma kasancewa da kamannin ɗan adam . Ka Bi Gurbin Da Yesu Ya Kafa Da yake mu ajizai ne , ba za mu iya bin sawun wanda muke bin misalinsa daidai ba . [ Hotuna a shafuffuka na 14 , 15 ] Wannan ya haɗa da kai da iyalinka . Yesu ya yi magana game da Mulkin Allah , wanda zai kawar da mugunta kuma ya mai da duniya aljanna . Almajiransa suka soma ɗokin sanin lokacin da wannan Mulkin zai zo . Waɗannan alamun sun ƙunshi fasaloli masu yawa da suka sa aka fahimci alamar , wato , alamar dawowar Kristi . ( 2 Timoti 3 : 1 - 5 ; 2 Bitrus 3 : 3 , 4 ; Wahayin Yahaya 6 : 1 - 8 ; 11 : 18 ) Babu isashen wuri a wannan talifin da zai sa mu tattauna dukan batun , amma za mu tattauna abubuwa biyar da suke ƙunshe cikin wannan alamar da Yesu ya bayar . Ya canja tarihin ’ yan adam , ya raba tsoho daga sabo , ” in ji mujallar nan GEO . Matsakaicin sojoji 6,000 ne ake kashewa a kowace rana . H . Tun daga lokacin , cututtuka kamar su zazzaɓi cizon sauro , zanzana , cutar fuka , shan inna , da kuma kwalera sun dami mutane da yawa . Yanayi a yanzu yana da ban mamaki domin duk da ci gaba da aka samu na magani , cututtuka na ci gaba da wanzuwa . “ Raurawar ƙasa . ” Abubuwan da suke faruwa suna shafan ka da iyalinka . Ba hikima ba ce idan ka fahimci wannan alamar kuma ka ɗauki matakin da ya dace ? Babu shakka , muna raye ne a zamanin ƙarshe . ’ Maƙiya nagarta . — 2 Timoti 3 : 3 Masu ba’a da suka ƙi alamar zamanin ƙarshe . — 2 Bitrus 3 : 3 , 4 Suna bukatar ƙarfafa da gaggawa , kuma wannan shi ne abin da littafin Tarihi na Ɗaya na Littafi Mai Tsarki ya yi tanadinsa . Tarihin ya ambata asalin Yahudawan har zuwa lokacin mutum na farko . 2 : 15 — Dauda ne ɗan Yesse na bakwai ? Yesse yana da ’ ya’ya takwas , kuma Dauda ne ɗan auta . Luka ya kira surukin Niri , ɗan Niri kamar yadda ya kira Yusufu ɗan Heli , wanda shi ne mahaifin Maryamu . — Luka 3 : 23 . Sauran ’ ya’yan Isra’ila sun haifi ƙabila ɗaiɗai . Sunayen zuriyoyin nan sun nuna cewa tsarin bauta ta gaskiya ya dangana ne a kan gaskiya ba ƙage ba . 5 : 10 , 18 - 22 . Mayaƙa daga dukan ƙabilun suka zo Hebron suka naɗa shi sarki bisa dukan Isra’ila . ( 1 Tarihi 12 : 38 ) Bayan haka , Isra’ilawa suka ɗauki akwatin alkawari zuwa Urushalima “ suna ta sowa , suna ta busa ƙaho , suna kaɗa kuge da molaye , da garayu . ” — 1 Tarihi 15 : 28 . Jehobah ya ba Sulemanu gatar yin haka , amma ya yi wa Dauda alkawarin Mulki . ( 1 Tarihi 22 : 5 ) Dauda ya tsara hidimar Lawiyawa , da aka kwatanta a cikin wannan littafin fiye da ko’ina a cikin Nassosi . 11 : 11 — Me ya sa adadin mutane 300 da aka kashe bai yi daidai da 800 na wannan labarin da ke cikin Sama’ila na biyu 23 : 8 ba ? Sauran jaruman su ne , Ele’azara da Shamma . Abishai ba ya cikin jaruman nan uku da suka yi wa Dauda hidima . Sunan da Abishai ya yi , ya kusan yin daidai da na manyan jaruman nan uku domin manyan ayyukan da ya yi sun kusa yin daidai da na Yashobeyam . Amma , an fahimci cewa “ rafin Masar , ” na nuni ne ga wani ƙwari mai kwazazzabo wanda shi ke kan iyakan kudu maso yamma da Ƙasar Alkawari . — Littafin Ƙidaya 34 : 2 , 5 ; Farawa 15 : 18 . An ci gaba da wannan tsarin har sa’ad da aka kammala ginin haikalin da ke Urushalima . 13 : 11 . 14 : 10 , 13 - 16 ; 22 : 17 - 19 . Ta wurin Dauda , ya cika alkawarinsa na bai wa zuriyar Ibrahim duka ƙasar Ka’ana , “ daga Kogin Masar zuwa babban kogi , wato Kogin Yufiretis ke nan . ” — Farawa 15 : 18 ; 1 Tarihi 13 : 5 . Irin wannan halin ya kamata ya motsa mu mu kasance da karimci . ( Luka 1 : 5 , 8 , 9 ) Bauta ta gaskiya tana da dangantaka da mutane na tarihi , ba na ƙage ba . Nuhu ( shekaru 1,056 ) Shitu 90 ⇩ 187 ⇩ RIGYAWA shekara ta 2370 K.Z . 35 ⇩ Feleg Ishaku ⇩ Arama ⇩ ⇩ Bayanin da ke cikin wannan talifin ya fito ne daga mujallar nan Ka Zauna A Faɗake ! “ Ku zauna a faɗake . . . don ba ku san ranar da Ubangijinku zai dawo ba . ” — Matiyu 24 : 42 . Da menene Yesu ya kwatanta zuwansa ? Ɓarawo ba ya aiko da wasiƙa don ya sanar da lokacin da zai zo . Akasarin haka , ya kan zo ne a ɓoye kuma a lokacin da ba a yi tsammani ba . Amma dai ku sani , da maigida zai san ko a wane lokaci ne da dare ɓarawo zai zo , da ya zauna a faɗake ya hana a shigar masa gida . ” 3 , 4 . ( a ) Menene bin gargaɗin Yesu game da zuwansa ya ƙunsa ? Misalin ya yi daidai , domin babu wanda ya san lokacin da Yesu zai zo . Manzo Bulus ya rubuta wa ’ yan’uwa masu bi : “ Ku da kanku kun sani sarai , ranar Ubangiji za ta zo ne kamar ɓarawo da dare . ” ( Matiyu 24 : 44 ) Da farko , da yake ariritar manzanninsa su ci gaba da biɗar Mulki , Yesu ya yi musu gargaɗi : ‘ Ku ma sai ku zauna a kan shiri , don a lokacin da ba ku zata ba Ɗan Mutum zai zo . ’ Menene rashin sanin sa’ad da ƙarshe za ta zo zai sa mu yi ? Ya san abin da ke cikin zuciya . — 1 Sama’ila 16 : 7 . Ta yaya ƙauna ga Jehobah ke motsa mu mu zauna a faɗake ? Fiye da haka , muna zaune a faɗake ne domin muna ɗokin abin da ranar Jehobah za ta yi wajen cika nufinsa . 11 - 13 . Littafi Mai Tsarki yana ɗauke da misalai na gargaɗi masu yawa da za su taimaka mana mu zauna a faɗake . Yi la’akari da abin da ya faru a zamanin Nuhu . ( Matiyu 24 : 37 - 39 ) Menene za mu iya koya daga wannan ? Ka yi tunani game da zamanin Lutu . Jehobah ya aiki mala’ikunsa su halaka birnin . Yayin da muka zauna a faɗake , menene za mu yi tsammaninsa ? Da murya mai ƙarfi ya ce : “ Ku ji tsoron Allah , ku ɗaukaka shi , domin lokacinsa na yin hukunci ya yi . ” ( Wahayin Yahaya 14 : 6 , 7 ) Wannan ‘ lokacin ’ na hukunci ɗan lokaci ne ; ya haɗa da lokacin da za a yi shela kuma a zartar da hukuncin da aka nuna a wannan annabcin . ( Ibraniyawa 10 : 24 , 25 ) Za mu so gatarmu na yin shelar bisharar Mulkin Almasihu na Allah kuma za mu yi haka da himma . ( Wahayin Yahaya 14 : 8 ) Hakika , bisa ga ra’ayin Allah , Babila Mai Girma ta riga ta faɗi . ( Wahayin Yahaya 18 : 21 ) Da kyakkyawan dalili , Littafi Mai Tsarki ya umurci mutane a ko’ina : “ Ku fito daga cikinta [ Babila Mai Girma ] , . . . kada zunubanta su shafe ku . ” Wannan ya ƙunshi fiye da ɗaukan matakin yanke zumunci da addinan ƙarya . Tasirin Babila Mai Girma tana cikin yawancin sanannun bukukuwa da al’adu , cikin halin kome daidai na duniya game da jima’i , cikin gabatar da nishaɗi da ya shafi sihiri , da sauransu . A Wahayin Yahaya 14 : 9 , 10 , an sake kwatanta wani fanni na ‘ lokacin hukunci . ’ Wani mala’ika ya ce : “ Duk mai yi wa dabban nan da siffarta sujada , wanda kuma ya yarda a yi masa alama a goshinsa , ko a hannunsa , zai ci karo da azabar Allah tsantsa ta tsananin fushinsa . ” Yayin da muke zaune a cikin wannan tsohon zamanin da kuma wahalar ajizancinmu , za mu fuskanci abubuwa kamar su rashin lafiya , tsufa , rashin wani ƙaunatacce , ɓacin rai sa’ad da muka fuskanci ƙiyayya domin ƙoƙarinmu na yin wa’azin Kalmar Allah , da wasu abubuwa da yawa . Kada ka manta cewa Shaiɗan zai so ya yi amfani da matsin da muke fuskanta don mu daina yin wa’azin bishara ko kuwa mu daina bin mizanan Allah . ( Afisawa 6 : 11 - 13 ) Wannan ba lokaci ba ne da za mu yi hasarar azancinmu na gaggawa game da lokacin da muke zaune a ciki ! ( b ) Menene ya kamata mu ƙuduri anniyar yi ? Bari mu ƙuduri anniyar yin wa’azi da himma da kuma ƙwazo Zai girma yadda ya kamata ? Yayin da yaron ke girma , damuwan na ƙaruwa . Hakika , iyaye ba sa son ’ ya’yansu su fuskanci irin waɗannan matsalolin . Don su mabiyan Yesu Kristi ne , Kiristoci sun zaɓi su ba da rayuwarsu ga Jehobah . Sun bi kalaman Yesu : “ Duk mai son bina , sai ya ƙi kansa , ya ɗauki [ gungumensa ] kowace rana , yā bi ni . ” ( Luka 9 : 23 ; 14 : 27 ) Hakika , rayuwar Kirista ta ƙunshi ba da kai . Menene Yesu ya umurci mabiyansa su biɗa ? Yaya ne wasu iyaye suke ji game da tabbacin da Yesu ya bayar cewa Allah zai kula da bayinsa ? Abubuwa ba su bambanta ba a yau . A wata sassa , za su so su ga ’ ya’yansu na samun cin gaba a hidimar Jehobah , wataƙila , bayan wani lokaci su soma hidima na cikakken lokaci . Irin wannan ilimi na makarantar gaba da sakandare ne ake nufi da “ ƙarin ilimi ” da aka yi amfani da ita a cikin wannan talifin . Waɗanne ƙalubale ne ɗalibai suke fuskanta a manyan makarantu ? Idan muka yi tunanin matsaloli , mukan yi tunanin yawan kuɗin da za mu kashe . Wani abu kuma da za mu yi la’akari da shi , shi ne mahalli . Sa’ad da take ba da rahoto game da shan barasa mai yawa domin buguwa , mujallar New Scientist ta ce : “ Kusan kashi 44 na [ ɗaliban jami’o’i a Amirka ] suna shan barasa domin kawai su bugu aƙalla sau ɗaya a sati biyu . ” Irin wannan matsalar ta zama ruwan dare tsakanin matasa a Ostereliya , Britaniya , Rasha , da wasu wurare . Idan aka zo batun lalata kuwa , abin da ke faruwa tsakanin ɗalibai shi ne “ kwanan gida , ” wadda rahoton Newsweek ta “ kira saduwa sau ɗaya , wanda ya haɗa da yin sumba ko lalata , tsakanin idon sani waɗanda ba su da ra’ayin yi wa juna magana bayan haka . ” “ Idan kai ɗalibi ne da bai taɓu ba , ” in ji wata mai bincike , “ ya kamata ka yi haka . ” — 1 Korantiyawa 5 : 11 ; 6 : 9 , 10 . Cikin dukan waɗannan , wane lokaci ne aka rage wa ayyuka na ruhaniya ? Ra’ayin da ya zama ruwan dare a yau shi ne , idan matasa suna son su yi nasara , dole ne su je makarantar gaba da sakandare . Amma , maimakon bin ra’ayin mutane , Kalmar Allah ta gargaɗi Kiristoci : “ Kada ku biye wa zamanin nan , amma ku bar halinku ya sake ta wurin sabunta hankalinku ɗungum , don ku tabbatar da abin da Allah ke so , wato nufinsa kyakkyawa , abin karɓa , cikakke kuma . ” Bulus ya yi gargaɗi ga Timoti : “ Ka natsu cikin kowane hali , ka jure wa shan wuya , kana aikin mai bishara , ka cika hidimarka . ” Maimakon mu nitse cikin ruhun mallaka abin duniyar nan , muna bukatar ‘ mu natsu , ’ wato , mu kasance da hankalinmu na ruhaniya . Na yi tunanin soma hidima ta cikakken lokaci kuwa ? ’ Waɗannan tambayoyi ne masu muhimmanci , musamman idan ka ga wasu matasa da suke biɗan abubuwan sonkai , wato , “ manyan abubuwa ” da suke tunanin cewa za su sa su zama masu arziki a nan gaba . Ta yaya ne iyaye Kiristoci za su iya yi wa ’ ya’yansu tanadi mai kyau na mahalli na ruhaniya ? Kuma tana gayyatar waɗanda suke cikin hidima na cikakken lokaci a kai a kai , wato , masu wa’azi na ƙasashen waje , masu tafiya masu ziyara , masu hidima a Bethel , da kuma majagaba zuwa gidanmu don tarayya . Saurarar labaransu da kuma farin cikin da suke samu , ya taimake mu wajen sa muradinmu ya zama na yin hidima na cikakken lokaci . ” Yawancin irin makarantun nan suna koyar da ayyuka na ofis , makaniken mota , gyaran kwamfuta , gyaran fanfo , yin kitso , da sauransu . Wasu na iya tunanin cewa waɗannan ba ayyuka ba ne masu muhimmanci , amma suna ba da abin biyan bukata da kuma sauƙaƙa da waɗanda suke son yin hidima ga Jehobah suke bukata . — 2 Tasalonikawa 3 : 8 . Game da labarin waɗanda suka daraja ilimi na tsarin Allah fiye da ilimi na manyan jami’o’i , ka duba Hasumiyar Tsaro ta 1 ga Mayu , 1982 , shafuffuka na 3 - 6 ; 15 ga Afrilu , 1979 , shafuffuka na 5 - 10 ; Awake ! • Ga menene Kiristoci suka dogara domin rayuwa mai kyau a nan gaba ? • Ta yaya ne Iyaye za su iya taimaka wa ’ ya’yansu su biɗi hidimar Jehobah ? Makarantun koyan sana’a . . . suna samun ƙaruwa . Akasarin haka , yi la’akari da abin da Littafi Mai Tsarki ya ce game da Allah : “ Ni ne Ubangiji Allahnku , wanda yake so ya koya muku domin amfanin kanku , ya kuwa nuna muku hanyar da za ku bi . Sun yi watsi da biɗar abin kansu suka bi Yesu Iyaye Kiristoci suna yi wa ’ ya’yansu tanadin mahalli mai kyau na ruhaniya tun suna ƙanana WANI abu ya taɓa sa ka alfahari ? Alal misali , sa’ad da ma’aurata Kirista suka ji rahoto daga makaranta cewa ’ yarsu tana da halin kirki kuma tana aiki tuƙuru , suna farin ciki matuƙa game da wannan . Manzo Bulus da abokansa sun yi alfahari don sun taimaka wajen kafa sabuwar ikilisiya wadda ’ yan’uwan cikinta suka jimre wa tsanantawa cikin aminci . — 1 Tasalonikawa 1 : 1 , 6 ; 2 : 19 , 20 ; 2 Tasalonikawa 1 : 1 , 4 . Amma sau da yawa , alfahari na nuna ɗaga kai da bai dace ba , mutum ya ji ya fi wasu domin iyawarsa , surarsa , dukiyarsa , ko kuma matsayinsa . Irin wannan fahariya ce ya kamata mu Kiristoci mu mai da hankali game da ita . ( Farawa 8 : 21 ) Saboda haka , zuciyarmu na iya yaudararmu da sauƙi mu yi fahariya don dalilai da ba su dace ba . Alal misali , dole ne Kiristoci su kauce wa yin fahariya don ƙasarsu , dukiyarsu , iliminsu , iyawarsu , da kuma gwada ayyukansu da na wasu . Idan muka ƙyale irin wannan fahariya a zuciyarmu , za ta iya zama fahariya na reni da ake kira girmankai . Allah Ya Yi Maganin Masu Girmankai Ta yaya Fir’auna ya nuna girmankai , kuma menene sakamakon haka ? Babu shakka , Fir’auna mai girmankai ne . Da yake ya ɗauki kansa shi ma allah ne abin bauta , ya rena bayinsa Isra’ilawa . Ta yaya Jehobah ya hukunta mutane dabam dabam masu girmankai ? Na keɓe ka ka zama mala’ika mai tsaro . . . Taya cibiyar kasuwanci ce kuma ta yi arziki domin an san ta da kaya masu kyau . Me ya sa Shaiɗan ya bi tafarkin cin amana , kuma me ya ci gaba da yi ? Hakanan ma , halittar ruhu da ya zama Shaiɗan , a dā yana da hikima da ake bukata don ya cika kowane aiki da Allah ya ba shi . Da yake shi ne “ sarkin zamanin nan , ” Shaiɗan ya ci gaba da ɗaukaka fahariya da girman kai da ba su dace ba . Burinsa shi ne ya sa su juya wa Allah baya , su zama masu son kansu , masu ruba da masu girman kai . Mai ƙasƙantar da kansa kuma , ɗaukaka shi za a yi . ” — Luka 14 : 11 ; 18 : 14 ; Matiyu 23 : 12 . Wataƙila ka lura cewa misalan girmankai da aka nuna a baya game da sanannun mutane ne . A’a . Maimakon haka , ta ƙyale zuciyarta ta sa ta zama mai girmankai . Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Da ta ga ta sami ciki sai ta dubi uwargijiyarta a raine . ” Amma an yi maganin matsalar . Darassin shi ne Kirista da yake da halin kirki a hidimarsa ga Allah zai iya zama mai girmankai idan ya sami arziki ko kuma iko . Hakika , ya kamata Kirista ya kasance a faɗake don kada ya soma girmankai . Sa’ad da firistoci suka yi masa kashedi kada ya yi wannan aiki na girman kai , “ Azariya ya yi fushi . ” Za ka ga bambancin wannan a misalin Sarki Hezekiya . ( 2 Tarihi 32 : 25 , 26 ) Ka lura cewa abin da ya kawar da girman kan Hezekiya shi ne tawali’u . Hakika , tawali’u kishiyar girman kai ne . Menene Kiristoci masu tawali’u za su saurara ? Da yake “ Ubangiji na hukunta masu girmankai , ” bari mu ƙuduri aniya mu ƙi fahariya da ba ta dace ba . Yayin da muke ƙoƙari mu zama Kiristoci masu tawali’u , muna iya sauraro mu tsira wa babbar rana na Allah , sa’ad da za a kawar da masu girman kai da sakamakon girman kansu daga duniya . Wane irin hali ne sarakunan duniya da yawa suke da shi ? DALAR Masar ta nuna sarakunan ƙasar a dā . Da ƙyar ! Misali Mafi Kyau na Tawali’u Babu wani a sararin samaniya da ya ƙasƙantar da kansa kamar Ubangiji Mai Ikon Mallaka domin ya taimaki ’ yan adam masu zunubi . Abin da Ya Sa Yesu ya Kasance da Tawali’u ( Daniyel 4 : 17 ) Duk da haka , manzo Bulus ya fahimci cewa ya kamata ’ yan’uwansa masu bi su yi koyi da Yesu kuma su kasance da tawali’u a yadda suke bi da juna . — 1 Korantiyawa 11 : 1 ; Filibiyawa 2 : 3 , 4 . 7 , 8 . ( a ) Ta yaya Yesu ya koyi tawali’u ? ( b ) Yesu ya koyar da wane darasi ta yin amfani da ɗan yaro ? Babu shakka suna da halaye masu kyau da wasu cikin almajiransa manya ba koyaushe suke nunawa ba . Hakika , idan aka gwada su da manya da yawa , yara suna son a koyar da su kuma ba sa fahariya yadda manya suke yi . Ya ci gaba : “ Duk wanda ya ƙasƙantar da kansa kamar ɗan yaron nan , ai , shi ne mafi girma a Mulkin Sama . ” Wannan gaskiyar ta sa aka yi tambayoyi masu muhimmanci . Sai jaridar ta yi wannan kalami na gaskiya : “ Duk da wannan gargaɗi na Nassi , ajizancin ’ yan adam ya sa yake wa mutanen Ubangiji da suka ƙuduri aniyar bin hanyar Ubangiji wuya ainun su kasance da tawali’u fiye da wani hali . ” ( Matiyu 4 : 8 , 10 ) Hakanan ma , Shaiɗan yana ƙoƙarin ya jarabi Kiristoci su nemo wa kansu ɗaukaka . Maimakon haka , Kiristoci masu tawali’u suna ƙoƙari su bi misalin Yesu , suna yabon Allah suna ɗaukaka shi kuma . — Markus 10 : 17 , 18 . Bulus ya ce wannan “ tawali’un ƙarya ” ne . ( Kolosiyawa 2 : 18 , 23 ) Yesu ya nuna misalin irin wannan tawali’un ƙarya . Akasarin haka , don addu’o’inmu su kasance da muhimmanci a gaban Allah , ya kamata mu yi su cikin tawali’u . — Matiyu 6 : 5 , 6 , 16 . ( a ) Menene za mu iya yi don mu zama masu tawali’u ? ( Maimaitawar Shari’a 17 : 19 , 20 ; 1 Bitrus 5 : 1 - 3 ) Ka yi tunanin misalai da yawa na waɗanda aka albarkace su don tawali’unsu , kamar su Rut , Hannatu , Alisabatu , da wasu da yawa . ( Rut 1 : 16 , 17 ; 1 Sama’ila 1 : 11 , 20 ; Luka 1 : 41 - 43 ) Ka kuma yi tunanin misalan mutane sanannu da yawa da suka kasance da tawali’u a hidimar Jehobah , kamar su Dauda , Yosiya , Yahaya mai Baftisma , da manzo Bulus . ( 1 Bitrus 3 : 15 ) Bayin Allah masu tawali’u sun ƙaura zuwa sababbin yankuna kuma sun taimaki mutane daga al’adu da kuma salon rayuwa dabam dabam . Dukan bayin Allah ajizai ne . Kamar yadda Ubangiji ya yafe muku , ku kuma ku yafe . ” Ko kuwa wanda ya ɗauki mataki ya je ya sami ɗayan ya yi hakan ta nuna adalcin kai , ko kuma cikin halin kushewa . Za a iya magance matsaloli ta wajen rufe batun cikin ƙauna Duniya Marar Adalci Hakikanin gaskiya shi ne ko yaya ƙwarewarmu , ko yaya muka tsara rayuwarmu cikin hikima , a ƙarshe ba mu da tabbacin samun dukiya ko nasara ko ma abinci . ‘ Hakan Mugun Lokaci Yakan Auko Farat Ɗaya ’ Sulemanu ya ce , muna kama ne da “ kifayen da akan kama da taru , kamar kuma tsuntsayen da akan kama da tarko , hakanan mugun lokaci yakan auko . . . farat ɗaya . ” Ka bincika abin da talifi na gaba zai ce game da wannan . [ Inda Aka Ɗauko Hoto da ke shafi na 2 ] [ Inda Aka Ɗauko Hoto da ke shafi na 3 ] HAKA darekta ta hukumar ba da agaji ta duniya ta kwatanta bege da kuma bukatar matalauta . Alal misali , Florence Nightingale , Baturiya ta ƙarni na 19 , ta sadaukar da ranta ga tanadin jinya mai tsabta da tausaya wa majiyyata . Hukumar ba da agaji ta mutanen Ireland da ake kira Concern , ta ce “ talauci yana kashe mutane 30,000 kowace rana . ” Menene ya wargaza ƙoƙarce - ƙoƙarcen da mutane suke yi na kawo cikakken canji ? Manzo Yahaya ya gaya mana cewa “ duniya duka kuwa tana hannun Mugun . ” ( Wahayin Yahaya 12 : 9 ) In ba an kawar da muguwar rinjayarsa ba , za a ci gaba da samun mutane da suka fuskanci bala’i da rashin adalci . ( Farawa 3 : 1 - 6 ) Zunubi da ajizanci sun kasance mahani na biyu ga ƙoƙarce - ƙoƙarcen mutum ya kafa duniya mai adalci . — Romawa 5 : 12 . Amma kuma , yin amfani da iko ya sa an yi wata tambaya mai muhimmanci . Ba gaskiya ba ne cewa nuna iko shi ne babban matsalar matalauta da waɗanda aka yi wa danniya a duniya ? Har sai Allah ya saka hannu , za mu kasance cikin tsari marar adalci , muna “ nishi , na shan azaba kuma irin ta mai naƙuda . ” A’a . An kwatanta shi a Littafi Mai Tsarki da Shugaba da kuma Mai Ceton ’ yan adam . — Ayyukan Manzanni 5 : 31 . Zai “ sabunta dukkan abubuwa da Allah ya faɗa tun zamanin dā ta bakin annabawansa tsarkaka . ” ( Ayyukan Manzanni 3 : 21 ) Alal misali Yesu zai “ ceci matalauta waɗanda suka yi kira gare shi , da waɗanda suke da bukata , da waɗanda ba a kula da su . . . . Makafi , kurame , guragu , dukan waɗanda suke fama da ciwo , za su sami cikakkiyar lafiya . Canji da Yesu Kristi zai kawo ba kaɗan ba ne kawai ko kuma na ɗan lokaci . Amma , abin da yake magana a kai da kuma alkawuran Kalmar Allah sun nuna cewa a kullum gajiyayyu za su kasance muddin wannan zamani ya ci gaba da wanzuwa . Sa’ad da muke jiran wannan ya faru , kada mu yi jinkirin yin dukan abin da za mu iya , a ruhaniya ko a zahiri , “ mu kyautata ” wa waɗanda suka fuskanci matsaloli na wannan duniyar marar adalci . — Galatiyawa 6 : 10 . Florence Nightingale ta kawo canji ƙwarai ga aikin nas Courtesy National Library of Medicine Mabiyan Kristi sun yi wa wasu alheri Fansa Ta Ɗaukaka Adalcin Allah Wani abu mai muhimmanci shi ne tuba ta gaskiya ta Dauda da kuma bangaskiyarsa . ( 2 Sama’ila 11 : 1 - 17 ; 12 : 1 - 14 ) Bisa ga hadaya da Yesu Kristi zai miƙa , Allah zai iya yafe wa Dauda da ya tuba zunubansa kuma ya kasance da shari’arsa da kuma adalci . Bisa ga fansar , ’ yan adam masu zunubi da suka tuba za su iya more dangantaka na kud da kud da Allah . ( Ayyukan Manzanni 24 : 15 ) Bisa ga fansar , a lokacin Jehobah zai ba mutane masu biyayya rai madawwami . ( Yahaya 3 : 36 ) Yesu kansa ya yi bayani : ‘ Saboda ƙaunar da Allah ya yi wa duniya har ya ba da makaɗaicin Ɗansa , domin duk wanda ya gaskata da shi kada ya halaka , sai dai ya sami rai madawwami . ’ Ta tabbata cewa Jehobah Allah ne mai cikakken adalci mai hulɗa da ’ yan adam kuma duk da haka ya kasance da cikakkiyar tsarkaka . Ta wurin yin haka suna burge mutane . Ka yi la’akari da labarin Claire ’ yar shekara 18 . Amma bangaskiyarta ga Ubanta na samaniya , Jehobah , ya kasance da ƙarfi . Wata rana likitar gidansu Claire mai suna Lydia ta ziyarce su , ta ga ko yaya Claire take . Bayan haka , ta gayyaci Claire su tafi sayayya . Lydia ta tambayi Claire ko za ta so ta yi magana a kan batun baƙin ciki a tsakanin matasa a wani taron ƙara wa juna sani . Ɗaya daga cikin ’ yan matan yanzu tana nazarin Littafi Mai Tsarki . “ Ubangiji makiyayina ne , ba zan rasa kome ba . ” — Zabura 23 : 1 . Da wa za ka kwatanta shi da zai nuna yadda yake kula da bayinsa masu aminci cikin ƙauna ? Ya san cewa tumaki , idan aka ƙyale su ba makiyayi , babu wuya za su ɓata , ɓarayi su sace su ko kuma namun daji su cinye su . Bari mu bincika abin da ya sa wannan furcin ya dace . Jehobah yana da laƙabi masu yawa a cikin Nassosi , amma laƙabin nan “ Makiyayi ” yana cikin waɗanda suke nuna ƙauna . Domin su rayu waɗannan halittu suna bukatar makiyayi mai kula . — Ezekiyel 34 : 5 . A aya ta 1 , Dauda ya furta tabbacinsa cewa Allah zai biya bukatun dukan tumakinsa kuma ba za su “ rasa kome ba . ” Kalmar Ibrananci da aka fassara “ ɗanyar ciyawa ” tana iya nufin “ wuri mai ni’ima . ” Makiyayinsu dole ne ya kai su irin wannan “ wuri mai ni’ima . ” Ta yaya Jehobah yake yi mana ja - gora a yau ? ( Afisawa 4 : 32 ; 5 : 2 ) Babu shakka , Jehobah ya kafa misali mafi kyau ƙwarai na nuna irin waɗannan halayen kirki . An halicce mu a kamanin Allah , wato , an halicce mu da halaye na ɗabi’a da kuma iyawa na kasancewa da ruhaniya . ( Farawa 1 : 26 ) Saboda haka , Jehobah ya sani cewa duk da ajizancinmu , muna iya koyon wasu halayensa . Makiyayi yana yin la’akari da kasawar tumakinsa , saboda haka , yana ja - gora ‘ bisa saurin tumakin . ’ A nan kyaun bukatar mu kasance da zuciya ɗaya yake . Jehobah yana bukatar kyauta ne mai kyau ta nuna godiya . ( Malakai 3 : 6 ) Abin farin ciki ne ƙwarai irin wannan Makiyayi ya yi mana ja - gora ! Wane tabbaci ne Littafi Mai Tsarki ya ba mu game da kāriyar Jehobah , kuma menene wannan ba ya nufi ? Ta yaya Jehobah yake kiyaye tumakinsa a yau ? Alal misali , yana iya kasancewa saura kaɗan mu mutu domin tsanantawa ko kuma wani ciwo . Jehobah bai yi alkawarin mu’ujiza ba . ( Filibiyawa 4 : 13 ) Ta wurin ruhunsa mai tsarki , yana iya ba mu “ mafificin ikon . ” ( 1 Korantiyawa 10 : 13 ) Ba abin farin ciki ba ne mu sani cewa Jehobah yana shirye a kowane lokaci ya taimake mu ? Makiyayinmu yana tare da mu , yana taimakonmu a hanyoyin da da farko ba za mu fahimta da wuri ba . Amma na ƙuduri aniya ba zan janye ba daga Jehobah . Maimakon haka , na gaya masa damuwata . Tun da ma makiyayin kirki dole ne ya san inda zai sami wajen kiwo mai kyau da kuma wurin da ake samun isashen ruwa domin kada tumakinsa su “ rasa kome . ” — Zabura 23 : 1 , 2 . Wannan haka yake ! ( Matiyu 24 : 45 - 47 ) Hakika ba ma karancin abinci na ruhaniya . Makiyayinmu hakika mai karimci ne ƙwarai da gaske ! — Ishaya 25 : 6 ; 65 : 13 . ( b ) Menene za a tattauna a talifi na gaba ? Babu wata hanya da za ta fi wannan da Dauda zai samu ya kwatanta yadda Jehobah yake ja - gora , kāre , da kuma yadda yake ciyar da tumakinsa . Za mu tattauna abin da wannan ya ƙunsa a talifi na gaba . [ Hasiya ] “ Ka bi Allah da tawali’u . ” — Mika 6 : 8 . ƊAN yaro , yana tsaye a kan ƙafafunsa da ba su yi ƙwari ba , ya yi takunsa na farko ɗaya biyu zuwa hannun iyayensa . Na ɗauke su a hannuna , . . . Na bishe su da linzamin alheri da ragamar ƙauna . ” Yana kuma farin ciki ya ci gaba da koya mana sa’ad da muka ci gaba da yin ƙoƙari . Me ya sa muke bukatar mu yi haka ? Anuhu da Nuhu sun zaɓi tafarkin rayuwa da ta jitu da nufin Jehobah Allah . Sun dogara a gare shi . ( Romawa 12 : 1 ) Amma kuma sa’ad da muke yanke shawara , cikin tawali’u muna ƙyale Jehobah ya yi wa tunaninmu ja - gora . ( Matiyu 6 : 27 ) Wani abu game da waɗannan kalmomi zai ba ka mamaki . Mutane ajizai suna bukatar menene da gaggawa , kuma me ya sa za mu juya ga Jehobah domin ya biya mana wannan bukatar ? An ba da bayanin dalili ɗaya da ya sa muke bukatar mu bi Jehobah Allah a Irmiya 10 : 23 : “ Ya Ubangiji , na sani al’amuran mutum ba a hannunsa suke ba , ba mutum ne ke kiyaye takawarsa ba . ” Idan muka yi haka , tafiyarmu ta rayuwa za ta kasance da kwanciyar rai , da gamsuwa . Littafi Mai Tsarki ya faɗi wata gaskiya mai ƙuna . ( Romawa 6 : 23 ) Amma , Jehobah yana so mu more fiye da gajeriyar tafiya daga haihuwa zuwa kabari . Ba abin da kake bukata ba ke nan ? Mun sami amsa a Ishaya 30 : 20 , 21 : “ Ubangiji . . . kansa zai kasance tare da ku , ya koya muku , ba za ku ƙara wahalar nemansa ba . Muna iya tunanin malami yana tsaye a gaban ɗalibai , yana kwatanta musu abin da yake so su yi . A wace hanya ce kake jin ‘ murya a bayanka ’ ta Ubangiji ? A aya ta 21 , wani kwatanci dabam aka yi . An kwatanta cewa Jehobah yana tafiya a bayan mutanensa , yana gaya musu hanyar da za su bi . Wani masanin Littafi Mai Tsarki ya lura cewa wannan furcin wataƙila daga yadda makiyayi yake bin tumakinsa ne , yana kira yana yi musu ja - gora yana hana su bin hanyar da ba daidai ba . Kamar suna zuwa ne daga bayanmu , a lokatai da suka shige . A hanya ta ruhaniya , mutanen Jehobah masu tawaye a Isra’ila suna bukatar su yi haka . Abin baƙin ciki , Isra’ila ba ta ji wannan gargaɗi daga Jehobah ba . ( 2 Timoti 1 : 13 ) Har wa yau , shafaffun suna taimakon juna da kuma abokanansu “ waɗansu tumaki ” su bi hanyar rayuwa mai kyau na farin ciki da Kiristendam suka yi watsi da ita . — Yahaya 10 : 16 . Ta wajen ba da abinci na ruhaniya a kan kari amintaccen bawan nan ya taimaki miliyoyi su sami “ hanyoyin dā ” kuma su bi Allah . Idan haka ne , menene za ka yi domin kada ka kauce a hanyar kuma ka bi na ka tafarkin ? Kuma sa’ad da cikin tawali’u ka bi gargaɗi da aka bayar , hakika kana bin Allah , kana bin “ hanyoyin dā . ” Idan Jehobah ya kasance gaskiya a gare mu , ta yaya wannan zai bayyana a shawarwari da muke yankewa ? Kamar Dauda na dā , mun ƙuduri aniya : “ Da zuciya mai tsabta zan zauna a gidana . ” — Zabura 101 : 2 . Ta yaya hulɗa da ’ yan’uwanmu maza da mata za ta taimake mu mu ga cewa Jehobah ya kasance da gaske ? ( Zabura 103 : 14 ) Ya yi abubuwa da yawa domin ya taimake mu mu magance irin wannan kasawa . Ta yaya koyo game da Yesu zai taimake mu mu yi tafiya da Allah ? Ba mai zuwa wurin Uba sai ta wurina . ” Wace albarka Jehobah yake so ya ba ka , kuma menene ƙudurinka ? An furta wannan a Mika 4 : 5 : “ Ko da ya ke al’ummai suna bin gumakansu , amma mu za mu bi Ubangiji Allahnmu har abada abadin . ” [ Hasiya ] Yaya Za Ka Amsa ? • Menene bin Allah yake nufi ? • Menene zai taimake ka ka bi Allah ? Halin Kirki Yana Kawo Albarka A WANI ƙaramin tsibiri a kudancin Japan , wata mace da ’ ya’yanta uku suka fara nazarin Littafi Mai Tsarki da Shaidun Jehobah . Mataimakin mai gari ya so ya ba wa yaran lambar yabo domin taimako da suka yi wajen kawo wannan canji . Amma mamarsu ta gaya masa cewa suna yin abin da ya kamata Kiristoci su yi ne . Annabcin Yusha’u Yana Taimakonmu Mu Bi Allah “ Za su bi Ubangiji . ” — YUSHA’U 11 : 10 . Tushen wannan wasan kwaikwayon yana cikin littafin Yusha’u sura ta 1 . 3 , 4 . Zai hukunta Isra’ila mai karuwanci da kuma masarautar Yahuza mai taurin kai . Fasikanci na ruhaniya da kuma na zahiri ya yaɗu a Isra’ila . A shekara ta 997 K.Z . , ƙabilu goma na Isra’ila suka ware kansu daga ƙabilun Yahuza da Biliyaminu . Bautar allahn ƙarya Ba’al da ta ƙunshi jima’i ta kahu ta yi jijiya a Isra’ila . Menene ya faru da Isra’ila kamar yadda aka annabta a Yusha’u 1 : 6 ? Hukuncin Jehobah Bisa Isra’ila Gomer ta bar Yusha’u ta zama “ karuwa , ” tana yin fasikanci da wani mutum . Shi ya sa Jehobah ya hukunta al’umma mai karuwanci a ruhaniya ! — Yusha’u 1 : 2 ; 2 : 2 , 12 , 13 . Menene ya faru da Dokar alkawari sa’ad da Jehobah ya ƙyale aka kwashi Isra’ila da Yahuza zuwa bauta ? An kawar da wannan dangantakar bayan shugabannin Yahuza suka ƙi Yesu Kristi kuma suka kashe shi a shekara ta 33 A.Z . — Kolosiyawa 2 : 14 . ( Yusha’u 2 : 2 , 5 ) “ Don haka ” in ji Jehobah “ zan shinge hanyarta da ƙaya , zan gina mata garu don kada ta sami hanyar fita . Sa’an nan za ta ce , ‘ zan koma wurin mijina na fari , gama zamana na dā ya fi na yanzu ! ’ ‘ Amma ba ta sani ni nake ba ta hatsi , da ruwan inabi , da mai , da azurfa , da zinariya da yawa waɗanda suka bauta wa gunkin nan Ba’al da su ba . ” — Yusha’u 2 : 6 - 8 . Kallon Wasan a Wata Hanya Ko da an kwashi Isra’ila da Yahuza bauta zuwa Babila , Allah ya yi amfani da annabawansa ya yi musu “ magana . ” Ka Riƙa Tunawa da Darussan 17 - 19 . ( a ) Waɗanne halaye na Allah aka aririce mu mu yi koyi da su ? Idan sun yi hakan , Jehobah zai marabce su . Ya yi wa waɗanda suka tuba cikin al’ummar Isra’ila da ya yi aure na alama da ita jinƙai . Ka ba da misali da ya nuna cewa ya kamata mu amince da begen da Allah ya yi alkawarinsa . Alal misali , ya yi alkawari : “ Zan ba ta . . . kwarin Akor , wato wahala , ƙofar bege . ” ( Yusha’u 4 : 1 , 6 ) Duk da haka , wasu sun ɗauki koyarwar Allah da tamani , suka aikata cikin jituwa da shi , kuma aka albarkace su . Shugabanni masu ridda tarko ne da kuma raga ga Isra’ilawa , suna jarabarsu su yi bautar gumaka . ( Yusha’u 5 : 15 ) Ta yin haka , za mu sami alheri kuma mu sami farin ciki da salama da babu na biyunsu da waɗanda suke bin Allah cikin aminci suke samu . — Zabura 100 : 2 ; Filibiyawa 4 : 6 , 7 . An nuna wasan kwaikwayo na alama a Galatiyawa 4 : 21 - 26 . • Wane darasi a Yusha’u sura ta 1 zuwa ta 5 ya burge ka ? Mutane masu farin ciki sun koma ƙasarsu Ta yaya za mu bi Jehobah ? Za mu kasance masu hikima idan muka bi shi maimakon mu yi wa kanmu ja - gora . Ka ɗan ba da labarin abubuwan da ke cikin Yusha’u sura ta 6 zuwa ta 9 . A wata sassa , hukunci yana bisa kansu . Amma annabcin Yusha’u na ɗauke da saƙo mai daɗaɗa rai . Bayan kwana biyu zai rayar da mu . Mu nace domin mu san Ubangiji zuwansa tabbatacce ne kamar wayewar gari . Zai zo wurinmu kamar ruwan sama , kamar ruwan bazara da ke shayar da ƙasa . ” Wasu suna cewa Isra’ilawa marasa aminci ne suka yi wannan maganar , sun daɗa cewa mutanen marasa biyayya suna nuna sun tuba amma da gaske suna wasa ne da jinƙan Allah . Mutanen ba su shirya su koma ga bautar Jehobah mai martaba ba ta wurin yin gyara da ake bukata domin su gyara dangantakarsu da shi . Da wata matsala kuma game da tuba ta Isra’ila . Ana ganin tuba ta gaskiya ta ayyuka . Yusha’u 6 : 6 ta ce : “ Ƙauna [ Jehobah ya ] ke so , ba sadaka ba , sanin Allah kuma fiye da hadayu na ƙonawa . ” Ta wajen zunubansu suna nuna cewa ba sa ƙauna ta aminci . Hadayunsu ma abin ɓacin rai ne ga Jehobah Allah . Hakika , ba ma ba da hadayu na dabbobi ga Jehobah . Duk da haka muna “ yabon Allah ta wurinsa , sadakar da muke miƙawa ke nan , wato mu yabe shi , muna ta ɗaukaka sunansa . ” Daga baya ta ce : “ Na ƙara ayyukata a hidimar fage , ina tunanin cewa wannan zai biya laifin da na yi . ” Wannan ya yi kama da abin da Isra’ilawa ’ yan tawaye suka yi ƙoƙarin yi . Amma , Jehobah zai amince da hadayarmu ta yabo ce kawai idan muka miƙa ta da zuciyar kirki da kuma halaye masu kyau . A irin wannan yanayin ne aka ci amanar ƙauna . ” Mu kuma fa ? Allah yana damuwa da ko za mu bi shi ko za mu ƙi yin haka . Yusha’u 8 : 13 ta ce : “ Ubangiji zai tuna da muguntarsu , zai hukunta su saboda zunubansu . ” Jehobah zai hukunta Isra’ilawa domin zunubansu . Menene abin da ya faru da waɗannan Isra’ilawa ya koya mana ? Kalmar Allah ta yi mana gargaɗi : “ Kada fa a yaudare ku , ai , ba a iya zambatar Allah . Alal misali , waɗanda suke bin tafarkin rayuwa ta lalata za su girbe sakamako mai tsanani . Idan manomi yana so ya girbe alkama , zai shuka sha’ir ne ? A’a ! Hakazalika , idan muna so mu girbe abin da yake mai kyau , dole ne mu shuka abin da ke mai kyau . Ta Yaya Za Ka Amsa ? [ Hoto a shafi na 9 ] Mugun muradi na Isra’ila ya yi zafi kamar tanda Wannan ya bayyana a cikin Yusha’u sura ta 10 zuwa ta 14 . Waɗanne ƙa’idodi ne za mu bincika daga annabcin Yusha’u ? Waɗannan ’ yan ridda har sun ƙara ginshiƙai , wataƙila salon dālā da aka tsara domin bauta marar tsarki . Amma , menene ya faru da Isra’ilawa ? Ko da yake a dā sun kasance jama’a da take keɓe ga Jehobah , ya same su da laifin riya . 7 , 8 . ( a ) A wane yanayi ne za mu more ƙauna ta aminci ta Allah ? ( b ) Menene ya kamata mu yi idan mun yi zunubi mai tsanani ? An gaya wa Isra’ilawa masu taurin kai : “ Ku shuka wa kanku adalci , ku girbe albarkun ƙauna , ku yi kautun saurukanku , gama lokacin neman Ubangiji ya yi , domin ya zo , ya koya muku adalci . ” — Yusha’u 10 : 12 . 9 , 10 . Ko da ya ke ni ne na koya wa Ifraimu [ Isra’ilawa ] tafiya . Jehobah cikin ƙauna ya koya wa Isra’ila tafiya , yana ɗaukansu a hannunsa . Lallai wannan kwatanci ne mai sosa rai ! To , haka ƙaunar Jehobah take a gare ku . Don mu ci gaba da bin Allah , dole ne mu yi begensa kullayaumi . Annabcin Yusha’u game da Isra’ilawa ya ba mu dalili na musamman na yin bege ga Allah . Zan fanshe su daga mutuwa . Ya kabari , ina halakarka ? ” ‘ Ke mutuwa , ina nasararki ? Godiya tā tabbata ga Allah wanda ke ba mu nasara ta wurin Ubangijinmu Yesu Almasihu . ” 15 , 16 . Mazaunan Samariya ba su yi tafiya bisa hanyoyin Allah masu adalci ba . Saboda haka , dole ne su fuskanci sakamakon zunubinsu da kuma rashin bangaskiya ga Jehobah . An annabta cewa : “ Samariya za ta ɗauki hakkin zunubinta , gama ta tayar wa Allahnta . Za a fyaɗa jariranta a ƙasa , a kuma tsage matanta masu ciki . ” Samariya ce babban birnin masarautar ƙabila goma na Isra’ila . ( 2 Sarakuna 17 : 1 - 6 , 22 , 23 ; 18 : 9 - 12 ) Bugu da ƙari , tarihi na Sargon ya yi magana game da kwasan Isra’ilawa 27,290 zuwa wurare da suke yanki na saman Yufiretis da Midiya . Maimakon mu rena mizanan Allah , me ya kamata mu yi ? ( Farawa 4 : 1 - 8 ) Bal’amu ya karɓi kuɗi daga sarkin Mowab don la’antar Isra’ila amma ƙoƙarinsa ya citura . 19 , 20 . Isra’ilawa da suka tuba sun miƙa wa Allah hadayar ‘ bijimin leɓunansu . ’ Bulus ya yi maganar wannan annabci sa’ad da ya aririci Kiristoci su “ yi ta yabon Allah ta wurinsa , sadakar da muke miƙawa ke nan , wato mu yabe shi , muna ta ɗaukaka sunansa . ” 21 , 22 . Waɗanda za su komo , za su zauna a inuwarta , za su yi noman hatsi da yawa , za su yi fure kamar kurangar inabi . Muddin Jehobah ya ƙyale mu mu ba da shaida , za mu ci gaba da neman waɗanda za su amince da alherinsa cikin hikima . Menene bincika annabcin Yusha’u ya kamata ya taimake mu yi ? Bincika annabcin Yusha’u ya kamata ya taimake mu mu ci gaba da bin Allah muna hangar rai madawwami a sabuwar duniya ta Allah . • Me ya sa ya kamata mu yi begen Jehobah kullayaumi ? • Ta yaya za mu ci gaba da bin hanyoyin Jehobah na adalci ? [ Hotuna a shafi na 17 ] Duk wanda ke na mutanensa da ke nan , Ubangiji Allahnsa ya kasance tare da shi , bari ya haura zuwa can Urushalima . ” Daɗewar da suka yi a zaman bauta a Babila ya shafe su sosai . Marubucin ya rubuta labarai masu kyau ne kawai . Littafin Sarakuna na Ɗaya ya kira mahaifiyar masassaƙin “ wata mata ne daga kabilar Naftali wadda mijinta ya rasu ” domin ta auri ɗan kabilar . Amma ainihi , ita ’ yar kabilar Dan ce . 2 : 18 ; 8 : 10 — Waɗannan ayoyin sun ambata cewa adadin shugabanni da suke lura da aikin da ake yi 3,600 ne da kuma 250 , amma in ji 1 Sarakuna 5 : 16 ; 9 : 23 , su 3,300 ne da kuma 550 . Yin siffofin bijimai domin wannan manufar bai karya doka ta biyu ba , wadda ta hana bauta wa siffofi . — Fitowa 20 : 4 , 5 . 1 Sarakuna 7 : 26 ta ce : “ Takan ci garwa dubu biyu . ” Darussa Dominmu : Addu’armu ga Jehobah na nuna abin da ke zuciyarmu . 6 : 4 . 15 : 9 ; 34 : 6 — Menene matsayin ƙabilar Saminu sa’ad da masarautar Isra’ila ta rabe biyu ? 16 : 13 , 14 — An kona gawar Asa ce ? 13 : 13 - 18 ; 14 : 11 , 12 ; 32 : 9 - 23 . 16 : 1 - 5 , 7 ; 18 : 1 - 3 , 28 - 32 ; 21 : 4 - 6 ; 22 : 10 - 12 ; 28 : 16 - 22 . 19 : 1 - 3 . 20 : 1 - 28 . Maimakon mu ɗauki mataki da kanmu , muna bukatar mu “ jā daga ” wato , mu dogara ga Jehobah . 24 : 17 - 19 ; 25 : 14 . 32 : 6 , 7 . Mutum na nuna tuba ta gaskiya sa’ad da ya guji tafarki marar kyau da yake bi , ya kuma ƙudurta aniya cewa zai ci gaba da yin abin da ke da kyau . Duk wani yanayi marar kyau na yaranta bai kamata ya hana mu sanin Allah da kuma bauta masa ba . 36 : 15 - 17 . 36 : 17 , 22 , 23 . Sa’ad da Shafan magatakarda ya kai wa Sarki Yosiya littafin Shari’ar Jehobah da suka gano , sarkin ya sa a karanta masa littafin . Abin da sarkin ya ji ya motsa shi ya ɗaukaka bauta ta gaskiya a dukan rayuwarsa . Makonni kafin bikin , Yahudawa da kuma waɗanda suka shiga Yahudanci daga kusan jihohi 15 na Daular Roma da kuma wajenta sun cika Urushalima maƙil , domin su yi Idin Ƙetarewa . A ƙarshen wannan ranar , ƙaramin rukunin almajiran ya ƙaru zuwa mutane fiye da 3000 ! — Ayyukan Manzanni 2 : 37 - 42 . Ta yaya ne aikin wa’azi ya yaɗu sa’ad da almajiran suka bar Urushalima , Yahudiya , da kuma Galili ? Bayan wannan muhimmiyar aukuwar , babban tsanani ya auku a Urushalima , “ waɗanda aka warwatsan nan kuwa , suka yi ta zazzagawa suna yin bishara . ” Ya kuma yi wa wani Bahabashe mai babban matsayi wa’azi , wanda shi ma ya yi na’am da saƙon game da Kristi . — Ayyukan Manzanni 6 : 1 - 5 ; 8 : 5 - 13 , 26 - 40 ; 21 : 8 , 9 . Allah Marar Sonkai Yana da Saƙo ga Kowa Bayan Jehobah ya taimaka wa manzo Bitrus ya daidaita tunaninsa game da mutanen al’ummai , ya yi godiya yana cewa : “ Hakika na gane lalle Allah ba ya tara , amma a kowace al’umma duk mai tsoronsa , mai kuma aikata adalci , abin karɓuwa ne a gare shi . ” 6 , 7 . Waɗanne annabce - annabce na Littafi Mai Tsarki ne suka annabta cewa bishara za ta yaɗu a harsuna dabam dabam na dukan duniya ? Ƙarnuka da yawa da suka shige an annabta cewa wannan ci gaba na dukan duniya zai faru . In ji annabcin Daniyel , “ aka kuwa danƙa masa [ Yesu ] mulki , da ɗaukaka , da sarauta , domin dukan jama’a , da al’ummai , da harsuna su bauta masa . ” Littafi Mai Tsarki ya annabta cewa lokaci na zuwa da mutane daga harsuna dabam dabam za su ji saƙonsa mai ba da rai . Mu masu hidima ta Kirista muna ɗaukan waɗannan mutanen da suke wasu yare dabam a madadin mahani ne ga hidimarmu ? ( Wahayin Yahaya 14 : 6 ) Alal misali , a watan Agusta , shekara ta 2004 , a Jamus ana wa’azi ne a kusan harsuna 40 . A Girka , Shaidun Jehobah suna yi wa mutane wa’azi a harsuna dabam dabam kusan 20 . ( Matiyu 28 : 19 ) Domin sun yi maraba da wannan umurnin , Shaidun Jehobah suna wa’azi a ƙasashe 235 , kuma suna rarraba littattafai a harsuna fiye da 400 . ( 1 Korantiyawa 13 : 8 ) Koyon wani yare ba ƙaramin aiki ba ne . ( Luka 11 : 13 ) Maimakon ya sa mu yi wani yare ta hanyar mu’ujiza , ruhu mai tsarki na iya ƙarfafa muradinmu na yin magana da mutanen da ba sa jin yarenmu . ( b ) Ta yaya muke ganin ruhun sadaukar da kai ? Wasu suna samun ƙarfafa sa’ad da hidimarsu ta zama mai wuya kuma mai ban sha’awa . A ƙasar Norway , wasu ma’aurata suna yin nazari da wata iyali da ta fito daga Afghanistan . Me ya sa ba za ka soma ba , ta wajen lura da harsuna na ƙasashen waje da ake yi a yankinka ? Ƙasidar nan , Good News for People of All Nations , da aka fito da ita a shekara ta 2004 , ta taimaka sosai wajen yaɗa begen Mulki , domin saƙon da take ɗauke da ita a harsuna dabam dabam suna da sauƙi kuma suna da kyau . — Ka duba talifin nan “ Bishara ga Dukan Mutane ” da ke shafi na 32 . ( Maimaitawar Shari’a 10 : 18 , 19 ) Alal misali , a wani babban birni da ke Amirka ta Arewa , ikilisiyoyi biyar suna amfani da Majami’ar Mulki ɗaya . Dattawa masu ƙauna suna yaba wa ’ yan’uwa maza da mata da suka ƙware kuma suke son su je su taimaki rukunonin wasu yare . Waɗannan dattawan ba su hana Timoti yin tafiya da Bulus ba , ko da yake Timoti yana da tamani a ikilisiyarsu . Za Ka Iya Ba da Bayani ? • Ta yaya ne za mu iya yin koyi da Jehobah wajen nuna rashin sonkai ga dukan mutane ? Mutumin da ya Tuba ya yi Nasara a Hidimarsa Mai Wuya Da yake farautar masu bi da suke Urushalima bai ishe shi ba , ya ci gaba da yaɗa ƙiyayyarsa har Dimashƙu . — Ayyukan Manzanni 9 : 1 , 2 . Wataƙila dalilin da ya sa Bulus ya tsani Kiristanci shi ne , yana ganin cewa Kiristanci zai gurɓata Yahudanci ta wajen haɗa shi da wani baƙuwar al’ada , da ba a so . ( Ayyukan Manzanni 22 : 14 , 15 ; 26 : 16 - 18 ) Farisiyawa ba sa cin abinci da waɗanda suke ganin masu zunubi ne ! Hakan na iya sa mu kasance da ra’ayoyi da kuma halaye na nuna bambanci , ƙabilanci , da tsattsauran ra’ayi . Ya karɓi ƙalubalen faɗaɗa hidimarsa . Mai Hidima da ke Cin Gaba A kan Aikinsa Ta yaya ne Bulus ya mai da hankali ga inda masu sauraronsa suka fito , kuma menene sakamakon haka ? Bulus ya yi amfani da sanin imanin Agaribas , kuma ya tattauna abubuwan da sarkin zai iya fahimta sosai . Bulus mutum ne mai sauƙin kai . ( Ayyukan Manzanni 23 : 1 - 5 ) A Atina , da farko “ ya ji haushi ƙwarai da ya ga ko’ina gumaka ne a birnin . ” Ta yaya ne Bulus ya nuna basira sa’ad da yake sha’ani da mutane ? Sa’ad da yake sha’ani da mutane dabam dabam , Bulus ya nuna basira ƙwarai . Ya yi la’akari da al’ada da kuma mahalli da suka shafi tunanin masu sauraronsa . Alal misali , Bulus ya sani cewa mutanen Roma sun san tsarin bauta da ke Daular Roma . Babu shakka , wataƙila yawancin mutanen da ya rubuta wa wasiƙar bayi ne . Wani bincike ya ce , “ a cikin Romawa , ubangida na iya ƙyale bawansa , ko kuwa bawan ya ƙwaci ’ yancinsa ta wajen biyan ubangidansa . Ya kamata mu yi ƙoƙari mu fahimci bukatunsu , damuwarsu , abubuwan da suke so da waɗanda ba sa so , fargabansu da kuma yadda suke nuna wariyar ƙabila . Shaidu a sauran wurare suna ƙoƙarin yin haka . Masu shelar Mulki da ke ƙasar suna yin amfani da waɗannan batutuwa maimakon tattauna batutuwa kamar su , taɓarɓarewar yanayin duniya ko kuwa matsaloli . Taimako ga Sababbin Masu Hidima Amma ya lura cewa yana bukatar ya koyar ya kuma shirya matasa kamar su Timoti da Titus su zama ƙwararrun masu hidima . Ya soma ne da nanata musu muhimmancin aikin wa’azi kuma ya ƙarfafa su su dinga yin addu’a . Ko ɗanmu ne muke taimaka wa , ko sabon ɗalibi , ko kuwa wanda ya daɗe bai yi wa’azi ba , zai dace idan muka koyar da su a wannan hanyar . Sababbi suna bukatar taimako sosai domin su sami gaba gaɗin gabatar da saƙon Mulki . Ka yaba wa ƙoƙarin da sababbi suka yi , kuma sa’ad da ya dace , ka ba su ɗan shawara na yadda za su ci gaba da gyara . Sa’ad da muka yi la’akari da muhimmancin makasudinmu , wato , koyar da sanin Allah da ke kai ga samun ceto , muna da tabbacin cewa kwalliya za ta biya kuɗin sabulu domin mun zama “ kowane irin abu ga kowaɗanne irin mutane , domin ta ko ƙaƙa [ mu ] ceci waɗansu . ” — 2 Timoti 4 : 5 ; 1 Korantiyawa 9 : 22 . [ Hasiya ] • A waɗanne hanyoyi ne za mu yi koyi da Bulus a hidimarmu ? • Waɗanne canje - canje ne muke bukatar mu yi a tunaninmu ? Manzo Bulus ya kasa kunne , yana da sauƙin kai , kuma ya bi da yanayi dabam dabam a hanyar da ta dace a wa’azi da koyarwa Wa Kake Wa Biyayya , Allah Ko Kuma ’ Yan Adam ? Fursunonin sun ɓace . Yanzu kotun yana shirye ya ji ma mabiyansa na kud da kud . Mala’ika ne ya saki manzannin daga kurkuku . Domin mazauna Urushalima su ji bishara game da Yesu Kristi . Manzanni Bitrus da Yohanna masu wa’azi da himma , an saka su a kurkuku da farko , yadda babban alƙali Yusufu Kayafa ya kwaɓe su kuma ya tuna musu . Sa’ad da aka umurce su su daina wa’azi da farko , manzannin biyu sun amsa : ‘ Ko daidai ne gaban Allah mu fi jinku da Allah , sai ku hukunta : gama ba shi yiwuwa a garemu mu rasa faɗin abin da muka ji muka gani . ’ Kamar annabi Irmiya na dā , Bitrus da Yohanna ba za su iya daina aikinsu na wa’azi ba . — Ayukan Manzanni 4 : 18 - 20 ; Irmiya 20 : 9 . Biyayya ga Allah ko Kuwa Biyayya ga Ɗan Adam ? Amma ba ɗan adam , ko menene matsayinsa da yake da ikon gaya wa wani kada ya bi umurnin Allah . ( Zabura 83 : 18 ) “ Mai - shari’an dukan duniya ” ne mai ba da Doka mafi girma , kuma Sarkin zamanai . Saboda haka , Majalisar ta wuce gona da iri sa’ad da ta umurci manzannin su daina wa’azi . Me ya sa aikin wa’azi ya sa manyan firistoci suka yi fushi ? Alƙalan Majalisa sun ƙudiri aniya su kashe su . ( Ayukan Manzanni 5 : 33 ) Amma , abubuwa sun canja yadda ba a yi tsammaninsa ba . Sai Gamaliel ya daɗa abu mai muhimmanci : “ Kada a iske ku kuna yaƙi har da Allah . ” — Ayukan Manzanni 5 : 34 , 38 , 39 . Menene ya nuna cewa aikin manzannin daga wurin Allah ne ? Manzannin ba su tsorata ba amma sun ƙuduri aniya su yi biyayya da umurnin mala’ika su je su yi wa’azi . ( Ayukan Manzanni 5 : 40 , 42 ) Jehobah ya albarkace su . A ganin mutum , me ya sa Kayafa ya ji ba za a cire shi daga matsayinsa ba , amma me ya sa gaba gaɗinsa ba daidai ba ne ? A ƙarni na farko , masu mulki na Romawa ne suke naɗa manyan firistoci na Yahudawa . Wataƙila Kayafa yana ganin ya cim ma wannan ne domin iya hulɗar jakadanci da kuma abokantakarsa da Bilatus maimakon ikon Allah . Umurni cewa a tuɓe Kayafa daga matsayinsa ya zo ne daga wurin Lucius Vitellius shugaban Bilatus , wato gwamnan Suriya , Bilatus abokin Kayafa na kud da kud bai iya hana hakan ba . ( Ibraniyawa 2 : 9 ; 7 : 17 , 24 ; 9 : 11 ) Allah ya naɗa Yesu ya yi wa masu rai da matattu shari’a . Yadda yake a ƙarni na farko , akwai masu ‘ yaƙi da Allah ’ da yawa a yau . Suka kashe wasu Shaidun . ( Ibraniyawa 13 : 5 , 6 ) Shekaru da yawa bayan abubuwan da ’ yan Nazi suka yi , wasu sun sa hannu a yaƙi da Jehobah da mutanensa amma ba su yi nasara ba . Babu shakka , waɗannan masu hamayya suna sane da abin da kotun ya faɗa . ( Irmiya 1 : 8 ) Ta yaya Jehobah zai cece mu daga tsanantawa a yau ? Yana iya ta da alƙali mai sanin ya kamata kamar Gamaliel . ( 1 Korinthiyawa 10 : 13 ) Ko menene Allah ya ƙyale , sakamako na ƙarshe shi ne cewa , waɗanda suke yaƙi da mutanen Allah suna yaƙi da Allah ne , kuma masu yaƙi da Allah ba za su yi nasara ba . [ Hasiya ] Za Ka Iya Amsawa ? • Masu hamayya da mu ainihi suna hamayya da waye ? [ Bayanin da ke shafi na 15 ] Ka gaskata cewa annabce - annabcen Littafi Mai Tsarki na nuni ga lokacinmu na “ kwanaki na ƙarshe ” na mugun zamanin Shaiɗan ? Sarki Ahab ya ɗaukaka bautar Ba’al a tsakanin ƙabilu goma na Isra’ila , domin rinjayar matarsa arniya Yezebel . Ba’al allahn ni’ima ne wanda ya kamata ya yi tanadin ruwa da amfanin gona . Amma Ba’isra’ile ya yi ridda idan ya bar Jehobah ya bauta wa allahn ƙarya . Littafi Mai Tsarki ya ce irin wannan goyon baya da addini suke ba wa gwamnati ta duniya fasikanci ne na ruhaniya . Ƙaunar Allah ga Mutanensa Masu Tawaye Ta yaya Jehobah ya nuna ya damu da mutanensa masu tawaye ? Bayan fari mai ɓarna da aka annabta ya faru , Iliya ya gaya wa Sarki Ahab ya tara Isra’ilawa da annabawan Ba’al a kan Dutsen Karmel . — 1 Sarakuna 18 : 1 , 19 . ( 1 Sarakuna 18 : 30 ) Abin baƙin ciki , Isra’ilawa da suka halarci taron ba su tabbata ba ko Jehobah ne ko kuwa Ba’al ne zai iya kawo ruwan sama da suke matuƙar bukata . Lokacin Iliya ya yi ya yi nasa . Sai Iliya ya yi addu’a : “ Ya Ubangiji , Allah na Ibrahim , da na Ishaku , da na Isra’ila , bari ya zama sananne yau kai ne Allah cikin Isra’ila , ni kuma bawanka ne , na yi wannan duka kuma bisa ga cewarka . “ Suka fāɗi bisa fuskarsu : suka ce , Ubangiji , shi ne Allah ; Ubangiji shi ne Allah . ” Sai aka kashe dukan annabawan Ba’al guda 450 a Dutsen Karmel . — 1 Sarakuna 18 : 38 - 40 . Yezebel ta ci gaba da tsananta wa bayin Jehobah . Wasu cikin waɗannan wani lokaci suna zuwa taron Kirista kamar su , kiyaye Jibin Maraice na Ubangiji ko wasu sashe na taron gunduma . Muna ariritar irin waɗannan su yi la’akari da kalmomin Iliya : “ Har yaushe za ku yi ɗingishi a kan wannan imani da wancan ? ” ( 1 Sarakuna 18 : 21 ) Maimakon su ɓata lokaci , suna bukatar su ɗauki mataki yanzu kuma su yi ƙoƙari su zama masu bauta wa Jehobah da suka keɓe kansu , kuma su yi baftisma . Cikin wane irin mugun yanayi ne wasu Kiristoci da suka yi baftisma suka faɗa , kuma me ya kamata su yi ? Yesu ya yi kashedi cewa waɗannan abubuwa za su sarƙe wasu cikin mabiyansa , ya sa su yi tuntuɓe , kuma ya zame musu tarko . Wane aiki ne aka ce Yehu ya yi , kuma yaya ya aikata shi ? Yehu mai aikata abu nan da nan ne . ( a ) Wane yanayi ne ma’aikatan Yezebel suka fuskanta farat ɗaya ? Yehu ya yi banza da ita , ya yi kira a tallafa masa : “ Wa ke wajena ? Fadawa biyu ko uku suka leƙa ta taga . Fadawan suka jefar da Yezebel ta faɗi a kan titi , a nan dawakan Yehu da karusa suka tattake ta . Bayan ƙarshen addinin ƙarya , Jehobah Allah zai mai da hankalinsa ga dukan mutane da suke sashe na duniyar Shaiɗan . Bayan mutuwar Yezebel , Sarki Yehu bai ɓata lokaci ba wajen kashe dukan zuriyar Ahab da masu goyon bayansa na musamman . Duka masu bauta wa Ba’al a Isra’ila sun halarci bikin . Wane bege mai girma yake jiran “ taro mai - girma ” na masu bauta wa Jehobah cikin aminci ? An kawar da bautar Ba’al daga Isra’ila . Ka tsai da shawara yanzu , za ka iya samun gata a haɗa ka cikin “ taro mai - girma ” na waɗanda suka tsira wa “ babban tsananin . ” Socoh Aphek Dothan SAMARIYA Yezreyel Tirzah Beth - shan ( Beth - shan ) Gidan Arbel [ Inda aka Dauko ] [ Hoto a shafi na 18 ] LITTAFI MAI TSARKI Darussa Daga Littafin Ruth , 4 / 1 Darussa Daga Littafin Sarakuna na Ɗaya , 7 / 1 Darussa Daga Littafin Tarihi na Biyu , 12 / 1 HANYAR RAYUWA TA KIRISTA LABARIN RAYUWA Ludolph ) , 5 / 1 Kana da Aminci a Dukan Abubuwa Kuwa ? Bishara Don Mutanen Dukan Al’ummai , 7 / 1 Ku Yi Irin Zaman da Yesu Kristi Ya YI , 10 / 1 Annabcin Yusha’u Yana Taimakonmu Mu Bi Allah , 12 / 1 “ Ku Zauna a Faɗake , ” Lokacin Hukunci Ya Yi ! 10 / 1 Ceto , Ba ta Wurin Aiki ba Kawai , Amma ta Wurin Alheri , 6 / 1 Za Ka Bi Allah Kuwa ? Matasa Ku Yabi Jehobah ! Alal misali , a ƙasar Britaniya , gudummawa da ake bayarwa ga ƙungiyoyin mutane marasa galihu ta kai Dala biliyan 13 a shekara ta 2002 . “ Waɗannan kashe - kashen , ” in ji jaridar American political science Review , “ sun yi sanadin mutuwar sojoji aƙalla miliyan 12 da kuma farar hula miliyan 22 , wanda hakan ya fi adadin mutanen da aka kashe a yaƙe - yaƙen cikin gida da na waje tun daga shekara ta 1945 . ” A ƙasar Ruwanda ƙiyayya da ke tsakanin ƙabilu ta jawo kisan mutane 800,000 maza da mata da yara ƙanana . Sa’an nan kuma an yi wa fursunan Iraƙi ƙeta . A ƙasar Dafur an ta da dukan mutanen gari , an ƙoƙƙone gidajensu , kuma an yi wa mata fyaɗe da gangan . A arewacin ƙasar Yuganda , an yi wa yara lahani kuma an tilasta musu su azabtar da mutane . Ya ƙaunaci Allah ƙwarai , ya ƙaunaci adalci , kuma yana ƙaunar matalauta . Amma , sa’ad da Adamu da Hauwa’u suka zaɓi su yi wa Allah tawaye , sun yi rashin iyawarsu na haifan ’ ya’ya marasa zunubi . Abin da manzo Bulus ya fuskanta ya bayyana dalili na biyu da ya sa mutane suke miyagun ayyuka . Ya ba da kansa babu son kai ga hidima domin ’ yan’uwansa Kiristoci maza da mata . Alal misali , Yesu ya yi wa mabiyansa gargaɗi : “ Sa’a tana zuwa , inda dukan wanda za ya kashe ku , za ya zace yana yi ma Allah hidima . ” Da yake magana da shugabannin addini da suke da niyyar su kashe shi , ya ce : “ Ku na ubanku Shaiɗan ne , ƙyashe ƙyashe na ubanku kuma kuna da nufi ku yi . Shi mai - kisan kai ne tun daga farko . ” Domin a kawar da mugunta har abada tsakanin ’ yan adam , dole ne a mai da hankali ga muradin mutum na yin mugun abu , da kuma jahilcinsa , da kuma rinjayar Shaiɗan . Babu wani likita mai fiɗa , ko kuma magani na ɗan adam da zai iya wannan aiki . Manzo Yohanna ya rubuta : “ Jinin Yesu Ɗansa yana tsarkake mu kuma daga zunubi duka . ” ( 1 Yohanna 1 : 7 ) Sa’ad da kamiltaccen mutum Yesu ya ba da ransa da son rai , ya “ ɗauki zunubanmu ya kai su cikin jiki nasa bisa itacen , domin mu , matattu ga zunubai , mu rayu ga adalci . ” Bulus ya faɗi cewa Yesu Kristi ya “ bada kansa fansar dukan mutane . ” ( 1 Timothawus 2 : 6 ) Hakika , mutuwar Kristi ta buɗe hanya ga dukan mutane su sami kamilta da Adamu ya yi hasara . Kana iya tambaya , ‘ Idan mutuwar Yesu shekaru 2,000 da suka shige ta sa ya yiwu mutane su sami kamilta , me ya sa mugunta da kuma mutuwa suke wanzuwa ? ’ ( 1 Korinthiyawa 11 : 1 ; Kolosiyawa 3 : 9 , 10 ) Bugu da ƙari , Bulus ya yi biyayya da himma ga umurnin Yesu ya yi “ wannan bishara kuwa ta Mulkin . ” ( Matta 24 : 14 ) A cikin shekaru 2,000 tun bayan mutuwarsa da tashinsa , Kristi yana zaɓan mutane waɗanda kamar Bulus , za su yi sarauta tare da shi a Mulkinsa . — Ru’ya ta Yohanna 5 : 9 , 10 . Nasara na Ƙarshe Bisa Mugunta Kristi kuma zai ta da dukan waɗanda suka cancanci su rayu a sabuwar duniya . “ Ku fara biɗan mulkinsa . ” — MATTA 6 : 33 . 1 , 2 . Wane mataki ne wani saurayi ya ɗauka game da aiki , kuma me ya sa ? Matsalarsa ita ce aikinsa yana hana shi halartar taro a kai a kai . A yau , wasu mutane suna rayuwa cikin matsanancin talauci sa’ad da wasu suna more dukiya mai yawa a duniya a dukan tarihi . “ Kada Ku Yi Alhini ” Ta yaya Yesu ya kwatanta cewa daidai ne kada mutanen Allah su yi alhini game da damuwa ta rayuwar yau da kullum ? Sun sani cewa idan ba su yi fama ba iyalansu za su wahala . Amma kuma , Yesu ya tuna musu tsuntsaye . ( Ayukan Manzanni 18 : 1 - 4 ; 1 Tassalunikawa 2 : 9 ) Duk da haka , waɗannan Kiristoci ba su dogara ga aikinsu ba domin tsaro . Sun dogara ga Jehobah . Wane daidaito ne Kiristoci suke yi ? Ko da za su yi awoyi masu yawa a wurin aiki domin su cika hakkinsu na Nassosi , ba sa ƙyale bukatar samun kuɗi ta rufe musu ido daga batutuwa masu muhimmanci na ruhaniya . — Mai Wa’azi 7 : 12 . Ko da yaya yake ƙaunar Jehobah , ya fi ƙaunar dukiyarsa . Wannan ya sa Yesu ya faɗi wani abin da ba a yi zato ba : “ Yana da wuya ga mawadaci shi shiga cikin mulkin sama . . . . A’a , domin ya ci gaba da cewa : “ Ga Allah dukan abu ya yiwu . ” ( Matta 19 : 25 , 26 ) Hakika , da taimakon Jehobah wasu masu arziki a wancan zamani sun zama Kiristoci shafaffu . ( Matta 5 : 3 ) Saboda haka , ba zai ji yana bukatar taimakon Jehobah ba . Ku Karɓi Ra’ayin da Ya Dace Yesu ya ce musu : ‘ Kuna cewa , mun wadata , mun sami dukiya , ba mu bukaci kome ba ; ba ku sani ba malalata na ne ku , abin tausayi , matalauta , makafi , tsiraru . ’ Domin sun dogara ga dukiya ne maimakon ga Jehobah . A wannan ƙasar ana ɗaukar irin wannan zarafin hanyar samun dukiya ne . Ta zaɓi ta saka Mulkin farko ta ci gaba da hidimarta na cikakken lokaci . Sun riga sun koyi halaye masu kyau . ( 1 Korantiyawa 15 : 58 ) Bangaskiyarmu sai ta sabonta , begenmu kuma ya tabbata . — Afisawa 3 : 16 - 19 . ( Yaƙub 5 : 7 ) A wannan duniya mai wuya , yin haƙuri zai yi wuya . Rai madawwami a aljanna a duniya , ta isa a saurare ta ! Amma kuma , Yesu ya yi mana gargaɗi mu “ fara biɗan . . . adalcinsa [ Allah ] . ” Biɗan Adalci Zai Kāre Mu Ba tare da jinkiri ba ta ƙi , ko da yake ta sani za a kore ta a aiki . Wannan matashiya Kirista abin da ta yi ba daidai ba ne ? Muhimmancin Adalci ( Luka 16 : 15 ) Adalci ne bisa mizanai na Jehobah . Me ya sa adalci yake da muhimmanci ? ( Misalai 15 : 8 ) Abin da ya sa ke nan Bulus ya aririci Timothawus : “ Ka guje ma sha’awoyin ƙuruciya , ka yi ta bin adalci , ” da kuma wasu halaye masu muhimmanci . ( Matta 20 : 28 ; Yohanna 3 : 16 ; Romawa 5 : 8 , 9 , 12 , 18 ) Domin wannan , idan muka koyi mizanan adalci na Jehobah kuma muka ci gaba da yin iya ƙoƙarinmu mu kiyaye su , kuma muna yin addu’a domin mu kawar da raunanarmu , Jehobah zai karɓi bautarmu . Masu Adalci a Duniya Marar Adalci Sa’ad da aka umurci almajiran Yesu su zama shaidunsa ‘ har iyakan duniya , ’ sun fuskanci yanayi mai wuya . ( 1 Yohanna 5 : 19 ) Duniya tana cike da mugun hali da Shaiɗan yake yaɗawa , kuma rinjayarsa zai shafi Kiristoci . A kusa da ƙarshen shekara 40 na tafiya a cikin daji , Isra’ilawa da yawa sun juya daga bin hanyar adalci . ( 1 Yohanna 2 : 16 ) Tarihi ya nuna cewa : “ Mutane kuwa suka fara yin fasikanci da ’ yan matan Moab . ” — Litafin Lissafi 25 : 1 . Amma yanzu abu ne na yau da kullum . Samun hoton jima’i ba shi da wuya a Intane . Bugu da ƙari , iyaye nawa ne suka san irin wasan bidiyon da ’ ya’yansu suke yi ? A wasiƙarsa zuwa Kiristoci a Kolossi , Bulus ya yi gargaɗi game da “ yin sujada ga mala’iku . ” — Kolossiyawa 2 : 18 . A yau , Kiristoci na gaskiya suna bukatar su guje wa al’adu da aka yi na’am da su da suka samo asalinsu daga addinan ƙarya da suka taka mizanai na Kirista . Alal misali , a wasu ƙasashe , al’adu da yawa game da biki na haihuwa da kuma na mutuwa sun samo asali ne daga ƙarya cewa muna da kurwa da take tsira bayan mun mutu . Kada Ka Manta da Jehobah Ba da daɗewa ba kafin Isra’ilawa su shiga Ƙasar Alkawari , Jehobah ya yi musu gargaɗi cewa kada su manta shi . Hauwa’u tana so ta yanke shawara da kanta game da abin da ke mai kyau da marar kyau . A duniya ta yau , mutane da yawa “ masu - taurin kai , masu - kumbura ” ne , kuma irin wannan rayuwa ta rinjayi wasu Kiristoci . ( 1 Timothawus 3 : 15 ) Fahimtar matsayinsa mai muhimmanci zai taimake mu kada mu yi ‘ kome domin girman kai ’ sa’ad da muka miƙa kai ga nufin Jehobah . — Filibiyawa 2 : 2 - 4 ; Misalai 3 : 4 - 6 . A wace hanya aka ƙarfafa mu mu yi koyi da Yesu ? Littafi Mai Tsarki ya ce cikin annabci game da Yesu : “ Ka yi ƙaunar adalci , ka ƙi mugunta . ” 19 , 20 . ( Afisawa 4 : 24 ) Sun kasance na Jehobah kuma suna raye domin su bauta masa , ba domin su faranta wa kansu rai ba . ( Romawa 14 : 8 ; 1 Bitrus 4 : 2 ) Wannan ne yake ja - gorar tunaninsu da kuma ayyukansu . Za a iya samun shawarwari masu muhimmanci ga iyaye game da yadda za su kāre iyalansu a cikin littafin nan Asirin Farinciki na Iyali , Shaidun Jehobah ne suka wallafa . • Me ya sa biɗan adalci yake da muhimmanci ? • Waɗanne abubuwa ne a duniya ya kamata Kirista ya guje musu ? [ Hoto a shafi na 29 ] Yara da aka koya musu su ƙaunaci Jehobah za su ƙarfafa wajen ƙin lalata GA WASU mutane yin bimbini mai yiwuwa ya zama da ban tsoro . ( Filibbiyawa 4 : 8 ) Amma dai , yin bimbini bisa gaskiya da muka koyo game da Jehobah , halayensa masu kyau , abin da ya cim ma , farillansa , da kuma manufarsa , za su iya zama hanya mafi kyau na yin amfani da lokaci . Jehobah Allah ne Masaraucin sararin samaniya kuma yana aiki sosai don ya cika manufarsa mafi girma . ( Yohanna 5 : 17 ) Duk da haka , yana kula da tunanin kowane mai bauta masa . Mai zabura Dauda ya san da haka shi ya sa ya rubuta da taimakon Allah : “ Ya Ubangiji , kā bincike ni , kā kuwa san ni . Babu shakka yana kulawa . Maganar Jehobah Rayayyiya Ce Ezra firist wanda shi ne marubucin littafin , ya soma ba da labarin ne da umurnin da Sarkin Farisa Cyrus ya bayar da ya sa raguwar Yahudawa da suke zaman bauta a Babila suka koma ƙasarsu . Saboda haka , Ezra ya mai da hankali ne kawai a kan aukuwar da ta shafi wannan manufar . AN SAKE GINA HAIKALI Binciken da aka ba da umurnin a yi ne ya sa aka fahimci umurnin da Cyrus ya bayar “ a kan zancen gidan Allah wanda ke a Urushalima . ” ( Ezra 6 : 3 ) Aikin ya ci gaba kuma an kammala shi . Wataƙila wasu sun ƙi komawa Urushalima ne domin suna son abin duniya ko kuwa domin ba su daraja bauta ta gaskiya ba , amma ba haka duka al’amarin yake ba . Waɗanda suka ce su zuriyar firistoci ne amma sun kasa bayyana asalinsu , da sai su tabbatar da haka ta wajen yin amfani da Urim da Thummim . Aikin sabon haikalin da ke gabansu a idanunsu “ kamar babu ” ne idan aka gwada da na dā . Da haka , ginin haikalin ya ɗauki kusan shekara 20 . 1 : 2 . 4 : 1 - 3 . 6 : 14 , 22 . Saka hannu a aikin Jehobah da himma na kawo amincewarsa da albarka . Shekara hamsin ta wuce tun da aka keɓe gidan Jehobah da aka sake gina . A shekara ta 468 K.Z . Ko da yake shekara 60 ta wuce da rukunin farko na Yahudawa suka koma ƙasarsu , mutanen da ke zaune a Urushalima ba su da yawa . Yin auratayya da wasu mazauna ƙasar ba ƙaramin barazana ba ne ga bauta ta gaskiya . 7 : 10 . Cikin addu’a , ya shirya zuciyarsa domin ya bincika Dokar Jehobah . 7 : 27 , 28 ; 8 : 21 - 23 . Ya kamata mu ɗauki umurnin nan na yin aure “ cikin Ubangiji ” kawai da muhimmanci . — 1 Korinthiyawa 7 : 39 . Yin tarayya marar kyau na iya jawo rashin amincewar Jehobah . Jehobah ya Cika Alkawuransa A cikin lokaci , Jehobah ya cika alkawarinsa na ’ yanta mutanensa daga bauta a Babila kuma ya mai da bauta ta gaskiya a Urushalima . Hakika , hurarriyar kalmar Ezra ta tabbatar cewa “ maganar Allah mai - rai ce , mai - aikatawa . ” — Ibraniyawa 4 : 12 . TUN ƙarnuka da yawa , yawancin mutane sun ɗauka cewa Shaiɗan yana da ƙaho , yana da kofato a kafa , yana sanye da jar riga , kuma yana amfani da tebur mai haƙora wajen jefa mugayen mutane cikin wuta . Babu shakka , irin waɗannan ra’ayoyin sun sa miliyoyin mutane masu da’awar cewa su Kiristoci ne su yi shakkar wanzuwar Iblis , kuma ya sa sun yi tunanin cewa wannan kalmar tana nufin aikata mugunta . Ana kiran shi Shaiɗan ( wanda ke nufin “ Ɗan Hamayya ” ) , tun da yake yana hamayya da Jehobah . * Dole ne mu bi shawarar manzo Bulus : “ Kada kuma ku bar wa Iblis wata ƙofa . ” ( Afisawa 4 : 27 , Littafi Mai Tsarki ) Saboda haka , waɗanne halaye na Shaiɗan ne ba za mu yi koyi da su ba ? “ Mugun ” ya cancanci a kira shi Iblis , domin maƙaryaci ne . Ƙarya na nufin faɗan abin da ba gaskiya ba game da wani don a ɓata masa suna . ( Farawa 2 : 17 ) An sanar da Hauwa’u wannan umurnin . An umurci Isra’ilawa : “ Ba za ka yi yawon kai da kawowa kana yawon tsegumi a cikin mutanenka . ” ( Leviticus19 : 16 ) Manzo Yohanna ya ce game da ƙarya a zamaninsa : “ Na rubuta wani abu ga ikilisiya , amma Diyoturifis , wanda yake so ya sami shugabanci a cikinsu , ba shi karɓanmu . Ni fa , idan na zo , sai in tuna da ayukansa da yake aika , miyagun zantattukan da yake ambatonmu da su . ” ( Luka 23 : 10 ) Babban Firist Hananiya da wasu mutane sun yi wa Bulus zargin ƙarya . Amma , hakan na iya faruwa idan ba mu da cikakken bayani kafin mu je mu ba da shaida . Iblis mai kisan kai ne . ( Yohanna 8 : 44 ) Sa’ad da ya janye Adamu da Hauwa’u daga Allah , Shaiɗan ya zama mai kisan kai . Kamar yadda aka nuna a 1 Yohanna 3 : 15 , ta yaya za mu iya zama masu kisan kai ? ( Kubawar Shari’a 5 : 17 ) Sa’ad da yake yi wa Kiristoci magana , manzo Bitrus ya rubuta : “ Kada wani daga cikinku ya sha wuya kamar mai - kisankai . ” “ Sa’anda ya ke yin ƙarya , ” in ji Yesu , “ don kansa ya ke yi : gama maƙaryaci ne shi , da uban ƙarya kuma . ” ( Yohanna 8 : 44 ) Shaiɗan ya yi wa Hauwa’u ƙarya , amma Yesu ya zo duniya ne domin ya ba da shaida ga gaskiya . Idan muna daraja ’ yancinmu ta ruhaniya daga ƙaryar Shaiɗan , za mu manne wa Kiristanci , wato “ hanyar gaskiya . ” 12 , 13 . Bulus ya rubuta , “ amma ka guje ma zantattukan banza na saɓo : gama za su yi gaba cikin rashin - ibada , maganassu kuwa za ta ci kamar zuganye : irinsu ke nan su Himinayus da Filitus ; mutane masu - kuskure wajen gaskiya , suna cewa , tashin ya rigaya ya wuce , su kan kuwa jirkitadda bangaskiyar waɗansu . ” Duk da ruɗin ɗan ridda na farko , me ya sa muka kasance da aminci ga Allah da kuma Kalmarsa ? Duk da ruɗun ɗan ridda na farko , tsaro na rukunin amintaccen bawan nan mai hikima ya taimaka wa Kiristoci na gaskiya su kasance da aminci ga Jehobah da Kalmarsa . — Matta 24 : 45 . ( Yohanna 15 : 18 - 21 ) Babu shakka , shi ya sa manzo Yohanna ya yi mana gargaɗi kada mu ƙaunaci duniya ! ( 1 Yohanna 2 : 15 - 17 ) Bai kamata mu ƙaunaci duniya ba domin hanyoyinta ta kwaɗayin jiki ne , wanda hakan bai jitu da mizanan Jehobah Allah ba . ( Yohanna 15 : 19 ; 17 : 14 ; Yaƙub 4 : 4 ) Wannan duniyar marar aminci ba ta ƙaunarmu domin mun keɓe kanmu daga gareta kuma mu masu “ shelan adalci ” ne . Kada ka ba Iblis Dama 21 , 22 . Ta yaya za ka yi amfani da shawarar Bulus da ke rubuce a Afisawa 4 : 26 , 27 ? Fushinmu na iya zama zunubi . Waɗanne tambayoyi ne za mu tattauna a talifinmu na gaba ? Ka dubi talifofin nan “ Is the Devil Real ? ” Ka Yi Tsayayya Da Shaiɗan , Kuma Zai Guje ka ! “ Ku zama . . . masu - biyayya ga Allah , amma ku yi tsayayya da Shaiɗan , za ya fa guje maku . ” — YAƘUB 4 : 7 . ( Ishaya 14 : 3 , 4 , 12 - 15 ; Litafin Lissafi 24 : 17 ) Fahariyar “ sarkin Babila ” ta yi daidai da halin Shaiɗan , wanda shi ne “ allah na wannan zamani . ” Ta yaya za mu guji faɗawa hannun Iblis ? Wannan rashin tsoron ba don gaba gaɗin da aka haife su da ita ba ne . Ta wanzu ne domin suna tsoron Allah kuma ‘ suna samun mafaka ƙalƙashin inuwar fukafukansa . ’ — Zabura 34 : 9 ; 36 : 7 . Ba su ji tsoron abin da Shaiɗan Iblis zai yi ba , domin sun san cewa Jehobah ba zai taɓa yasar da waɗanda suka kasance da aminci gareshi ba . Amma , manzo Bulus ya bayyana cewa Iblis yana iya jawo mutuwa . Duk da haka , kada mu yi tunanin cewa Iblis zai iya jawo mutuwar duk mutumin da yake son ya kashe . Duk da haka , Nassosi sun ba da bege na tashin matattu ga waɗanda suke cikin “ littafin tunawa ” na Allah , kuma Iblis ba zai iya hana hakan ba ! — Malachi 3 : 16 ; Yohanna 5 : 28 , 29 ; Ayukan Manzanni 24 : 15 . A Aidan , Jehobah ya annabta cewa ƙiyayya za ta kasance tsakanin “ macen ” ta alama da “ macijin ” da kuma ‘ zuriyarsu . ’ ( 2 Timothawus 3 : 12 ) Ka san ainihin dalilin da ya sa Shaiɗan ke tsananta mana ? 9 , 10 . ( Kubawar Shari’a 31 : 6 ) Allahnmu shi ne Mamallakin Duka , kuma zai taimaka mana mu riƙe amincinmu . Kada Ka Yarda Iblis ya Ribace Ka Sa’ad da Bulus yake umurtar Kiristocin da ke Koranti su dinga yafe wa juna , ya rubuta : “ Amma wanda ku ke gafarta masa komi , ni kuma haka : gama abin da na gafarta kuma , in dai na yi gafarar komi , sabili da ku na yi , a gaban Kristi ; domin kada Shaiɗan ya ci ribar kome a bisanmu : gama ba mu cikin rashin sanin makiɗansa ba . ” Makaman Allah na Kāre Mu ( Afisawa 6 : 11 - 18 ) Wannan makamin ya haɗa da “ sulke na adalci . ” Muna tsaye da ƙarfi a wannan yaƙi na ruhaniya , duk da cewa Shaiɗan yana amfani da dabaru dabam dabam don ya lalata haɗin kanmu , ya gurɓatar da koyarwarmu , ko kuwa ya karya amincinmu ga Allah . Amma , har yanzu Iblis bai yi nasara ba a farmakinsa , kuma ba zai taɓa yi ba ! * Za mu iya yin nasara a yaƙinmu na ruhaniya da Iblis da kuma miyagun ruhohin da suke ƙarƙashin ikonsa . ( Afisawa 6 : 18 ) Da taimakon Jehobah Allah da kuma ƙaunataccen Ɗansa , babu wanda zai iya yi mana lahani na har abada , ko Iblis ma bai isa ba ! — Zabura 91 : 9 - 11 . Iblis ba zai iya hana waɗanda Jehobah ya tuna da su tashi daga matattu ba * Burinsu shi ne su kafa yankin mutane masu tsoron Allah inda su da zuriyarsu za su yi nasarar samun abin biyan bukata ban da bijirewa daga mizanan Littafi Mai Tsarki . Ba da daɗewa ba , bayan da suka sauka a garin Salem na Massachusetts , suka kama wani ƙaramin fili da ke gāɓar teku suka ce nasu ne . Suka kira wannan sabon wurin Boston . Kamar sauran shugabanni masu tarbiyya , Winthrop ya gaskata cewa biɗan arziki ba laifi ba ne . Amma ba da daɗewa ba , son samun riba na mutanensa ya saɓa wa ƙoƙarin da ya yi don su bi Allah kuma su ƙaunaci juna . Wasu suka nuna nasu ra’ayin ta wajen ƙaura zuwa garin Connecticut don su biɗi nasu harkoki . Hakika , sakamakon abin baƙin ciki ne . Waɗanda suke neman arziki sau da yawa suna yasar da ɗabi’arsu har da imaninsu don neman abin duniya . [ Hasiya ] Ya kuma nuna yadda Jehobah ya canja al’amura don ya cika nufinsa . Labari ne kuma game da shugaba mai ƙarfi mai gaba gaɗi . Tun da yake marubutan Babila suna ƙirga shekarun sarauta na sarakunan Fasiya daga Nisan ( Maris / Afrilu ) zuwa Nisan , shekarar da Artaxerxes ya hau gadon sarauta ya soma a Nisan 474 K.Z . Wannan ba matsala ba ce ga masu ɗaukan kaya . 5 : 7 — A wane azanci ne Nehemiya ya soma “ faɗa kuma da hakimai da mahukumta ” ? Wataƙila yana tsammanin wannan zai sa Nehemiya fushi sosai ya bar aikin gini kuma ya kāre kansa . 1 : 4 ; 4 : 19 , 20 ; 6 : 3 , 15 . Ko da yake Nehemiya mutumi ne mai juyayi , ya kafa misali mai kyau na mutum mai aikatawa da gaba gaɗi don adalci . Ainihin abin da ke sa Nehemiah farin ciki ba matsayinsa mai girma na mai shayarwa ba . 2 : 4 - 8 . “ Zuciyar sarki tana hannun Ubangiji kamar magudanan ruwaye , ” in ji Misalai 21 : 1 . Maimakon haka , za mu iya yin koyi da Tekoiyawa da suka ba da kansu da yardan rai . Muna iya yin haka ta wajen sa hannu a aikin gina Majami’ar Mulki da kuma tallafa wa kayan agaji amma musamman yin aikin wa’azin Mulki . 4 : 14 . Sa’ad da muka fuskanci hamayya , mu ma za mu sha kan tsoro ta wajen tuna da “ mai - girma , mai - ban razana . ” Gwamna Nehemiya misali ne mai kyau na tawali’u , rashin son kai , da kuma hikima ga dattawa Kirista . ( Nehemiah 9 : 1 , 2 ; 10 : 29 ) Tun da yake har ila babu mutane da yawa a Urushalima , an jefa ƙuri’a don mutum ɗaya cikin kowane 10 da ke zama waje da birnin ya shigo ciki . Bayan haka aka keɓe garun da farin ciki har “ aka ji motsin farinciki na Urushalima tun daga nesa . ” 7 : 6 - 67 — Me ya sa lissafin Nehemiah na raguwar mutane da suka dawo Urushalima tare da Zarubabel ya bambanta da ƙirgen Ezra na mutum ɗaɗɗaya a kowane iyali ? 10 : 34 — Me ya sa aka ce mutanen su kawo itace ? Dokar Musa ba ta bukaci a ba da hadayar itace ba . Shi ya sa , aka jefa kuri’a don a tabbata an ci gaba da kawo itace . Mutane da yawa sun auri mata daga wasu al’ummai , yaransu ma ba sa yaren Yahudawa . Da yake yanayi ya taɓarɓare sosai ya nuna cewa Nehemiya ya daɗe bai dawo ba . Nehemiya ya “ zage su ” ta wajen sanar da su hukuncin da ke cikin Dokar Allah . Darussa Dominmu : 11 : 2 . 12 : 31 , 38 , 40 - 42 . Ya kamata mu rera waƙa da dukan zuciyarmu a taron Kirista . 13 : 22 . Mu ma muna bukatar mu sani cewa za mu ba da lissafi ga Jehobah . Darassin a bayane yake a gare mu . Za mu yi tsammani Jehobah zai albarkace mu ne idan ba mu saka bauta ta gaskiya farko a rayuwarmu ba ? Ka Yi Koyi Da Haƙurin Jehobah Kyautar rai madawwami ne yake bayarwa , wato rayuwa marar iyaka a cikin aljanna a duniya . ( b ) Waɗanne tambayoyi ne za mu bincika yanzu ? Ta yaya muka sani cewa haƙurin Jehobah ba shi da iyaka ? Ubangiji ba mai - jinkiri ba ne ga zancen alkawarinsa , yadda waɗansu mutane su ke aza jinkiri ; amma mai - haƙuri ne zuwa gareku , ba shi nufin kowa da halaka ba , amma duka su kai ga tuba . ” Darassi na farko shi ne cewa Jehobah ba ya ɗaukan lokaci yadda muke yi . Hakika ba shi da sauƙi mutum ya jira abin da yake begensa . Bai kamata mu yi tunani cewa Allah zai yi hakan ba ! Idan muna tunanin cewa Allah yana jinkiri domin haƙurinsa , shigewar lokaci zai sa mu yi shakka da kuma sanyin gwiwa , kuma wannan zai sa mu yi rashin ƙwazo a ruhaniya . Ta yaya haƙurin Jehobah yake da nasaba da son mutane su tuba ? Za mu iya koya game da haƙurin Allah a sha’aninsa da al’ummar Isra’ila na dā . A ƙarshe Jehobah ya aiko da Ɗansa wanda ya ci gaba da roƙon Yahudawa su sulhunta da Allah . Da yake ya san cewa ba da daɗewa ba za a kashe shi , Yesu ya ce : “ Ya Urushalima , Urushalima , wanda ki ke kisan annabawa , kina jejjefe waɗanda an aiko a gareki ! Kamar Ubansa a sama , Yesu yana son mutane su tuba kuma su tsira wa hukunci mai tsanani . Ta yaya muka amfana da haƙurin Allah ? ( 2 Bitrus 3 : 15 ) Bai kamata mu yi godiya ba cewa haƙurin Jehobah ya ba mu zarafin samun ceto ? Mu ma ba ma son a hallaka kowa amma za mu so mu ga mutane sun tuba kuma kamar mu su sami begen rai madawwami . — 1 Timothawus 2 : 3 , 4 . Za mu iya koya daga bayin Allah na dā . ( Ishaya 6 : 9 , 10 ) Duk da taurin kan mutanen , Ishaya da haƙuri ya sanar da su saƙon gargaɗi na Jehobah , har tsawon shekara 46 ! 14 , 15 . ( Irmiya 20 : 2 ; 37 : 15 ; 38 : 6 ) Mutanen da yake son ya taimake su , su suka sa shi cikin wannan wahalar . Ya ci gaba : “ Sai cikin zuciyata [ kalmar Allah ] in ji kamar wuta mai - ƙonewa a kulle cikin ƙasusuwana , in gaji kuma da haƙuri , in kasa jimrewa . ” Ƙari ga haka , Jehobah yana tare da Irmiya “ ƙaƙarfa ne mai - ban tsoro , ” yana ƙarfafa shi ya yi shelar kalmar Allah da himma da kuma gaba gaɗi . — Irmiya 20 : 11 . Annabi Irmiya ya yi farin ciki ne a aikinsa ? Babu shakka ! Mu ma za mu iya farin ciki . Ayuba bai yi shuru ba sa’ad da yake wahala ; ya yi baƙin cikin yanayinsa har da ma cewa ya fi Allah adalci . Menene muka koya daga jimirin Ayuba ? Duk da haka , mun tabbata da abu ɗaya : Idan mun kasance da aminci zai albarkace mu . Jehobah ba ya fasa saka wa waɗanda suke nemansa . Haƙurinsa yana da iyaka . Bitrus ya rubuta : “ [ Allah ] ba ya kuwa keɓe duniya ta dā ba . ” Ta yaya Jehobah ya yi wa Irmiya albarka don haƙurinsa ? YAWANCINMU mun san kalmomin Yesu da ke rubuce a Matta 24 : 14 . Ko da sun yi farin ciki don gaskiya mai tamani da Yesu ya koya musu , sun sani cewa ba dukan mutane ba ne suke farin cikin da suke yi . Yesu yana da magabta masu ƙarfi kuma masu iko . Har ila “ yawancin mutane ” za su ƙyale ƙaunarsu ga Allah da kuma Kalmarsa ta yi sanyi . — Matta 24 : 9 - 12 . Me ya sa kalmomin Yesu da ke Matta 24 : 14 abin ban mamaki ne da gaske ? Jehobah ne kaɗai ya san yadda zai bi da waɗannan al’amura . Da ƙyar ne waɗannan almajirai na farko su san yawan yadda za a ba da shaida a wannan lokaci na ƙarshe . A ranar Fentikos na shekara ta 33 A.Z . , kusan almajirai 120 ne suka taru a gidan bene a Urushalima . Sa’ad da manzannin da dattawa a Yahudiya suka fahimci cewa za a yi wa wasu al’ummai bishara , wato waɗanda ba Yahudawa ba , sai suka ɗaukaka Allah . Wasu shekaru daga baya , mai yiwuwa kusan shekara ta 58 A.Z . , an daɗa ’ yan Al’ummai da suka ba da gaskiya ga “ dubban mutane [ Yahudawa ] waɗanda sun bada gaskiya . ” — Ayukan Manzanni 21 : 20 . ( Ibraniyawa 4 : 12 ) Ya canja rayuwar mutane da suka amince da shi . Kiristoci na farko ba su yabi kansu ba don abin da suka cim ma . ( 1 Korinthiyawa 3 : 6 - 9 ) Saboda haka , daidai da gargaɗin Yesu , sun yi fama a aikin da aka ba su . — Luka 13 : 24 . Da yake shi “ manzon al’ummai ne , ” Bulus ya yi tafiya na miloli dubbai a cikin teku da kuma kan hanya , yana kafa ikilisiyoyi da yawa a lardin Roma na Asiya da kuma Helas . An ce wata mai suna Barsisa ta “ yi aiki dayawa cikin Ubangiji . ” — Romawa 16 : 12 . Duk da haka , Jehobah ya ƙudura cewa za a ba da shaida sosai kafin ya kawo ƙarshen dukan zamanin Shaiɗan . ( Matta 28 : 19 , 20 ) A shekara ta 1914 , ana da misalin mutane 5,100 da suke aikin wa’azi da ƙwazo , kuma an yaɗa bishara zuwa ƙasashe 68 . Wannan fitar Hasumiyar Tsaro ta daɗa cewa : “ A shekara ta 1920 , . . . Menene aka cim ma a shekarar hidima da ta gabata ? ( Dubi taswira a shafuffuka na 23 zuwa 26 . ) An koma ziyara miliyoyi kuma an gudanar da miliyoyin nazarin Littafi Mai Tsarki . Ko da yake kusan shekara 2,000 ta shige tun lokacin da Yesu ya ce za a yi wa’azin bishara , himmar mutanen Allah ga aikin bai rage ba . ( 2 Bitrus 3 : 9 ) Da yake sun himmantu a ruhun Allah , Shaidun Jehobah sun ci gaba da sanar da bishara zuwa iyakar duniya da himma . Ya ci gaba kuma ya keɓe kansa ya yi baftisma , yanzu shi majagaba ne na kullum da kuma bawa mai hidima . Babu shakka cewa Jehobah yana girgiza al’ummai ta wa’azi da ake yi a dukan duniya , kuma muradin , wato mutane , suna shigowa . ( Haggai 2 : 7 ) Pedro , wanda ke da zama a Portugal , ya shiga makarantar tauhidi sa’ad da yake ɗan shekara 13 . Ka Tuna ? • Waɗanne ƙoƙarce - ƙoƙarce Kiristoci na farko suka yi don su yi wa’azi kuma da wane sakamako ? • Ta yaya Ɗaliban Littafi Mai Tsarki suka fahimci bukatar ba da shaida ga dukan al’ummai ? 2005 SERVICE YEAR REPORT OF JEHOVAH’S WITNESSES WORLDWIDE [ Hoto a shafi na 20 ] Kana Kama Da Bishiyar nan Lagani Auna Kuwa ? Sa’ad da suke tafiya , suka ga wata kyakkyawar bishiya . Ko da tana kaɗe furanni da ganyenta da rani , bishiyar tana tara ruwa . Tushen yana da ƙarfi kuma zai iya yin girma cikin duwatsu mai zurfi cikin ƙasa . Jehobah Allah ne mai manufa . ( Yohanna 1 : 1,14 ; Ru’ya ta Yohanna 3 : 14 ) Ta wurin Ɗansa , Jehobah ya halicci iyali na ruhu , daga baya kuma ya halicci sararin samaniya ta zahiri da duniya da kuma mutum da ke cikinsa . — Ayuba 38 : 4 , 7 ; Zabura 103 : 19 - 21 ; Yohanna 1 : 2 , 3 ; Kolosiyawa 1 : 15 , 16 . Jehobah bai halicci duniya ta zama wurin gwada mutane don ƙara girman iyalinsa na ruhu a sama ba , kamar yadda cocin Kiristendom suke koyarwa . Ya halicce ta “ domin wurin zama , ” nufin zuciyarsa ke nan . Shaiɗan ya tuhumi dalilin da ya sa halittun Jehobah suke yi masa biyayya kuma suke bauta masa . “ Yardar ” Jehobah , za ta cika ta wurin ‘ wakilcinsa . ’ ( Fitowa 19 : 5 , 6 ) Alkawarin da aka yi da Dauda ya nuna cewa Zuriyar za ta zama Shugaban Mulkin har abada . ( 2 Sama’ila 7 : 12 , 13 ; Zabura 89 : 3 , 4 ) Idan har doka ta alkawari ta kai Yahudawa ga Almasihu , Jehobah zai bayyana wata hanya ta cika manufarsa . Jehobah ya aiko mala’ika Jibra’ilu ya gaya wa Maryamu cewa za ta haifi ɗa da za a kira shi Yesu . ( Luka 1 : 32 , 33 ) Daga baya an fahimci Zuriyar da aka yi alkawarinta . — Galatiyawa 3 : 16 ; 4 : 4 . Ɗan Jehobah makaɗaici zai zo duniya don a gwada shi har iyaka . Hanya mafi kyau ta amsa tambayar da Shaiɗan ya yi tana hannun Yesu . ( 1 Timothawus 3 : 16 ) Har sa’ad da ya mutu , Yesu ya mai da martani ga ƙalubalancin Shaiɗan ta wurin amincinsa marar jijjiga . 12 , 13 . ( a ) Menene wani fasalin “ asirin Mulkin Allah ” ? ( a ) Ta yaya waɗanda ba Yahudawa ba ne suka samu shiga cikin “ asiran Mulkin Allah ” ? Bulus ya bayyana wannan “ shirin , ” ko kuma hanyar gyara manufar Jehobah : “ Wanda ba a sanar ma ’ ya’yan mutane dake cikin waɗansu tsararaki ba , kamar yadda yanzu an bayana shi ga manzanninsa masu - tsarki da , annabawa cikin ruhu , cewa , cikin Kristi Yesu al’ummai abokan tarayya ne cikin gādo , gaɓaɓuwa kuma na jikin , abokan tarayya kuma cikin alkawari ta wurin bishara . ” “ Mutum zambar ɗari da zambar arba’in da huɗu ” da aka gani tsaye da “ Ɗan Rago ” a kan Dutsen Sihiyona an “ fanso su daga duniya , ” “ aka fanso waɗannan daga cikin mutane su zama nunan fari ga Allah , da Ɗan Ragon , ” Yesu Almasihu . Ta wurin wannan “ wakilci ” wanda ba za a iya kwatantawa ba ko kuma hanyar gyara abubuwa , Jehobah ya aiki Ɗansa na fari zuwa duniya , inda aka gwada shi har mutuwarsa . Bugu da ƙari , Jehobah ya ƙudura cewa gwamnatin Mulkin Almasihu na Ɗansa zai haɗa da mutane da suka ɗaukaka ikon mallakarsa har mutuwarsu . — Afisawa 1 : 8 - 12 ; Ru’ya ta Yohanna 2 : 10 , 11 . Me ya sa ya kamata mu yi murna cewa Kristi da abokan sarautarsa sun taɓa rayuwa irin ta mutane ? Jehobah ya nuna ƙaunarsa ga zuriyar Adamu sa’ad da ya sa Ɗansa ya zo duniya , kuma ya zaɓa a cikin mutane waɗanda za su zama abokan gādo a Mulkinsa . Ta yaya wannan zai shafi waɗanda suka nuna amincinsu ga Jehobah , daga Habila har zuwa yau ? Mun lura cewa wannan ya yi daidai da kyakkyawan “ wakilcin ” Jehobah don cika nufinsa . Kuma wannan ya taimakemu mu fahimci abin da ya sa mutane kaɗan ne cikin waɗanda suka halarci taron Jibin Maraice na Ubangiji suke cin isharar . A talifi na gaba , za mu ga abin da Tuna mutuwar Yesu take nufi ga Kiristocin da suke da begen zuwa sama . • Me ya sa Jehobah ya halicci duniya ya saka mutum a cikinsa ? Tattara Abubuwan Da Ke Cikin Sama Da Waɗanda Ke Bisa Duniya SALAMA A DUNIYA ! Wani masanin Littafi Mai Tsarki J . Su wanene “ abubuwa da ke sammai ” da suke bukatar a tara su ? “ Abubuwa dake sammai ” da manzo Bulus ya ambata a wasiƙarsa zuwa ga Afisawa za a tara ne a “ cikin Kristi . ” Su ne mutane kaɗan da aka zaba su yi mulki da Kristi a sama . Ta yaya za a iya cewa shafaffun Kiristoci suna ‘ zama a cikin sammai ’ ko da yake suna nan a duniya ? Da taimakon ruhu mai tsarki an fanshi shafaffun Kiristoci , ko kuma an haife su , don su zama ’ ya’yan Jehobah na ruhaniya . ( Romawa 8 : 15 ; Afisawa 1 : 5 ) Ko da yake suna nan a duniya , ana cewa ‘ ya tashe su tare da shi , ya zamshe su tare da shi cikin sammai cikin Yesu Kristi . ’ A daren da Yesu ya kafa ranar Tuna Mutuwarsa , ya gaya wa amintattun manzaninsa : “ Ku ne waɗanda kun lizimce ni a cikin jarabtuwana ; ni ma na sanya maku mulki , kamar yadda Ubana ya sanya mani , domin ku ci , ku sha tare da ni cikin mulkina ; kuma za ku zauna bisa kursiyai , kuna yin shari’a bisa kabilan Isra’ila goma sha biyu . ” Waɗannan mutane ƙalilan sun ƙyale begen rayuwa har abada a duniya a rayuwarsu ta mutane masu jiki da jini . Hakika , Bulus ya yarda ya ba da kansa don “ kamantadda [ shi ] ga mutuwarsa . ” ( Filibiyawa 3 : 8 , 10 ) Shafaffu Kiristoci da yawa sun jimre irin “ hatsarin kisa , irin kisan da aka yi wa Yesu . ” — 2 Korinthiyawa 4 : 10 . ( Markus 14 : 22 ) Yana nufin jikinsa na zahiri , wanda ba da daɗewa ba za a daka a kuma ɓata da jini . Saboda a cikin Littafi Mai Tsarki , yisti yana nufin zunubi ko kuma mugunta . ( Ibraniyawa 7 : 26 ; 1 Yohanna 2 : 2 ) Idan ya yi hakanan zai amfani dukan Kiristoci masu aminci , masu begen rayuwa a sama ko a aljanna ta duniya har abada . — Yohanna 6 : 51 . ( Ibraniyawa 10 : 29 ; Daniel 7 : 18,27 ; Afisawa 2 : 19 ) Hakika , da jininsa ne Kristi ya “ saye ma Allah mutane daga cikin kowace kabila , da kowane harshe da al’umma , . . . [ ya ] maishe su su zama mulki da [ firistoci ] ga Allahnmu ; suna kuwa mulki bisa duniya . ” — Ru’ya ta Yohanna 5 : 9 , 10 . Cin Isharar Waɗanda suke da begen rayuwa a duniya sun fahimci cewa ba sa cikin shafaffu ’ yan’uwan Kristi , ko kuwa cikin sabon alkawari da Jehobah ya yi da waɗanda za su yi mulki da Yesu Kristi . Waɗanda suke da begen zama kamiltattun mutane a duniya har abada a Mulkin Allah ba su yi baftisma cikin mutuwar Yesu ba kuma ba a kira su ba su yi mulki tare da shi a sama . Shi ya sa , ba sa ci , ko da yake sun halarci taron Tuna Mutuwarsa don kiyayewa da darajawa . Sa’ad da aka kammala hatimce sauran shafaffu 144,000 , za a ƙyale “ iskoki ” da za su faɗā wa muguwar duniya ta Shaiɗan . Waɗanda suka kasance da aminci za su zama “ ’ ya’yan Allah ” a duniya . — Afisawa 1 : 10 ; Romawa 8 : 21 ; Ru’ya ta Yohanna 20 : 7 , 8 . Ta wurin wakilcinsa ko kuma ta hanyar gyaran abubuwa , Jehobah zai cika nufinsa ta wurin “ tattara dukan abu cikin Kristi , abubuwan da ke cikin sammai da abubuwan da ke bisa duniya . ” Za su kiyaye ranar Tuna Mutuwar Yesu , kamar yadda Yesu ya umurce su : “ Ku yi wannan abin tunawa da ni . ” [ Akwati a shafi na 11 ] Ƙarin Haske ya Kai ga Yin Gyara a Ƙungiya ( Ishaya 60 : 17 ) Kamar yadda a kan canja munanan kaya da kaya masu kyau , hakan nan Shaidun Jehobah suna fuskantar wasu tsare - tsare da ke ci gaba a ƙungiya a cikin wannan “ cikar zamani , ” ko kuma “ kwanaki na ƙarshe . ” — Matta 24 : 3 ; 2 Timothawus 3 : 1 . Saboda a ranar Lahadi yawancin mutane ba sa zuwa wurin aiki . Ƙarin Haske na Nufin Ƙarin Gyara Wane gyara ne aka yi a shekara ta 1938 ? A shekara ta 1938 an share zancen zaɓe gabaki ɗaya . A shekara ta 1972 , wane gyara ne aka yi , kuma me ya sa gyaran yake da amfani ? An shirya rukunin dattawa da za su yi ja - gora a ikilisiyoyin Shaidun Jehobah a dukan duniya , maimakon bawa ɗaya a ikilisiya ko kuma mutum ɗaya mai yin ja - gora . Wane tsari ne aka yi a shekara ta 1976 ? A shekara ta 1992 an yi wani gyara , wanda yake kama da abin da ya faru bayan da Isra’ilawa da wasu suka koma ƙasarsu bayan zaman bauta a ƙasar Babila . A lokacin nan babu isassun Lawiyawa da za su kula da aikin haikali . An naɗa su don taimakon kwamitin Hukumar Mulki . — Yohanna 10 : 16 . Ta yaya ne Jehobah ya haskaka hanyar mutanensa ta wurin gyara koyarwa ta addini a shekarun 1920 ? Jehobah yana haskaka hanyar koyarwa ta addini na mutanensa . A shekaru da suka wuce , daliɓan Littafi Mai Tsraki sun fahimci cewa babban garke , ko kuma “ taro mai - girma , ” da aka ambata a Ru’ya ta Yohanna 7 : 9 - 17 , sun bambanta da mutane 144,000 da za su yi sarauta da Yesu . Daga baya a wannan shekara kuma an ba da ƙarin bayani da ya shafi ’ ya’yan Shaidun Jehobah masu tafiya makaranta a ƙasashe masu yawa . A shekarar da ta biyo baya , an yi wani bayani game da koyarwa ta gaskiya cewa Yesu ya mutu a bisa gungume ne ba giciye shi aka yi ba . — Ayukan Manzanni 10 : 39 . Yaushe ne aka fito da New World Translation of the Holy Sriptures , kuma waɗanne abubuwa ne na musamman littafin ya ƙunsa ? A shekara ta 1946 an ga ya kamata a sami sabuwar fassarar Littafi Mai Tsraki da za ta ƙunshi ƙarin ilimi da aka samu wadda koyarwa bisa al’adun Kiristendom ba su gurɓata ta ba . A shekara ta 1950 an fito da New World Translation of the Christian Greek Scriptures na Turanci . A shekarun da suka wuce , hanyar adalci ta ci gaba da haskaka . ( Matta 24 : 15 , 16 ; 25 : 32 ) A shekara ta 2002 aka ƙara fahimtar ma’anar bauta wa Allah “ cikin ruhu da cikin gaskiya . ” — Yohanna 4 : 24 . Amma , haske daga Kalmar Allah zai taimake mu mu guje wa waɗannan abubuwa saboda mu ci gaba da bin tafarki mai haske . • Wane gyara ne na koyarwa ta adini ƙarin haske ya kawo ? • Waɗanne gyare - gyare ne kai da kanka ka shaida , kuma menene ya taimake ka ka amince da su ? H . Knorr ya fitar da “ New World Translation of the Christian Greek Scriptures ” a shekara ta 1950 Shirin yi wa Yahudawa kisan kiyashi . Wannan shi ne tunanin da wanda ya yi ƙullin yake yi . Wannan labarin mai ban mamaki ya nuna yadda Jehobah ya ceci mutanensa daga ƙullin maƙiyansu , ko da yake bayinsa sun yaɗu a ko’ina a cikin daular . Sa’ad da suka hallara , Esther ta roƙe su su sake zuwa domin wani bikin kuma da za a yi washegari . Duk da haka , Haman yana baƙin ciki domin Mordekai ya ƙi ya daraja shi . Wataƙila sarkin ya yi amfani da wannan biki ne domin ya nuna ɗaukakar mulkinsa don ya burge shugabanni ya kuma tabbatar musu cewa zai iya cim ma shirinsa . Tarihin ya ce , da safe ana maida matan da aka kai gaban sarki gida na biyu a ƙarƙashin kulawar bāban sarki , “ wanda ke lura da ƙwaraƙwarai . ” ( Esther 2 : 17 ) Ta yaya ta ‘ sami tagomashi da alherin ’ Ahasuerus ? ( Esther 2 : 15 ) Hakazalika , abin da sarkin ya gani a Esther da ya burge shi , shi ya sa ya ƙaunace ta . Amma , game da Haman kuwa , batun ya fi na girmamawa . Haman Ba - agagi ne , wataƙila Ba’amalike , kuma Jehobah ya ce zai halaka Amalekiyawa . Esther da Mordekai misalai ne masu kyau na “ biyayya da ikon masu - mulki . ” — Romawa 13 : 1 . 4 : 16 . Ƙullin da aka yi wa Yahudawa na kisan kiyashi fa ? Shi ma zai juya . Esther mai aminci ta sake yin magana . Ahasuerus ya san matakin da ya kamata ya ɗauka . Mordekai ya ba da umurni cewa a riƙa yin Bikin Purim kowace shekara don tunawa da wannan babban ceto . “ A bayan girman kai sai halaka , faɗuwa kuma tana biye da tada hanci . ” — Misalai 16 : 18 . 8 : 3 - 6 . 9 : 22 . ( Daniel 12 : 4 ) A “ kwanakin ƙarshe , ” Gog na Magog , wato Shaiɗan Iblis zai kai wa mutanen Jehobah farmaki . Amma , kamar a zamanin Esther , Jehobah zai yi tanadin “ gudunmuwa da ceto ” ga masu bauta masa . — Ezekiel 38 : 16 - 23 ; Esther 4 : 14 . ( 1 Timothawus 1 : 11 ; 6 : 17 ) Sarki mai hikima Sulemanu ya rubuta : “ Na sani babu abin da ya fi masu , kamar su yi murna . . . . Hakika , ko da yake Mahalicci yana yi mana tanadi mai yawa , hakan bai ba mu damar yin nishaɗin da zai wuce gona da iri ba . Yawancin abin da duniya ke bayarwa an yi su ne domin “ sha’awoyi na jiki . ” Daga menene muke samun wartsakewa mafi kyau ? Bulus ya ce “ isassun mutane . . . suna da hankulansu wasassu bisa ga aikaceya garin rabewar nagarta da mugunta . ” Jehobah ba ya son “ mai - son zalunci . ” Ka tabbata cewa za a iya samun nishaɗi mai kyau , amma hakan na bukatar ƙoƙari . Ana iya shirya yawon shan iska , wasannin da suka dace , da kuma zuwa wurare masu ban sha’awa . 11 , 12 . ( a ) Menene za ka iya yi domin ka saka wasu cikin shirinka na nishaɗi ? ( Luka 14 : 12 - 14 ) Kana iya haɗa da sababbi ’ yan kalilan , amma a mai da hankali kada wasu su koyi muguwar tarayya . ( 2 Timothawus 2 : 20 , 21 ) Idan yana da wuya naƙasassu su fita waje , ana iya shirya a kai abinci gidansu a ci tare da su . — Ibraniyawa 13 : 1 , 2 . A taron da waɗanda aka gayyata suka ji daɗin abinci , suka ji yadda wasu suka zama Kiristoci , kuma suka koyi abin da ya taimaka musu su riƙe amincinsu ga Allah , ya zama abin da yawancinsu ba za su taɓa manta ba . Irin waɗannan tattaunawar za su iya zama taɗi na ƙarfafa juna , kuma hakan ba zai sa wani ya ji kunya ko kuwa ya ji bai isa ba . A lokacin da ba zai shafi tsarin ayyuka na ruhaniya ba , iyalai marar yawa suna iya yin wasa da ba na gasa ba . Sa’ad da wasu dattawa , bayi masu hidima , ko kuwa wasu ƙwararru suke wajen liyafar , sukan kasance da tasiri mai kyau kuma liyafar za ta zama mai wartsakarwa . Me ya sa yin liyafa ya haɗa da kula sosai ? A taron liyafa , ya kamata waɗanda suka yi shirin su kula da abubuwan da suke faruwa sosai . Me ya sa ? Hakazalika , abubuwan da ka yi , ba tare da yin hanin da bai dace ba don kāre baƙinka a taron liyafar , ya kamata ya zama wanda zai kāre su a zahiri da kuma a ruhaniya . Ana bukatar a yi zaɓi . Ka mai da hankali kada ka ba wanda bai fahimci bukatar rage sautin rediyo ba zaɓen waƙa , da kuma kula da muryar sauti . Jehobah bai hana mu yin nishaɗi ba , amma mun sani cewa irin waɗannan ayyukan ba sa taimaka mana mu ajiye wa kanmu dukiya na ruhaniya a sama . ( Matta 6 : 19 - 21 ) Yesu ya taimaka wa almajiransa su fahimci cewa ‘ fara biɗan mulki , da adalcin Allah ’ su ne abu mafi muhimmanci a rayuwa , ba abin da za mu ci , sha , ko sanya ba , waɗanda sune “ al’ummai suna ta biɗa . ” — Matta 6 : 31 - 34 . Waɗanne abubuwa masu kyau ne bayin Jehobah masu aminci za su iya sa rai daga wurin Mai Tanadi Mai Girma ? • Waɗanne irin nishaɗi ne suka kasance masu kyau ga iyalan Kiristoci ? Ka zaɓi nishaɗin da ke ba da sakamako mai kyau Daga baya , shi da ’ ya’yansa mata suka koma da zama cikin kogo . ( Farawa 19 : 17 , 23 - 26 , 30 ) Abin da yake gani yana da kyau a zahiri , sai bai kasance haka ba . Me ya sa muke bukatar mu mai da hankali sa’ad da wani ya zo wurinmu da wani zarafi na kasuwanci ? Yana da tabbacin nasarar da za ka iya samu kuma ya ƙarfafa ka ka saka hannu da wuri domin ka da a barka a baya . ( Misalai 21 : 5 ) Irin wannan binciken a yawancin lokaci , yana bayyana ɓoyayyun haɗarurruka . Riba da za ka samu na iya jan ra’ayin ka , amma waɗanne haɗarori ne ke tattare da haka ? ( a ) Wane mataki mai hikima ne Irmiya ya ɗauka sa’ad da ya sayi fili ? ( b ) Me ya sa yana da muhimmanci a rubuta yarjejeniyar duka kasuwanci a kan takarda ? Sa’ad da annabi Irmiya ya sayi fili daga wajen ɗan kawunsa , wanda shi ma mai bauta wa Jehobah ne , ya yi takardar abin da ya saya a gaban shaidu . Dole ne kuma mu mai da hankali da haɗama . Kalmar Allah ta yi mana gargaɗi : “ Ku kawarda hankalinku daga ƙaunar kuɗi ; ku haƙura da abin da ku ke da shi . ” ( Ibraniyawa 13 : 5 ) Ya kamata Kirista ya tambayi kansa sa’ad da yake tunani game da wani zarafi na kasuwanci , ‘ Ya kamata in saka hannu ? ’ ( a ) Waɗanne ƙalubale ne Kiristoci marasa aure suke fuskanta ? Bayin Jehobah da yawa suna so su yi aure , amma har ila ba su sami abokin auren da ya dace ba . Wane matsi ne budurwa ’ yar Shulem ta fuskanta , kuma yaya ne Kiristoci mata za su iya fuskantar irin wannan ƙalubalen ? ( Ka duba akwati da ke shafi na 27 . ) Dandali a duniyar gizo na Intane da aka shirya don taimaka wa waɗanda ba su yi aure ba su sami wadda za su aura suna ƙaruwa . Ka yi haka kuwa ba da daɗewa ba ? Ta wajen damuwarmu ta gaske , bari mu nuna cewa mun san tamanin waɗannan mutanen masu aminci kamar yadda Jehobah ya sani . — Zabura 37 : 28 . Waɗanne ƙalubale ne rashin lafiya ke iya jawo wa ? Ba shi da sauƙi sa’ad da mu ko wani ƙaunatacce yake rashin lafiya mai tsanani ! Menene zai iya taimaka mana mu natsu ? “ Mai - hankali ya kan lura da al’amuransa da kyau ” ta wajen bincika Littafi Mai Tsarki da kuma littattafai na Kirista . Maganin bisa yardar cewa allolin da aka yi wa laifi ( ko kuwa ruhohin kakanni ) ko maƙiyan da suka yi amfani da maita ne suke jawo rashin lafiya da mutuwa ? Ana yin amfani da hadayu , surkulle , da wasu ire - iren sihiri wajen shirya ko amfani da maganin ? 13 , 14 . ( a ) Ta yaya za mu iya nuna sanin ya kamata a wajen kula da lafiyar jikinmu ? ( b ) Me ya sa muke bukatar nuna sanin ya kamata sa’ad da muke tattauna batutuwan lafiya da kuma magani da wasu ? ( Ru’ya ta Yohanna 22 : 1 , 2 ) Dole ne mu mai da hankali kada mu shagala da lafiyar jikinmu har hakan ya sa mu kawar da bukatunmu na ruhaniya . — Matta 5 : 3 ; Filibbiyawa 1 : 10 . Bugu da ƙari , shawara game da magani ya ƙunshi mizanai na Littafi Mai Tsarki , lamirin mutum , da kuma dangantakarsa da Jehobah . Menene zai taimaka mana mu kauce wa aikatawa cikin fushi ? ( Misalai 19 : 2 ) Bugu da ƙari , Kalmar Allah ta gargaɗe mu : “ Ku ji tsoro , kada kuwa ku yi zunubi : ku yi shawara da zuciyarku a bisa shimfiɗarku , ku yi shuru . ” Duk da ƙoƙarce - ƙoƙarcenmu na aikatawa cikin hikima da kuma kauce wa haɗarurruka , dukanmu mukan yi kuskure . ( Yaƙub 3 : 2 ) Yana yiwuwa mu ɗauki wani mugun mataki ba tare da muna sane ba . ( Zabura 19 : 12 , 13 ) Fiye da haka , mu mutane ba ma iya kuma ba mu da ikon kiyaye takawarmu , Jehobah ne kaɗai ke da wannan ikon . • sa’ad da muke fuskantar rashin lafiya ? • sa’ad da muke cikin yanayi mai wuya ? [ Akwati a shafi na 27 ] “ Ka Yi Mana Ƙarin Bayani ! ” ANEZLOBNAYA , a ƙasar Rasha , wasu ɗaliban adabi a makarantar sakandare suna nazarin littattafan wani marubuci na Rasha , Mikhail Bulgakov . A cikin labarinsa , Andrey ya ce ko da yake yana daraja ra’ayin wasu , a ganinsa hanya mafi kyau na koya game da Yesu ita ce ta karanta ɗaya daga cikin Linjilar huɗu . Andrey ya daɗa : “ Wani abin damuwa shi ne yadda aka kwatanta Shaiɗan . Malamar Andrey ta yi farin ciki sosai da labarin da ya rubuta har ta ce ya shirya labari game da Yesu Kristi da zai gabatar wa ’ yan ajin . Ya bayyana dalilin da ya sa ya yarda cewa Yesu ne mutumi mafi muhimmanci da ya taɓa rayuwa . Bayan haka , ya karanta sura guda game da mutuwar Yesu daga littafin Matta na Littafi Mai Tsarki . “ Na yi addu’a ga Jehobah ya ba ni hikima , kuma ya amsa addu’a ta , ” in ji Andrey . Da yake yana cikin hurarriyar Kalmar Allah , saƙon littafin Ayuba rayayye ne kuma mai aiki har wa yau . — Ibraniyawa 4 : 12 . Tambayoyin Nassi da aka Amsa : Mai yiwuwa ’ ya’yan Ayuba maza bakwai suna yi wa iyalin liyafa na kwana bakwai sau ɗaya a shekara . Darussa Dominmu : Kamar Ayuba , ya kamata mu kasance da bangaskiya ko idan waɗanda suke cikin iyalinmu ba sa ganin darajar yadda muke biɗan abubuwa na ruhaniya ko kuma idan suna matsa mana mu bar bangaskiyarmu . Elifaz ne ke ja - gora . Ayuba bai yarda da tunanin ƙarya na baƙinsa ba . 7 : 9 , 10 ; 10 : 21 ; 16 : 22 — Waɗannan furcin na nuna cewa Ayuba bai gaskata da tashin matattu ba ne ? To , menene yake nufi ? Ayuba 14 : 13 - 15 sun nuna sarai cewa Ayuba yana da begen tashin matattu na nan gaba . 10 : 10 — Ta yaya Jehobah ya ‘ tsiyayadda Ayuba kamar madara kuma ya daskare shi kamar cuku ’ ? Wannan kwatanci ne na alama na yadda aka sifanta Ayuba cikin mahaifar mamarsa . 19 : 20 — Menene Ayuba yake nufi da furci “ da ƙyat na tsira ” ? Da wannan furci , ƙila Ayuba yana nufin cewa bai tsira da kome ba . Bai kamata mu yi saurin kammala cewa mutum da ke shan wahala yana girbe abin da ya shuka ne kuma ba shi da amincewar Allah . 4 : 4 : 18 , 19 ; 22 : 2 , 3 . Bai kamata kalmominmu su sa mutane fushi ba , amma ya kamata su ƙarfafa su . Wani matashi mai suna Elihu yana saurararsu cikin haƙuri . Ayuba ya yarda ya yi magana ba tare da fahimi ba kuma ya ce : “ Ina jin ƙyamar kaina , na tuba cikin ƙura da toka . ” A yanayinsa na baƙin ciki , Ayuba ya yi na’am da ba’ar baƙinsa guda uku kamar shi suke yi wa , ko da yake ainihi suna magana ne game da Allah . Kamar Ayuba , za a gwada dukan waɗanda suke ƙaunar Jehobah . ( Ayuba 42 : 10 - 17 ) Muna da bege mai girma , wato rai madawwami a cikin Aljanna a duniya ! Bayan ya ɗan yi ƙoƙarin ya ƙi bin abin da suka faɗa , gwamnan ya yi jinkiri ya cika hakkinsa kuma ya faɗa wa matsi . Sai ya miƙa shi a tsire . ( Romawa 14 : 12 ) Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Kowane mutum za ya ɗauki kayan kansa . ” Abin da ta yi ya sa Adamu ya bi ta . ( Romawa 5 : 12 ) Ya kamata rashin biyayyar Adamu da Hauwa’u su koya mana darasi mai muhimmanci game da kasawar ’ yan adam . Darasin shi ne , idan ’ yan adam suka ƙi bin ja - gorar Allah , ba za su tsai da shawarar da ta dace ba . Dole ne mu yi nazarin Nassosi kuma mu samu cikakken sani . Don mu yi zaɓen da ya dace , ya kamata mu ci abinci “ mai - ƙarfi domin isassun mutane . ” Da shigewar lokaci , lamirin zai iya yin lalas sai ka ce an soke shi da “ ƙarfe mai - wuta , ” ya zama kamar tabo a jiki . ( 1 Timothawus 4 : 2 ) A wata sassa , lamiri da aka koyar da Kalmar Allah ja - gora ne mai kyau . Menene farilla mafi muhimmanci wajen tsai da shawara mai kyau ? Ka ba da bayani . Amma da yake mun koyar da hankalinmu za mu fahimci cewa ɗan sha’ani da duniya da kuma abokantaka da ita sosai sun bambanta . Shi ya sa Kiristoci na gaskiya ba sa ayyuka da suka ƙunshi bautar gumaka , sata , wasa da jini ko wasu ayyuka da ba na nassi ba . Idan aikin ainihi bai taka kowace farilla na Allah kuma fa ? A irin wannan yanayi , muna bukatar mu yi la’akari da yawan yadda muke mai da hankali ga abin da ake yi da kuma yadda muke sa hannu . Yin aikin da Littafi Mai Tsarki bai hana ba kuma fa , kamar , idar da wasiƙu ko’ina a yankin , har da wurare da ake mummunan abubuwa ? Sa’ad da muke tsai da shawara , waɗanne abubuwa ya kamata mu bincika ? Shawarwari da muke yi game da wasu batutuwa , kamar zuwan babban makaranta da kuma karɓa ko kuma ƙin wasu jinya kuma fa ? Menene muka koya daga Kiristoci na ƙarni na farko game da tsai da shawara ? Suna iya cin wasu abinci da a ƙarƙashin Dokar ba su da tsabta amma suna da kyau a wasu hanyoyi . Ta yaya addu’a ke taimakawa wajen tsai da shawara ? Almajiri Yaƙub ya ce : “ Idan kowane a cikinku ya rasa hikima , bari shi yi roƙo ga Allah , wanda ya ke bayar ga kowa a yalwace , ba ya tsautawa kuma ; za a kuwa ba shi . ” Menene za a ce game da sakamakon shawara mai kyau da muka tsai da ? Sababbi da Aka Haɗa Cikin Hukumar Mulki Somawa daga 1 ga Satumba , 2005 , za a daɗa sababbi mutane biyu , wato Geoffrey W . Daga shekara ta 1979 zuwa 2003 , sun yi hidima na masu wa’azi a ƙasashen waje a Tuvalu , Samoa , da Fiji , wato ƙasashen tsibirai na Kudancin Tekun Pasifik . Lösch ; T . H . Dukan waɗanda suke cikin Hukumar Mulki shafaffun Kiristoci ne . Abin mamaki , addini ne ya sa , musamman ƙungiyar addinai da shugabannai da suke ɗaukaka ra’ayi da ya saɓa da na Allah . Menene Dokar Allah ga Isra’ila ta dā ta ce game da annabawan ƙarya ? Alal misali , Dokar Musa ta gargaɗi mutane da Allah ya zaɓa su guje wa annabawan ƙarya . Ka yi la’akari da yadda littafin Ru’ya ta Yohanna ya kwatanta addinin ƙarya . Wannan mata ta alama ta yi fasikanci da sarakuna da yawa kuma ta yi maye da jinin masu bauta ta gaskiya ga Allah . Ta yaya addinin ƙarya ya yi karuwanci , da wane sakamako ? Kamar matar da ba ta kasance da aminci ga wa’adinta na aure ba , addinin ƙarya ya yi karuwanci ta wajen hulɗa da rukunin siyasa da yawa . Dokta Xolela Mangcu , mai nazarin siyasa na Afirka ya lura cewa “ tarihin duniya ya cika da misalan mutane da aka kashe su babu gaira , wanda addini da siyasa ne suka jawo hakan . ” Ta yaya aka furta ƙiyayyar Jehobah ga bautar ƙarya a littafin Ru’ya ta Yohanna ? ( Ru’ya ta Yohanna 18 : 4 ) Dole ne waɗanda suke so su tsira su fito daga addinin ƙarya kafin ya makara ainun . Menene ya kamata mu yi don mu guje wa addinin ƙarya ? ( 1 Korinthiyawa 10 : 21 ) Ƙin waɗannan abubuwa na kāre mu “ kada kowa shi same [ mu ] ta wurin iliminsa da ruɗinsa na banza , bisa ga tadar mutane , bisa ga ruknai na duniya , ba bisa ga Kristi ba . ” — Kolossiyawa 2 : 8 . Yana da muhimmanci sosai wannan mutumin ya ɗauki mataki ya guji kowane irin gurɓacewa na bautar ƙarya . Ina rabon mai - bada gaskiya kuma wurin marar - bada gaskiya ? A’a . ( 1 Korinthiyawa 15 : 33 ) Don mu zama ba na duniya ba za mu kasance “ marar - aibi daga duniya . ” “ Ka Kiyaye Kwatancin Sahihiyan Kalmomi ” Wane mummunar yanayi na ruhaniya waɗanda suka koma bautar ƙarya suke ciki ? Waɗanda ba su guje wa bautar ƙarya ba za su zama “ waɗanda ana wofadda su suna shillo ga kowace iskan sanarwa , ta wurin wawa - idon mutane masu - gwaninta . ” — Afisawa 4 : 13 , 14 . • Waɗanne haɗarurruka ne ya kamata mu guje wa domin ruhaniyarmu ? Ka san abin da ya sa aka kwatanta “ Babila Babba ” da malalaciya ? Daren da ya Kamata a Tuna A daren da ya mutu , Yesu Kristi ya kafa Ranar Tuna Mutuwarsa . Yesu ya ce : “ Ba da abinci kaɗai ba mutum za ya rayu , amma da kowace magana da ke fitowa daga bakin Allah . ” Alal misali , wataƙila za ka bukaci taimako don ka fahimci kalaman da suka yi magana a kan al’adun da ba ka sani ba , ko kuwa waɗanda suka yi amfani da kalamai na alama . ( Daniel 7 : 1 - 7 ; Ru’ya ta Yohanna 13 : 1 , 2 ) Duk da haka , za ka iya fahimtar Littafi Mai Tsarki . Kowa Zai iya Fahimta Allah ya bayyana mana nufinsa a cikinta . Yesu Kristi ya ce : “ Wanene daga cikinku da shi ke uba , ɗansa za ya roƙi dunƙulen gurasa , shi kuwa ya ba shi dutse ? Ko kuwa kifi , ya ba shi kuma maciji maimakon kifi ? Ko kuwa idan ya roƙi ƙwai , ya ba shi kunama ? Menene Zai Taimake ka Ka Fahimci Littafi Mai Tsarki ? Ta yaya za ka iya nuna halin da ya dace don fahimtar Littafi Mai Tsarki ? Ka Kafa Zuciyarka da Hankalinka Muna bukatar mu yi addu’a don samun wannan taimakon . Ka lura da yadda hakan ya zama damuwar mai zabura wanda ya rubuta : “ Ka fahimtadda ni , ni kuma zan maida hankali ga shari’arka ; hakika zan kiyaye ta da dukan zuciyata . ” ( Zabura 119 : 34 ) Muna bukatar mu yi addu’ar samun hankalin da zai sa mu fahimci abin da aka rubuta da kuma zuciyar kirki da za ta sa mu karɓi abin da aka rubuta . Shi ya sa Littafi Mai Tsarki ya ƙarfafa mu mu bincika abubuwan da aka koya mana sosai . — 1 Tassalunikawa 5 : 21 . An yi renonta bisa al’adar Yahudawa . Saboda haka , Maryamu ta karɓi koyarwar Yesu , kuma tana cikin mutanen ikilisiyar Kirista ta farko . Idan muna son mu amfana daga Littafi Mai Tsarki , kamar Maryamu dole ne mu nuna aminci ga Allah fiye da kome . Wasu sun fi son su bi al’adun ƙarya na addinai . ( Yohanna 17 : 14 ) Duk da haka , mutumin nan mai hikima ya rubuta : “ Ka sayi gaskiya kada ka sayar . ” Kamar yadda mai zabura Asaph ya faɗa , Isra’ilawa “ ba su kiyaye alkawarin Allah ba , suka ƙi yin tafiya cikin shari’assa . ” Waɗanne matakai ne ake bukatar a ɗauka don morar dangantaka da Allah ? Domin ya kasance cikin mutanen da za su more irin wannan dangantaka mai tamani da Allah , dole ne mutum ya keɓe kansa ga Jehobah kuma ya bayyana hakan a zahiri ta wajen yin baftisma . ( Matta 28 : 19 , 20 ) Isra’ilawa sun saurara sa’ad da ake karanta “ litafin alkawari . ” Manzo Bulus ya yi bayani : “ Mu duka muna zamanmu a dā a cikin sha’awoyin jikinmu . ” Wato , hakan na nufin mu ƙi son kai , tunaninmu na ajizanci , mu kuma amince da shawara da kuma ja - gorar Allah . Abin farin ciki , har wasu ’ yan hamayya sun fahimci keɓe kai da Shaidun Jehobah suka yi ga Allah don su bauta masa shi kaɗai . Hakika , wannan ya bayyana halin dukan keɓaɓɓun bayin Allah masu aminci ! — Ayukan Manzanni 5 : 32 . Ka Zama Mashaidin Jehobah Bayan baftismar , zai zama mai hidima da aka naɗa wanda ke ɗauke da sunan Jehobah . ( Mikah 4 : 5 ) Duk da haka , wannan gatan na ɗauke da hakki . ( b ) Waɗanne tanadodi ne aka yi don a taimaka mana a ruhaniya ? Ba mu kaɗai ba ne muke bauta wa Allah , kuma muna bukatar taimako , da ƙarfafa na ‘ ’ yan’uwa . ’ ( 1 Yohanna 4 : 8 ) Muna kusantar Jehobah ne domin halayensa masu kyau da kuma yadda yake hulɗa da mu . Jehobah ya ba da Ɗansa makaɗaici dominmu , kuma ya yi alkawarin rayuwa mafi kyau a nan gaba . ( Luka 9 : 62 ) Sa’ad da muka yi baftisma , muna furtawa ne a fili cewa : “ Gama wannan Allah Allahnmu ne har abada abadin : Za ya zama ja gabanmu har zuwa mutuwa . ” — Zabura 48 : 14 . Da wasu kyawawan dalilai ne da za su iya hana mutum yin baftisma ? • Menene keɓe kai ga Allah ya ƙunsa ? Cika Farillan Baftisma Na Kirista Wannan mutumin mai ibada ya zo Urushalima daga Habasha don ya bauta wa Jehobah . Hakan ya ba Filibus zarafin jin abin da mutumin yake karantawa daga littafin Ishaya . Hakan ya sa suka tattauna Ishaya 53 : 7 , 8 . A ƙarshe , Filibus “ ya yi masa wa’azin Yesu . ” — Ayukan Manzanni 8 : 29 - 35 . Sa’ad da ya ga wani ruwa mai kyau , ya tambayi Filibus , “ me za ya hana a yi mini baftisma ? ” Ko da yake bai kamata a ɗauki matakai na keɓe kai da kuma baftisma da wasa ko cikin hanzari ba , misalin ma’aikaci na ƙasar Habasha ya nuna cewa akwai lokatai da wasu mutane suka yi baftisma bayan wani ɗan ƙanƙanin lokaci da suka ji gaskiyar Kalmar Allah . Mun ƙuduri aniyar bin hanyoyinsa da kuma neman ja - gorarsa . Manzo Bitrus ya ƙarfafa waɗanda suka saurare shi a Fentakos su yi “ baftisma . ” ( b ) Waɗanne ci gaba na ruhaniya matasa za su samu kafin su yi baftisma ? Kafin ya yi baftisma , ya kamata matashi ya kasance da dangantaka na kud da kud da Jehobah , ya fahimci muhimman abubuwa da ke cikin Nassosi , kuma kamar manya , ya fahimci abin da keɓe kai ya ƙunsa . Waɗanne matakai ne za a ɗauka kafin a keɓe kai da kuma baftisma ? Yesu ya umurci almajiransa su koyar da sababbi dukan abin da ya umurce su . Wani mataki mai muhimmanci da ke kai wa ga baftisma shi ne yin wa’azin bishara na Mulki . Saka hannu a wannan aikin na shirya su su kasance masu ƙwazo kuma masu zuwa hidimar fage a kai a kai bayan sun yi baftisma . — Romawa 10 : 9 , 10 , 14 , 15 . Wasu suna iya ƙin yin baftisma domin ba sa son su karɓi hakkin da ke tattare da hakan . Sun fahimci cewa idan suna son su bi mizanan Jehobah , suna bukatar su yi muhimman canji a rayuwarsu . Ko kuwa suna jin tsoro cewa zai yi musu wuya su bi abubuwan da Allah yake bukata bayan sun yi baftisma . A zamanin Yesu , menene ya hana wasu su zama mabiyansa ? Wataƙila ya fi son ya zauna a gida ya jira har sai ubansa ya rasu maimakon ya bi Yesu , ya dawo ya cika wannan hakkin idan ubansa ya rasu . A ƙarshe , mutumi na uku ya ce sai ya “ yi sallama ” tukuna da iyalinsa kafin ya bi Yesu . Gama karkiyata mai - sauƙi ce , kayana kuma marar - nauyi . ” ( Matta 11 : 29 , 30 ) Ko da yake baftisma na sa mu ɗauki karkiya na hakki , Yesu ya ba mu tabbacin cewa mai sauƙi ce wadda za mu iya ɗauka kuma za ta wartsakar da mu sosai . Ƙaunar Allah da kuma dogara a gare shi , zai iya taimaka mana mu sha kan yin shakkar ba za mu iya aikata daidai da keɓe kanmu ba . Hakazalika , idan muka dogara da Jehobah da dukan zuciyarmu , ya yi mana alkawarin cewa ‘ za ya daidaita hanyoyinmu , ’ idan muka bi shi . — Misalai 3 : 5 , 6 . Kafin a yi baftisma , ana ba da jawabi daga Nassi da ke bayyana muhimmancin baftismar Kirista . ( Romawa 10 : 10 ; duba akwatin da ke shafi na 23 . ) Littafi Mai Tsarki ya bayyana cewa bayan da Yesu ya yi baftisma , “ ya fita nan da nan daga cikin ruwa . ” Tun da yake Littafi Mai Tsarki ya umurce mu mu dinga sanya tufafin da suka dace a kullum , ya kamata mu bi wannan shawarar sosai a ranar da za mu yi baftisma ! Waɗanne gata da kuma albarkatu ne baftisma ke kawowa ? Na farko , Jehobah zai zama Ubanmu da kuma Abokinmu . Bugu da ƙari , Yesu ya bayyana cewa waɗanda suka bi shi za su sami “ rai na har abada . ” [ Hasiya ] An yi wa Yahudawa da kuma shigaggu dubu uku da suka saurari jawabin Bitrus baftisma babu ɓata lokaci . Za Ka Iya Ba da Bayani ? • Me ya sa bai kamata mu ƙyale tsoron kasawa ko na ɗaukan hakki ya hana mu yin baftisma ba ? “ Me za ya hana a yi mini baftisma ? ” Kamar yadda cikar annabci na Littafi Mai Tsarki ya nuna , muna zaune a “ ranar Ubangiji ” tun shekara ta 1914 . ( Ru’ya ta Yohanna 1 : 10 ) Wataƙila ka san wannan annabcin , ka ga yadda Yesu ya kwatanta “ kwanakin Ɗan mutum ” a cikin iko na Mulki da “ kwanakin Nuhu ” da kuma “ kwanakin Lutu . ” Duk da haka , akwai wani kwatanci da ya kamata mu yi la’akari da shi . Haggai da Zechariah ‘ manzannin Jehobah ne ’ ga Yahudawa bayan da suka dawo daga zaman bauta a ƙasar Babila . Me ya sa ya kamata mu kasance da tabbacin cewa waɗannan littattafan biyu sun shafe mu a yau ? Har yanzu akwai raguwar shafaffun Kiristoci a duniya , waɗanda suka gaji Mulkin Almasihu tare da Yesu . 5 , 6 . Bayan da Yahudawa suka dawo daga zaman bauta a ƙasar Babila a shekara ta 537 K.Z . , Gwamna Zarubabel da Babban Firist Joshuwa ( ko kuma Jeshuwa ) ne suka kula da harsashin sabon haikali da ake kafawa a shekara ta 536 K.Z . Waɗannan ’ yan hamayyar sun rinjayi sarkin Farisa ya tsayar da aikin gina haikalin . — Ezra 4 : 10 - 21 . Ka san muhimmancin waɗannan a gare mu ? Muna da aikin wa’azin “ bisharan Mulki . ” Kamar yadda aka saki Yahudawa na dā daga bauta a ƙasar Babila ta zahiri , haka ma aka sako mutanen Jehobah na zamani daga bauta a Babila Babba , wato , daular duniya ta addinin ƙarya . Shafaffu na Allah sun sa ƙwazo a yin wa’azi , koyarwa , da kuma yi wa mutane ja - gora zuwa bauta ta gaskiya . Dole ne mu ci gaba da wannan aikin da Allah ya ba mu har sai Jehobah ya sa hannu a harkokin ’ yan Adam a ranar “ ƙunci mai - girma . ” Me ya sa ya kamata mu tabbata cewa Allah yana tare da mu a aikinmu na wa’azi ? Har yanzu , akwai ayyuka masu yawa da za a yi . Kamar yadda aka ambata , Yahudawa da suka koma Urushalima daga Babila ba su nace ga aikinsu na gina haikali ba . Wani ra’ayi ne da bai dace ba ya taso a tsakanin su ? Ta yaya Haggai 1 : 6 ta kwatanta yanayin da Yahudawa suke ciki , kuma menene ayar take nufi ? Jehobah ya hana su albarkarsa , kamar yadda ya gargaɗe su . 14 , 15 . ( Amos 3 : 15 ; 6 : 4 ) Gidajensu da kuma kayan ɗaki masu kyau ba su daɗe ba . Zai yi kyau idan muka tambayi kanmu : ‘ Wane irin ƙwazo ne nake nunawa domin gyara gidana ? Ko kuma wane irin shiri ne nake yi domin ƙaro ilimi , wanda zai ɗauki shekaru masu yawa , kuma ya sa in kasa cika wasu fasaloli na ruhaniya masu muhimmanci ? ’ — Luka 12 : 20 , 21 ; 1 Timothawus 6 : 17 - 19 . A ma’anarta na dā , mecece Zechariah 4 : 6 take nufi ? Wannan ya nuna yadda zai albarkace ka . ( Zechariah 4 : 6 ) Ka sha jin ana karanta wannan ayar , amma me yake nufi ga Yahudawa na kwanakin Haggai da Zechariah , kuma me yake nufi a gare ka ? Ta wurin wahayi takwas , Jehobah ya tabbatar wa Zechariah cewa zai kula da mutanensa , har su gama gina haikalin . Ruhun Allah ya taimaka kuwa ? ( Fitowa 19 : 18 ) A zamanin Haggai da Zechariah , Jehobah zai sake yin wata raurawa kamar yadda aka kwatanta a furci na alama a ayoyi ta 6 da 7 . Hakan zai faru ne domin a hamɓarar kuma hallakar da ƙarfin mulkoki na al’ummai . — Haggai 2 : 22 . Dalili ɗaya shi ne an jefo Shaiɗan Iblis da aljanunsa zuwa duniya . ( Ru’ya ta Yohanna 11 : 18 ) Duk da haka , “ taro mai - girma ” na muradin dukan dangogi sun haɗu da Isra’ila ta ruhaniya ta wurin bauta wa Jehobah . Mutanen Jehobah suna cikin masu neman “ muradin dukan dangogi ” “ Bari hannuwanku su yi ƙarfi , ku da ku ke ji cikin waɗannan kwanaki zantattukan nan daga bakin annabawa . ” — ZECHARIAH 8 : 9 . AN RUBUTA annabce - annabcen Haggai da Zechariah a shekaru 2,500 da suka shige , duk da haka , suna da muhimmanci a rayuwarka . Haggai da Zechariah sun mai da hankali ga menene ? Yahudawa sun kafa harsashi na haikalin a shekara ta 536 K.Z . Bayan Yaƙin Duniya ta ɗaya , an saki shafaffun Jehobah daga bauta ta Babila Babba . Ga wane abu da za a cim ma ne Zechariah 4 : 7 ta yi maganarsa ? Zechariah 4 : 7 ta ce : “ Za ya kuwa fito da dutse na kukewa , ana ta sowa dominsa , ta bar kalla , ta bar kalla ! ” Zechariah 4 : 7 tana nuna lokacin da bauta ta gaskiya ta Ubangiji Mai Ikon Mallaka za ta kawo kamiltaccen yanayi a farfajiya ta duniya na haikalinsa na ruhaniya . Masu bauta wa Allah da gaske ne kawai za a ƙyale a duniya da aka tsabtacce a ƙarshen sarauta ta shekara dubu ɗaya . Gwamna Zarubabel da Babban Firist Joshuwa suna wajen don su ga cewa an kammala ginin haikalin a shekara ta 515 K.Z . Ba kamar Yahudawan da suka ce , “ Lokacin zuwanmu ba ya yi ba , ” dole mu tuna cewa lokacin da muke ciki “ kwanaki na ƙarshe ” ne . ( Haggai 1 : 2 ; 2 Timothawus 3 : 1 ) Yesu ya annabta cewa almajiransa masu aminci za su yi wa’azin bishara na Mulkin da kuma almajirantarwa . Ba a gama aikin wa’azi da koyarwa da aka soma a shekara ta 1919 ba bayan da hamayya ta duniya ta tsayar da aikin na ɗan lokaci . Amma , ya kamata ka kasance da tabbaci cewa babu shakka za a kammala wannan aikin ! Me ya kamata mu yi don mu sami albarkar Jehobah , kuma menene wannan ke nufi a garemu ? ( Haggai 1 : 6 ) Jehobah ya daina yi musu albarka . Duk da haka , waɗannan “ matattun ayyuka ” ne idan aka gwada su da rai madawwami . Wataƙila kun san wasu da suka ja baya daga hidiman Kirista da kuma ikilisiya ; kuma ba sa son su dawo cikin hidimar Jehobah . Kuma ka yi tunanin irin rashin da za ka yi idan ka rabu da ’ yan’uwa Kirista ! — Galatiyawa 1 : 6 ; 5 : 7 , 13 , 22 - 24 . Wannan batu yana da muhimmanci sosai . Ta wurin wahayi takwas da Zechariah ya gani , an tabbatar wa Yahudawa masu biyayya da suka yi aiki wajen sake gina haikalin cewa Allah zai taimake su . Wahayi na farko ya tabbatar da cewa za a gama haikalin kuma Urushalima da Yahuda za su sami ni’ima muddin Yahudawa sun yi aikin da ya kamata su yi . Ka tambayi kanka : ‘ Idan na gaskata cewa yanzu ne lokacin da za a yi aikin wa’azin bisharar Mulki da almajirantarwa , shin muradina da salon rayuwana sun yi daidai da tabbacina kuwa ? Ina ba da isashen lokaci kuwa wajen nazarin Kalmar annabci na Allah , ina sa ya zama damuwa na , ina magana game da ita da ’ yan’uwa Kiristoci da kuma waɗanda na sadu da su ? ’ Amma za ta zama lokacin haske da tagomashi ga masu bauta wa Jehobah da aminci . Zechariah ya sake kwatanta yadda kowace halitta za ta yi shelar tsarkakar Jehobah a sabuwar duniya . ( Zechariah 14 : 7 , 16 - 19 ) Wannan tabbaci ne na gaske ! Bayan wannan cikar ta ban mamaki , za a saka Shaiɗan da aljannunsa a yanayin rashin aiki . Zechariah 14 : 8 , 9 ta ce : “ Za ya zama kuwa a ranan nan , ruwa mai - rai za ya fito Urushalima ; rabi zuwa teku na gabas , rabi kuma zuwa wajen teku na yamma ; ko da damana , ko da rani haka za ya yi . Wannan zai buɗe sabon sashe na sarautar Jehobah bisa dukan duniya . Kafin lokacin da bauta ta gaskiya za ta kasance cikin kamiltaccen yanayi , bari dukanmu mu yi ƙoƙari mu sa al’amuran Mulki ta zama na farko . Idan dare ya yi sai ya shimfiɗa kwalayen a ƙarƙashin amalankensa ya kwanta ya yi barci . Ƙarar motoci a titin da yake barci daddare na faɗa masa a bayan kunne . Masu bara , guragu , makafi da mata da jariransu ke shan mama , ne ake gani a wurin . Jarida na Britaniya da ake kira The Economist ta ce : “ Tsaran ’ yan adam ba su taɓa yin arziki , ko kuma su sami ilimin magani , gwani na fasaha , da fahimi da ake bukata don a kawar da talauci ba . ” Kantunan sayar da kaya suna cike da kayan zamani , kuma mutane da yawa suna sayensu . Amma an yi wannan sabon tsari don a taimaki ƙasashe da suka fi talauci musamman a Afirka . Yawancin ƙasashe suna jinkirin ba da kuɗi ga irin wannan tsarin , domin sun ga cewa ba a taimakon mutanen da suke bukatar taimako da kuɗin . ” Abin baƙin ciki , domin rashawa , da kuma tsarin aikin gwamnati , mutane da suke bukatar taimako ba sa samun kuɗaɗe masu yawa da gwamnatoci , ƙungiyoyi ta ƙasashe , da kuma mutane suke bayarwa . Haka yanayin yake sa’ad da Yesu yake duniya . Shugabanan addinai ba su damu ba sam da matalauta da fakirai . Labaran Linjila game da rayuwar Yesu ya nuna cewa ya fahimci wahalar matalauta sosai kuma ya mai da hankali ga bukatunsu . Ko da Yesu ya zauna a sama , ya ƙasƙantar da kansa ya zama ɗan adam , kuma ‘ sabili da mu ya zama da talauci . ’ ( Matta 9 : 36 ) Labarin gwauruwa mabukaciya ya nuna cewa Yesu ya yi farin ciki don ƙaramin kuɗi da gwauruwa matalauciya ta bayar ba don kyauta mai yawa da mawadata suke bayarwa “ daga cikin falalarsu ” ba . Abin da ta yi ya motsa zuciyarsa domin “ ta zuba dukan iyakar abin zaman gari da ta ke da shi . ” — Luka 21 : 4 . Sun yarda cewa ya kamata Bulus da Barnaba su tafi wajen “ al’ummai ” su mai da hankali ga yi wa ’ yan Al’ummai wa’azi . Kiristoci da suke Antakiya “ kowane mutum gwargwadon abin da ya iya , suka kudurta su aike gudunmuwa ga ’ yan’uwa da ke zaune cikin Yahudiya , har kuwa suka yi , suna aike wurin dattiɓai ta hannun Barnaba da Shawulu . ” — Ayukan Manzanni 11 : 28 - 30 . Alal misali , a shekara ta 1998 , fari mai tsanani ya ragargaje yawancin wurare a arewa maso gabashin Brazil . Farin ya halaka gonakin shinkafa , wake , da na masara , wannan ya kawo yunwa a ko’ina , wanda ya fi muni a cikin shekara 15 . A wasu wurare ma da ƙyar ake samun ruwan sha . Ban san abin da zai faru da ni ba da a ce ba na samun taimako daga Shaidu ’ yan’uwana . ” Me ya sa Yesu ya daina aikinsa domin masu ciwo da mabukata don ya soma aikin wa’azi ? Amma kuma kamar Yesu suna sa aikin koyar da saƙon Littafi Mai Tsarki game da bisharar Mulkin Allah a kan gaba da kome . ( 1 Timothawus 4 : 8 ) Wane irin bege ne wannan ? ( 2 Bitrus 3 : 13 ) Idan Littafi Mai Tsarki ya yi maganar “ duniya ” wani lokaci yana magana ne game da mutane da ke zama a duniya . ( Farawa 11 : 1 ) Saboda haka , “ sabuwar duniya ” na adalci da aka yi alkawarin za ta zo , mutane ne da suke da amincewar Allah . SALAMA : ‘ A cikin kwanakinsa mai - adalci za shi yalwata ; da salama mai - yawa , har batun wata ya ƙare . ’ ( Zabura 72 : 7 ) Ana talauci a duniya domin jayayya da kuma yaƙe - yaƙe na ’ yan adam . KAFIN Fentakos na shekara ta 33 A.Z . , Bitrus da almajirai shida suna karya kumallo da Yesu ya shirya a bakin Tekun Galili . ( Ayukan Manzanni 20 : 28 ) Jehobah yana ƙaunar waɗannan maza sosai , yana ɗaukansu da “ bangirma ninki biyu . ” — 1 Timothawus 5 : 17 . Ta yaya makiyaya na ruhaniya suka kasance da halin son rai ? Ya ba da ransa dominsu , kuma ya san kowane da “ sunansa . ” — Yohanna 10 : 3 , 14 - 16 . Jawabansu da ke bisa Littafi Mai Tsarki na taimako wajen ciyar da kuma kāre garken , kuma kowa na ganin aiki tuƙuru da suke yi . Ayyuka ne da ake yi bisa ƙauna . — Galatiyawa 5 : 13 . ( Filibbiyawa 2 : 4 ) Hanya ɗaya da makiyaya suke sanin kowane mutum sosai ita ce ta zuwan aikin wa’azi tare da su . Jin game da farin cikinka zai ƙarfafa su . ( Romawa 1 : 11 , 12 ) Sanin gwajin da kake fuskanta zai taimake su su ƙarfafa ka . — 1 Tassalunikawa 1 : 6 ; 3 : 1 - 3 . Ta ce : “ Koyaushe mijina na taƙurewa wajen kula da ikilisiya . Amma ya sa na ji muna yi tare ne . ( b ) Wane batu ne yake son ya yi wa salama na ikilisiya na ƙarni na farko barazana , yaya aka warware wannan batun ? ( Misalai 13 : 10 ; 18 : 13 ) Bayan sun yi addu’a don ruhu mai tsarki , suna tsai da shawararsu bisa ƙa’idodin Littafi Mai Tsarki da kuma ja - gora da “ bawan nan mai - aminci , mai - hikima ” ya ba da cikin littattafansa . Yesu ya kasance da tsawon jimrewa a sha’aninsa da manzanninsa , ya kuma yi musu alheri , duk da kasawarsu a kai a kai . Ashe , ba wanda ya zauna cin abincin ba ne ? Amma , idan ya tuna da nasa kasawa sa’ad da yake “ tsawata wa malalata ” zai iya kasance da tsawon jimrewa ya kuma yi wa ɗan’uwansa kirki.Ta yin hakan yana koyi da Yesu da Jehobah waɗanda suka nuna waɗannan halaye ga dukan Kiristoci har da makiyaya . — 1 Tassalunikawa 5 : 14 ; Yaƙub 2 : 13 . ( Yahuda 23 ) Idan makiyaya suka kasance da halin kirki zai yi wa ɗan’uwa da ya bijire sauƙi ya dawo garken daga baya . — Luka 15 : 11 - 24 . Bangaskiya ce Ke Motsa Ayyuka Masu Kyau Ta yin haka , makiyaya masu hikima suna yin koyi da manzo Bulus . ( Matta 11 : 29 ) Sa’ad da aka ci amanarsa kuma aka kama shi , Yesu ya nuna tawali’u da kuma kamewa sosai . ( b ) Waɗanne tambayoyi ne za mu tattauna a gaba ? Babu shakka , Jehobah da Yesu suna godiya ga aiki tuƙuru da makiyaya dubbai da suke kula da garke a dukan duniya suke yi da son rai . . da kuma hidima Sadarwa da kyau tsakanin dattawa na kawo farin ciki da salama a cikin ikilisiya Manzo Bulus ya tuna wa dattawa na Afisa dalili ɗaya na farin ciki sa’ad da ya yi ƙaulin maganar Yesu , ya ce : “ Bayarwa ta fi karɓa albarka . ” Me ya sa wasu suke jinkirin biɗan gata a cikin ikilisiya ? Kana cikin ’ yan’uwa maza da suka yi baftisma da suke jin hakan ? Irin wannan damuwa daidai ne . Ta yaya Jehobah yake taimakon waɗanda ya naɗa su kula da tumakinsa ? ( Misalai 2 : 6 ) Yaya yake yin hakan ? Ta yaya waɗannan talakawa suka zama sanannun malamai ? Bayan sun saurari Bitrus da Yohanna , kotun “ suka ɗauki zobe a kansu dā suna tare da Yesu . ” ( Filibbiyawa 2 : 22 ) Bulus bai nemi ya sa Timothawus ko wani ya zama nasa almajirin ba . Maimakon haka , ya ƙarfafa ’ yan’uwa masu bi su zama ‘ masu - koyi da shi , kamar yadda shi kuma na Kristi ne . ’ — 1 Korinthiyawa 11 : 1 . Ta yin koyi da Yesu da Bulus , makiyaya da suka manyanta suna koyar da ’ yan’uwa maza da suka yi baftisma kuma suna samun sakamako mai kyau . Domin babana ba mai bi ba ne , waɗannan dattawa sun kula da ni musamman , suka zama kamar baba na ruhaniya a wajena . Dole ne a “ fara gwada su . ” — 1 Timothawus 3 : 1 - 10 . Ta yaya makiyaya za su koya wa wasu don samun ƙarin gata ? Musamman , ta yaya makiyaya da suka ƙware za su koya wa wasu su kula da ayyukan ikilisiya ? ( 2 Timothawus 2 : 15 ) Makiyaya da suka manyanta za su tattauna farin cikin da ake samu daga yi wa wasu hidima da waɗannan ’ yan’uwan da kuma gamsuwa da su kansu za su samu wajen kafa da kuma cim ma burinsu na ruhaniya . Za su kuma ba da ainihin shawarwari a kan yadda ɗan’uwa zai kyautata zama ‘ gurbi ga garken . ’ — 1 Bitrus 5 : 3 , 5 . Koyan yadda ake amfani da Nassosi da zai motsa zuciya yana da muhimmanci idan bawa zai zama makiyayi da ya ƙware . ” — Ibraniyawa 4 : 12 ; 5 : 14 . Na koyi abubuwa da yawa ta wajen lura da yadda suke bi da ’ yan’uwa a cikin ikilisiya da tawali’u kuma cikin ladabi . Waɗannan dattawan sun nanata mini bukatar yin amfani da Littafi Mai Tsarki da kyau sa’ad da nake magance matsaloli ko kuma sa’ad da nake ƙarfafa mutum . ” Kalmar Allah Ce ta Koyar da Su Ya fi kowa ilimi , da fahimi , shi ne kuma makiyayi na ruhaniya da ya fi hikima da ya taɓa rayuwa a duniya ; duk da haka bai dogara ga nasa fahimi ba sa’ad da yake koya wa tumakin Jehobah . Ta yaya makiyaya suke guje wa neman nasu daraja ? ( Ru’ya ta Yohanna 5 : 9 , 10 ) A wannan kwanaki na ƙarshe , adadin ’ yan’uwan Kristi da suke a duniya sun ragu sosai . Ta yaya ajin bawa suke wannan koyarwa ? [ Hasiya ] Dattawa suna koyar da matasa maza cikin ikilisiya ( Ru’ya ta Yohanna 11 : 15 ; 12 : 1 - 5 ) Za mu iya maimaita tabbacin da ya nuna cewa Kristi ya soma sarauta na Sarki Almasihu a sama a shekara ta 1914 . ( a ) An soma bisharar Mulki da wane sabon fasali tun shekara ta 1914 ? ( b ) Waɗanne tambayoyi ne za mu yi wa kanmu ? Kristi yana sarauta , shi ne Sarki na Mulkin samaniya na Allah , amma a ‘ tsakiyar maƙiyansa . ’ ( Daniel 7 : 13 , 14 ; Matta 28 : 18 ) Kiristoci da aka shafa da ruhu , “ ya’yan mulki ke nan , ” suna hidima na “ manzanni . . . madadin Kristi . ” ( Matta 15 : 30 , 31 ; Luka 7 : 11 - 16 ; Yohanna 6 : 5 - 13 ) Ƙari ga haka , sani game da rayuwar Yesu a duniya na taimakonmu mu san halayensa da yake shi ne Sarkin duniya na nan gaba , abin da ya fi muhimmanci shi ne ƙaunarsa na sadaukar da kai . Yesu Kristi ne kaɗai ya kafa mulkinsa a kan ƙauna , kuma a yanzu mutane miliyoyi za su mutu domin shi . ” Domin Yesu mai tawali’u ne marar girman kai , koyarwarsa masu ƙarfafawa da halin kirkinsa sun wartsake masu wahala domin matsi da masu fama da kaya . Wane juyayi ne Yesu ya nuna sa’ad da Li’azaru ya mutu ? Ya ji “ zafi a ransa ” ya yi baƙin ciki sosai , ko da ya san cewa ba da daɗewa ba zai ta da Li’azaru . ( Ka duba akwati da ke shafi na 31 . ) ( Ibraniyawa 13 : 8 ; Ru’ya ta Yohanna 5 : 6 - 10 ) Menene ake bukata don a zama talakan Sarki Kristi ? Ta yaya za mu nuna mu masu aminci ne ga Kristi ? Kamar yadda waɗanda suke son su zama mazaunan ƙasa suke bin dokoki na sabuwar ƙasarsu , talakawan Kristi suna biyayya ga “ shari’ar Kristi ” ta yin rayuwa daidai da dukan abin da Yesu ya koyar da kuma umurninsa . ( Yohanna 13 : 34 , 35 ) Idan muna ƙaunar waɗanda suke ƙaunarmu kawai , ba mu “ fi waɗansu ” ba . Yesu ya aririce mu mu yi koyi da ƙaunar Ubansa ta wurin nuna ƙauna mai ƙa’ida har ga magabta da suka tsane mu kuma suke tsananta mana . ( Matta 5 : 46 - 48 ) Wannan ƙaunar na motsa talakawa na Mulki su nace ga yin ainihin aikinsu cikin aminci . Wane aiki ne wannan ? Talakawan Mulkin Allah yanzu suna da aiki mai muhimmanci na “ shaida mulkin Allah . ” ( 1 Korinthiyawa 15 : 24 - 28 ) Sa’ad da muke wa’azin bishara , masu sauraro suna da zarafin zama talakawan Mulkin Allah . Hakika , Shaiɗan na iyakar ƙoƙarinsa ya hana aikin wa’azi , kuma sarakunan ’ yan adam ba su amince da ikon da Allah ya ba Kristi ba . ( Yohanna 15 : 20 ) Saboda haka , mabiyan Kristi suna yaƙi na ruhaniya da ke gwada amincinsu . — 2 Korinthiyawa 10 : 3 - 5 ; Afisawa 6 : 10 - 12 . ( Markus 12 : 13 - 17 ) Shi ya sa , talakawan Kristi suke biyayya ga dokokin gwamnati da ba su saɓa da dokokin Allah ba . ( Romawa 13 : 1 - 7 ) Amma , sa’ad da babban kotu na Yahudawa suka ƙeta dokokin Allah ta wurin ba almajiran Yesu umurni su daina wa’azi , almajiran sun faɗa da gabagaɗi cewa za su “ fi biyayya ga Allah da mutane . ” — Ayukan Manzanni 1 : 8 ; 5 : 27 - 32 . Hakika , talakawan Kristi suna bukatar gaba gaɗi sosai don su kasance da aminci ga Sarkinsu sa’ad da suke fuskantar tsanani . Duk da haka Yesu ya ce : “ Masu - albarka ne ku lokacinda ana zarginku , ana tsananta muku , da ƙarya kuma ana ambatonku da kowacce irin mugunta , sabili da ni . Ku yi farinciki , ku yi murna ƙwarai : gama ladarku mai - girma ce cikin sama . ” Sa’ad da aka naɗa Yesu Sarki , ya yi wa Bilatus Babunti Gwamna daga Roma , bayani cewa : “ Mulkina ba na wannan duniya ba ne : da mulkina na wannan duniya ne , da ma’aikatana su a yi yaƙi , domin kada a bashe ni cikin hannun Yahudawa , amma yanzu mulkina ba daga nan ya ke ba . ” Talakawa Masu Aminci Suna da Lada na Dindindin Suna ɗokin ganin yadda zai nuna ikon sarautarsa mafifici ba daɗewa ba . ( Ru’ya ta Yohanna 19 : 11 – 20 : 3 ; Matta 24 : 30 ) Masu aminci da suka rage da aka shafa da ruhu , wato , “ ’ ya’yan mulki ” suna sauraron gadōnsu mai tamani na zaman sarakuna da Kristi a sama . [ Akwati a shafi na 31 ] Ƙauna na sadaukar da kai — Yohanna 13 : 1 ; 15 : 12 - 15 . Ta wajen ƙaunar juna , muna bin “ shari’ar Kristi ” cikin aminci Wannan talifi yana ɗauke da sashe na farko . Ba a ambata waɗanda suka rubuta Zabura ta 1,10 , da ta 33 ba . “ ALLAHNA PANA MAI - ƘARFI ” * Roƙo zuwa ga Allah ne ya cika wannan sashe na Zabura . 2 : 1 , 2 — Wane “ al’amarin wofi ” ne al’ummai suke tunaninsa ? 2 : 7 — Menene ‘ ƙadaran Jehobah ’ ? A lokacin da aka rubuta Littafi Mai Tsarki , sumba alama ce mai nuna abokantaka da kuma aminci . Wannan kalmar tana nufin lokacin dakatawa a yi bimbini a lokacin waƙa ko kuma waƙa da kiɗe - kiɗe . Babu amfanin karanta wannan kalmar a lokacin karatun Zabura a gaban jama’a . Ainihin tushe ne na rayuwar mutane wato , doka , ka’ida , da kuma shari’a . 22 : 1 , 2 — Me ya sa Dauda ya ji kamar Jehobah ya yi watsi da shi ? Dauda yana cikin matsi ne sosai a hannun maƙiyansa waɗanda suka sa ‘ zuciyarsa kamar sham’a take ta narke a tsakiyar cikinsa . ’ 1 : 2 . Idan mu na cikin fushi , kada mu faɗi abin da zai sa mu yi da na sani . — Afisawa 4 : 26 . Dole ne masu bauta ta gaskiya su faɗi gaskiya kuma su guji ƙarya da tsegumi . Dole ne masu bauta wa Jehobah su kula da yadda suke amfani da kuɗi . 17 : 14,15 . Abu mai muhimmanci a rayuwar Dauda shi ne ya yi nagarin suna a gaban Allah saboda ya ‘ duba fuskarsa , ’ ko kuma ya sami alherin Jehobah . Shawarar da aka ba da a Zabura sura 37 na da muhimmanci ga Isra’ilawa da kuma mu da muke cikin kwanaki na ƙarshe na wannan zamani ! Zabura ta ƙarshe ta kunshi roƙon Dauda ga Jehobah don ya taimake shi a lokacin wahalarsa bayan da ya yi zina da Bath - sheba . ( Ibraniyawa 8 : 5 ; 10 : 5 - 10 ) Muna kewaye bagadin Jehobah ta wajen ba da gaskiya ga hadayar . Tun da mai girman kai ba zai canza mugun halinsa ba , za a ba shi sakamako mai yawa na horo . — Misalai 11 : 31 ; 1 Bitrus 4 : 18 . Abin hikima ne mu guji yin abokantaka da waɗanda suke ɓoye kamaninsu a wurin hira na intane , waɗanda suke son su zama abokanmu ta hanyar zamba a makaranta ko a wurin aiki , ko ’ yan ridda da suke yi kamar su sahihan mutane ne , da kuma waɗanda suke yin rayuwa iri biyu . Dole ne mu yabi Jehobah a taron jama’a ta Kirista . Muna son halartan taron Kirista ? Sa’ad da yake furta ƙudurinsa don ya ci gaba da amincinsa , Dauda ya yi roƙo domin fansa . 39 : 1,2 . Sa’ad da muke cikin baƙin ciki , Jehobah zai taimake mu mu jimre kuma mu fita “ daga cikin rami mai - halakarwa , daga cikin laka mai - kafo ” idan muka dogara gare shi . 40 : 5,12 . “ Ka zo kai da dukan gidanka cikin jirgi : gama kai ne na gan ka mai - adilci a gabana a cikin wannan tsara . ” — FARAWA 7 : 1 . ( b ) Da wane irin gaba gaɗi ne Nuhu ya shiga cikin jirgin ? Gina jirgin ba zai zama da sauƙi ba . A ƙarshe , haƙurin da Jehobah ya yi wa wannan muguwar duniyar ta kai ƙarshe . — Farawa 6 : 3 ; 1 Bitrus 3 : 20 . Da bangaskiya tare da gaba gaɗi ga kalmar Jehobah , “ Nuhu kuma ya shiga , duk da ’ ya’yansa , da matatasa , da matayen ’ ya’yansa tare da shi , cikin jirgi . ” Jehobah ya rufe ƙofa domin ya kāre masu bauta masa . Kamani da ke Tsakanin Zamaninmu da na Nuhu 4 , 5 . ( a ) Da menene Yesu ya kwatanta lokacin bayanuwarsa ? “ Kamar yadda aka yi a zamanin Nuhu , haka dawowar Ɗan Mutum za ta zama . ” A nan kuma , mun ga kamani a zamaninmu . ( b ) Waɗanne misalai ne suka nuna cewa Shaidun Jehobah sun bambanta ? Mutanen zamanin Nuhu sun ƙi yarda cewa Allah yana goyon bayan Nuhu kuma yana bin ja - gorar Allah . Abin da waɗannan masu lura suka manta shi ne ƙauna , salama , nasiha , nagarta , tawali’u da kuma kamewa da Shaidu suke nuna wa , saboda ruhun Allah yana tare da su ne . ( Galatiyawa 5 : 22 - 25 ) Wannan ya kamata ya sa su ba da gaskiya ga saƙonsu . Ma’aikacin ya ce masa , “ Idan na ce a’a , za ka yarda ? ” Sai mutumin ya amsa da sauri , “ Ko kaɗan . ” Sun kuma ba da gaskiya ga Jehobah Allah , Mamallakin Dukan Halitta . “ Ba shi kuwa yiwuwa a gamshe [ Jehobah ] sai tare da bangaskiya , ” in ji manzo Bulus , “ gama mai - zuwa wurin Allah sai shi bada gaskiya akwai shi , kuma shi mai - sākawa ne ga waɗanda ke biɗarsa . ” Hakazalika , biranen mafaka a ƙasar Isra’ila ta dā ta ba da kāriya ga duk wanda ya kashe wani ba da sane ba , amma sai ya gudu zuwa wannan birni ya kuma yi zamansa har sai ranar da babban firist ya mutu . ( Litafin Lissafi 35 : 11 - 32 ) A zamanin Musa annoba ta goma ce ta kashe ’ ya’yan fari a ƙasar Masar , amma ’ ya’yan Isra’ilawa sun tsira . Jehobah ya umurci Musa : “ Su [ Isra’ilawa za su ] ɗiba daga jinin , [ ɗan Ragon Faska ta alama ] su shafa a dogaran ƙofa , da dokin ƙofa na bisa , a gidajen da za su ci shi . . . Saboda haka ya kamata mu yi tunani sosai game da yanayin mu . ( a ) Menene manufar gyaran da aka yi a ƙungiyar ? A shekara ta 1932 an canza dattawa da ikilisiyar ta zaɓa da kwamitin hidima domin taimakon mai gudanar da hidima da aka naɗa . Tun daga shekara ta 1972 a ƙarƙashin ja - gorar Hukumar Mulki ta Shaidun Jehobah , ana gabatar da wasu kuma idan an yarda ikilisiyoyi suna samun wasiƙu na naɗa dattawa da kuma bayi masu hidima . Wane yanayi ne na ruhaniya mutanen Jehobah suke ciki ? Menene zai taimake mu mu yin shirin samun ceto ? Za mu samu goyon baya daga wurin ’ yan’uwanmu masu bi idan muka ci gaba da nuna “ sabon mutum ” muka sa ƙwazo wajen koyar da wasu su amfana daga tanadin da Jehobah ya yi domin tsira . — Afisawa 4 : 22 - 24 Kolossiyawa 3 : 9 , 10 1 Timothawus 4 : 16 . Shaiɗan da kuma muguwar duniyarsa suna son su rinjaye mu mu fita daga cikin ikilisiyar Kirista . Bari ƙaunar Jehobah da godiya domin tanadin da yake yi su motsa mu mu ƙudurta fiye da dā don mu ɓata ƙoƙarin Shaiɗan . • Ta yaya ne zamanin mu ya yi daidai da na Nuhu ? • Wane hali ne ya kamata mu nuna don mu tsira ? [ Hoto a shafi na 10 ] “ Albarkar Ubangiji ta kan kawo wadata , ba ya kan haɗa ta da baƙinciki ba . ” — MISALAI 10 : 22 . Wannan gaskiya ne game da yaran da suke yawan tunanin zama manya sai su mance da amfanin yarantakarsu har sai sun wuce wannan lokaci . Za mu iya guje wa irin waɗannan abubuwa idan mu ka yi bimbini bisa albarkar da muke samu yanzu . Misalai 10 : 22 ta ce : “ Albarkar Ubangiji ta kan kawo wadata , ba ya kan haɗa ta da baƙinciki ba . ” Bari mu yi la’akari da wasu fasalolin ni’imarmu ta ruhaniya da kuma yadda za su shafe mu . 4 , 5 . Saboda shi ba Allah uku ba ne . ( Farawa 1 : 26 ; Malachi 2 : 10 ) Mai Zabura ya rera waƙa ga Allahnsa ya ce : “ Zan yi godiya gareka ; gama ƙirata abin ban tsoro ne , abin al’ajabi ne kuwa : ayyukanka suna da ban al’ajabi ; wannan ma raina ya sani sarai . ” — Zabura 139 : 14 . 6 , 7 . Hakika , mutumin yakan daina irin waɗannan halaye ! Sun keɓe kansu ga Jehobah sun kuma yi baftisma , domin su nuna cewa sun rabu da ayyukan da Allah baya so . 11 , 12 . ( a ) Neman jin daɗin rayuwa yakan kawo farin ciki na har abada kuwa ? Menene ra’ayin Littafi Mai Tsarki game da irin wannan rayuwa ? Aiki kuma fa ? ( 1 Korinthiyawa 3 : 9 ; Ayukan Manzanni 20 : 35 ) Wannan aiki yana ƙara wa rayuwarmu ma’ana kuma yana mayar da magana ga wanda ya ke zargin Mahalicci , wato Shaiɗan Iblis . ( b ) Ta yaya ne ka amfana daga Makarantar Hidima ta Allah ? Ya tuna lokacin da yake ƙuruciyarsa , ya ce : “ Sa’ad da nake yaro , ina da matsalar yin magana . A lokacin da nake cikin matsi , sai in kasa magana . Wannan matsala ta , ba ta jiki ba ne amma ta hankali ne . Na yi iyaka ƙoƙarina in yi amfani da abin da nake koya . Ina godiya ga Jehobah da ya ba ni sabuwar rayuwa ta wannan makaranta . ” Ba abin farin ciki ba ne yadda Jehobah yake koyar da mu don yin aikinsa ? Bala’in ya faru ne sa’ad da ’ yarta take ziyara a ƙasar Thailand . Katrin ta yi farin ciki da ta sami tabbacin cewa ’ yarta tana da rai ! Menene ya taimaki Katrin a lokacin wannan ɗawainiya ? Dangantakarmu da Jehobah da kuma ɗansa tare da cuɗanyarmu da ’ yan’uwa Kiristoci , albarka ne da bai kamata a yi wasa da shi ba ! Yana so na sosai , amma a lokacin nan ban fahimci haka ba . Bayan da ya yi ciwo na kwanaki kaɗan , sai ya rasu . Zabura 84 : 11 ta ce : “ Ubangiji za ya bada alheri da daraja : Babu wani abu mai - kyau da za ya hana ma masu - tafiya sosai . ” Idan muka yi bimbini a kan yadda ya kula da waɗanda suke ƙaunarsa , zai sa mu yi farin ciki kuma mu nuna godiya ! Kuma an tabbatar mana cewa “ ba ya kan haɗa ta da baƙin ciki ba . ” Menene Ka Koya ? • Me ya sa babu kyau ka riƙa tunani sosai a kan abubuwa da ke tafe a nan gaba ? Ta bakin annabi Haggai , Jehobah ya annabta : “ Zan raurawarda dukan dangogi ; kuma muradin dukan dangogi za ya zo ; zan cika wannan gida da ɗaukaka . ” A’a . Sa’ad da ya yi ƙaulin wannan ayar , manzo Bulus ya rubuta : “ Ya yi alkawari , cewa , sauran sau ɗaya tukuna zan sa ba duniya kaɗai ba amma har da sama ta raurawa . Rubutu da aka samu a aljihun mijin ya ce : “ Mun kashe kanmu ne domin wulakanci da ƙiyayyar da ɗanmu da matarsa suke nuna mana . ” Ba kullum ake samun irin wannan labarin ba , amma abin da ya jawo wannan abin damuwa ne kuma abu ne da ya zama ruwan dare . Ga misali : Amma kuma , da yawa cikin waɗannan tsofaffi suna kunya ko kuma tsoron su faɗi abin da yake damunsu . Ya daɗa cewa : “ Ina ganin matsalar za ta ƙaru a nan da shekaru kaɗan masu zuwa . ” Adadin ƙara da aka kai na waɗanda aka wulakanta ya yi tashin gwauron zabi daga 65 a shekara ta 2002 zuwa 107 a shekara ta 2003 . Allah Yana Kula da Tsofaffi WULAKANTA tsofaffi da ya zama ruwan dare a yau ba abin mamaki ba ne . Damuwar Jehobah ga tsofaffi ya bayyana cikin Nassosin Ibrananci . Alal misali , a Zabura 68 : 5 , Dauda ya ce da Allah “ Mai - yin shari’a ne kuma domin gwamraye , ” waɗanda yawancinsu tsofaffi ne . ( Fitowa 22 : 22 - 24 ) Gwauraye , da kuma dukan tsofaffi masu aminci , Allah da kuma bayinsa suna ɗaukansu da muhimmanci . Almajiri Yaƙub ya ba da ƙarin dalilin kula da tsofaffi . Ya tuna mana yadda waɗannan suke da tamani ga Jehobah . Da wani darasi kuma da za mu koya daga kalmomin Yaƙub . Babu shakka cewa da yawa tsakanin tsofaffi suna fuskantar irin wannan wahala . Yi la’akari da John , * wanda ya yi shelar Mulkin Allah cikin aminci na fiye da shekaru arba’in , kuma a ƙarshe ya yi shekaru uku a hidimar cikakken lokaci . Sau da yawa ina ce wa kaina da ba yi ba haka . ” Ana iya ƙarfafa irin waɗannan ta wajen sanar da su cewa Jehobah ko da yake kamili ne ba kamilta yake bukata ba . Ko da yake ya san kurakuranmu , Littafi Mai Tsarki ya ce game da shi : “ Idan kai , ya Ubangiji , za ka ƙididdiga laifofi , wa za ya tsaya , ya Ubangiji ? ” Jehobah ya huri Dauda ya tabbatar mana cewa shi ya san yadda zai rairaye kuma ya zaɓi ayyukanmu nagari . Kamar yadda aka faɗa , yawancin mugayen yanayi da muke fuskanta a yau , haɗe da wulakanta tsufaffi , sun ba da tabbacin cewa muna rayuwa a “ kwanaki na ƙarshe ” na wannan zamani . A tsakanin Shaidun Jehobah , dattawa na ikilisiya suna ja - gora wajen daraja tsofaffi . Wataƙila kuma tsohon zai bukaci taimako ya sani ko ya cancanci ya karɓi taimako daga wurin gwamnati . [ Hasiya ] [ Hoto a shafi na 5 ] Darussa Daga Littafin Zabura na Biyu MU BAYIN Jehobah mun sani za mu fuskanci jarabobbi da gwaji . ( 2 Timothawus 3 : 12 ) Menene zai taimake mu mu jimre wa jarabobbi da tsanantawa , ta haka kuma mu tabbatar da amincinmu ga Allah ? Tambayoyin Nassi da aka Amsa : 45 : 14b , 15 — Su wanene “ budurwai ” suke wakilta ? Za su zama ’ ya’yansa sa’ad da ya ta da su daga matattu a lokacin sarautarsa ta Shekara Dubu . Wasu za su kasance cikin waɗanda za a “ maishe su sarakuna cikin dukan duniya . ” Ba domin kyaun birnin ba ne na zahiri . Ko da yake irin wannan a farko zai tsananta kewarmu , zai kuma tuna mana cewa Allah shi ne mafakarmu kuma ya kamata mu dogara a gare shi domin ceto . Kamar yadda aka furta a Zabura na 58 zuwa 64 , a dukan lokacin wahalolinsa , Jehobah ne mafakan Dauda . Abokantaka na kusa ya kamata ya motsa mu mu rera waƙa kuma mu “ furta darajar sunansa . ” Tambayoyin Nassi da aka Amsa : Yana roƙon Allah ne ya saka masa a zuciya muradin yin abin da ke nagari . Suna lalata sunan mutane . “ Suna kama da kāsa kurma mai - toshe kunenta , ” mugu ba ya saurarar ja - gora ko gargaɗi . A take ruwan zai ƙaru a irin wannan ƙwarin , wannan ruwan da wuri yake bushewa . Kuma kamar wata shawara da masana suka bayar wannan zai iya kasancewa kwatancin wani abu ne da aka kwato ganima . Ko da yaya dai , Dauda yana magana ne game da nasarori da Jehobah ya ba wa mutanensa bisa abokan gabansu . A alamance ne yake kiran abokan gaban mutanen Jehobah naman jeji , Dauda yana roƙon Allah ne ya tsauta musu , ko kuma ya rage ƙarfinsu na yin lahani . 69 : 23 — Menene ma’anar ‘ sa gadon bayan abokan gaban ya riƙa rawa kullum ’ ? 52 : 8 . Muna yin haka ne na ( 1 ) ta wajen gaya wa Allah damuwarmu cikin addu’a , ( 2 ) ta wajen juyawa ga Kalmarsa da kuma ƙungiyarsa ga ja - gora da kuma taimako , na ( 3 ) ta wajen yin abin da za mu iya yi mu kyautata yanayin . — Misalai 3 : 5 , 6 ; 11 : 14 ; 15 : 22 ; Filibbiyawa 4 : 6 , 7 . Hikima ne mu yi abota da Allah . Domin mu kasance da salama , wani lokaci zai kasance hikima ce mu “ bayar ” ta wajen ba da haƙuri , ko da yake mun tabbata ba mu yi laifi ba . 70 : 1 - 5 . ( 1 Samuila 17 : 34 - 37 ) Ya kamata matasa su yi ƙoƙari su dogara ga Jehobah a dukan abin da suke yi . An kwatanta albarkatai masu ban sha’awa a nan , yalwar salama , ƙarshen mugunta da fin ƙarfi , yalwar abinci a duniya ! Amin , Amin kuma . ” 1 , 2 . Dubbai suka koma ƙasarsu domin su kafa bauta ta Jehobah a Urushalima . — 2 Labarbaru 36 : 22 , 23 ; Ezra 1 : 1 - 4 . “ Ga shi , al’amura na dā sun tabbata , sabobin al’amura kuwa ni ke bayanawa , ” Jehobah ya sanar . “ Ubangiji ya rigaya ya faɗi , wa za ya rasa yin annabci ? ” — Amos 3 : 7 , 8 . A wace hanya ce “ ƙudurin ” Jehobah ya cika game da ƙarshen Babila ? ( Ishaya 46 : 10b ) “ Ƙudurin ” Allah , wato , abin da ya yi niyyar yi game da Babila , ya haɗa da kiran Cyrus daga Fasiya ya ci Babila a yaƙi kuma ya kawo ƙarshenta . Kamar yadda muka riga muka lura , haka ya tabbata a shekara ta 539 K.Z . ( 2 Labarbaru 20 : 6 ) Ishaya ya furta irin wannan dogarar sa’ad da ya ce : “ Ubangiji mai - runduna ya ƙaddara , wa za ya kawar fa ? hannunsa a miƙe ya ke , wa za ya juyadda shi ? ” ( Ishaya 14 : 27 ) Bayan ya yi hauka aka mai da masa hankalinsa , Sarki Nebuchadnezzar na Babila ya ƙasƙantar da kansa ya ce : “ Ba kuwa mai - tsayasda hannuwansa [ Allah ] , ba kuwa mai - ce masa , Mi ka ke yi ? ” Alkawarin da yake Farawa 3 : 15 ya nuna cewa ba tare da ɓata lokaci ba bayan Adamu da Hauwa’u sun yi zunubi , Jehobah ya tabbatar cewa mata ta alama za ta haifi zuriya ko kuma ɗa . Amma kafin nan , nufin Jehobah ya ci gaba cikin zuriyar da ya zaɓa har zuwa kan Yesu da ya kasance Almasihu da aka yi alkawarinsa . — Luka 3 : 15 , 23 - 38 ; Galatiyawa 4 : 4 . Shin Jehobah ya riga ya ƙaddara ne tun daga farko cewa Adamu da Hauwa’u za su yi zunubi ? ( Romawa 8 : 28 - 30 ) Manzo Bulus ya kira wannan “ tsattsarkar al’umma . ” Ta yaya muka sani cewa mutane 144,000 ba a ƙaddara wa kowannensu ba ? Ka yi la’akari da yadda dukan wannan ya shafi abin da ya faru a lambun Adnin . Da yake shi Uba ne mai ƙauna , Jehobah ya yi tanadin dukan abin da mutane suke bukata . Ba kamar dabbobi ba da ilhami yake musu ja - gora , Adamu yana da zarafin ya zaɓi abin da yake so . Sakamakon haka shi ne cewa Allah ya duba ya gani daga kan kursiyinsa ya ga dukan abu da ya yi , “ yana da kyau ƙwarai . ” — Farawa 1 : 26 - 31 ; 2 Bitrus 2 : 12 . Sa’ad da Jehobah ya zaɓi ya ba wa Adamu doka kada ya ci daga “ itace na sanin nagarta da mugunta , ” ya ba da cikakken bayani domin Adamu ya yanke shawarar abin da yake so ya yi . A bayane yake cewa Jehobah ya zaɓi kada ya ga abin da Adamu da Hauwa’u za su yi , ko da yake yana iya gan kome kafin ya faru . Manzo Bulus ya yi tunanin cewa “ zunubi ya shigo cikin duniya ta wurin mutum ɗaya , mutuwa kuwa ta wurin zunubi ; har fa mutuwa ta bi kan dukan mutane , da shi ke duka sun yi zunubi . ” — Kubawar Shari’a 32 : 4 5 ; Romawa 5 : 12 ; Irmiya 10 : 23 . Ka dubi mujallar nan Littafi Don Dukan mutane , shafi na 28 , Shaidun Jehobah ne suka wallafa . • A wace hanya ce Jehobah yake amfani da iyawarsa na sanin abin da zai faru a nan gaba ? Yehoshafat ya dogara ga Jehobah [ Hoto a shafi na 21 ] Allah ya annabta mutuwa da kuma tashin Yesu daga matattu Jehobah ya lura da siffar ɗansa na duniya , ya ce game da shi : “ Yana da kyau ƙwarai . ” — Farawa 1 : 31 ; Zabura 95 : 6 . Ko da yake Jehobah yana iya sanin abin da zai faru a nan gaba , bai ƙaddara rayuwarmu da kuma ayyukanmu ba . Mecece doka ta farko a Dokoki Goma , kuma ta yaya Isra’ila suka zaɓi su yi biyayya ? 5 , 6 . Sai ya yi magana game da iyalinsa , kuma ya ci gaba yana cewa : “ Amma da ni da gidana , Ubangiji za mu bauta ma . ” — Joshua 24 : 15 . A zamanin Ishaya , wane zaɓe ne wasu Isra’ilawa suka yi , kuma menene sakamakon haka ? Annabi Ishaya ya rubuta ra’ayin Allah game da wannan aikin rashin aminci : “ Ku da ke yasda Ubangiji , kuna manta da dutsena mai - tsarki , ku da ke shirya [ tabur ] domin Gad , ku da ke dama ruwan anab ga Meni ku cika . ” “ Rigyawa ta zo ta kwashe su duka . ” Shekaru ɗarurruwa bayan ceton Isra’ilawa daga hannun Fir’auna , annabi Ishaya ya ce : “ Ya Ubangiji , kai ubanmu ne , mu yimɓu ne , kai ne mai - yin tukwane da mu : mu dukanmu kuma aikin hannunka ne . ” ‘ Sanar da Su ’ In ji Kubawar Shari’a 4 : 9 , waɗanne hakki biyu ne Musa ya tuna wa Isra’ilawa ? 16 , 17 . ( a ) Menene masu wa’azi a ƙasashen waje da aka koyar da su a Gileyad suka cim ma a wa’azin Mulki ? Wata misali mai kyau Mary Olson ce , da ta sauke karatu daga Gileyad a shekara ta 1944 . Ko da yake matsalolin tsufa sun rage abin da take yi , ’ Yar’uwa Olson ta kasance da ƙwazo wajen wa’azi . * “ Ya sa na kasance da tsari a ayyukana na ruhaniya kuma ya tallafa wa rayuwata . ” Sa’ad da ’ Yar’uwa Porter da wasu masu aminci suke tuna baya , ba sa mantawa da abin da Jehobah ya yi . Mu kuma fa ? Musa ya tuna wa Isra’ilawa cewa kada su mance dukan abin da Jehobah ya yi musu , kuma kada wannan ya fita daga zuciyarsu a dukan kwanan ransu . Sai kuma ya ce : “ Ka sanar ma ’ ya’yanka da su da ’ ya’yan ’ ya’yanka . ” ’ Yan’uwa mata marasa aure suna iya koyon darasi daga misalan ’ yan’uwa mata tsofaffi waɗanda suka ba da tarihin rayuwarsu a Hasumiyar Tsaro . To , ta yaya kowanenmu zai iya “ zaɓan rai ” ? • Waɗanne hakki ne biyu aka aririce mu mu cika ? [ Hoto a shafi na 28 ] Mary Olson Nancy Porter ( Zabura 119 : 9 , 23 , 28 , 51 , 61 , 69 , 85 , 87 , 161 ) Duk da wannan gwaji , mai zabura ya rera waƙa yana cewa : “ Ina ƙaunar shari’arka ba misali ! Abin tunawa ne a gareni dukan yini . ” — Zabura 119 : 97 . Yin biyayya da dokar ya ba shi kwanciyar rai da lamiri mai tsabta . — Zabura 119 : 1 , 9 , 65 , 93 , 98 , 165 . A irin wannan yanayin , zai kasance da wuya mu ci gaba da ƙaunar Jehobah da kuma yin abin da ke daidai . Abin da ya taimaki mai zabura ya jimre matsi da ya fuskanta shi ne cewa ya ba da lokaci sosai wajen nazarin dokar Allah . Yesu ya ce “ aka yi ran assabaci domin mutum . ” ( Markus 2 : 27 ) Wannan ya sa Isra’ilawa su huta kuma ya ba su zarafi su matsa kusa ga Mahaliccinsu kuma su ƙaunace shi . ( Kubawar Shari’a 5 : 12 ) An keɓe ranar don ayyuka na ruhaniya kawai . Wane darasi ne tsarin Asabarci ya koya wa Kiristoci ? Ba a bukatar mutanen Allah a yau su kiyaye assabaci na zahiri na kwana ɗaya , amma tsarin Assabaci ba tarihi ba ne kawai . Bai kamata shagala cikin abin duniya ko kuma ayyukan nishaɗi su sha kan abubuwa na ruhaniya ba . Ko kuwa wasu ayyuka sun sha kan irin waɗannan ayyuka ? ” Abin ban al’ajabi ne mu ga yadda Jehobah yake ƙaunar bayinsa , yadda yake kula da ni , da kuma yadda ya taimake ni . ” Mu ma za mu yi farin ciki sosai wajen mai da hankali ga bukatunmu ta ruhaniya a kai a kai ! Ta yaya tsarin kala yake aiki ? Idan sun manta da wani dami a gona , ba za su koma su ɗauka ba . Wannan shiri ne mai kyau domin matalauta , baƙi , marayu , da kuma gwauraye . Idan muka nuna karimci sosai , za mu sami albarka sosai . Ko da yake kula da juna wajibi ne ga Kirista , mai ba da taimakon ma yana amfana . Ya kuma tsare su daga jarabar sata ko lalata . Littafi Mai Tsarki ya kira ƙyashi nuna “ sangartacen hankali . ” Irin wannan halin ne Dokar Jehobah ta hana . Manzo Bulus ya yi gargaɗi cewa : “ Waɗanda suna so su zama mawadata su kan fāɗa cikin jaraba da tarko da sha’awoyi dayawa na wauta da ɓarna , irin da kan dulmaya mutane cikin hallaka da lalacewa . Ƙa’idodi da ke bisa Doka da Jehobah ya ba al’ummar Isra’ila ta dā suna da amfani a zamaninmu mai wuya kamar yadda suke sa’ad da Jehobah ya ba Musa wannan Dokar . Idan mun ci gaba da yin amfani da waɗannan ƙa’idodi a rayuwarmu , za mu ƙara fahimtarsu , za mu ƙara son su , kuma za mu fi yin farin ciki . • Ta yaya doka game da ƙyashi ya kāre mu ? Ta yaya Jehobah yake ba mu umurni , kuma me ya sa muke bukatarsa ? Mun riga mun san yawancin abin da muka karanta ko kuma muka ji a waɗannan taron . Suna ƙarfafa mu ta taimakonmu mu mai da hankali ga abin da ya motsa mu mu zaɓi bin tafarki na ibada . ( b ) Waɗanne tarihi ne na Nassosi za a bincika a wannan talifin ? Ko an rubuta Kalmar Allah ƙarnuka da yawa da ta shige , har ila tana da iko . ( Ibraniyawa 4 : 12 ) Ta ba mu tarihin mutane a cikin Littafi Mai Tsarki . Ko da al’adu da ra’ayi sun canja tun lokacin da aka rubuta Littafi Mai Tsarki , matsaloli da muke fuskanta sau da yawa sun yi daidai da waɗanda suka faru a lokacin . Ubangiji ya sawaƙa in miƙa hannuna a kan shafaffe na Ubangiji . ” — 1 Samuila 24 : 3 - 15 ; 26 : 7 - 20 . Me ya sa yake da muhimmanci mu bincika labarin Dauda da Saul ? Mai yiwuwa wani yana aikata abin da bai dace ba . Wataƙila kana fuskantar matsalar rashin adalci ko kuma wariya ta addini . Ya kamata mu ma mu kasance da aminci ga Jehobah da ƙungiyarsa kowane irin rashin adalci muke fuskanta kuma ko da menene wasu suke yi . Ba abin da waɗannan Kiristoci na gaskiya za su iya yi don su kāre kansu . 9 , 10 . ( a ) Ta yaya za mu amfana daga wasu misalan Nassosi ? Hakika , da akwai labaran mutane da yawa a cikin Littafi Mai Tsarki , har a cikin bayin Allah , da suka yi abin da ba shi da kyau kuma suka sha wahalar sakamakon haka . Suna so su burge mutane su nuna cewa abin da suka yi yana da yawa ko da yake bai kai yawan abin da suka nuna ba . Da taimakon ruhu mai tsarki manzo Bitrus ya tona asirin rashin gaskiyarsu da riyarsu , kuma Jehobah ya kashe su . — Ayukan Manzanni 5 : 1 - 10 . Idan aka jarabe mu mu yi ƙarya don mu sa mutane su ce mu masu kirki ne , bari labarin Hananiya da Safiratu ya kasance gargaɗi . Amma , amfani mafi muhimmanci shi ne cewa yin gaskiya na sa mu zama abokan Allah maɗaukaki . — Zabura 15 : 1 , 2 . ( b ) Me ya sa wata Kirista ta yi godiya don ta bi umurnin Allah ? Saboda haka , labarin Yusufu tunasarwa ne na kan ƙari a gare mu . A wajen aiki , wani abokin aikinta kyakkyawa ya nuna yana sonta . Sa’ad da ta ga tana sanyi a ƙudurinta na yin tsayayya da shi , sai ta yi wa Jehobah addu’a ya taimake ta ta kasance da aminci a gare shi . Za mu ƙara godiya ga mizanan Jehobah ta wajen yin ƙoƙari mu fahimci abin da ya sa ya adana wasu labaran Nassosi domin mu . Idan muka yi haka , za mu iya rera waƙa irin ta mai zabura : “ Masu - albarka ne waɗannan da ke tsare shaidunsa [ Jehobah ] , suna kuwa nemansa da dukan zuciya . • Menene za mu koya daga halin Dauda game da Saul ? [ Hoto a shafi na 16 ] WANI abin da ya faru a rayuwar Sarki Dauda ya nuna bambancin tawali’u na gaskiya da mugun fahariya . ( 2 Samu’ila 6 : 16 ) Me ya sa Mikal ta ji hakan ? An samu furci da Dauda ya yi amfani da shi sa’ad da ya ce wa Mikal , “ in ƙasƙanta ” daga wani aikatau na Ibrananci , da aka yi amfani da shi wajen kwatanta yadda Allah yake ɗaukan ’ yan adam . Shi ya sa mutane masu tunani suke neman ilimi . Gautama ya zaɓi yin bimbini a matsayin hanyar samun ilimi na gaskiya . Wasu sun yi amfani da kwayoyin da ke shafar hankali wajen neman ilimi . Ta yaya ? Ta Hanyar Tunani Mabiyansa sun bi ra’ayin Helenawa na dā , wato tunanin mutane da kuma bincike na kimiyya sune ainihin ilimi na gaskiya . Wani ɗan ƙungiyar masu tunani , Bernard de Fontenelle ya ce tunanin mutane zai kai su ga “ wani ƙarni wanda zai ci gaba da samun ilimi , wanda zai sa sauran ƙarnuka na dā za su zama jahilai idan aka gwada su . ” — Encyclopædia Britannica . ARANAR 18 ga Disamba , shekara ta 1810 . Menene za ka yi don ka kāre kanka ? Ka tabbata cewa tushen iliminka tabbatacce ne kuma ingantacce . Babu wani mugun abu a cikin mutanen da Allah ya halitta . An soma mugunta ne sa’ad da wasu cikin halittun Allah , wato mutane da kuma halittar ruhu suka yi amfani da ’ yancin yin zaɓe kuma suka yi wa Allah tawaye . Maimakon haka , ya ce : “ Uba ya fi ni girma . ” — Yohanna 14 : 28 . ( 1 Bitrus 1 : 18 , 19 ) Yesu Kristi ya ba da ransa a matsayin hadayar fansa domin ya ceci mutane daga zunubin da iyayenmu na farko , Adamu da Hauwa’u suka jefa iyalinsu . Allah ya riga ya kafa Mulki ko kuwa gwamnati a sama , wa Yesu Kristi da waɗanda aka zaɓa daga cikin mutane . Allah ya miƙa wa wannan gwamnatin hakkin tabbatar da cewa an yi nufinsa a duniya kamar yadda ake yi a sama . Duniya ce ya kamata ta zama gidansu . Ya shirya ya zaɓi mutane “ daga cikin kowace kabila , da kowane harshe , da al’umma , da iri ” su yi “ mulki ” da Kristi a gwamnatin sama . ( Ru’ya ta Yohanna 5 : 9 , 10 ) Nan ba da daɗewa ba , wannan Mulkin “ za ya parpashe . . . ya cinye ” duka ire - iren sarautar mutane , wadda ta jawo kaito da azaba ga iyalin mutane . — Daniel 2 : 44 . Littafi na farko na Littafi Mai Tsarki ya gaya mana : ‘ Ubangiji Allah kuwa ya sifanta mutum daga turɓayar ƙasa , ya hura masa lumfashin rai cikin hancinsa ; mutum kuma ya zama rayayyen mai - rai . ’ Kurwa tana mutuwa . Sa’ad da wannan ɗan lokacin da Allah ya ƙyale mugunta ya wuce , “ dukan waɗanda suna cikin kabarbaru za su ji muryatasa [ Yesu ] , su fito kuma : waɗanda sun yi nagarta , su fito zuwa tashi na rai ; waɗanda sun yi mugunta , zuwa tashi na shari a . ” Idan ka sami wani bayani da zai iya shafar rayuwarka , za ka karɓa ne domin bayanin ya fito daga tushe mai kyau ba tare da ka yi tunani ba ? ( Ayukan Manzanni 17 : 11 ) Kai ma za ka iya yin haka . Yesu shi ne Allah Maɗaukaki ? A wannan shekarar , Jehobah ya kunyatar da mai iko da duniya kuma ya ceci Isra’ilawa daga bauta . Da haka , ya zama Mai Cetonsu kuma Mai Su . ( Fitowa 19 : 5 , 6 ; 24 : 7 ) Ya yi tanadin dokokin da za su yi wa mutanensa ja - gora a rayuwarsu ta yau da kullum , kuma mafi muhimmanci a bautarsu . Ishaya ya ce : “ Amma yanzu , in ji Ubangiji , wanda ya halicce ka , ya Yaƙub , shi wanda ya sifanta ka , ya Isra’ila ; kada ka ji tsoro , gama na panshe ka , na yi kiranka da sunanka , kai nawa ne . Ku ne shaiduna , in ji Ubangiji , barana kuma wanda na zaɓa ; . . . mutanen da na yi domin kaina , su ne za su bayyana yabona . ” — Ishaya 43 : 1 , 3 , 6 , 7 , 10 , 21 . A taƙaice , za su zama al’ummar shaidu ga Jehobah . Gama kai al’umma mai - tsarki ne ga Ubangiji Allahnka . ” Suna da ’ Yancin Zaɓe ( Kubawar Shari’a 30 : 19 , 20 ) Saboda haka , kowane Ba’isra’ile ne zai zaɓi ya ƙaunaci Jehobah , ya saurari muryarsa , kuma ya manne masa . Cika Keɓewar Kansu Jehobah ya yi wa mutanensa tanadin damar cika keɓewarsu a matsayin al’umma . ( Leviticus 19 : 5 ) Ko da yake dukan Isra’ilawa sun keɓe kansu ga Jehobah ta wajen haihuwa , waɗanda suke son su zaɓi Jehobah ya zama Allahnsu ta wajen hadaya ta son rai , suna samun ‘ karɓuwa ’ kuma an albarkace su . — Malachi 3 : 10 . in ji Ubangiji . ” — Malachi 1 : 10 , 13 ; Amos 5 : 22 . ( Farawa 22 : 17 , 18 ; 49 : 10 ; 2 Samuila 7 : 12 , 16 ; Luka 1 : 31 - 33 ; Romawa 9 : 4 , 5 ) Amma yawancin ’ yan al’ummar Isra’ila sun ƙi su cika keɓewarsu . ( Matta 22 : 14 ) Sun ƙi Almasihu kuma sun kashe shi . — Ayukan Manzanni 7 : 51 - 53 . ’ Yan kwanaki kafin a kashe shi , Yesu ya gaya wa shugabannin addinin Yahudawa : “ Ba ku taɓa karantawa cikin Litattafai ba , Dutsen da magina suka ƙi , shine aka maishe shi kan ƙusurwa . Wane annabci ne Jehobah ya yi a zamanin Irmiya ? A yaushe ne kuma don menene sabuwar keɓaɓɓiyar al’ummar Jehobah ta soma wanzuwa ? Mecece sabuwar al’ummar ? ( 1 Bitrus 2 : 9 , 10 ) Dangantakar da ke tsakanin Jehobah da Isra’ila na jiki ta ƙare . A shekara ta 33 A.Z . , tagomashin Jehobah ya bar Isra’ila ta duniya zuwa Isra’ila ta ruhaniya , ikilisiyar Kirista , ‘ al’umma mai - fitowa da ’ ya’yan ’ Mulkin Almasihu . — Matta 21 : 43 . ( Ayukan Manzanni 2 : 38 ) Waɗannan Yahudawa da shigaggu suna bukatar su nuna ta baftismarsu cewa sun keɓe rayuwarsu ga Jehobah kuma sun karɓi Yesu a matsayin hanyar da Jehobah zai gafarta wa zunubansu . A zamanin Bulus , ta yaya ne mutane masu so , wato Yahudawa da ’ Yan Al’ummai suka zama sashen Isra’ila ta ruhaniya ? ( Ayukan Manzanni 26 : 20 ) Bayan ya rinjayi mutanen , wato Yahudawa da ’ Yan Al’ummai cewa Yesu shi ne Kristi , Almasihu , Bulus ya taimaka musu su keɓe kansu kuma su yi baftisma . Wane aikin hatimci ne yake gab da ƙarewa , kuma wane aiki ne ke ci gaba cikin sauri ? Sa’ad da aka gama , za a umurci ‘ mala’iku huɗun ’ da suke riƙe da iskokin halaka na ‘ babban tsanani ’ su sake su . [ Hasiya ] Ka dubi Hasumiyar Tsaro na 15 ga Mayu , 2003 , shafuffuka na 30 - 31 . [ Hoto a shafi na 21 ] An haifi ƙananan Isra’ilawa a matsayin zaɓaɓɓiyar al’ummar Allah Har yanzu yawancin cocin Kiristendom suna yi wa jarirai baftisma . 3 , 4 . Idan yaro ya ƙi koyarwa na iyaye domin matsi na tsara , wato yana son ya yi abin da tsaransa ke yi fa ? Wanene za a yi wa zargin matsi , iyayen ko kuwa abokan yaron ? Maimakon haka , ya ba su ikon yin zaɓi . Misali mafi kyau na biyayya ga nufin Allah shi ne Ɗansa makaɗaici , wanda Jehobah ya ce game da shi : “ Wannan Ɗana ne , ƙaunatacena , wanda raina ya ji daɗinsa sarai . ” Menene dalilin bauta wa Jehobah a yadda yake so ? ( Zabura 110 : 3 ) Duka ƙungiyar Jehobah , sashe ta sama da ta duniya , suna aiki ne bisa biyayya ga nufin Allah . Ku zaɓa yau wanda za ku bauta masa . ” ( Joshua 24 : 14 - 22 ) Hakazalika , dole ne ya zama cewa kai da kanka ne ka zaɓi ka keɓe kanka ga Jehobah kuma ka ba da ranka ga yin nufinsa . ( 1 Korinthiyawa 7 : 14 ) Almajiri Yaƙub ya rubuta : “ Ga wanda ya san yin nagarta fa , ba ya aika ba , a gareshi zunubi ne . ” ( Ezekiel 18 : 20 ) Sa’ad da matasa suka koya game da Jehobah da nufe - nufensa , kuma sun isa su fahimci abin da suka koya kuma su soma dangantaka da shi , kana ganin Allah ba zai ɗauka cewa sun isa su yanke shawarar su bauta masa ba ? Kai matashi ne marar baftisma wanda iyayenka da suka yi rainonka masu tsoron Allah ne , kana halartan taron Kirista kuma kana saka hannu a wa’azin bisharar Mulki ? ( Ayukan Manzanni 16 : 14 , 15 ) Haka kuma , yarin da ke Filibi ya saurari Bulus da Sila sa’ad da suka “ faɗa masa maganar Allah ” kuma “ nan da nan aka yi masa baftisma , da dukan waɗanda ke nasa . ” Saboda haka , bai kamata ka yi jinkirin yin baftisma ba , idan ka cancanci yin haka . Yawancin Shaidu a dukan duniya sun ji cewa yanke shawarar da suka yi na yin baftisma sa’ad da suke matasa ya taimaka musu sosai . A yau , yana hidima da farin ciki a wani ofishin reshe na Shaidun Jehobah . A waɗanne hanyoyi ne ya kamata a “ fahimci abin da ke nufin Ubangiji ” ? Keɓewar kai da baftisma sune mafarin rayuwar da za mu yi muna la’akari da nufin Jehobah a dukan ayyukan da za mu yi . Cika keɓewarmu ya kunshi “ rifta zarafi . ” • Me ya sa bai kamata a dinga jinkirin yin baftisma ba gaira ba dalili ba ? [ Hoto a shafi na 28 ] Maganar Jehobah Rayayya Ce Littafin Zabura na Uku da na Huɗu da suka ƙunshi Zabura ta 73 zuwa 106 sun ba da dalilai masu yawa na yabon Mahaliccinmu da kuma sunansa . “ YA YI MINI KYAU IN KUSANCI ALLAH ” Zabura ta 78 ta maimaita rayuwar Isra’ila ta dā daga lokacin Musa zuwa na Dauda . Zabura ta 79 ta yi makokin halaka haikalin . Zabura ta 82 da 83 addu’a ce Jehobah ya zartar da hukuncinsa a kan lalatattun alƙalai da kuma abokan gaban Allah . “ Raina yana marmari , har ya yi yaushi domin muradin gidajen Ubangiji ” in ji waƙar ’ ya’yan Kora . A Zabura ta 86 , Dauda ya roƙi Allah ya tsare shi kuma ya koyar da shi . Tun da yake miyagu ba sa daraja kowa a sama ko kuma a duniya , suna saɓa wa Allah da bakinsu . 76 : 10 — Ta yaya “ fushin mutum ” zai yi yabon Jehobah ? Kowace wahala da muke fuskanta za ta iya koya mana wani abu . ( Zabura 11 : 4 ) Wataƙila Jehobah ya yi amfani da mala’iku wajen yi wa Isra’ilawa tanadin manna . 83 : 2 — Menene “ tada kai ” yake nufi ? Alamar kasancewa a shirye ne wajen nuna iko ko kuma aikatawa , don a hukunta , a yi faɗa ko kuma zalunta . 73 : 2 - 5 , 18 - 20 , 25 , 28 . Ya kamata mu yi hakan ko da irin waɗannan halaye za su kasance kamar za su amfane mu . Ya kamata mu yi bimbini game da damuwarmu kuma mu magance su ta wajen yin tarayya da ’ yan’uwanmu masu bi . — Misalai 18 : 1 . An kamanta ‘ damuwa ’ domin zaman lafiyar miyagu da dabbobi da ba sa tunani . Damuwa don gaskiya ta ruhaniya da kuma bincika su sosai na bukatar nazari da yin bimbini . 81 : 13 , 16 . 82 : 2 , 5 . 86 : 5 . Sauran zabura na gaba sun yi magana a kan halayen Allah masu kyau , tunaninsa mafifici , da ayyukansa masu ban al’ajabi . Ta yaya ya kamata sarkin da yake jin tsoron Jehobah ya ja - goranci harƙoƙinsa ? ( Zabura 104 : 24 ) Waƙoƙi biyu na ƙarshe na Littafi na Huɗu sun yabi Jehobah don ayyukansa masu ban al’ajabi . — Zabura 105 : 2 , 5 ; 106 : 7 , 22 . Muna mai da Jehobah sitirarmu ta wurin sa ya zama mafakarmu da marayarmu , ta wajen yabonsa a matsayin Mamallakin sararin samaniya , da kuma ta wurin wa’azin bisharar Mulki . Muna bukatar mu sa abubuwa na ruhaniya farko kuma mu yi amfani da lokacinmu da kyau . — Afisawa 5 : 15 , 16 ; Filibbiyawa 1 : 10 . Ya dace mu yi addu’a Jehobah ya “ tabbatar mana da aikin hannuwanmu ” kuma ya albarkace ƙoƙarce - ƙoƙarcenmu a hidima . Ko menene dalilin “ wasuwasi ” da muke yi , karatu da kuma bimbini a kan ‘ ta’aziyya ’ da ke cikin Littafi Mai Tsarki zai ƙarfafa mu . Littafi Mai Tsarki ya aririce mu : “ Ku tsare kanku daga gumaka . ” — 1 Yohanna 5 : 21 . [ Hoto a shafi na 31 ] 1 , 2 . Duk da haka , Bulus ya tuna musu su “ aikata abu duka banda gunaguni . ” ( Filibbiyawa 2 : 14 ) Me ya sa manzon ya ba da wannan gargaɗin ? Bulus ya san matsala da gunaguni ke jawowa . ’ Yan shekaru da suka shige , ya tuna wa ikilisiyar da ke Koranti cewa yin gunaguni yana da lahani . Muna da himma don nagargarun ayyuka kuma muna ƙaunar juna . ( Yohanna 13 : 34 , 35 ) Amma , domin matsala da gunaguni ya haddasa tsakanin mutanen Allah a dā , muna da dalili mai kyau mu bi wannan gargaɗin : “ Ku aikata abu duka banda gunaguni . ” Sa’annan za mu tattauna wasu abubuwa da za mu iya yi don kada gunaguni ya jawo matsala a yau . Muguwar Jama’a ta Yi Gunaguni a Kan Jehobah Akwai lokacin da Isra’ilawa ba su gamsu ba da yanayinsu , kuma suka nuna haka ta wajen yin gunaguni . Isra’ilawa sun yi gunaguni game da abinci , suna cewa : “ Da ma muka mutu ta hannun Ubangiji cikin ƙasar Masar , lokacin da muka zauna wurin tukanen nama , muna cin gurasa muna ƙoshi : gama kun fito da mu kun kawo mu wannan faƙo , domin ku kashe dukan taron nan da yunwa . ” — Fitowa 16 : 1 - 3 . Hakika , Jehobah ya biya bukatar Isra’ilawa a cikin jeji , ya yi musu tanadin abinci da ruwa . Babu batun cewa mutanen Isra’ila za su mutu don rashin abinci a cikin jeji . ba mu ne ku ke yin gunaguni bisanmu ba , amma bisa Ubangiji ne . ” — Fitowa 16 : 4 - 8 . Shi ya sa ya ce : “ Har yaushe zan jimre da wannan mugunyar jama’a da ke gunaguni a kaina ? ” — Litafin Lissafi 14 : 27 ; 21 : 5 . Ka ambata misalan gunaguni da aka rubuta a Nassosin Kirista na Helenanci . Har wasu ma cikin mabiyan Yesu sun ji haushin abin da ya faɗa kuma suka soma gunaguni . — Yohanna 6 : 41 , 60 , 61 . 10 , 11 . Me ya sa Yahudawa masu jin Helenanci suka yi gunaguni , ta yaya dattawa za su amfana daga yadda suka bi da gunagunin ? Sakamakon gunaguni da aka yi jim kaɗan bayan Fentakos na shekara ta 33 A.Z , mai kyau ne . Almajirai sababbi da yawa daga wasu ƙasashe ban da Isra’ila suna moran karimci na ’ yan’uwa masu bi a Yahudiya , amma matsala ta taso game da raba gudummawa . Sun kai ƙara ne ga manzanni , waɗanda suka aikata nan da nan domin ƙara da aka kai ya dace . Ka Mai da Hankali da Mugun Rinjaya na Gunaguni 12 , 13 . ( a ) Ka kwatanta sakamakon gunaguni . ( b ) Menene zai sa mutum ya yi gunaguni ? Wannan misali zai taimaka . Ainihi ƙarafa da yawa suna yin tsatsa . Za a iya hana ƙarfe yin tsatsa ta wajen shafa masa fenti da ke hana tsatsa da kuma gyara wasu wurare da suka soma tsatsa . Ka Ɗauki Abubuwa Bisa Ra’ayin Jehobah Mai yiwuwa domin ya taimake mu mu koyi halaye masu kyau , kamar su haƙuri , jimiri , bangaskiya , da tsawon jimrewa . — Yaƙub 1 : 2 - 4 . Jimre wa irin waɗannan matsaloli ba tare da yin gunaguni ba , yana taimakon mu mu kyautata mutuntakarmu kuma mu burge waɗanda suke lura da halinmu . A shekara ta 2003 , wani rukunin Shaidun Jehobah suna tafiya daga Jamus cikin mota don su halarci taron gunduma a Hungary . Gafartawa na Kawo Haɗin Kai Ma’anar kalmar Ibrananci da ke nufin “ gunaguni ” yana iya zama “ gurnani . ” Babu shakka , ba za mu saki jiki wurin wanda koyaushe yana gunaguni ba , ba za mu ma yi kusa da shi ba . Idan mu ma muka yi gunaguni ko kuma gurnani , waɗanda suke saurarar mu , su ma ba za su kusance mu ba . Menene za mu tattauna a talifi na gaba ? Ka Tuna ? • Ta yaya son gafartawa zai taimake mu mu guji yin gunaguni ? Wannan makiyayi , mawaƙi , annabi , da kuma sarki ya dogara ga Jehobah Allah ƙwarai . Gidan nan ko kuma haikali , zai zama cibiyar bauta ta gaskiya a Isra’ila . Maimakon haka , an ba wa ɗansa Sulemanu wannan gatar . Ya tallafa wa wannan aikin da dukan zuciyarsa ta wajen ba wa Sulemanu fasalin gini da Jehobah ya ba shi . Isra’ilawa masu aminci sun tallafa wa tsarin bauta ta gaskiya a gidan Allah . ( Matta 24 : 45 - 47 ) Ba dalilin yin gunaguni game da abincin . Waɗannan littattafai sun haɗa da waɗanda aka shirya don mutane masu bukatu na musamman , kamar makafi da kurame . ( b ) Menene wasu suka ce game da sashen ƙungiyar Jehobah ta duniya ? Ana naɗa maza da suka cika bukatu na Littafi Mai Tsarki su zama dattawa da bayi masu hidima a waɗannan ikilisiyoyi . Dukansu suna kuskure kuma wasu suna da kasawa da suke ƙoƙari sosai su magance . Alal misali , sa’ad da Dauda yake matashi , an kira shi ya zo ya yi kiɗa don ya sanyaya Sarki Saul da ke cikin damuwa . Alal misali , Joab shugaban sojoji na Dauda ya kashe Abner , dangin Saul . ( 2 Samuila 3 : 22 - 30 ; 15 : 1 - 17 , 31 ; 16 : 15 , 21 ) Duk da haka , Dauda bai zama mai gunaguni ba ; ko kuma ya juya bayansa ga bauta ta gaskiya . Wahala ta sa Dauda ya manne wa Jehobah kuma ya ci gaba da halinsa mai kyau sa’ad da ya gudu saboda Saul . Jehobah ko mala’ikunsa ko kuwa makiyaya na ruhaniya ba sa ƙyale mugaye masu cin amana a cikin ikilisiyar Kirista . Menene ta yi ? Almajiri Yahuda ya ce malaman ƙarya na wannan zamani suna “ waƙala shugabanci , suna zagin sarautai . ” Ƙari ga haka , waɗannan masu laifi “ masu - gunaguni ne , masu - ƙunƙuni . ” Amma “ da jin wannan mutane dayawa a cikin almajiransa suka koma da baya , ba su ƙara tafiya tare da shi ba . ” Manzo Bitrus ya amsa : “ Ubangiji , a wurin wa za mu tafi ? Mahalicci na bayyana wa mutanensa gaskiya ne a hankali . Saboda haka , lokaci lokaci za a yi gyara ga fahiminmu na Nassosi . Ya nemi Shaidu , kuma ya yarda cewa ya yi kuskure , aka dawo da shi Mashaidin Jehobah . Daga baya ‘ bawa mai aminci ’ na iya wallafa wani abu da zai amsa tambayoyinmu kuma ya kawar da shakkarmu . ( Yahuda 22 , 23 ) Yin addu’a , da nazari na kanmu , da cuɗanya da ’ yan’uwa masu ruhaniya zai iya taimaka mana mu daina shakka , kuma ya sa mu yi godiya sosai domin gaskiya mai ƙarfafa bangaskiya ta Littafi Mai Tsarki da muka koya daga ƙungiyar da Jehobah yake amfani da ita . Maimakon yin gunaguni , wane hali ya kamata mu kasance da shi kuma me ya sa ? Maimakon mu riƙa yin gunaguni game da abubuwa da ake yi cikin ikilisiya , yana da kyau mu kasance da halin kirki kuma mu bi tsarin aikin da zai sa mu yi farin ciki , mu daidaita , kuma mu zama sahihai a cikin bangaskiya . ( 1 Korinthiyawa 15 : 58 ; Titus 2 : 1 - 5 ) Jehobah ne ke ja - gorar kome da ake yi a cikin ƙungiyarsa , kuma Yesu yana sane da abubuwa da ke faruwa a kowace ikilisiya , kamar yadda ya sani a ƙarni na farko . Hali mai kyau zai taimake mu mu tuna da albarka mai yawa da muke morewa domin muna tarayya da sashen ƙungiyar Jehobah ta duniya . Wannan ita kaɗai ce ƙungiya a duniya da take da aminci ga Mamallakin sararin samaniya . Bari halinka ya zama irin na Dauda wanda ya rera waƙa yana cewa : “ Mai - jin addu’a , a gareka dukan masu - rai za su zo . Ka Tuna ? Jehobah Yana Ceton Wanda Yake Wahala 1 , 2 . “ Sai kuka nake yi ” in ji ta . Ta ce “ duk da haka , ban iya canja yanayi na ba . ( 1 Yohanna 5 : 19 ) Muna fuskantar sakamakon ikonsa a dukan duniya . — Afisawa 6 : 12 . ( Misalai 15 : 15 ) Ka yi la’akari da Ayuba mai adalci . ( Ayuba 29 : 1 - 5 ) Ba Ayuba kaɗai ba ne bawan Allah da ya fuskanci wahala mai tsanani . Me ya sa ba abin mamaki ba ne Kiristoci a yau suna “ rarraunar zuciya ” ? Ajizancinmu Zai Iya Jawo Mana Wahala Ba laifi ba ne ka san kai ajizi ne , domin wannan zai sa ka san tsananin zunubi kuma ya ƙarfafa ƙudurinka ka ƙi mugunta . Kalmomin baƙin ciki na Bulus da aka yi ƙaulinsu ɗazu , ya daɗa : “ Na gode ma Allah ta wurin Yesu Kristi Ubangijinmu . ” Me ya sa za mu ƙi tunanin cewa ba mu da amfani ? ( Ishaya 55 : 7 ) Ƙari ga haka , ba ya son ka ji ba ka da amfani . ( 2 Korinthiyawa 2 : 7 , 10 , 11 ) Za a halaka Iblis domin ya cancanci hakan , amma zai so ka ji cewa ka cancanci a yi maka hakan . ( Ru’ya ta Yohanna 20 : 10 ) Kada ka bar Shaiɗan ya yi nasara a wannan ƙulli don ya hallaka bangaskiyarka . A Ru’ya ta Yohanna 12 : 10 , an kira Shaiɗan “ mai - saran ’ yan’uwanmu , ” wato , shafaffu Kiristoci . Kada ka bar Shaiɗan ya halaka dangantakarka da Allah . Amma ba za mu amfana ba idan muka gwada kanmu da wasu yadda bai dace ba kuma muka kammala cewa ba abin da muke yi da yake da kyau . Me ya sa za mu yi farin ciki a hidimar da muke yi wa Jehobah ? Alal misali , idan ba ka da aiki fa ? Ko kuma ka zama wanda aka yi wa wariya ko wani rashin adalci . Idan ka karanta jigon jarida za ka iya jin yadda Lutu mutum mai adalci ya ji , wanda “ ransa ya ɓaci ƙwarai ” don masu mugunta da suka kewaye shi . — 2 Bitrus 2 : 7 . Littafi Mai Tsarki ya annabta cewa mutane da yawa za su zama “ marasa - ƙauna irin na tabi’a . ” Ta yaya ƙaunar Jehobah ta fi na kowane ɗan adam kyau ? Ko da ƙi , zalunci , ko kuma yasarwa na iyaye zai iya sa ka baƙin ciki , amma hakan ba ya shafan yawan yadda Jehobah yake kula da kai . Waɗanne abubuwa ne mai baƙin ciki zai yi ? Wane alkawari ne Jehobah ya yi wa waɗanda suke wahala ? Manzo Bitrus ya rubuta : “ Ku ƙasƙantarda kanku . . . ƙarƙashin hannu mai - iko na Allah , domin shi ɗaukaka ku loton da ya zama daidai ; kuna zuba dukan alhininku a bisansa , domin yana kula da ku . ” Yayin da muke bauta wa Jehobah , yana ba mu ƙarfin jimrewa . Saboda haka , bari mu kasance da aminci ga Jehobah domin mu more rai madawwami a cikin sabuwar duniya da aka yi alkawarinta kuma mu ga ranar da zai ceci wanda yake wahala na dindindin ! • Ta yaya Jehobah yake taimakonmu mu jimre da alhini ? ( Zabura 2 : 11 ; Misalai 1 : 7 ; 10 : 27 ; 14 : 26 ; 22 : 4 ; 23 : 17 , 18 Ayukan Manzanni 9 : 31 ) Tsoro yana da nasaba da bangaskiya da kuma ƙauna . ( Kubawar Shari’a 10 : 12 Ayuba 6 : 14 Ibraniyawa 11 : 7 ) Tsoron Allah ya haɗa da cikkaken tabbaci cewa Ubanmu na samaniya yana lura da mu kuma a shirye yake ya gafarta mana zunubanmu . A lokacin da yake yaro , Dauda yakan tafi kiwon tumakin mahaifinsa ko da yaushe . Hakika , sa’ad da Dauda ya kwatanta karancinsa da girman sararin samaniya , hakan ya burge shi . Idan ya ci nasara , za mu zama bayinku . ’ ( 1 Samuila 17 : 4 - 10 ) Saul da dukan sojojinsa sun ji tsoro , amma ban da Dauda . Da majajjawarsa da dutse ɗaya , tare da taimakon Jehobah ne Dauda ya kashe Goliyat . — 1 Samuila 17 : 45 - 47 . Nehemiya bawan Allah mai aminci ya umurci ’ yan’uwansa Isra’ilawa , waɗanda suke cikin matsi daga hannun ’ yan hamayya : “ Kada ku ji tsoronsu , ku tuna da Ubangiji , wanda shi ke mai - girma , mai - ban razana . ” Fuskantar Matsaloli da Tsoron Allah A wane irin yanayi ne Dauda ya nuna cewa yana tsoron Allah ? Ko da yake Jehobah ya tabbatar wa Dauda cewa zai zama sarki , Dauda ya gudu na shekaru kuma yana faɗa , sa’annan yana jiran ranar da Jehobah zai mai da shi sarki . ( 1 Samuila 21 : 10 - 15 ) Bayin sarkin suka ce Dauda maƙiyin ƙasarsu ne . ( Zabura 37 : 5 ) Wannan ba ya nufin cewa mu miƙa wa Jehobah matsalolinmu ba tare da ƙoƙarin yin abin da za mu iya yi ba , sai dai mu jira Jehobah ya taimake mu . Me ya sa ya kamata mu ɗauki addu’o’inmu da muhimmanci , kuma wane irin hali ne ya kamata mu guje wa ? Da tsoron Allah ya kamata ya motsa Dauda ya kawar da idanunsa da tunaninsa daga wurin Bath - sheba . Bayan haka , Jehobah ya aiki annabinsa Natan ya fallasa zunubin Dauda . Hakika , wannan sakamako ne na daina jin tsoron Allah ! — 2 Samuila 12 : 10 - 14 ; 13 : 10 - 14 ; 15 : 14 . Za a iya kauce wa irin wannan mummunar sakamako idan aka ji tsoron Allah da gaske . — 1 Korinthiyawa 6 : 18 . ( Afisawa 4 : 17 - 19 ) Yaya za ka yi idan ka gamu ba zato ba tsammani da hotunan lalata , kalami , ko kuma mutane ? 20 , 21 . ( a ) Ta yaya ne tsoron Allah ya taimake mu mu guji yin zunubi ? ( Yaƙub 1 : 14 , 15 ) Akasarin haka , idan muka ji tsoron Jehobah , za mu kauce wa mutane , wurare , ayyuka , da kuma nishaɗi da za su rage ɗabi’armu . ( Misalai 22 : 3 ) Kowane irin kunya ko kuma sadaukar da kai da hakan ya ƙunsa kaɗan ne , idan aka gwada da rasa tagomashin Allah . Kuma shi ne tushen farin ciki na gaskiya . [ Hasiya ] Za Ka Iya Ba da Bayani ? • Ta yaya ne tsoron Allah ya fi ta mutum ? Hakika , Kalmar Allah ta tabbatar mana cewa : “ Mai - albarka ne mutum wanda ya ke tsoron Ubangiji . ” — Zabura 112 : 1 . Yin Farin Ciki Kuma Menene ya taimaki Dauda ya farfaɗo daga zunubinsa ? Kamar yadda muka tattauna a talifi na baya , Dauda ya ƙi ya nuna tsoron Allah kuma hakan ya sa ya yi zunubi sau uku . Duk da haka , yadda ya karɓi horon Jehobah ya nuna cewa shi mutum ne mai tsoron Allah . Darajarsa da biyayyarsa ga Allah sun motsa shi ya yarda da kuskurensa , ya gyara halinsa , kuma ya daidaita dangantakarsa mai kyau da Jehobah . Misalin Dauda zai ƙarfafa Kiristoci a yau da suka yi zunubi mai tsanani . Da ta dawo cikin hankalinta , Sonja ta yi duk abin ya kamata ta yi don ta gyara dangantakarta da Jehobah . Ko da yake Sonja ta yi da ta sani da ba ta bijire daga hanyar Kirista ba , amma tana farin ciki cewa tsoron Allah ya taimake ta ta dawo ga Jehobah . 5 , 6 . Hakika , ya fi kyau idan tsoron Allah ya taimaki wani ya guji yin zunubi . Ba Jehobah ba ne ya ba da maƙiyinka a hannunka ? A hankali , Dauda ya yi rarrafe zuwa inda Saul yake , ya yanke masa riga . Dauda da ɗan yayarsa , Abishai mai ƙwazo sun shiga cikin tsakiyar sansanin suka tsaya a kan Saul da yake barci . Amma Dauda ya hana Abishai , ya tambaye shi : “ Wa ke da iko shi miƙa hannunsa a kan shafaffe na Ubangiji , ya zama marar - laifi ? ” — 1 Samuila 26 : 9 , 12 . Menene ya tsare Dauda daga yin zunubi ? Domin yana tsoron Allah , Dauda ya yarda ya sha wahala maimakon ya yi zunubi . Dauda ya sani cewa idan ya yi biyayya kuma ya dogara ga Allah , zai samu farin ciki da albarka , amma idan ya ƙi bin Allah , zai yi rashin tagomashin Allah . Tsoron Allah na Kawo Farin Ciki A ƙarshe , wannan zai kawo farin ciki . Wani mai wa’azi a ƙasashen waje a Afirka da ya daɗe ya ce : “ Na tuna misalin wata mata da ’ yarta budurwa da suka ƙi su sayi katin jam’iyyar siyasa . 10 , 11 . A ƙarshe ta haifi ɗan . Amma ya ƙarfafa shi ya ɗauki mataki mai kyau kuma ya kasance da aminci sa’ad da yake cikin yanayi mai wuya . Ta yaya ne tsoron Allah ya taimaki wata Kirista ta ɗauki mataki mai kyau ? Amma tana son ta zama mai kaɗe - kaɗe , kuma ta yi ƙoƙari don ta cim ma burinta . Bugu da ƙari , tana tsoron zuwa wa’azi shi ya sa take jin tsoron hakkin da ke tattare da baftisma . ( Zabura 34 : 11 ) A matsayinsa na uba , Dauda yana son ya koya wa ’ ya’yansa abu mafi muhimmanci a rayuwa , wato gaskiya , daidaituwa , da kuma tsoron Jehobah . 16 , 17 . Ralph da ke hidima a ofishin reshe na Shaidun Jehobah tare da ɗan’uwansa ya ce : “ Iyayenmu sun yi renonmu a hanyar da ya sa muka yi farin cikin kasancewa a cikin gaskiya . Sun koya mana mu gaskata cewa za mu iya yin abubuwa masu kyau a hidimar Jehobah . Sau da yawa , sukan zaunar da mu su yi mana magana , a wani lokacin mama takan haɗa da kuka , don maganar da take yi ya shiga zuciyarmu . Mun koya daga kalamai da ayyukan iyayenmu cewa tsoron Jehobah shi ne abu mafi kyau , kuma zama ɗaya daga cikin Shaidunsa abin farin cikin ne ba tsanantawa ba . ” — 1 Yohanna 5 : 3 . Menene za mu samu idan muka ji tsoron Allah na gaskiya ? Menene zai sa mu fahimci “ tsoron Ubangiji ” ? Daga misalai na Littafi Mai Tsarki da kuma na zamaninmu , mun fahimci cewa tsoron Allah yana da amfani mai kyau a rayuwar bayin Jehobah na gaskiya . Irin wannan tsoron zai tsare mu daga yin abin da zai ɓata wa Ubanmu na sama rai kuma zai iya ƙarfafa mu idan muka fuskanci maƙiya , zai kuma ƙarfafa mu mu jimre da jarabobbi da kuma wahala da za su iya faɗa mana . [ Hasiya ] • zai zama gado mai tamani ga ’ ya’yanmu ? Kafin ya zama mutum , Yesu Kalmar Allah ne , ko kuma Kakakinsa . ( 1 Korinthiyawa 1 : 24 , 30 ) Wannan kwatanci ne mai kyau wanda aka yi wa Ɗan Allah , wanda ƙaunar da yake da shi ga mutane ya motsa shi ya ba da ransa fansa don mutane ! — Yohanna 3 : 16 . Ayuba Mutumi Ne Mai Jimiri Da Aminci 1 , 2 . ( a ) Waɗanne irin bala’i ne suka faɗa wa Ayuba ? AKWAI wani mutum da ke da kusan kome a duniya , yana da dukiya , ya yi suna , yana da koshin lafiya , da kuma rayuwar iyali mai daɗi . Ba da daɗewa ba , ya kamu da muguwar cuta wadda ta sa ƙuraje masu ciwo suka fito ko’ina a jikinsa . Ayuba ya yi rayuwa marar aibi domin ya bauta wa Allah . Me ya sa abin taimako ne mu tattauna jarabar Ayuba ? Wannan batun yana da muhimmanci . Da haka , Shaiɗan ya sa bala’i ya faɗa wa Ayuba a kai a kai . A waɗanne hanyoyi ne bayin Allah a yau suke fuskantar jarabobi da suka yi kama da na Ayuba ? Wataƙila mu ne muka jawo wa kanmu wasu matsalolin domin kurakuranmu ko wani yanayin da muka gada . Littafi Mai Tsarki ya bayyana dalla - dalla cewa a yanzu , Jehobah ba ya kāre bayinsa daga waɗannan masifun ta hanyar mu’ujiza . — Mai - Wa’azi 9 : 11 . ( Ayuba 1 : 21 ) Wataƙila , Shaiɗan ne yake son ya cusa wa Ayuba ra’ayin cewa Allah ne ya jawo masa waɗannan matsaloli . Ayuba ya yi sanyin gwiwa sosai , ko da yake ya ƙi ya la’anta Allah kamar yadda matarsa ta umurce shi . Sun yi hasashen cewa Ayuba ne ya jawo wa kansa wahala domin ya yi mugun zunubi . “ Marar - laifi ya taɓa lalacewa ? ” “ Bisa ga ganina dai masu - kabtun mugunta , da masu - shibka ƙeta , su kan girbe abin da sun aika . ” — Ayuba 4 : 7 , 8 . ( Galatiyawa 6 : 7 , 8 ) Duk da haka , a wannan zamanin , matsala na iya tasowa ko da wane irin hali ne muke da shi . Muna iya ganin cewa masifu , rashin lafiya , ko tsanantawa abubuwa ne da ba su dace ba . ’ ( Misalai 27 : 11 ; Matta 22 : 37 ) Kada mu ƙyale maganganun banza da wasu suke yi ya sa mu yi shakkar Ubanmu na samaniya . Waɗanne tanadi ne daga Allah zai iya taimaka mana mu jimre ? ( 2 Korinthiyawa 12 : 9 , 10 ) Ya rubuta : “ Na iya yin abu duka a cikin wannan da ya ke ƙarfafata . ” — Filibbiyawa 4 : 13 . Saboda haka , za ka iya samun taimako , kuma kada ka yi jinkirin nemansa . ( Luka 22 : 43 ) A kan hanyarsa ta zuwa Roma a matsayinsa na fursuna , Bulus “ ya yi ma Allah godiya , ransa ya ƙarfafa , ” sa’ad da ya haɗu da ’ yan’uwa a Kasuwar Abiyus da Rumfa Uku . ( Ayuba 2 : 3 ) Duk da cewa ya yi sanyin gwiwa kuma bai fahimci dalilin da ya sa yake wahala ba , Ayuba bai taɓa jijjiga a kan batun aminci ba . Ayuba ya ƙi ya musanta duka abubuwan da ya yi rayuwa a kansu . A wannan zamanin wanda Shaiɗan ne ke sarauta , za a gwada jimirinmu da amincinmu . Abu mafi muhimmanci shi ne mu kasance da aminci . Duk da haka , wataƙila akwai wasu lokatai a rayuwarmu da za mu ga kamar gwajin ba su da iyaka , kuma kamar ba za mu iya jimre wa wahalar da muke sha ba . Yin bincike , tattaunawa da ƙwararrun Kiristoci , da kuma faɗin abin da ke cikin zuciyarmu a addu’a za su iya taimaka mana mu jimre “ Kun Ji Labarin Jimrewar Ayuba ” Ƙwarai kuwa ! Shan wahala ba abu ba ne mai sauƙi , kamar yadda Shaidu da yawa za su iya shaidawa . Fahimtar Duka Batun Don mu kasance da daidaituwa a ruhaniya sa’ad da muke fuskantar wahala , muna bukatar mu fahimci dukan batun . Littafin Ayuba ya bayyana dalla - dalla cewa Shaiɗan ne ke zargin Jehobah . Kamar yadda aka nuna a batun Ayuba , Shaiɗan yana zargin dukan bayin Jehobah cewa suna da sonkai kuma yana son ya nuna cewa ƙaunar da suke yi wa Allah za ta iya yin sanyi . Ya zargi Allah tun shekaru dubbai da suka shige . Ƙari ga haka , rashin jin daɗi yana iya lalata ruhaniyarmu . ( 1 Bitrus 2 : 21 - 23 ) Kasancewa da “ niya ” irin ta Yesu za i iya zama kāriya daga hare - haren Shaiɗan . — 1 Bitrus 4 : 1 . Irin wannan rashin fahimtar ya ba Ayuba haushi sa’ad da abokansa da ya kamata su ƙarfafa shi suka gaya masa maganganun da ba su da daɗi . ( Yaƙub 1 : 13 ) Akasin haka , Jehobah ya yi mana alkawarin cewa zai taimaka mana mu jimre kowane irin matsalar da muke fuskanta , zai kuma kāre mu daga kowane irin gwaji . Babu shakka , dalili mafi muhimmanci da ya sa ya yi nasara shi ne amincinsa ga Jehobah . ‘ Yana tsoron Allah , yana kuma guje wa mugunta . ’ ( Ayuba 1 : 1 ) Rayuwarsa ke nan . Ayuba ya saurari shawara mai kyau na Elihu , kuma ya karɓi gyaran da Jehobah ya yi masa . A ƙarshe , Ayuba ya kafa misali mai kyau na nuna tagomashi . ( b ) Ka bayyana abin da ya sa Elihu ya yi nasara wajen taimaka wa Ayuba . ( Ayuba 33 : 1 ) Ba kamar masu ta’aziyyar ƙarya uku ba , Elihu bai fifita kansa fiye da Ayuba ba . ( Ayuba 34 : 10 - 12 ) Ya ƙarfafa Ayuba ya jira Jehobah , maimakon ya nuna nasa adalcin . ( Ayuba 42 : 7 ) Ko da sun yi da’awar cewa suna da muradi mai kyau , sun zama kayan aikin Shaiɗan maimakon abokai masu aminci . Menene ya kamata mu tuna sa’ad da muke fuskantar jaraba ? Allahnmu mai ƙauna yana ganin yanayinmu , yana so kuma zai iya taimaka mana a hanyoyi masu yawa . Hakan ya faru . Amma hakan ya faru gare ni . Jehobah ya taimaka mini . ” Mai Albarka ne Mutumin da Ya Jimre ( Ayuba 42 : 16 , 17 ) Hakazalika , kowane irin azaba , wahala , ko baƙin ciki da muke jimrewa a wannan zamanin , za a kawar da shi za a kuma mance shi a sabuwar duniya ta Allah . Littafi Mai Tsarki ya yi alkawari : “ Mai - albarka ne mutum wanda ya daure da jaraba : gama sa’anda ya amintu , za shi karɓi rawanin rai , wanda Ubangiji ya alkawarta ma waɗanda su ke ƙamnassa . ” — Yaƙub 1 : 12 . • Ta yaya za mu iya yin koyi da Elihu wajen ƙarfafa ’ yan’uwa masu bi ? Elsa da Harald Abt * Ko a Latin Amirka ma , kashi 15 zuwa 20 ne kawai na ’ yan Katolika suke zuwa coci a kai a kai . Kamar mutane da yawa , wataƙila kana jin cewa addini ba ya taimakon mutum ya yi rayuwa mai kyau . ( Zabura 36 : 9 ) Ban da haka , da aka sami ci gaba a fasaha , hanyoyin magani , sufuri , da sadarwa , wannan ya sa mutane sun ji cewa kimiyya za ta magance kowace irin matsala . Addinai kuma sun kasa nuna cewa rayuwa bisa dokar Allah ita ce ta fi kyau . — Yaƙub 1 : 25 . Suna mamaki : ‘ Idan addinai suna shakkar ikon Allah na halittar abubuwa da kuma hikimarsa na kafa dokoki , ta yaya zuwa coci zai amfane mu ? Me ya sa zan yi ƙoƙari na koya wa yarana addini ? ’ Sun daina zuwa coci , kuma addini ba shi da muhimmanci a garesu . Ana Amfani da Addini Don Ayyukan Mugunta Ya ce : “ Kerketai masu - zafin hali za su shiga wurinku , ba za su kewaye ma garke ba ; daga cikin tsakiyarku kuma mutane za su tashi , suna faɗin karkatattun zantattuka , domin su janye masu - bi bayansu . ” ( Matta 28 : 19 , 20 ; Ayukan Manzanni 28 : 23 , 24 ) Augustine ya yi amfani da addini don ya shugabanci mutane . Shaiɗan , wanda ɗan tawaye ne , shi ne yake zuga lalaci na addini . Ya zuga mutane masu addini a ƙarni na farko su yi ƙoƙari su ɓata ikilisiyoyin Kirista . Littafi Mai Tsarki ya daɗa cewa : “ Duniya duka kuwa tana kwance cikin Shaiɗan . ” Ba ya son bukukuwansu da addu’o’insu . Allah yana farin ciki sa’ad da mutane suka furta godiyarsu ga dukan abin da yake musu . Hakika , ya kamata mu so Allah na gaskiya , da yake shi ne mafarin rai . A talifi na gaba , za mu ga yadda bauta ta gaskiya take ɗaukaka Allah da kuma yadda take amfanar mu . [ Hoto a shafi na 4 ] Ya kamata mai bauta wa Allah ya kasance cikin wannan yanayin ? [ Inda aka Dauko ] ( Zabura 73 : 2 , 3 , 12 , 28 ) Bauta ta gaskiya ta yi maka kyau ne a yau ? Mutane da yawa daga dukan yanayin rayuwa sun fahimci cewa bauta wa Allah ta yin abin da ya ce yana gamsarwa ƙwarai . — 1 Yohanna 5 : 3 . Ta wurin yin bimbini game da labarin sha’aninsa da mutane da kuma yin la’akari da abubuwan da ya halitta , za ka fahimci fannonin mutuntakarsa . Amma , kamar yadda muka gani a talifin da ya gabata , matsalar yawancin addinai ba don an tsara su ba ne , amma matsalar ita ce ba a tsara su ba yadda ya kamata kuma ba su da manufar da ta dace . Addinai da yawa da aka tsara ba sa cim ma manufa ta Kirista . Amma kaɗan ne cikin waɗannan abubuwa , idan ma akwai , da za su ba da begen farin ciki a nan gaba . A wata sassa kuma , manzo Bulus ya rubuta : “ Muna da begenmu a kafe ga Allah mai - rai . ” — 1 Timothawus 4 : 10 . ( Yohanna 13 : 35 ) Suna gayyatarka ka gano abin da suke morewa da kanka . [ Hoto a shafi na 7 ] ( Zabura 107 : 1 – 119 : 176 ) Da suke dawowa daga bauta a Babila , Yahudawa sun rera waƙa suna cewa : “ Da dai mutane suka yarda su yabi Ubangiji domin alherinsa , da al’ajabansa da ya ke yi ma ’ yan Adam kuma . ” ( Zabura 107 : 8 , 15 , 21 , 31 ) Da yake yabon Allah , Dauda ya rera waƙa ya ce : “ Gaskiyarka kuma ta kai har ga sararin sama . ” ( Zabura 108 : 4 ) A waƙa ta gaba ya yi addu’a : “ Ka taimake ni , ya Ubangiji Allahna ; ka cece ni bisa ga jinƙanka . ” Bisa rubutun Mishnah da aka yi a ƙarni na uku inda aka rubuta al’ada na farko , ana rera waɗannan waƙoƙi a Idin Ƙetarewa da kuma bukkoki uku da Yahudawa suke yi a kowace shekara . 110 : 1 , 2 — Menene Yesu Kristi ‘ Ubangijin [ Dauda ] ’ yake yi sa’ad da yake zama a hannun dama na Allah ? 110 : 4 — Wace rantsuwa ce Jehobah ya yi da ‘ ba za shi tuba ba ’ ? Wannan ba rukunin masu bauta wa Allah kowace rana kawai ba ne . Adadin nan sau bakwai , a yawancin lokaci yana nufin cikakke . 107 : 27 - 31 . 109 : 30 , 31 ; 110 : 5 . Jehobah maɗaukaki ne da zai ƙasƙantar da kansa don “ ya duba abubuwan da ke cikin sama . ” Ubangiji Jehobah Mai Ikon Mallaka mai tawali’u ne kuma yana son masu bauta masa su yi koyi da hakan . — Yaƙub 4 : 6 . 114 : 3 - 7 . Wannan yana nuna haɗin kai na ruhaniya na ƙabilun Isra’ila 12 sa’ad da suka taru don bauta . 131 : 1 - 3 — Ta yaya Dauda ya ‘ kwantadda ransa ya kawaita shi ; kamar ’ ya’yayyen yaro wurin uwarsa ’ ? Kamar yadda yaro da aka yaye yake son uwarsa ta maida masa hankali , Dauda ya koyi ya kwantar kuma ya kawaita ransa kamar “ ’ ya’yayyen yaro wurin uwatasa . ” Ta yaya ? Maimakon ya nemi girma , Dauda ya fahimci kasawarsa kuma ya kasance da tawali’u . 120 : 1 , 2 , 6 , 7 . Tsegumi da furcin reni za su iya sa wasu baƙin ciki sosai . 133 : 1 - 3 . Masu bauta wa Jehobah da suka tafi bauta sun manne wa Sihiyona wadda take wakiltar ƙungiyar Allah . Hakika , muna da bege mai girma nan gaba . Jehobah ya san ayyukanmu , tunaninmu , da kalmominmu kafin ma mu furta su . Ya san mu tun kafin gaɓaɓuwanmu su cika , kafin a san kowane sashen jikinmu . Ilimin Jehobah ya zama abu mai daɗi a gare mu kuwa ? Tunanin Jehobah “ sun fi yashi yawa . ” 139 : 23 , 24 . Ta yaya za mu jimre wahala mai tsanani ? Kowane tari huɗu na zabura na farko ya ƙare da furcin yabo ga Jehobah . ( Zabura 41 : 13 ; 72 : 19 , 20 ; 89 : 52 ; 106 : 48 ) Tari na ƙarshe ya kammala da waɗannan kalmomin . Tunanin Jehobah “ sun fi yashi yawa ” Amma , ba su da wannan gatar kuma domin sun yi zunubi . Adamu da Hauwa’u suka yi wa Allah rashin biyayya kuma suka yi hasarar dangantakarsu na kud da kud da shi . Bukatu don Yin Magana da Allah Yaya ya kamata ’ yan adam masu zunubi su yi magana da Allah , wane misali ne ya nuna hakan ? Wannan hali ne mai kyau da za mu iya koya ! ( Farawa 28 : 20 - 22 ) Bayan haka , sa’ad da yake son ya sadu da ɗan’uwansa , Yakubu ya roƙi Jehobah ya kāre shi , yana cewa : “ Ka cece ni daga hannun ɗan’uwana , daga hannun Isuwa : gama ina jin tsoronsa . ” Bayan Jehobah ya ceci al’ummar Isra’ila daga Masar , ya ba su Dokar alkawari . An ba wa wasu Lawiyawa aikin firistoci a madadin mutanen . Menene ake bukata don a yi magana da Jehobah yadda ya dace a wuri mai tsarki ? Idan firistocin ba su yi irin wannan bauta na ladabi ba , Jehobah ba zai yi farin ciki da hidimarsu ba . — Fitowa 30 : 7 , 8 ; 2 Labarbaru 13 : 11 . Sa’ad da Sulemanu yake addu’ar keɓe haikali , ya roƙi Jehobah , yana cewa : “ Komi addu’a ko gado da kowa za ya yi , ko da dukan jama’arka Isra’ila za su yi , . . . ya kuwa miƙe hannuwansa yana fuskanta wannan gida ; sai ka ji daga sama wurin zamanka . ” Hakika , ya zama al’adar mutane su taru a waje a wuri mai tsarki suna addu’a sa’ad da ake miƙa wa Jehobah turare a kan bagadi na zinariya . — Luka 1 : 8 - 10 . Saboda haka , sa’ad da aka yi magana da Jehobah yadda ya dace , yana shirye ya ji roƙon waɗanda suke wakiltar al’ummar gabaki ɗaya da kuma waɗanda suka nemi su yi masa magana da kansu . Duk da haka , Jehobah har ila ya kafa tsarin da za mu yi magana da shi . Wane tsari ne ? ( Zabura 141 : 2 ) Da haka , a tsarin Kirista , turare mai ƙanshi mai daɗi ya nuna cewa an karɓi addu’o’i da kuma yabo ga Jehobah . — 1 Tassalunikawa 3 : 10 . Menene za a ce game da yadda ( a ) Kiristoci shafaffu ( b ) “ waɗansu tumaki ” suke magana da Jehobah ? Kiristoci shafaffu da suke da begen zama a sama suna more yanayi na ruhaniya na musamman da farfajiya ta ciki da kuma Mai Tsarki ke wakilta , wannan na taimakon su su yi addu’a kuma su yabi Allah . Waɗanne Addu’o’i Ne Ake Karɓa ? Ba dukan addu’o’i ba ne Allah yake karɓa . To , ta yaya za mu yi addu’a da tabbaci cewa za a karɓe ta ? Idan suna son a ji addu’o’insu , waɗanne bukatu ne Kiristoci za su cika ? Da akwai ƙarin bukatu . ( a ) Yaushe ne hadayar turare a Isra’ila yake zama abin ƙyama ga Jehobah ? Amma , wani lokaci , Jehobah ba ya karɓan hadayun turare na Isra’ilawa . ( Ezekiel 8 : 10 , 11 ) Hakanan ma a yau , Jehobah ba ya sauraran addu’o’in waɗanda suke da’awa suna bauta masa amma suna ayyuka da suka saɓa wa dokokinsa . [ Hasiya ] • Ta yaya za mu yi koyi da ubanni sa’ad da muke addu’a ? “ Cikin kowane abu , ta wurin addu’a da roƙo tare da godiya , ku bar roƙe roƙenku su sanu ga Allah . ” — FILIBBIYAWA 4 : 6 . IDAN ka ce kana son ka yi magana da shugaban ƙasarku , wace irin amsa za ka samu ? Amma , wani zai iya tambaya , ‘ Waɗanne addu’o’i ne Allah yake karɓa ? ’ ( Ibraniyawa 11 : 6 ) Hakika , yadda aka bayana a talifin da ya gabata , muna bukatar bangaskiya don mu yi wa Allah addu’a . Hannatu , Iliya , Hezekiya , da Daniel suna cikin irin waɗannan mutanen . ( 1 Samuila 2 : 1 - 10 ; 1 Sarakuna 18 : 36 , 37 ; 2 Sarakuna 19 : 15 - 19 ; Daniel 9 : 3 - 21 ) Ya kamata mu bi misalinsu . Muna iya yabonsa sa’ad da muke hakan . ( Luka 11 : 2 , 3 ) Ubanmu na samaniya yana farin ciki mu yi magana da shi ta waɗannan hanyoyin . Amma , don su sami wannan kyautar , dole ne masu cinikin su zo wurin mai kantin su karɓa . ( Yohanna 16 : 23 ) Shi ya sa muke bukatar mu yi addu’a cikin sunan Yesu , mu fahimci cewa ta wurin Yesu ne kaɗai dukan ’ yan adam za su sami albarkar Allah . Ba a ambata wani matsayi da za mu kasance a ciki ba a Littafi Mai Tsarki don a ji addu’o’inmu . ( Zabura 72 : 19 ; 89 : 52 ) Kalmar nan ‘ amin ’ a Ibrananci tana nufin “ hakika . ” ( Farawa 32 : 24 - 26 ) Wani yanayi na iya bukatar mu zama kamar Ibrahim , wanda ya roƙi Jehobah a kai a kai domin Lutu da wasu mutane masu adalci da ƙila suna Saduma . Menene Za Mu Roƙa ? Ka tuna cewa Bulus ya ce : ‘ Cikin kowane abu . . . bar roƙe roƙenku su sanu ga Allah . ’ Daniel ya kafa misali mai kyau game da wannan . Alal misali , kamar mai zabura , muna iya addu’a don mu fahimci abubuwa na ruhaniya sosai . Ya yi addu’a : “ Ka fahimtadda ni , ni kuma zan maida hankali ga shari’arka ; hakika zan kiyaye ta da dukan zuciyata . ” ( Zabura 119 : 33 , 34 ; Kolossiyawa 1 : 9 , 10 ) Yesu “ ya miƙa addu’o’i da roƙe - roƙe tare da kuka mai - zafi da hawaye ga wanda yana da iko ya cece shi daga cikin mutuwa . ” ( Ibraniyawa 5 : 7 ) Ta yin haka , ya nuna cewa ya dace mutum ya nemi ƙarfi sa’ad da yake fuskantar haɗari ko kuma gwaji . ( Matta 6 : 9 - 13 ) Bayan haka ya ba da gargaɗi : “ Ku yi tsaro , ku yi addu’a , kada ku shiga cikin jarraba . ” Muna iya fuskantar gwaji mu yi banza da ƙa’idodin Littafi Mai Tsarki a wajen aiki ko a makaranta . Ana iya gaya mana mu yi abubuwa da suka taka ƙa’idodi na adalci . ( a ) Waɗanne batutuwa na kanmu ne ya dace mu yi addu’a game da su ? ( b ) Ka ba da misalin irin wannan addu’ar . Farat ɗaya , yarinyar ta ce : ‘ Ki je makarantarmu a ranar Litinin da safe . ’ Sai na ce ‘ Me ya sa ? ’ Ta yi mini bayani cewa akwai aikin da ake bukatar ma’aikaci nan da nan . Duka sun faru babu ɓata lokaci . ” Ta yaya addu’a za ta taimaka idan mutum ya yi zunubi ? Alal misali : Matuƙan jirgin sama sun sani cewa idan sun ɓace , za su iya magana da masu ja - gorar jiragen sama don su sami taimako . Idan matuƙin jirgin sama ya ƙi yi wa masu ja - gorar jiragen sama magana domin yana jin kunya ya ɓata fa ? ( Yaƙub 5 : 14 , 15 ) Hakika , ya kamata mutumin ya yi addu’a ya yi ikirarin zunubinsa ga Jehobah , amma zai iya gaya wa dattawa su yi addu’a a madadinsa . Yadda Ake Amsa Addu’o’i Alal misali , ’ yan’uwa mata biyu a Philippines suna ba da littattafai da ke bisa Littafi Mai Tsarki a wani ƙauye . Jehobah yana shirye ya saurara kuma ya aikata ga addu’o’inmu . ( 1 Tassalunikawa 5 : 18 ) Ƙari ga haka , koyaushe ka tuna da gargaɗin Bulus : “ Cikin kowane abu , ta wurin addu’a da roƙo tare da godiya , ku bar roƙe roƙenku su sanu ga Allah . ” Ta haka , za ka ci gaba da ganin gaskiyar abin da Bulus ya faɗa game da waɗanda ake amsa addu’arsu : “ Salama kuwa ta Allah , wadda ta fi gaban ganewa duka , za ta tsare zukatanku da tunaninku . ” — Filibbiyawa 4 : 6 , 7 . Za Ka Iya Amsawa ? • Yaya ya kamata mu yi addu’a ? SARKI SULEMANU na zamanin Isra’ila ta dā ya yi “ karin magana guda talata . ” Hurarrun magana da suke cikin littafin Misalai suna da muhimmanci guda biyu , wato “ domin a san hikima da koyarwa . ” Sulemanu ya ce : “ Hikima tana yin shela a waje . ” Sulemanu ya ce : “ Hikima ita ce musamman : sami hikima fa : i , tare da dukan abin da ka rigaya ka samu , ka sami fahimi . Menene zai taimake mu mu ƙi halayen lalata na duniya ? Ka yi la’akari da mugun sakamako na yin lalata . A sura ta takwas , an bayyana muhimmancin hikima a hanyar da ta dace . Sura ta tara kammala ce mai motsawa ga surori da aka tattauna kuma an bayyana ta ne yadda za ta motsa mu mu nemi hikima . Tambayoyin Nassi da Aka Amsa : 1 : 7 ; 9 : 10 — Ta yaya ne tsoron Allah shi ne “ mafarin ilimi ” da kuma “ mafarin hikima ? ” Idan mutum ba shi da tsoron Allah , ba zai kasance da ilimi ba , saboda Allah ne Mahaliccin dukan abubuwa da kuma Mawallafin Nassosi . Tsoron Allah shi ne mafarin hikima , saboda sai an sami ilimi ake samun hikima . Irin wannan hikima ba rubutu ba ne da ake yi domin a rinjayi ra’ayin mai karatu don a bayyana abin da hikima ta ƙunsa , amma wannan hikima tana nufin Ɗan̄ Allah Yesu Kristi ne kafin ya zama ɗan adam . ( Misalai 8 : 22 ) A matsayin “ gwanin mai - aiki , ” Yesu ya yi aiki sosai tare da Ubansa a lokacin halittar dukan abubuwa . — Kolossiyawa 1 : 15 - 17 . Tun da yake Littafi Mai Tsarki ya kwatanta yin jima’i tsakanin mata da miji da shan ruwa mai kashe kishi daga rijiya , ruwaye na sata suna nufin yin jima’i na lalata a ɓoye . ( Misalai 5 : 15 - 17 ) Yin irin wannan lalata ba tare da ya fallasa ba shi ne ke sa irin wannan ruwaye zaƙi . Darussa Dominmu : 4 : 18 . Idan muka ga cewa matakin da muka ɗauka bai dace ba , ba tare da ɓata lokaci ba , mu ‘ yi gudu zuwa wurin maƙwabcinmu ’ mu roƙe shi kuma mu yi ƙoƙari mu daidaita abubuwa . Mu ƙaunaci hikima da kuma fahimi . Sura ta 10 zuwa ta 24 sun nanata muhimmancin tsoron Jehobah . ( Misalai 25 : 1 ) Waɗannan karin magana sun koyar da dogara ga Jehobah da kuma wasu darussa masu muhimmanci . “ Mutumin wofi ” ba ya “ tafiya da gamtsin baki ” kaɗai , amma yana ƙoƙarin ya nuna nufinsa sa’ad da ya yi magana da jikinsa , kamar “ ƙifce da idanunsa . ” Yadda Jehobah yake sha’ani da mutane yana nuna cewa zai kāre masu adalci amma zai halaka masu aikata mugunta . Idan aka ce mutum ya ɓoye saninsa ba wai ana nufin kada ya nuna yana da ilimi ba ne . Furcin Ibrananci da aka fassara “ tsiradda munanan dabaru ” yana iya nufin fahimi ko kuma mugun tunani . 13 : 4 . 13 : 24 ; 29 : 15 , 21 . Saboda haka sai mu dogara ga Jehobah sa’ad da muke fuskantar wahaloli . Za mu nuna rashin tawali’u idan muka bar yabo ya sa muka fara jin kamar mun fi kowa . Ta wurin yin amfani da misalin makiyaya , Misalai ya bayyana muhimmancin yin rayuwa mai sauƙi ta wurin sa ƙwazo a aiki . Ya kammala kwatanta matar kirki da wannan furcin : “ A ba ta daga cikin amfanin hannuwanta : bari kuma ayyukanta su yabe ta . ” — Misalai 31 : 31 . Hurarrun kalmomin Misalai suna koya mana darussa masu muhimmanci . Ka dubi Hasumiyar Tsaro ta 1 ga Agusta , 1991 , shafi na 31 ( Turanci ) . ( Ruth 1 : 3 - 9 ) Game da macen kirki Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Gida da dukiya gādo ne daga wurin ubanni : amma mata mai - hankali daga wurin Ubangiji ce . ” ( Misalai 12 : 18 ) Hakika , kalamai suna da ƙarfi . Wane amfani ne kalamanka suke da shi ga matarka ? Idan ka yi wa matarka ko ki ka yi wa mijinki wannan tambayar , yaya kowannenku zai amsa ? Ajizanci da muka gāda yana shafan tunaninmu da kuma yadda muke yi wa juna magana . ( 2 Timothawus 3 : 1 - 3 ) Sau da yawa , yaran da suka yi girma a cikin irin waɗannan iyalai suna nuna wannan hali idan sun manyanta . Hakika , ajizanci ko kuma yadda aka yi renon mutum ba hujja ba ne na yin baƙar magana . Wadda ke nufin ‘ yi wa mutane baƙar magana . ’ Menene zai faru idan mutum bai kame bakinsa ba , kuma me ya sa ya kamata ma’aurata su kauce wa yin haka ? Irin wannan furcin zai kawo ɓacin rai , wanda zai iya kai wa ga hargitsi . — Yaƙub 3 : 5 . Hakika , haka yake da miji mai - tankiya . Me ya sa zai yi kyau mu kame harshenmu ? Yaƙub ya ce : “ Amma harshe , babu mutum wanda ya ke da iko ya hore shi . ” Ta yaya ne mutum zai iya hana matsala ta kai ga hargitsi ? Yi la’akari da abin da Farawa 27 : 46 – 28 : 4 suka ce game da abin da ya faru a rayuwan Ishaƙu da matarsa Rifkatu . “ Rifkatu ta ce ma Ishaƙu , na gaji da raina saboda ’ yan mata na Heth : idan fa Yaƙubu ya yi aure cikin ’ yan mata na Heth , irin waɗannan , ’ yan mata na wannan ƙasa , me raina ya daɗa mini ? ” Ka Kawar da ‘ Ɗacin Zuciya , Hasala , da Fushi ’ ( Luka 6 : 45 ) Saboda haka , idan kana so ka kame harshenka , sai ka yi addu’a kamar yadda Dauda ya yi : “ Daga cikina ka halitta zuciya mai - tsabta , ya Allah ; ka sabonta daidaitacen ruhu daga cikina . ” — Zabura 51 : 10 . Ba tare da ɓata lokaci ba , ka kauce a wurin har sai zuciya ta huce . Menene zai taimakawa waɗanda suka saba yin baƙar magana su sake yadda suke magana ? Idan matsala a cikin aure ta ci gaba , ba shi da sauƙi . Misalai 15 : 22 ta ce : “ Wurinda babu shawara , nufe nufe su kan warware : Amma cikin taron masu - shawara su kan tabbata . ” Idan zai yiwu , ku yi magana da dattawa na cikin ikilisiyar Kirista . Suna da ilimi na Nassosi kuma sun saba da yin amfani da ƙa’idodi daga Littafi Mai Tsarki . Kame harshenmu sai da ɗawainiya . Saboda muna ‘ ƙarƙashin shari’ar zunubin nan da ke cikin gaɓaɓuwanmu , ’ shi ya sa muke amfani da harshenmu da kuma wasu gaɓaɓuwan jikinmu a hanyar da ba ta dace ba . ( Romawa 7 : 18 - 23 ) Duk da haka , da taimakon Allah za mu kawar da wannan matsalar . Ya kamata ta “ ladabta wa mijinta . ” ( Afisawa 5 : 33 , Littafi Mai Tsarki ) Mace da take daraja mijinta ba za ta so ta yi masa baƙar magana ba . ( Kolossiyawa 3 : 18 ) Ko da yake babu wani mutum ajizi da zai iya yin koyi da Yesu daidai , amma idan mata da maza suka yi ƙoƙari su “ bi sawunsa ” zai taimake su su daina yin amfani da harshensu a hanyar da bai dace ba . — 1 Bitrus 2 : 21 . Menene Ka Koya ? • Ta yaya ne harshe marar kamuwa za ta iya rushe aure ? • Menene yake taimakonmu mu kame harshenmu ? 1 , 2 . ( a ) Menene ya faru da aure masu yawa ? Me zai taimake mu mu sa ‘ aure shi zama abin darajantuwa , kuma shi kasance mara - ƙazanta ’ ? — Ibraniyawa 13 : 4 . Ka Mai da Hankali da Zuciya Mai Rikici A waɗanne hanyoyi ne ma’aurata Kirista za su shiga cikin soyayya da waɗanda ba abokan aurensu ba da saninsu ba ? A ƙasashe da yawa mata sun soma aikin ofis , kuma hakan ya ba su zarafin yin “ soyayya a wajen aiki ” da mazan da ba na su ba . 5 , 6 . Ka yi la’akari da wata Kirista da muka kira Maryamu , ta faɗa cikin wani yanayin da ya kusa kai ta ga yin zina . Maryamu ta ce : “ Yana da kirki , ya bambanta da maigidana . ” ( 1 Korinthiyawa 10 : 12 ) Misalai 22 : 3 ta ce : “ Mutum mai - hankali yakan hangi masifa , ya ɓuya . ” ( Titus 2 : 3 , 4 ) Dattawa na ikilisiyar Shaidun Jehobah suna ƙoƙari ta wannan hanya . Idan dattijo yana son ya yi magana da ’ yar’uwa Kirista , ya yi magana da ita a fili , kamar a cikin Majami’ar Mulki . Ka tuna da lokacin da ku ke farin ciki tare . Kafin ka jimre wa matsalolin rayuwa na yau da gobe , ya kamata ka kasance mai hikima , wanda zai sa ka yi amfani da iliminka na Nassi . ( Misalai 20 : 5 ) Ta wurin Sulemanu Jehobah ya ce : “ Ɗana ka saurari hikimata : Ka karkata kunnenka ga fahimina . ” — Misalai 5 : 1 . Alal misali , wataƙila domin kuna yi wa juna baƙar magana ne ko da yaushe . Amma , tun da yake zai iya faruwa ya kamata a tattauna matsalar dalla - dalla . Biɗan soyayya da waɗanda ba abokan aurenku ba ne , ba zai magance matsalar da ku ke fuskanta ba . Mugun hali zai shafi kowannenmu kuma ya sa wasu su yi sanyin gwiwa ! ” — 2 Korinthiyawa 6 : 3 . Menene wasu sakamakon lalata ? Littafi Mai Tsarki ya yi gargaɗi : “ Gama leɓunan karuwa suna ɗiɗiga zuma , bakinta kuma ya fi mai sulɓi : Amma ƙarshenta da ɗaci ne kamar tafashiya , da kaifi kamar takobi mai - kaifi biyu . ” ( Misalai 5 : 3 , 4 ) Sakamakon lalata ba shi da kyau kuma zai iya kai ga kisa . Matar Fotifa ta lura cewa “ Yusufu kyakyawa ne , murzaje kuma . ” Menene ya sa Yusufu ya kauce wa dukan gwajinta ? Misalai 5 : 15 ta ce : “ Ka ɗiba ruwa daga cikin kwadamin kanka , ka sha , ruwan daɗi kuma daga cikin rijiyar kanka . ” • Wane mataki ne ya kamata mutum ya ɗauka , don kada ya shiga cikin yin soyayya da wadda ba abokiyar aurensa ba ? • Menene ainihin dalilin da ya sa ya kamata ma’aurata su riƙe aurensu ? Abin baƙin ciki , wurin aiki zai iya zama wajen soyayya Za Ka Iya Rayuwa Har Abada Nassosi sun nuna cewa Mahalicci ya saka sha’awar rai madawwami a cikin zuciyar ’ yan adam tun farkon lokacin da ya halicci ma’aurata na fari . Don su biya bukatar wannan sha’awa ta rayuwa ta har abada , dole ne ma’aurata na farkon su amince da ikon Allah na tsai da abin da ke nagarta da abin da ke mugunta . Da a ce sun yi hakan , da Jehobah ya sa sun cancanci “ rai har abada ” a cikin lambun Adnin , gidan da ya shirya musu . — Farawa 2 : 8 ; 3 : 22 . Idan kuma suka ci ’ ya’yan itacen , wannan zai nuna cewa sun ƙi ikon Allah . Adamu da Hauwa’u sun ƙi bin umurnin Jehobah kuma suka bi Shaiɗan , halitta ta ruhu da ya yi tawaye ga ikon Allah . Manzo Bulus ya kwatanta yanayin tsaran Adamu ta wajen kamanta shi da bawa na ƙarni na farko . Shi ya sa masana kimiyya ba za su taɓa sanin abin da ke hana rayuwa ta har abada a tsarin ƙwayoyin hali na ’ yan adam ba , amma za a iya sanin wannan a wani waje . Littafi Mai Tsarki ya ce , ’ yan adam suna mutuwa don batun ɗabi’a da yin gaskiya , ba na tsarin ƙwayoyin hali ba . Jehobah Allah “ tun fil’azal . . . ne Allah har abada . ” ( Romawa 6 : 9 ) Hakika , da yake kwatanta Yesu da aka ta da daga matattu da sarakunan duniya , Bulus ya kwatanta cewa shi kaɗai ne a cikinsu ba ya mutuwa . Kiristoci da aka shafa da ruhu da aka zaɓe su su yi sarauta ta samaniya mai ɗaukaka sun sami irin wannan tashin matattu na Yesu . Gama dole sai wannan mai - ruɓuwa za shi yafa rashin ruɓa , wannan mai - mutuwa kuwa zai yafa rashin mutuwa . ” Mutuwa ba ta da iko a kan waɗanda suka sami irin wannan tashi daga matattu . — 1 Korinthiyawa 15 : 50 - 53 ; Ru’ya ta Yohanna 20 : 6 . Rai Madawwami a Cikin Aljanna a Duniya Wanene za ya rasa jin tsoro , ya rasa ɗaukaka sunanka , ya Ubangiji ? gama kai kaɗai mai - tsarki ne . ” — Ru’ya ta Yohanna 15 : 3 , 4 . Idan haka ne , dole ne ka nuna kai mai aminci ne kuma kana biyayya ga “ Sarkin zamanai . ” Kana bukatar ka koya game da Jehobah da kuma wanda ta wurinsa irin wannan rai zai yiwu , wato , Yesu Kristi . [ Hasiya ] Don cikakken bayani game da koyarwa ta kurwa da ba ta mutuwa , don Allah ka dubi mujallar nan Minene Yakan Faru Mana Sa’anda Muka Mutu ? Wasu abubuwa da suka haɗa ya ƙunshi gubar gishiri , zaiba , da farar wuta . Wani lokaci an yaɗa labari game da Ruwan Ƙuruciya , wato , rafi da aka ce yana mai da kuzari ga waɗanda suka sha ruwansa . Babu mutum da za ya iya tsaya gabanka dukan kwanakin ranka : kamar yadda ina tare da Musa , hakanan zan yi tare da kai . ” — Joshua 1 : 2 , 5 . Mutane Marasa Bangaskiya da ba Su da Gaba Gaɗi A’a ! Amma , mutane biyu cikin masu leƙen asirin , wato , Joshua da Kaleb suna ɗokin shigan Ƙasar Alkawari . Suka ce : Kan’aniyawa “ abincinmu ne ; an kawarda kāriyarsu , Ubangiji yana tare da mu : kada ku ji tsoronsu . ” Jehobah ya furta baƙin cikinsa , yana cewa : “ Har yaushe kuma za su ƙi gaskanta ni , ga kuwa dukan alamun da na aikata a wurinsu ? ” — Litafin Lissafi 14 : 11 . Jehobah ya faɗi ainihin tushen matsalar cewa tsoro da mutanen suka ji ya nuna cewa ba su da bangaskiya . Bayin Jehobah a yau suna wa’azin bishara da gaba gaɗi dominnufinsu ɗaya ne da na manzo Bulus wanda ya rubuta : “ Mu ba mu cikin masu - noƙewa zuwa hallaka ba ; amma cikin waɗanda su ke da bangaskiya zuwa ceton rai . ” 8 , 9 . ( a ) Ta yaya ne Jehobah ya ƙarfafa bangaskiyar Kiristoci na farko ? Domin mu ƙarfafa bangaskiyarmu kuma mu nace a hidimarmu , dole ne mu ma mu yi nazari mu yi bimbini bisa Nassosi kuma mu yi addu’a don samun ruhu mai tsarki . Sai ta wurin cusa gaskiyar Allah a cikin zuciyar mu kamar yadda Joshua , Kaleb , da almajirai Kirista na farko suka yi ne za mu kasance da bangaskiya da za ta ba mu gaba gaɗi da muke bukata mu jimre a yaƙinmu na ruhaniya kuma mu yi nasara . — Romawa 10 : 17 . Kamar yadda mutane masu aminci na dā suka nuna , bangaskiya da ke sa mutum ya kasance da gaba gaɗi da jimiri ta fi gaskatawa kawai cewa akwai Allah . ( Zabura 34 : 8 ; 1 Yohanna 5 : 14 , 15 ) Mun tabbata cewa bangaskiyar Joshua da Kaleb ta ƙaru sa’ad da suka ɗanɗana alherin Allah . Jehobah yana saka wa waɗanda suka bauta masa cikin aminci da gaba gaɗi ! — Joshua 14 : 6 , 9 - 14 ; 19 : 49 , 50 ; 24 : 29 . Ta yaya Jehobah yake ‘ girmama kalmarsa ’ ? ( Zabura 138 : 2 ) Idan Jehobah ya yi amfani da sunansa don ya ba da tabbacin alkawari , yana “ girmama ” cikar wannan alkawarin domin ya fi dukan abin da ake tsammaninsa . Bayan da ya ambata cewa an ɗauke Anuhu , Bulus ya kuma nanata muhimmancin bangaskiya , yana cewa : “ Ba shi kuwa yiwuwa a gamshe [ Allah ] ba sai tare da bangaskiya . ” Ta yin hakan , Anuhu ya kafa mana misali mai kyau . Muna da irin wannan aikin a wannan duniya da ke cike da kowane irin mugunta kuma tana hamayya da bauta ta gaskiya . — Zabura 92 : 7 ; Matta 24 : 14 ; Ru’ya ta Yohanna 12 : 17 . Ban da bangaskiya , tsoron Allah wani hali ne da ke sa mu kasance da gaba gaɗi . Annabawan Ba’al 450 da kuma annabawa 400 na gunki mai kama da azzakarin mutum suna “ ci a table na Jezebel ” matar Ahab . — 1 Sarakuna 16 : 30 - 33 ; 18 : 19 . Obadiah , * ma’aikacin Ahab , mai jin tsoron Allah yana cikin irin wannan yanayin . — 1 Sarakuna 18 : 3 . Me ya sa Obadiah ya yi fice a bautarsa ga Jehobah ? Littafin 1 Sarakuna 18 : 3 ta gaya mana : ‘ Obadiah dai mai - tsoron Ubangiji ne ƙwarai . ’ Menene Obadiah ya yi da ya nuna yana da gaba gaɗi ? Ta yaya tsoron Allah ya taimaki Obadiah , kuma yaya misalinsa ya taimaka maka ? ( 2 Timothawus 1 : 7 ) A talifi na gaba , za mu ga yadda ƙauna za ta taimake mu mu bauta wa Jehobah da gaba gaɗi a wannan miyagun kwanaki na ƙarshe . — 2 Timothawus 3 : 1 . • Menene bangaskiya ta gaske ta ƙunsa ? • Ta yaya tsoron Allah ke sa mutum ya kasance da gaba gaɗi ? Anuhu ya faɗi maganar Allah da gaba gaɗi 1 , 2 . ( a ) Menene ƙauna za ta motsa mutum ya yi ? Gwauruwar ta ce a lokacin jana’izar : “ Ya ba da ransa domina . ” ( 1 Yohanna 4 : 7 , 8 ) Saboda haka , mutum zai koyi ƙauna irin na Allah sa’ad da ya kusaci Jehobah ta wurin cikakken sani kuma ya aikata bisa wannan sani ta yin biyayya da dukan zuciyarsa . — Filibbiyawa 1 : 9 ; Yaƙub 4 : 8 ; 1 Yohanna 5 : 3 . 5 , 6 . A addu’arsa ta ƙarshe da manzanninsa 11 masu aminci , Yesu ya nuna nasabar da ke tsakanin sanin Allah da kuma ƙauna , yana cewa : “ Na kuma sanar masu da sunanka , zan kuma sanasda shi ; domin wannan ƙauna wadda ka ƙaunace ni da ita ta zauna cikinsu , ni kuma a cikinsu . ” ( Galatiyawa 5 : 22 ) Sa’ad da aka aika wa Kiristoci na farko ruhu mai tsarki da aka yi musu alkawarinsa a Fentakos na shekara ta 33 A.Z . , sun tuna abubuwa da yawa da Yesu ya koya musu kuma sun fahimci ma’anar Nassosi da kyau . Sun Nuna Gaba Gaɗi da Ƙauna Sun yi wa’azi a birane da yawa , har da Antakiya , Ikoniya , da Listira . Ta yaya gaba gaɗin Bulus da Barnaba ya nuna cewa suna ƙaunar mutanen sosai ? Me ya sa ? A bayyane yake cewa suna da gaba gaɗi don suna ƙaunar ‘ ’ yan tumakin ’ Kristi sosai . Ka tuna abin da ya faru a wani taro da Bulus ya yi da dattawa da ke Afisas , inda ya yi shekara uku kuma ya fuskanci hamayya sosai . ( Ayukan Manzanni 20 : 17 - 31 ) Bayan ya ƙarfafa su su yi kiwon garken Allah da aka ɗanka musu , Bulus ya ɗurkusa , su duka suka yi addu’a tare . “ Duka suka yi kuka mai - zafi , suka fāɗa ma wuyan Bulus , suna sumbatasa , yawancin baƙinzuciya da su ke yi domin kalma ne wadda ya faɗi , cewa , ba za su ƙara ganin fuskatasa ba . ” Hakanan ma , Shaidu da yawa sun sha wahala a wurin sarakuna abokan gaba da mabiyansu domin sun ƙi su ci amanar ’ yan’uwansu Shaidu ko kuma su faɗi inda suke samun abinci na ruhaniya . An tsananta wa shaidu da yawa , an gana musu azaba , har ma an kashe su domin ba za su daina wa’azin bishara ba ko kuma su daina tarayya da ’ yan’uwa masu bi a taron Kirista . ( Ru’ya ta Yohanna 12 : 9 , 17 ) Tsanantawa yana cikin dabarun da Iblis yake amfani da su . Ta yaya za a gwada gaba gaɗinmu na kasancewa da tsabtar ɗabi’a ? Amma , ana bukatar gaba gaɗi na tsabtar ɗabi’a don a tsayayya wa ruhun duniya kuma a ƙi ta . Idan ya shafe ka ko kaɗan ma , ka yi wa Jehobah addu’a ya ba ka gaba gaɗi don ka kawar da shi . Fuskantar Gwaji da Gaba Gaɗi Ta yaya nuna ƙauna kamar Kristi take taimakonmu mu jimre da gwaji ? Ta ce : “ Yanayi na ya dame ni , ina tunani cewa kamani na zai tsoratar da mutane . Ko da yake Namangolwa tana da keken guragu , sau da yawa tana tafiya da hannayenta da kuma gwiwa sa’ad da take tafiya a hanya mai yashi . Wata mata ta yi kuka sa’ad da Namangolwa ta yi mata wa’azi . Jehobah ya albarkaci Namangolwa , da yake biyar cikin ɗalibanta na Littafi Mai Tsarki sun yi baftisma , ɗaya dattijo ne a ikilisiyarsu . Ta ce , “ sau da yawa ƙafafuna suna ciwo sosai , amma ba na barin wannan ya hana ni . ” Wani dattijo ya ce : “ A rukunin nazarin littafi da nake halartar taro , wata ’ yar’uwa tana da ciwon sukari da na ƙoda , wata tana da cutar daji , biyu suna da amosanin gaɓɓai mai tsanani , wata kuma tana ciwon da ke halaka garkuwan jiki da ciwon da ke sa jijiya , agara , da kuma tsoka zafi sosai . Ka yi la’akari da Mario , da ke da zama a Amirka . “ Da shigewar lokaci , na fahimci halayen Jehobah , musamman jinƙansa , da nake addu’a a kai a kai ya nuna mini . Ina girbe sakamakon abin da na yi a jikina , amma yanzu ina da bege mai ban al’ajabi . Ina gode wa Jehobah sosai don juyayinsa da gafara da ya yi mini . ” — Zabura 103 : 9 - 13 ; 130 : 3 , 4 ; Galatiyawa 6 : 7 , 8 . Hakika , tare da ƙauna , da tsoron Allah , bege zai iya zama iko mai motsawa a rayuwarmu . • Ta yaya ƙauna ta sa Yesu yake da gaba gaɗi na musamman ? • Ta yaya Shaiɗan yake ƙoƙari ya kawar da ƙaunar Kirista ? [ Hoto a shafi na 24 ] Namangolwa Sututu ( 2 Timothawus 3 : 16 ) Kalmar nan “ bege ” ta bayyana sau da yawa a cikin Littafi Mai Tsarki kuma tana nuni ga sauraron wani abu mai kyau da kuma abin da ake sauraronsa . Wane hakki ne bege yake da shi a rayuwar bayin Allah ? Ina addu’a koyaushe don ruhun Allah ? ’ — Luka 11 : 13 . Idan muna da irin wannan halin muna iya ‘ lalata ’ imaninmu . ( 1 Timothawus 1 : 19 ) A wani sassa kuma , bege na gaskiya na ƙarfafa bangaskiyarmu . Ibrahim da Saratu sun kasance da gaba gaɗin barin gidansu da danginsu kuma su yi sauran rayuwarsu a tanti a wata ƙasa ! Ibrahim ya ƙarfafa begensa ta yin biyayya ga Jehobah ƙwarai , ko sa’ad da yin haka yake da wuya . ( Romawa 5 : 4 , 5 ) Shi ya sa kuma Bulus ya rubuta : ‘ Muna kuwa so kowane ɗayanku shi nuna wannan ƙwazo zuwa ga tabbatawar bege har ƙarshe . ’ Wasu abubuwa za su janye hankalinmu . Jehobah yana son mu yi hakan ! Idan mun yi hakan , muna nuna mun san Ubanmu na samaniya da kyau . Shi mai alheri ne kuma yana ƙaunar yaransa . Idan kana hakan , kamar Musa da Bulus ba za ka kafa begenka “ bisa wadata marar - tsayawa , amma bisa Allah , wanda ke ba mu kome a yalwace mu ji daɗinsu . ” Ballantana ma , ba abin da za a gwada da “ hakikanin rai ” da ke jiran waɗanda suke bege ga Jehobah kuma suna ƙaunarsa . — 1 Timothawus 6 : 17 , 19 . Wane tabbaci ne Jehobah ya ba bayinsa masu aminci ? Dole ne mutane da suka kafa begensu a kan wannan zamani su yi tunani sosai game da mugun abin da ke jiransu yayin da ‘ wahalar ’ wannan duniya take ƙaruwa . ( Misalai 1 : 33 ) Domin ba su kafa begensu a kan wannan zamani ba , suna biyayya da gargaɗin Bulus da farin ciki : “ Ku kawarda hankalinku daga ƙaunar kuɗi ; ku haƙura da abin da ku ke da shi : gama shi da kansa ya ce , daɗai ba ni tauye maka ba , daɗai kuwa ba ni yashe ka ba . ” — Ibraniyawa 13 : 5 . Yesu ya kuma tabbatar mana cewa Allah yana damuwa da mu , yana cewa : “ Ku fara biɗan mulkinsa , da adalcinsa ; waɗannan abu duka fa [ abin biyan bukatar rayuwa ] za a ƙara muku su . Maimakon haka , yana nufin ‘ horon ’ kanmu yayin da muke saka hidimar Jehobah farko . — 2 Timothawus 1 : 7 . Idan mutum yana shakka cewa Jehobah zai cika alkawarinsa na kula da bayinsa , Shaiɗan zai ƙara matsin kuma irin wannan mutumin yana iya daina halartan taro gabaki ɗaya . Hakika , idan mun yi rashin bangaskiya Shaiɗan zai riƙa kafa mana abubuwa da suka fi muhimmanci , ba Jehobah ba . ( b ) Ta yaya muke sa Jehobah a ‘ hannun damanmu ’ ? Sa’ad da ƙaramin yaro yake tafiya da babansa yana riƙe da hannunsa , ba ya jin tsoro . • Ta yaya begen Yesu ya sa ya kasance da gaba gaɗi ? [ Hoto a shafi na 28 ] Aure Mai Daraja A Gaban Allah Da Mutum ( Yohanna 2 : 1 - 11 ) Wataƙila ka taɓa halarta kuma ka ji daɗin ɗaurin aure na Kiristocin da suke son su bauta wa Jehobah a matsayin ma’aurata masu farin ciki . Kiristoci sun fahimci cewa shawarar da ke cikin hurarriyar Kalmar Allah tana taimakawa sosai sa’ad da mace da namiji suke shirin aure . Saboda al’adodi da dokokin ƙasa sun bambanta daga wuri da kuma zamani . Isra’ilawa sun yarda cewa wannan matakin shi ne ɗaurin aure . Yawancin fassaran Littafi Mai Tsarki sun fassara wannan ayar kamar haka : “ An yi ɗaurin aure a Kana . ” A yawancin ƙasashe a yau , dole ne Kiristocin da suke son su yi aure su cika wasu dokoki na ƙasa . ( Irmiya 33 : 11 ; Yohanna 3 : 29 ) Hakazalika , wasu Kiristoci suna iya yanke shawara cewa ba za su yi bikin aure mai girma ba ko kuwa liyafa wadda za ta bukaci shiri mai yawa da kuma kuɗi . * Sun fahimci cewa Jehobah ne ya kafa aure kuma ya yi tanadin shawara mai kyau a cikin Kalmarsa game da yadda aure zai yi nasara da kuma yadda zai kawo farin ciki . ( Farawa 2 : 22 - 24 ; Markus 10 : 6 - 9 ; Afisawa 5 : 22 - 33 ) Yawancin ma’aurata suna son abokai da ’ yan’uwa Kiristoci su shaida wannan biki na farin ciki . Duk da haka , za ka ga wasu mizanan da ka sani ko kuwa wasu fasaloli masu muhimmanci ga bayin Allah . Hakan na da kyau . Sa’ad da Kaisar Augustus ya ce a je a yi “ rubutu ” wato , yin rajista , Maryamu da Yusufu sun bi wannan umurnin , kuma suka je Baitalahmi don su ‘ rubuta kansu . ’ — Luka 2 : 1 - 5 . Da haka , Shaidun Jehobah ba sa maimaita aure ta wajen ɗaura aure da ke bisa doka sau biyu , kuma ba sa maimaita alkawarin da suka ɗauka na aure , kamar a ranar tuna bikin aure na shekara 25 ko 50 . A yawancin ƙasashe , gwamnati ce take ba wani mai hidima na Shaidun Jehobah ikon haɗa aure . ( b ) Ta yaya dattawa za su iya saka hannu a shirin auren ? A wasu ƙasashen , doka ta ce waɗanda suke son su yi aure suna bukatar su yi haka a ofishin gwamnati , kamar babban ɗakin taro , ko kuwa a gaban wani zaɓaɓɓen ma’aikacin gwamnati . Idan ma’aurata da za su yi aure na bisa doka ta gwamnati suna son a ba da jawabin aurensu a wata Majami’ar Mulki , ya kamata su nemi izinin yin haka daga dattawan da sune Kwamitin Hidima na Ikilisiyar . ( 1 Korinthiyawa 14 : 33 , 40 ) Za su duba irin shirin da waɗanda za su yi auren suka ce za su yi wa majami’ar kuma za su yanke shawarar ko zai dace a sanar da haka . A wasu wurare , yaya mace da na miji suke yin aure , kuma ta yaya hakan zai shafi jawabin auren ? A wasu ƙasashe , dokar ƙasar ba za ta bukaci ma’auratan su je su tara mutane don ɗaurin aure ba , har ma a gaban ma’aikacin gwamnati . Ƙwararren ɗan’uwan da aka zaɓa ya ba da jawabin zai sanar da waɗanda suka hallara cewa ma’auratan sun riga sun yi aure domin rajistar da suka yi . Wannan ba ya nufin mutane biyu da suke zaune tare da ba su yi aure ba , ko kuma mutane biyu da suka yi shekaru da yawa suna zaune tare , amma auren ba na bisa doka ba ne . Ikilisiyar za ta umurci duk wanda ya yi irin wannan aure na al’ada ya je ya yi rajistar aurensa nan da nan . Bayan auren al’ada , menene zai sa a ba da jawabin aure ? Kamar yadda aka ambata a baya , Kiristocin da suka yi irin wannan auren suna iya so a ba da jawabin aurensu , tare da ɗaukan alkawarin aure a Majami’ar Mulki . Auren guda ne kawai , wato auren al’ada da ke bisa doka , da kuma jawabi guda da ke bisa Nassi . 15 , 16 . Me ya sa ya kamata daraja ya zama sashe mai muhimmanci a aure ? Hakazalika , maza Kiristoci suna ‘ ba da girma ga matansu ’ kuma suna yaba musu . Za a yi jawabin ne ga ma’auratan . Hakika , idan dattijon ya ba da jawabin aure mai daraja , hakan zai sa auren ya daraja Jehobah Allah . ( Luka 20 : 25 ) Bulus ya umurce mu : “ Ku ba kowa hakinsa : gandu ga wanda gandu ya wajaba ; garama ga mai - garama ; . . . bangirma ga wanda ya isa bangirma . ” ( Romawa 13 : 7 ) Hakika , ya kamata Kiristoci su nuna daraja ga tsarin da Allah ya riga ya kafa tun daga ranar ɗaurin aurensu . Shaidun Jehobah suna yin amfani da awutlayi na minti 30 na jawabin aure , mai jigo “ Aure Mai Daraja a Idanun Allah . ” Na ango : “ Ni [ sunan angon ] na karɓe ki [ sunan amaryar ] ki zama matata , in yi ƙaunarki kuma in so ki kamar yadda dokar Allah da ke cikin Nassosi Masu Tsarki ta tsara domin maza Kirista , har iyakar rayuwarmu tare cikin duniya bisa ga tsarin aure na Allah . ” Ka Tuna ? Ka Nuna Bangaskiya Ta Yadda Kake Rayuwarka Me ya sa Kiristoci na farko suka mai da hankali ga bangaskiya da ayyuka ? Amma abin baƙin ciki shi ne , wasu sun ƙi yin haka . Yesu ya ƙarfafa waɗanda suke Sardisu , da kuma waɗanda za su karanta kalmominsa a nan gaba , su tabbatar da ƙaunarsu ta farko ga gaskiya ta Kirista kuma su kasance a faɗake a ruhaniya . ( Ru’ya ta Yohanna 3 : 2 , 3 ) Ya kamata kowanenmu ya tambayi kansa : ‘ Ayyuka na fa ? Menene ra’ayin Littafi Mai Tsarki game da yin liyafa ? ( 1 Timothawus 1 : 11 ; NW ) Jehobah ya sa Sulemanu ya rubuta wannan gaskiyar a cikin Littafi Mai Tsarki : “ Sa’annan na yabi wasa da dariya ; gama babu abin da ya fi ma mutum a duniya kamar ya ci , ya sha , ya ji daɗi ; shi riƙa yin wannan cikin aikinsa dukan kwanakin ransa . ” Idan kana shirin yin irin wannan liyafar , wanda kai ne ke ɗauke da nauyinsa , ya kamata ka yi tunani sosai game da shirin da kake yi , ko da masu bi kaɗan ne kawai za ka gayyata don ku ci abinci kuma ku yi hira tare . ( Matta 14 : 14 - 21 ) Idan kana son ka ba da barasa a wurin liyafa , ka yi haka daidai kima , kuma ka tabbata cewa akwai wasu kayan sha domin waɗanda ba sa shan giya . ( 1 Timothawus 3 : 2 , 3 , 8 ; 5 : 23 ; 1 Bitrus 4 : 3 ) Kada ka sa wani ya ji cewa an tilasta masa ya sha abin da zai sare shi “ kamar maciji . ” Ta yaya ne mai masaukin zai iya nuna cewa bangaskiyarsa rayayya ce , game da hira ko kuwa wasu ayyuka ? A wurin liyafa , Kiristoci na iya tattauna abubuwa dabam dabam , su karanta wasu littattafai , ko kuwa su ba da labarai masu daɗi . Ɗaurin Aure da Kuma Liyafa Me ya sa muke bukatar mu mai da hankali ga shirin ɗaurin aure da kuma liyafa ? A wata jarida ta ƙasar Turai , wata amarya ta faɗi waɗannan kalaman game da “ babban bikin ” auren da ta yi : ‘ Mun shiga wata ƙaramar motar katako da dawakai huɗu suke ja , a bayanmu kuma akwai wata motar da dawakai sha biyu suke ja , wadda take ɗauke da mawaƙa . Ba sa bukatar su yi babban bikin aure . Akwai barasa a ɗaurin auren da Yesu ya halarta a Kana , kuma ya yi tanadin barasa mai kyaun gaske . Abin sha’awa shi ne furcin da uban bikin ya yi : “ Kowane mutum ya kan fara sanya ruwan anab mai - kyau ; sa’anda mutane sun sha dayawa , daga baya abin da ba ya yi ya shi kyau ba : amma kai ka ajiye ruwan mai - kyau har yanzu . ” ( Kolossiyawa 3 : 17 ) Sa’ad da baƙin suka koma gida bayan liyafar auren , za su tuna cewa waƙar na nuna cewa ma’auratan suna yin komi a cikin sunan Yesu ? Idan kana son ka yi haka , menene ya kamata ka sa a zuciya ? Da haka , Kiristoci amarya da ango masu hikima za su guje wa faɗin sunayen waɗanda suka ba da kyauta . Nuna bangaskiyarmu ya ƙunshi fiye da kasancewa da ɗabi’a mai kyau , zuwa taron Kirista , da kuma saka hannu a aikin wa’azi . Amma , kamar yadda muka tattauna a cikin wannan talifin , akwai wasu fasaloli na rayuwa da za mu iya nuna bangaskiyarmu ta wajen ƙauna , yin la’akari , har da waɗanda suka haɗa da liyafa da kuma auren Kirista . • sa’ad da kake bayar ko karɓar kyautar aure ? Ko da mutane kaɗan ne kawai ka gayyata , bari “ hikima mai - fitowa daga bisa ” ta yi maka ja - gora Tabbatacciyar Shawara Domin Renon Yara Amma daga baya na fahimci cewa ba ni da ilimi a wannan fannin . ” Ka Kasance Tare da Yaranka A lokacin da iyaye suke aiki domin su biya bukatun iyalinsu , ta yaya ne za su iya kasancewa tare da ’ ya’yansu ? Wannan zai iya faruwa sa’ad da yaran sun girma . ( Misalai 20 : 5 ) Ken ya tabbata cewa dalilin da ya sa wannan ya taimaka shi ne , sun saba tattaunawa tare a gidansu . Me ya sa ba za ka bi shawarar Littafi Mai Tsarki ba ? Amma , wannan ba batun motsa tunanin yaranka ba ne kawai . Ya kamata ka koya masu yadda za su san abin da ke da kyau da marar kyau . Yanzu yaransu suna hidima ta cikakken lokaci . Idan iyaye ba sa haƙuri , hakan zai sa su jin haushi da sauri . Jeff da aka ambata a baya , ya ce : “ Sa’ad da yaranmu suka girma , wani abokinmu na kud da kud ya gaya mana cewa a yawancin lokaci ba ya amincewa da abin da yaransa suke bukata . Wannan yana sa su baƙin ciki , yakan sa su ji kamar ana zaluntarsu . Sa’ad da Ruth da aka ambata a baya ta zama uwa , a wani lokacin ita da maigidanta sukan yi baƙin ciki domin babu mai ba su shawara . A cikin talifin New York Times Magazine na shekara ta 1969 , Dakta Bruno Bettelheim ya nanata cewa yaro “ yana da ’ yancin ya yi abin da yake so , ba saboda yawan [ maganar iyayensa ] ba , amma domin abin da ya fuskanta a rayuwa . ” Littafi Mai Tsarki ya ce iyaye su yi wa yaro horo a hanyar da ta dace . AYUBA uban iyali ya ce : “ Mutum , haihuwar mace kwanakinsa kaɗanna ne , cike da wahala kuma . ” ( Ayuba 14 : 1 ) Yana da muhimmanci kada mu ɓata rayuwarmu ta wurin damuwa da kuma yin ayyuka marasa amfani ! Tun da yake Sulemanu ya ambata wasu gine ginen da ya yi , ya rubuta littafin Mai - Wa’azi bayan da ya gama ginin ne , kuma kafin ya bijire wa bauta ta gaskiya . 1 : 4 - 10 — Menene ke ‘ gajiyarwa ’ game da zagaya ta rayuwa ? Mai wa’azi ya ce rana , iska , da kuma shirin da Allah ya yi don a yi ruwan sama a ko’ina a duniya , sune abubuwa uku na musamman da suke sa a rayu a duniya . Hakan kuwa zai iya ‘ gajiyar ’ da mutum . Dariya za ta iya taimaka mana mu mance da damuwarmu na ɗan lokaci , nishaɗi kuwa zai iya sauƙaƙa mana wahalar da muke fuskanta . Duk da haka , dariya ba ta cire mana wahala . 3 : 11 — Menene Allah ya sa ya yi “ jamali a lokacinsa ” ? Har da sarakuna . Su ma ana yi masu noma . Ba shi da amfani mutum ya ɓata lokacinsa da kuzari don ya daidaita zalunci da rashin gaskiya da muke gani a yau . 2 : 12 - 16 . Hikima ta fi wauta muhimmanci , saboda tana taimaka wa wajen warware wasu matsaloli . 4 : 4 . 4 : 7 - 12 . 5 : 2 . “ Gwamma abin da ido ke gani , da a yi sha’awa barkatai , ” na abin da mutum ba zai iya samu ba . Abin da ya fi muhimmanci a rayuwa shi ne , mutum ya sami “ abinci da sutura , ” sa’ad da yake jin daɗin rayuwarsa ya kuma kasance da dangantaka na kud da kud da Jehobah . — 1 Timothawus 6 : 8 . Tun da yake matattu ba su san komi ba , yaya ya kamata mu yi amfani da rayuwarmu yanzu ? 7 : 19 — Ta yaya ne hikima ta fi “ masu mulki goma ” ? Irin wannan aikin yakan sa mutum ya gaji . Haske da rana suna sa mu ji daɗin rayuwa . 11 : 10 — Ta yaya ne “ ƙuruciya da zaman mutum ” duk banza ne ? 7 : 21,22 . 8 : 2 , 3;10 : 4 . Hakan ya fi da mu ce za mu bar aikin don haushi . Saboda haka , kada mu lalata rayuwarmu . Ya kamata a daraja hikima , har ma a wurin da ba a ɗauke ta da muhimmanci ba . 10 : 1 . Maimakon haka , ‘ nuna hikima ’ yana da muhimmanci . Bugu da ƙari , an tabbatar mana cewa : “ Waɗanda ke tsoron Allah za su zama lafiya . ” Kana Daraja Abubuwa Masu Tsarki Kamar Jehobah ? “ Kuna lura a hankali . . . kada wani mai - fasikanci ya kasance , ko kuwa wani marar - ibada . ” — IBRANIYAWA 12 : 15 , 16 . 2 , 3 . ( a ) Ta yaya ne Nassosi suka nanata tsarkakar Jehobah ? ( Zabura 99 : 3 ) Yesu ya koya mana yadda za mu yi addu’a : “ Ubanmu wanda ke cikin sama , A tsarkake sunanka . ” Yesu yana da aiki mai tsarki da zai yi a duniya . ( Luka 3 : 21 , 22 ; Ibraniyawa 7 : 26 ; 8 : 1 , 2 ) Bugu da ƙari , zai yi mutuwar hadaya . Me ya sa za a iya cewa ikilisiyar Kirista ta shafaffun Kiristoci tana da tsarki , kuma ta yaya hakan ya shafi “ waɗansu tumaki ” ? ( 1 Korinthiyawa 1 : 2 ) Ana kwatanta duka shafaffun Kiristoci da suke duniya a kowane lokaci da haikali mai tsarki , duk da cewa ba sa cikin haikalin ruhaniya mai girma na Jehobah . Haikalin Allah mai tsarki ne , watau ku ne . ” Dangantakarmu da Jehobah abu ne mai tsarki . ( Daniel 6 : 7 - 11 ) ‘ Addu’o’in tsarkakku , ’ ko kuma shafaffun Kiristoci , suna kama da turare da ake amfani da shi a wajen bauta ta haikali . Wannan gata ce na yin magana da Mamallakin sararin samaniya ! Babu shakka , muna ɗaukan addu’a abu mai tsarki a rayuwarmu . Ruhu mai tsarki shi ne ikon da shafaffun Kiristoci da kuma abokansu suke ɗauka da tsarki a rayuwarsu . ( Ayukan Manzanni 1 : 8 ; 4 : 31 ) Jehobah yana ba da ruhunsa ga “ waɗanda su ke biyayya gareshi , ” da kuma waɗanda suka “ yi tafiya bisa ga Ruhu , ” ban da masu sha’awar jiki . Wane gata ne shafaffun Kiristoci suke ɗauka da tsarki , kuma ta yaya ne waɗansu tumaki suke saka hannu a wannan gatan ? A haka , waɗansu tumaki suna taimakon shafaffun Kiristoci sosai a wajen cim ma hidimarsu a duka duniya . — Ishaya 61 : 5 , 6 . Wane aiki ne manzo Bulus ya ɗauka da tsarki , kuma me ya sa muke da irin wannan ra’ayin ? “ Kāmala Tsarki Cikin Tsoron Allah ” Menene ake bukata daga “ taro mai - girma , ” waɗanda za su tsira daga cikin “ babban tsananin ” ? • Waɗanne abubuwa ne ya kamata mu tsarkake a rayuwarmu ? A Isra’ila ta dā , ana ɗaukan Firistoci , da mazauni , da kuma abubuwan da ke cikinsa da tsarki Nuna Daraja Ga Taronmu Masu Tsarki Ana kuma tsarkake mazauninsa da abubuwan da ke cikinsa da kuma tukwanensa , “ domin su zama mafificin tsarki . ” ( Ibraniyawa 9 : 2 , 3 ) Daga baya kuma aka canja mazaunin zuwa haikali a Urushalima . ( Leviticus 23 : 2 , 3 , 36 , 37 ) A wani taron da aka yi a zamanin Ezra da Nehemiah , Lawiyawa sun “ fahimtadda jama’a shari’a . ” Duk da haka , kada mu manta cewa taro na bauta wa Jehobah abu ne mai tsarki . Ana bayyana Kalmar Jehobah ‘ sosai ’ kuma kamar a zamanin Nehemiah , ana “ bada fasararsa . ” Idan lokacin taro ya kai , muna da tabbaci cewa nan ne ‘ Ubangiji ya umurta albarkarsa . ’ ( Matta 18 : 20 ) Sa’ad da Kiristoci suka taru a cikin sunansa , Yesu yana kasancewa a taron ta wurin ruhu mai tsarki , to bai kamata ba ne mu tsarkaka taron ? Hakika , haka yake a Majami’un Taro . Muna bukatar mu daraja manyan taro da kuma ƙananan taro , kuma ya kamata hakan ya bayyana a halayenmu . Ya kamata a rera waƙoƙin da daraja , saboda yawancin kalmomin addu’a ne . Sa’ad da ya yi ƙaulin Zabura sura 22 , manzo Bulus ya rubuta game da Yesu : “ Zan bayyana sunanka ga ’ yan’uwana , A tsakiyar jama’a zan raira yabonka . ” ( Ayukan Manzanni 4 : 24 - 31 ) Kana ganin cewa a cikin waɗanda suka halarci taron , akwai wanda ya ƙyale wani abu ya ɗauke masa hankali ? Yadda muke sa tufafi da kuma adon gashinmu za su nuna yadda muke daraja taronmu . Yin ado mai kyau da kuma nuna hali mai kyau a lokacin taronmu yana daraja Jehobah , bautarsa , da kuma ’ yan’uwanmu . Musamman yara , suna bukatar a koyar da su yadda za su yi a taronmu . Kada ya zama wurin da ake nuna halin ko in kula , da kuma wurin da mutane ke nuna sun fi wasu tsarki ko kuma inda ake yawan surutu kamar inda ake kiɗe - kiɗe . Muna son taron da muke yi a Majami’ar Mulki ya zama mai ƙarfafawa kuma mai jawo mutane , kada ya zama kamar inda mutane suke taruwa don yin hira . Kana cikin waɗanda suke zuwa ‘ su yi sujada a gaban Ubangiji ’ ? Yayin da ƙarshe ke kusatowa , ya kamata mu ƙudurta fiye da dā mu halarci taronmu na Kirista don bauta wa Allah . Domin taronmu abu ne mai tsarki , kada mu bari aiki , ko aikin makaranta , ko makarantar yamma , su hana mu taruwa da ’ yan’uwanmu masu bi . Muna bukatar ƙarfafa da ake samu ta wurin tarayya da ’ yan’uwanmu . Ya kamata mu yi haka don “ ganin ranan nan tana gusowa . ” • Menene ya nuna cewa Jehobah yana ɗaukan taron da mutanensa suke yi don su bauta masa da tsarki ? Maganar Jehobah Rayayya Ce ( Waƙar Waƙoƙi 1 : 5 ; 3 : 11 ) Zai yi wuya mai karanta Littafi Mai Tsarki ya gano duka waɗanda suka yi magana a cikin Waƙar Waƙoƙi , amma hakan zai yiwu ta wajen tattauna abin da suka ce ko kuwa abin da aka faɗa game da su . Na biyu , waƙar ta bayyana irin ƙaunar da ke tsakanin Yesu Kristi da kuma ikilisiyar shafaffun Kiristoci . — 2 Korinthiyawa 11 : 2 ; Afisawa 5 : 25 - 31 . “ KADA KU TADA ƘAUNA ” A ZUCIYATA ( Waƙar Waƙoƙi 1 : 1 – 3 : 5 ) “ Suka sa ni in lura da gonakin anab . ” Yayyen ta sun yi fushi da ita domin makiyayin da take so ya gayyace ta su fita tare . 1 : 2 , 3 — Me ya sa tuna kalaman soyayya na makiyayin ya yi kama da ruwan anab kuma sunansa kamar man ƙamshi ? Kamar yadda ruwan anab ke wartsakar da zuciyar mutum da kuma yadda man da ake shafawa a kai ke wartsakarwa , tuna ƙaunar da saurayin ke yi mata da kuma sunansa na ƙarfafa budurwar . Da haka , budurwa ’ yar Shulem ta ce ’ yan matan Urushalima su rantse da duk wani abu mai nagari da kyau , don su guje wa ta da ƙauna a cikin zuciyarta . Kalaman da suke nuna ƙauna suna da kyau a lokacin zawarci . Ko da yake tana da kyau , budurwa ’ yar Shulem ta kwatanta kanta da “ rose [ wani fure ] na filin jeji . ” Saurayin kuma fa ? Kuma mutum ne mai bangaskiya da aminci ga Jehobah . Wani abu na “ tasowa daga jeji kamar umudan hayaƙi . ” Kuma sarkin ya taho da budurwar ’ yar Shulem . Sa’ad da ya tabbatar mata da ƙaunarsa , ta bayyana muradinta na barin birnin , tana cewa : “ Har rana ta yi sanyi , inuwa kuma ta shude , Zan tan abina wurin dutsen myrrh , Da tudun lubban . ” Ta gayyaci makiyayin ya “ shigo gonatasa , Shi ci abincinsa , ’ ya’yan daɗi . ” Sai ya ce : “ Ga shi , na zo cikin gonata , ya ƙanuwata , amaryata . ” Sun yi tambaya : “ A ina ƙaunatacenki ya fi wani ƙaunatace ? ” Daga baya , Sulemanu ya ƙyale ta ta tafi . 4 : 11 — Menene ma’anar laɓɓan ’ yar Shulem da ke ɗigar da saƙar zuma da kuma ‘ zuma da nono da ke ƙarƙashin harshenta ’ ? 5 : 14 , 15 — Me ya sa aka kwatanta hannuwa da kafafuwan makiyayin kamar haka ? Amincinta ya ƙara mata kyaun sura . ( Waƙar Waƙoƙi 8 : 5 - 14 ) in ji yayun ’ yar Shulem sa’ad da suka ganta tana dawowa gida . Wannan rukuni na amarya sun manne wa bautarsu . JEHOBAH yana ƙaunar duniya sosai har ya ba da makaɗaicin Ɗansa domin duk wanda ya gaskata da shi ya sami rai madawwami . ( Yohanna 3 : 16 ) Abu ne mai kyau mu shaida irin wannan ƙaunar ! Kada kuma in yi talauci har in yi sata , In kama sunan Allahna banza . ” Ka Nuna Ƙauna ga Ɗan Allah Mai da hankali ga kalaman Yesu zai iya taimaka maka ka manne wa mizanai na ɗabi’a . ( Fitowa 20 : 14 ) Amma Yesu ya bayyana wani mizani da ke tattare da wannan dokar , ya ce : “ Dukan wanda ya duba mace har ya yi ƙyashinta , ya rigaya ya yi zina da ita cikin zuciyatasa . ” Bari Ruhun Jehobah Ya Yi Maka Ja - gora Me ya sa ya kamata ka guji ainihin tunanin yin zunubi ? Ya kamata mu danne tunanin yin lalata saboda kada mu jawo wa masu ƙaunarmu baƙin ciki . Wane darassi ne za a koya game da yin laifi daga Misalai 6 : 30 - 35 ? “ Ransa ya ke nema ya hallaka . ” Za a kashe irin wannan mutumin ne a ƙarƙashin Dokar Musa . Menene yanayin lamirin da ya zama “ lalas sai ka ce da ƙarfe mai - wuta ” ? Babu shakka , ba za mu yi na’am da irin mizanai na ɗabi’a da ke taɓarɓarewa a duniya ba , kuma muna bukatar mu mai da hankali da irin abokanmu , abubuwan da muke karantawa , da kuma nishaɗi . Bulus ya yi gargaɗi : “ Cikin kwanaki na ƙarshe waɗansu za su ridda daga imani , suna maida hankali ga ruhohi na ruɗami da koyarwar aljanu , ta wurin riyar mutane masu - faɗin ƙarya , waɗanda an yi ma lamirinsu lalas sai ka ce da ƙarfe mai - wuta . ” ( 1 Bitrus 3 : 21 ) Ta wurin imaninmu da jinin da Yesu ya zubar , an tsabtace lamirinmu daga matattun ayyuka , don mu “ bauta ma Allah mai - rai . ” Ta yaya ne tsoron Jehobah zai shafi halinka ? Ka ƙudurta ka “ yi ma Allah sujjada . . . tare da ladabi da saduda . ” Zai taimaka maka ka bi da kanka daidai da umurnin Bitrus ga shafaffu : “ Idan kuma kuna kira bisa gareshi kamar Uba , shi wanda ya ke hukumtawa , ba da tara ba , amma gwalgwadon aikin kowane mutum , sai ku yi zaman baƙontarku da tsoro . ” — 1 Bitrus 1 : 17 . Me ya sa ya kamata ka dinga yin amfani da abubuwan da ka koya daga Kalmar Allah ? Yin kwarkwasa da kuma tunanin yin lalata za su iya kai ga zina ko kwartanci . Wane ƙarfafa ne za a iya samu a cikin 2 Labarbaru 6 : 29 , 30 ; Misalai 28 : 13 ? ( Mai - Wa’azi 7 : 20 ) Amma idan ka yi mugun laifi , kana iya samun ƙarfafa daga addu’ar da Sarki Sulemanu ya yi a wajen keɓe haikalin Jehobah . Yaya Za Ka Amsa ? • Ta waɗanne hanyoyi ne za a guje wa yin lalata ? [ Hoto a shafi na 3 ] SARKI SULEMANU na Isra’ila ta dā ya ba kowannenmu dalili mai kyau na yin na’am da horon Allah . ( Misalai 3 : 11 , 12 ) Hakika , Ubanka na samaniya yana yi maka horo domin yana ƙaunarka . A wane lokaci ne ake yin yankan zumunci ? Bayin Allah suna yin nazarin Littafi Mai Tsarki da kuma littattafai na Kirista . Ana tattauna mizanan Jehobah a taronsu , da manyan taro . 4 , 5 . Yi la’akari da wani misali daga Nassi na yankan zumunci . Ikilisiyar da ke Koranti ta ƙyale “ irin fasikanci ma da ba a iske shi ko wurin Al’ummai , mutum [ ya yi zina ] da matar ubansa ! ” ( 1 Korinthiyawa 5 : 1 - 5 ) Idan aka yi yankan zumunci kuma aka miƙa mutumin ga Shaiɗan , da haka , mai zunubin ya zama sashen duniyar Iblis . Bayan wani ɗan lokaci , Bulus ya aririci Kiristocin da ke Koranti su maido da mai laifin . Mai zunubin ya riga ya tuba kuma ya tsabtace rayuwarsa . Menene yankan zumunci zai iya cim ma ? ( 1 Bitrus 1 : 14 - 16 ) Cire mai zunubi daga cikin ikilisiya na ɗaukaka mizanan Allah kuma yana sa ikilisiyar ta kasance a tsabtace a ruhaniya . Kafin a maido shi , sai ya canza yanayin zuciyarsa sosai . Menene waɗannan batutuwan ? Ka tuna cewa zunubin da ka yi ba ga wani mutum ko ikilisiya ba ne . Idan ba haka ba , lamirinka zai dinga damunka , musamman sa’ad da ka karanta ko ka ji gargaɗi game da irin waɗannan abubuwan . Idan Jehobah ya janye ruhunsa daga gare ka fa , kamar yadda ya yi wa Sarki Saul ? ( Yaƙub 5 : 14 , 15 ) Gaya wa dattawa ita ce hanya ɗaya da mutum zai “ fito da yaya fa masu - isa tuba . ” ( Matta 3 : 8 ) Waɗannan mutane masu aminci da ƙauna za ‘ su yi masa addu’a kuma su shafe shi da mai cikin sunan Jehobah . ’ Jehobah , Makiyayinmu , ya kafa misali mai kyau sa’ad da ya ’ yantar da Yahudawa daga bauta a Babila a shekara ta 537 K.Z . , da kuma sa’ad da ya ’ yantar da Isra’ila ta ruhaniya daga “ Babila Babba ” a shekara ta 1919 A.Z . ! Dattawa suna neman tunkiya da ta bar ikilisiya . Dattawa suna bin wannan umurnin : “ A yi jinƙai tare da tsoro . ” Domin sune ainihin makiyayan tumakin Allah . Ruhu mai tsarki ne ya naɗa Kiristoci makiyaya , kuma suna son ya yi musu ja - gora . ( Galatiyawa 6 : 1 ; Ayukan Manzanni 20 : 28 ) Da tawali’u da kuma manne wa mizanai na Allah , dattawa suna ƙoƙartawa su daidaita tunaninsa , kamar yadda likita mai tausayi ke ɗaure karyayyar kafa a hankali , don kada zafin ya yi yawa kuma ya kula da matsalar . Dattijo ɗaya ko biyu na iya tattauna batun . ( 1 Timothawus 5 : 20 ) Saboda haka , ka yi amfani da gyaran da aka yi maka sa’ad da kake nazarin Nassosi da kuma littattafai na Kirista , ko kuwa sa’ad da aka ba da umurni a taro , da manyan taro na mutane Jehobah . • Menene tuba na gaskiya ya ƙunsa ? Shi ya sa , dole ne a fahimci ayyukan magabtan Kristi ta yadda suke shafan mabiyan Yesu masu aminci a duniya . — Matta 25 : 40 , 45 . “ Masu - karyan annabci ” da wasu cikinsu Kiristoci ne a dā , su ma magabtan Kristi ne . ( 2 Yohanna 7 ) Yohanna ya rubuta : Waɗannan “ magabtan Kristi dayawa . . . Suka fita daga cikinmu , amma ba na cikinmu ba ne ; gama da namu ne , da sun lizima tare da mu . ” — 1 Yohanna 2 : 18 , 19 . Waɗanne dabaru ne suke amfani da su ? Da yake sun gaskata cewa za a iya samun ilimi na sihiri , waɗannan mutanen sun haɗa Kiristanci na ’ yan ridda da falsafa na Helenanci da sihiri na mutanen Gabas . A cikin littafinsa The Church of the First Three Centuries , Dakta Alvan Lamson ya faɗi cewa koyarwar allah - uku - cikin ɗaya “ ba ta fito daga Nassosin Yahudawa da kuma Nassosin Kirista ba ; ya ce Limaman Coci ne suka kafa kuma suka haɗa ta da Kiristanci . ” Limaman ’ yan ridda ne waɗanda suke ɗaukaka koyarwar arne Plato ɗan falsafa na Helenanci . ( Ru’ya ta Yohanna 22 : 18 , 19 ) Ƙari ga haka , sake sunan Allah da laƙabai kamar Ubangiji da Allah ya saɓa wa addu’ar misali na Yesu da ta ce : “ A tsarkake sunanka . ” — Matta 6 : 9 . ( Yohanna 18 : 36 ) Hakika , Shaiɗan ne “ sarkin duniya ” da kuma “ allah na wannan zamani , ” ba Kristi ba . Abin da ka ke so , a yi shi , cikin duniya . ” — Matta 6 : 10 . Domin suna tallafa wa tsarin siyasa na duniya , yawancin shugabannin addini sun tsananta wa waɗanda suke shelar gaskiya game da Mulkin Allah . Littafi Mai Tsarki ya ci gaba da cewa : “ Matuƙarsu gwargwadon ayyukansu ne . ” — 2 Korinthiyawa 11 : 13 - 15 . Ya yi gargaɗi : “ Kada ku bada gaskiya ga kowane ruhu , amma ku gwada ruhohi , ko na Allah ne : gama masu - ƙaryan annabci dayawa sun fita zuwa cikin duniya . ” — 1 Yohanna 4 : 1 . ( Ayukan Manzanni 17 : 10 , 11 ) Hakika , ko da suna so su koya , mutanen Biriya sun tabbata cewa abin da suka ji kuma suka amince da shi yana da tushe cikin Nassosi . Mai - ruɗewa ke nan da magabcin Kristi . ” — 2 Yohanna 7 . “ WA ZAN aika , kuma wanene za ya tafi domin mu ? ” Ishaya ɗan Amos ya amsa wannan gayya na Jehobah Allah yana cewa : “ Ga ni ; ka aike ni . ” Annabin ne da kansa ya rubuta littafin , kuma littafin Ishaya ya ba da labarin aukuwa na shekara 46 , wato , daga shekara ta 778 K.Z . , zuwa shekara ta 732 K.Z . Ko da littafin na ɗauke da shelar hukunci a kan Yahuda , Isra’ila , da al’ummai da suka kewaye su , jigonsa na ainihi ba hukunci ba ne . ( Ishaya 1 : 1 – 12 : 6 ) Ta wajen yin amfani da Ishaya da yaransa su zama ‘ alamu da al’ajabai , ’ Jehobah ya ba Yahuda tabbaci cewa haɗa kai na Isra’ila da Suriya ba zai yi nasara ba . ( Ishaya 10 : 5 , 21 , 22 ) Za a yi shari’a ta gaske a ƙarƙashin sarauta na “ tsutsugen Jesse ” na alama . — Ishaya 11 : 1 . Maimakon haka , ayar na nuna yanayi da aka tsara don yin shari’a inda Jehobah , Alƙali mai adalci ya ba Isra’ila zarafi ta canja kuma ta tsarkake kanta . Jam’in wakilin suna “ mu ” na nuna cewa wani yana tare da Jehobah . Hakika , wannan Ɗansa ne “ haifaffe kaɗai . ” — Yohanna 1 : 14 ; 3 : 16 . Maimakon haka , yana son ya san har yaushe ciwo na ruhaniya na mutanen zai ci gaba da ɓata sunan Allah . Wannan ƙullin zai shafi alkawari na Mulki da aka yi da Dauda . ( 2 Sarakuna 17 : 6 ; Ezra 4 : 1 , 2 ; Ishaya 37 : 37 , 38 ) Da yake mutanen Assuriya sun ci gaba da kai mutane zuwa Samariya da kuma kawar da mutane daga wurin ya sa aka samu shekara sittin da biyar da aka ambata cikin Ishaya 7 : 8 . ( Romawa 15 : 12 ) Yesu ya fito daga “ tsutsugen Jesse ” ta zahiri . Shi zuriyar Jesse ne ta wurin Dauda ɗan Jesse . A wata sassa kuma , nuna godiya don dukan abin da Jehobah ya yi mana zai hana mu aikatawa da rashin fahimi kuma ba za mu bar shi ba . 2 : 2 - 4 . Yin aikin wa’azin Mulki da almajirantarwa da himma na taimaka wa mutane daga al’ummai da yawa su koyi hanyoyin kasancewa da salama da juna . 4 : 4 . Mutum ba ya aikatawa bisa sani idan ya ƙi kama kansa kuma ya kasance da kima a zaɓen nishaɗi . — Romawa 13 : 13 . Dole ne dattawa , ko masu kula su kauce wa “ maida kansu masu - hikima . ” ( Ishaya 29 : 1 ; 30 : 1 , 2 ) Duk da haka , an annabta cewa za a ceci waɗanda suka ba da gaskiya ga Jehobah . ( Ishaya 31 : 4 ) An kuma yi alkawari : “ DUBA , wata rana wani sarki za ya yi mulki cikin adalci . ” ( Ishaya 34 : 2 ) Yahuda ba za ta ci gaba da zama kango ba . 20 : 2 - 5 — Da gaske ne Ishaya ya yi tafiya tsirara shekara uku ? 24 : 13 - 16 — Ta yaya Yahudawa za su zama “ tsakiyar ƙasa a wurin al’ummai , kamar karkaɗan itacen zaitun , kamar kālan ’ ya’yan anab bayanda an gama girbi ” ? 24 : 21 — Su waye ne “ rundunan maɗaukaka ” da “ sarakunan duniya ” ? “ Sarakunan duniya ” masarautan duniya ne , da aljanu suke iko a kansu . — 1 Yohanna 5 : 19 . 25 : 7 — Menene “ fuskar labule , wanda ya rufe dukan dangogi , da luluɓi wanda an shimfiɗa a kan dukan al’ummai ” ? 17 : 7 , 8 . 28 : 1 - 6 . Ka Ƙaunaci Allah Da Yake Ƙaunarka FARISAWA na zamanin Yesu sun yi gardama sosai a kan wannan tambayar . Wace doka ce ta fi muhimmanci cikin dokoki fiye da 600 da ke cikin Dokar Musa ? Dokar da ta ƙunshi yin hadaya ne ? Wannan ma yana da muhimmanci , tun da yake kaciya alamar alkawari ne da Jehobah ya yi da Ibrahim . — Farawa 17 : 9 - 13 . Amsar da Yesu ya ba da tana da muhimmanci sosai a gare mu a yau . Yesu ya yi ƙaulin Kubawar Shari’a 6 : 5 kuma ya ce : “ Ka yi ƙaunar Ubangiji Allahnka da dukan zuciyarka , da dukan ranka , da dukan azancinka . Ya yi ƙaulin Leviticus 19 : 18 , ya ce : “ Wata kuma ta biyu mai - kamaninta ke nan , ‘ Ka yi ƙaunar maƙwabcinka kamar ranka . ’ Don kada su sa ya lissafa jerin muhimmancin wasu dokoki , ya kammala : “ Ga waɗannan doka biyu dukan Attaurat da Annabawa su ke ratayawa . ” ( Matta 22 : 37 - 40 ) A wannan talifin , za mu tattauna dokar da ta fi muhimmanci a cikin dokokin biyu . Ta yaya za mu koyi nuna irin wannan ƙaunar ? ( b ) Menene ya fi daraja ga Allah fiye da hadayu ? Anini biyu da ta saka a cikin baitulmalin ba zai iya sayan ko gwara ɗaya ba . Idan ina bada dukiyata duka domin a ciyadda matalauta , idan kuwa na bada jikina domin a ƙone shi , amma ba ni da ƙauna , ba ya amfane ni komi ba . ” Amma , ƙauna ta gaske ba kawai yadda muke ji ba ne . Ƙauna ta motsa shi ya bar samaniya ya zauna a duniya kamar ɗan adam . Manzo Yohanna wanda Yesu yake ƙaunarsa sosai , ya rubuta : “ Ƙauna ke nan , mu yi tafiya bisa ga dokokinsa . ” ( 2 Yohanna 5 : 3 ) Waɗanda suke ƙaunar Jehobah suna son ja - gorarsa . ( Markus 12 : 30 ) Irin wannan ƙaunar tana fitowa daga zuciya kuma ta ƙunshi yadda muke ji , sha’awace - sha’awacenmu , da tunaninmu kuma muna son mu faranta wa Jehobah rai . Muna nuna ƙauna kuma da tunaninmu . Dalilin da Ya Sa Za Mu Ƙaunaci Jehobah Me ya sa Allah yake bukatar mu ƙaunace shi ? Dalili ɗaya da ya sa za mu ƙaunaci Jehobah shi ne cewa yana bukatar mu nuna halayensa . Manzo Yohanna da aka hure ya rubuta : “ Allah ƙauna ne . ” Wani dalili kuma da ya sa muke ƙaunar Jehobah shi ne muna godiya don abin da ya yi mana . Shi ne ya fito da su daga Masar zuwa Ƙasar Alkawari , shi ne ya kāre su , ya kiyaye su , ya ƙaunace su , kuma ya yi musu horo cikin ƙauna . A yau , Jehobah ne Allahnmu , wanda ya ba da Ɗansa fansa domin mu sami rai madawwami . Menene mataki na farko wajen ƙaunar Allah ? ( Yohanna 1 : 18 ) Duk da haka , ya gayyace mu mu soma dangantaka ta ƙauna da shi . ( Yaƙub 4 : 8 ) Ta yaya za mu yi hakan ? Mataki na farko na ƙaunar mutum shi ne ka san mutumin , yana da wuya mu ƙaunaci wanda ba mu sani ba . Shi ya sa Jehobah ta wurin ƙungiyarsa , yake ƙarfafa mu mu karanta Littafi Mai Tsarki kullayaumi . Ta yaya yin bimbini bisa hidimar Yesu yake kyautata ƙaunarmu ga Allah ? Hanya ta musamman da za mu ƙara ƙaunar Jehobah ita ce ta yin bimbini a kan rayuwa da kuma hidimar Yesu . Hakika , Yesu ya nuna halin Ubansa sosai wanda hakan ya sa ya faɗi cewa : “ Wanda ya gan ni ya ga Uban . ” ( Luka 7 : 11 - 15 ) Ba abin ban ƙarfafa ba ne cewa Ɗan Allah , mutum mafi girma da ya taɓa rayuwa ya wanke ƙafafun almajiransa cikin tawali’u ba ? ( Yohanna 13 : 3 - 5 ) Bai motsa ka ba da ka fahimci cewa ko da shi mafi girma ne kuma ya fi kowane mutum hikima , ya ƙyale mutane su zo wurinsa , har da yara ? Wata hanya da za ta sa mu ƙara ƙaunar Allah ita ce ta yin bimbini a kan tanadi mai yawa da ya yi mana don mu more rayuwa , kyaun halitta , abinci iri - iri , cuɗanya mai daɗaɗawa da abokai , da kuma wasu abubuwa masu kyau da ke sa mu farin ciki da gamsuwa . Zarafin yi masa addu’a a kowane lokaci , da sanin cewa “ mai - jin addu’a ” yana saurararmu yana cikin kyauta masu yawa da Allah ya ba mu . ( Zabura 46 : 9 ; 72 : 16 ) Za a mai da duniya ta zama aljanna . Ka Tuna ? • Me ya sa yake da muhimmanci mu ƙaunaci Jehobah ? • Ta yaya za mu yi ƙaunar Allah ? “ Ka yi ƙaunar maƙwabcinka kamar ranka . ” — MATTA 22 : 39 . ( Matta 22 : 39 ) Wannan dokar ce yanzu za mu mai da wa hankali don dalili mai kyau . A kwatancinsa na “ kwanaki na ƙarshe , ” manzo Bulus ya rubuta cewa mutane ba za su ƙaunaci juna ba , amma za su ƙaunaci kansu , za su ƙaunaci kuɗi da kuma nishaɗi . Amma , ka lura cewa Yesu bai ce ƙaunar kowa za ta yi sanyi ba . Ta yaya ya kamata mu ƙaunaci maƙwabcinmu ? Tana rubuce a Leviticus 19 : 18 . Aya ta 34 ta ce : “ Baƙon da ke sauke a wurinku za ya zama maku kamar ɗan da aka haifa a wurinku , za ka ƙaunace shi kamar kanka : gama ku dā baƙi ne cikin ƙasar Masar . ” Wasu sun ce kalmar nan “ aboki ” da “ maƙwabci ” na nuni ga Yahudawa ne kawai . Za a tsane waɗanda ba Yahudawa ba . Yesu ya amsa ta wajen ba da misalin da ta kwatanta wani Basamariye da ya ga wani mutum Bayahude da ’ yan fashi suka yi masa mugun dūka suka ƙwace masa dukiyarsa . Zai yi kyau mu ƙara bincika umurnin da ke rubuce a Leviticus sura 19 da ya gargaɗi mutanen Allah su ƙaunaci maƙwabcinsu kamar kansu . Alal misali , game da al’ummai da aka gaya wa Isra’ilawa kada su yi sha’ani da su , Jehobah ya ba da umurni : “ Ba za ka yi surukuta da su ba ; ɗiyarka ba za ka ba ɗansa ba , ba kuwa za ka ɗauka ma ɗanka ɗiyatasa ba . Gama za shi juyadda ɗanka ga barin bina , domin su bauta ma waɗansu alloli : hakanan fushin Ubangiji za ya yi ƙuna a kanku . ” — Kubawar Shari’a 7 : 3 , 4 . A kan menene muke bukatar mu mai da hankali ? Hakanan ma , Kiristoci za su kauce wa yin dangantaka da waɗanda za su raunanar da bangaskiyarsu . ( 1 Korinthiyawa 15 : 33 ) An yi mana gargaɗi : “ Kada ku yi karkiya marar - dacewa tare da marasa - bangaskiya , ” waɗanda ba sa cikin ikilisiyar Kirista . Kristi ya mutu don masu zunubi , da waɗanda dā sun yi mugun abubuwa amma sun canja hanyoyinsu kuma suka sulhunta da Allah . — Romawa 5 : 8 ; 1 Korinthiyawa 6 : 9 - 11 . ( Matta 28 : 19 , 20 ) Ta wajen sa hannu a wannan aikin , muna ƙaunar Allah da kuma maƙwabcinmu , hakika , har da magabtanmu ! Da yake magana a kan wannan , manzo Yohanna ya rubuta : “ Dukan wanda ya ƙi ɗan’uwansa mai - kisankai ne . . . ( Romawa 12 : 9 ) Ƙauna na motsa mu mu zama masu kirki , mu yi juyayi , mu riƙa gafartawa , mu yi tsawon jimrewa , ba za mu yi kishi ba , fahariya , taurin kai , ko kuma son kai . ( 1 Korinthiyawa 13 : 4 , 5 ; Afisawa 4 : 32 ) Ƙauna na motsa mu mu “ zama masu - bauta ma juna . ” Ta yaya za mu nuna ƙauna cikin iyali ? ( Malachi 2 : 14 ) Zai daraja ta . ( Yohanna 13 : 35 ) Ƙaunar juna na jawo mutane kusa da Allahn da muke ƙauna kuma muke wakilta . Iskar ta halaka gidanmu , kuma ta ɗauki rufin kwanon . Menene bambancin ƙaunar mutane a rukuni da ƙaunar mutane ɗaɗɗaya ? Ko da ya zo duniya don ya ɗauke zunubin duniya , ya nuna ƙauna ga mutane ɗaɗɗaya kamar mata mai ciwo , kuturu , da kuma wani yaro . ( Matta 9 : 20 - 22 ; Markus 1 : 40 - 42 ; 7 : 26 , 29 , 30 ; Yohanna 1 : 29 ) Hakanan ma , muna ƙaunar maƙwabcinmu ta yadda muke bi da mutane da muke saduwa da su kowace rana . Menene ake nufi da mu ƙaunaci maƙwabtanmu kamar kanmu ? Ba za a rikita wannan ƙaunar kanmu da ƙauna ta son kai da manzo Bulus ya ambata a 2 Timothawus 3 : 2 ba . Ta wajen ƙaunar ’ yan’uwanmu ’ yan adam , muna nuna cewa muna ƙaunar Jehobah Allah wanda ya halicci mutum cikin surarsa . — Farawa 1 : 26 . Ta Yaya Za Ka Amsa ? • Ta yaya Littafi Mai Tsarki ya kwatanta ƙauna da za mu nuna wa ’ yan’uwanmu ? “ Babbar ranar Ubangiji ta kusa , kurkusa ce , tana kuwa gaggabta ƙwarai . ” — ZEPHANIAH 1 : 14 . 1 , 2 . ( a ) Wace rana ce ta musamman Kiristoci suke jira ? ( b ) Waɗanne tambayoyi ne ya kamata mu yi , kuma me ya sa ? Suna jiran rana ta musamman da za ta kawo masu farin ciki a rayuwarsu . Ranar da suke jira za ta kai kuma suna son su kasance a shirye . Menene “ babbar ranar Ubangiji ” ? A cikin Nassosi wannan furcin “ ranar Ubangiji ” yana nufin lokaci na musamman da Jehobah ya hukunta maƙiyansa kuma ya ɗaukaka sunansa mai girma . Zai soma da hallaka “ Babila Babba , ” wato daular duniya na addinin ƙarya da kuma wannan mugun zamani a yaƙin Armageddon . — Ru’ya ta Yohanna 16 : 14 , 16 ; 17 : 5 , 15 - 17 ; 19 : 11 - 21 . Menene ra’ayinka yayin da wannan rana take kusatowa ? Tabbacin cewa ranar Jehobah ta kusa tana shafan rayuwarka ta yau da kullum kuwa ? Wataƙila mun sha jin waɗannan tunasarwa , amma yana da muhimmanci mu ci gaba da mai da hankali ga waɗannan gargaɗi yanzu fiye da dā . — Ishaya 34 : 1 - 4 ; Luka 21 : 34 - 36 . Wane hali ne mutanen zamanin Nuhu da na Lutu suka nuna ? Haka nan ma yake a yau . Ka “ Dakanta Mata ” Wane umurni ne ya kamata mu sa a zuciyarmu ? ( Habakkuk 2 : 3 ) Idan a gare mu kamar ranar tana jinkiri saboda ra’ayinmu ta ajizanci , dole ne mu tuna cewa Jehobah ba ya jinkiri . Ranarsa za ta zo a daidai lokaci , a lokacin da mutane ba sa zato . — Markus 13 : 33 ; 2 Bitrus 3 : 9 , 10 . ( Matta 24 : 48 - 51 ) Akasarin haka , bawan nan mai aminci , mai hikima ya kasance da gaggawa . Dalilin Kasancewa da Gaggawa ( Luka 21 : 20 , 21 ) Wannan ya faru a shekara ta 66 K.Z . A waɗannan shekaru an yi mugunta kuma an zubar da jini . Wani ɗan tarihi ya kwatanta yanayin Urushalima a wannan lokacin da “ yaƙin basasa , mai ɗauke da azaba mai tsanani . ” Wannan ya kawo wahala mai tsanani a garin . Domin haka , za mu iya fahimtar abin da ya sa Yesu ya nanata kasancewa da gaggawa a wannan yanayi . Ya kamata Kiristoci su yi ƙoƙari kada su bari abin duniya ta rinjaye su . Haka yake a garemu Kiristoci . Hanya ɗaya ita ce mu kasance a “ cikin tasarrufi mai - tsarki da ibada . ” ( 2 Bitrus 3 : 11 , 12 ) Idan muka shagala a irin waɗannan ayyuka , za su taimake mu mu yi marmarin zuwan “ ranar Allah . ” Ku biɗi Ubangiji , ku dukan masu - tawali’u na duniya , ku waɗanda kuka kiyaye shari’assa ; ku biɗi adilci , ku biɗi tawali’u : ko watakila a ɓoye ku a cikin ranar fushin Ubangiji . ” — Zephaniah 2 : 2 , 3 . Menene ƙudurin mutanen Allah a shekara ta 2007 ? ( Habakkuk 2 : 3 ) Saboda haka , sa’ad da muke jiran wannan rana , bari mu ci gaba da mai da hankali ga wannan lokacin da muke ciki , kuma mu san cewa ƙarshen waɗannan annabce annabcen ya kusa ! • Mecece “ babbar ranar Jehobah ” ? [ Hoto a shafi na 10 ] Yaushe ne musamman muke bukatar taimakon ruhu mai tsarki ? Wataƙila ka furta irin waɗannan kalmomi sa’ad da ka fahimci cewa ka kamu da mugun cuta . Ko kuwa dā kai mai fara’a ne amma yanzu matsala ta sa ka zama mai baƙin ciki . ( 1 Yohanna 5 : 19 ) Bugu da ƙari , Shaiɗan ne da kansa yake kai wa masu bin Kristi hari , shi ne yake yaƙi da “ waɗanda ke kiyaye umarnin Allah , suke kuma shaidar Yesu . ” ( Ru’ya ta Yohanna 12 : 12 , 17 ) Shi ya sa muke bukatar taimakon ruhun Allah yanzu fiye da dā . Za mu samu amsar waɗannan tambayoyi daga kwatanci biyu da Yesu ya yi . 3 , 4 . Bari mu tattauna waɗannan kwatanci biyu . Yesu ya ce : “ Wanene daga cikinku idan yana da aboki , ya kuwa tafi wurinsa da tsakiyar dare , ya ce masa , Aboki , ka ranta mani dunƙulen gurasa uku ; gama wani abokina ya zo wurina daga tafiya , ba ni da abin da zan sa gabansa : shi kuwa daga ciki ya amsa , ya ce , Kada ka dame ni ; ƙofa tana ƙuble yanzu , ’ ya’yana kuma suna tare da ni cikin shimfiɗa ; ban iya tashi in ba ka ba ? Saboda zai ‘ ba da Ruhu Mai - tsarki ga waɗanda suke roƙonsa . ’ Yesu ya nuna mana yadda za mu riƙa nacewa a yin addu’a da kuma abin da ya sa ya kamata mu yi addu’a . A gare shi wannan matsala ce ! 9 , 10 . ( a ) Ka kwatanta dalilin da ya sa muke bukatar nacewa idan za mu roƙi Allah ya ba mu ruhunsa mai tsarki . ( b ) Waɗanne tambayoyi ne ya kamata mu yi wa kanmu , kuma me ya sa ? Saboda haka , mu nace da roƙon ruhu mai tsarki daga wurin Allah . Menene Yake Motsa Mu Mu Yi Addu’a da Tabbaci ? Yadda Ruhu Mai Tsarki Yake Taimakonmu ( a ) Wane alkawari ne Yesu ya yi game da ruhu mai tsarki ? A wace hanya ce ta musamman muke samun wannan taimako a yau ? Ruhu mai tsarki yana taimaka mana mu jimre wa gwaji dabam dabam . A yau wataƙila kana fuskantar irin wannan yanayi . ( Zabura 10 : 1 , 17 ) Ka yi la’akari da abin da manzo Bulus ya ce . Ta yaya ne Jehobah ya amsa addu’ar Bulus ? Ta wurin amsa addu’o’in Bulus , Allah ya ce masa : “ Alherina ya ishe ka : gama cikin kumamanci ikona ya ke cika . ” ( 2 Korinthiyawa 12 : 9 ; Zabura 147 : 5 ) Duk da haka , Bulus ya fahimci cewa ta wurin Yesu ya samu kāriyar Allah . ( 2 Timothawus 3 : 1 ) Amma , mabiyan Allah za su iya bi da wannan miyagun zamani . ( Matta 24 : 13 ) Irin wannan bangaskiya mai ƙarfi da waɗannan bayin Jehobah masu aminci suka nuna yana ƙarfafa duka ikilisiya . — Zabura 147 : 11 . A wani lokaci , za mu lura da wani hali dabam . Muna baƙin ciki idan waɗanda muke tarayya da su a dā suka bar Jehobah , kuma muna son mu ci gaba da taimakon kowane “ ɓatacciyar tunkiya ” ta komo ga garken . Gargaɗi ga Waɗanda Suke Raye Sa’anda “ Ɗan Mutum Za Ya Zo ” * ( Luka 17 : 26 - 29 ) Sun rasa ransu saboda sun shagala a ayyukansu , ba su saurari nufin Allah ba . ( Matta 24 : 39 ) A yau , mutane sun shagala da ayyukansu na yau da kullum , sun kasa fahimtar cewa ƙarshen wannan duniya marar ibada ta kusa . — Luka 17 : 30 . ( b ) Menene ya sa waɗansu suka yi rashin bangaskiyarsu ? ( Luka 17 : 22 , 31 ) Hakika , wannan ya shafi waɗansu Kiristoci . Ya Kamata a “ Riƙa Yin Addu’a ” “ Ka Rama Mani ” ( b ) Me ya sa ya kamata mu tabbata cewa Jehobah zai saurari addu’o’inmu ya kuma rama mana ? Kwatancin Yesu game da gwauruwa da alƙali ya nanata wasu abubuwa masu muhimmanci . Ta wurin faɗin amfanin kwatancin , Yesu ya ce : “ Ku ji abin da alƙali nan mara - adilci ya ce . ( Zabura 7 : 11 ; 33 : 5 ) Alƙalin ba ya ƙaunar gwauruwar ko kaɗan , amma Jehobah yana ƙaunar dukan mutane . Amma babu wanda ya cancanta ya yi shakkar amincin Allah . ( Ayuba 9 : 12 ) Tambaya mai muhimmanci da ya kamata mu yi ita ce , Za mu kasance da aminci kuwa ? Ko kuma suna da irin bangaskiyar da gwauruwa take da shi ? ( Luka 18 : 7 ) Hakika , idan Kirista ya daina yin addu’a domin a rama masa , zai nuna ya yi rashin tabbaci cewa Jehobah zai ɗauki mataki domin bayinsa . Ainihin yanayin wannan gwauruwa ya nuna mana cewa muna da ƙarin dalilai na nacewa a yin addu’a . Gwauruwar ta ci gaba da zuwa wurin alƙalin ko da yake babu wanda ya ƙarfafata ta yi hakan , amma Kalmar Allah ta ƙarfafa mu mu “ lizima cikin addu’a . ” Ta wurin annabinsa , Jehobah ya ce : “ Ko ta jima , dakanta mata ; gama lallai za ta zo , ba za ta yi jinkiri ba . ” Amma , wannan ba ya nufin cewa yin addu’a shi ne maganin rashin bangaskiya ba . Amma idan za mu sami adalci kuma mu tsira daga yaƙin Allah ya dangana ga bangaskiyarmu da kuma addu’ar da muke yi . [ Hasiya ] • Ta yaya ne nacewa a addu’a zai taimaka mana mu guje wa yin rashin bangaskiyarmu ? Fihirisa Na Talifofin Hasumiyar Tsaro Na 2006 Tabbatacciyar Shawara Domin Renon Yara , 11 / 1 Darussa Daga Littafin Zabura na Ɗaya , 6 / 1 Darussa Daga Waƙar Waƙoƙi , 12 / 1 Cika Farillan Baftisma na Kirista , 4 / 1 Jehobah Yana Ceton Wanda Yake Wahala , 8 / 1 Kana Daraja Abubuwa Masu Tsarki Kamar Jehobah ? ‘ Ka Guji Yin Gunaguni , ’ 8 / 1 Ka Kasance da Gaba Gaɗi ta Wurin Bangaskiya da Tsoron Allah , 10 / 1 Ka Ƙaunaci Allah da Yake Ƙaunarka , 12 / 1 Ka Yi Na’am da Horon Jehobah , 12 / 1 2 / 1 “ Ku Bar Roƙe Roƙenku Su Sanu ga Allah , ” 9 / 1 “ Kun Ji Labarin Jimrewar Ayuba , ” 9 / 1 “ Shaida ga Dukan Al’ummai , ” 2 / 1 1 / 1 Bauta da Za Ta Amfane Ka , 9 / 1 Menene Amfanin Addini ? Nagarta Za ta Yi Nasara Kuwa Bisa Mugunta 1 / 1 Wanene Zai Taimaki Matalauta ? Yadda Za Ka Iya Yin Nasara KAMAR yadda iyaye suke kula da ’ ya’yansu kuma suke son su yi nasara , hakazalika , Ubanmu na sama yana kula da mu kuma yana son mu yi nasara . Hakika , sa’ad da yake magana game da mutumin da ya mai da hankali ga abin da Allah ya ce , Littafi Mai Tsarki ya ce da babbar murya : “ Iyakar abin da ya ke yi za shi yi albarka . ” — Zabura 1 : 3 . Idan haka ne , me ya sa yawancin mutane ba sa yin nasara , farin ciki , da kuma rayuwa mai gamsarwa ? ( Zabura 10 : 13 ) Shawararsa wadda ta yi watsi ko kuwa ta rena Allah , duk ta kewaye mu . A sakamakon haka , yawancin mutanen da suka sami abubuwan da ba su taɓa mafarkin samu ba a dā , sun ci gaba da neman ƙarin abin duniya . Wannan ra’ayin ƙarya ne kuma “ ba na Uba ba ne , amma na duniya ne . ” — 1 Yohanna 2 : 16 . Amma , ka tuna cewa Shaiɗan ya ruɗi mace ta farko Hauwa’u domin son kansa . Ganin cewa yana bukatar ya yi waɗannan sadaukarwa idan yana son ya yi nasara a wannan duniyar , abokansa na kud da kud , ’ yan’uwansa , da kuma abokan aikinsa sun umurci David : “ Ka yi waɗannan abubuwan domin iyalinka . ” Ko da yake ba na tare da iyalina , abokai na sun sa na yarda cewa ina ba iyalina abubuwan da suke bukata . ” “ Ina magana da ɗiyata Angelica a kan waya , sai ta ce mini : ‘ Baba , me ya sa ba ka son ka zauna tare da mu a gida ? ’ Karanta Littafi Mai Tsarki kawai ba shi ne zai sa ka yi nasara ba . Ko sau nawa ne suka taɓa karanta labarin tare , za su dinga tuna wannan lokacin . Ta wajen bin shawara da ja - gorar Jehobah , wannan mutumin zai zama “ kamar itacen da aka dasa a magudanan ruwaye , wanda yana bada ’ ya’yansa a cikin kwanakinsa ; ganyensa ba ya yi yaushi ba ; kuma cikin iyakar abin da ya ke yi za shi yi albarka . ” — Zabura 1 : 3 . An dasa shi ne kusa da magudanar ruwa kuma mai shi na kula da shi . Ko da yake sukan bayyana kamar suna da arziki , sakamakonsu na zama abin tausayi . Maimakon haka , “ hanyar miyagu za ta lalace . ” — Zabura 1 : 4 - 6 . Biɗan abubuwan duniya marar amfani na iya sa mutum ya yi “ yaushi . ” Me ya sa idan mutum ya bi shawarar Allah zai yi nasara a duka abin da yake yi ? An haɗa nasarar mutum mai ibada da yin nufin Allah , kuma nufin Allah na yin nasara a kowane lokaci . Muna ƙaunar mutane kuma muna son su ƙaunace mu . ( Misalai 18 : 24 ) Mafi muhimmanci shi ne , idan muka yi amfani da mizanan Littafi Mai Tsarki , za mu iya “ kusato ga Allah , ” kuma kamar Ibrahim , za a iya kiranmu “ abokin Allah . ” — Yaƙub 2 : 23 ; 4 : 8 . [ Taswira a shafi na 5 ] MATAKAI BIYAR DON YIN NASARA Zabura 1 : 2 , 3 Na biyu , Shaiɗan ya yi hasashen cewa mutane za su bauta wa Allah ne kawai domin son kai . ( Farawa 3 : 1 - 6 ; Ayuba 1 : 9 , 10 ; 2 : 4 , 5 ) Duk da haka , Jehobah ya ɗauki mataki nan da nan don ya daidaita batun . Alal misali , Allah ya gaya wa Ibrahim cewa “ zuriyar ” zai bayyana daga cikin zuriyarsa . Wanene Zuriyar da aka yi alkawarinsa , kuma ta yaya aka ƙuje diddigensa ? Yesu ya mutu a ranar 14 ga Nisan , a shekara ta 33 , A.Z . ( 1 Korinthiyawa 5 : 7 ) Kamar jinin tunkiyar bikin Ƙetarewa , jinin da Yesu ya zubar ya sa mutane masu yawa su sami ceto . — Yohanna 3 : 16 , 36 . ( b ) Me ya sa tashin Yesu daga matattu ke da muhimmanci don cikar Farawa 3 : 15 ? ( Ibraniyawa 9 : 24 ) An alamta tashinsa daga matattu a wani bikin . A ranar 16 ga Nisan , Isra’ilawa suna kawo damin hatsin da suka fara girbe , wanda shi ne girbi na farko a Isra’ila domin firist ya kaɗa shi a gaban Jehobah . Dokar ta ce : “ Kwana hamsin ke nan za ku lissafta , har wāshegarin assabbat na bakwai ; sa’annan za ku miƙa sabuwar hadaya ta gari kuma ga Ubangiji . Wane aukuwa na musamman ne ya faru a Fentakos ta shekara ta 33 A.Z . ? Sa’ad da Yesu yake duniya , ana kiran Bikin Mako - Mako Fentakos ( kalmar Helenanci da ke nufin “ na hamsin ” ) . ( Romawa 8 : 15 - 17 ) Sun zama sabuwar al’umma , “ Isra’ila na Allah . ” 9 , 10 . Gurasa biyu da ake yin hadaya da su a ranar Fentakos ana yin su ne da hatsin da aka fara girba . ( Ru’ya ta Yohanna 2 : 27 ; Romawa 16 : 20 ) Manzo Yohanna ya ce : “ Su ne sukan bi Ɗan rago inda ya tafi duka . Na farko , tamanin jininsa ta shafi “ gida mai - ruhaniya , ” na shafaffun Kiristoci 144,000 , wanda hakan ya sa suka zama amintattu kuma suke more matsayi mai kyau a wurin Jehobah . ( Leviticus 23 : 34 - 43 ) Ana yin bikin ne daga ranar 15 zuwa 21 ga watan Ethanim kuma za a kammala shi da babban taro a ranar 22 na watan . Hakan na tuna musu cewa sun taɓa zama a cikin bukkoki a jeji . Bikin na ba su dama mai yawa na yin tunani a kan irin kula na uba da Jehobah yake yi musu . ( Kubawar Shari’a 8 : 15 , 16 ) Tun da dukansu , masu arziki da talakawa suna zaune ne a cikin bukkoki iri ɗaya , hakan na tuna wa Isra’ilawa cewa a wannan lokacin dukansu ɗaya ne . — Nehemiah 8 : 14 - 16 . Abu ne mai muhimmanci mu san cewa a lokacin da ake yin wannan bikin a dā , ana yin hadaya da bijimai 70 . Su ma baƙi ne a cikin wannan zamani , kuma suna sa rai da gabagaɗi su ga lokacin da “ Ɗan rago . . . za ya zama makiyayinsu , za ya bishe su kuma wurin maɓulɓulan ruwaye na rai . ” A wannan lokacin , “ Allah kuma za ya share dukan hawaye daga idanunsu . ” Abin farin ciki ne mu tattauna cewa Jehobah ya ba da ƙarin haske a kan yadda annabcin da ya ba da a Adnin zai cika , kuma abin farin ciki ne mu shaida yadda yake cika a hankali a hankali . Bugu da ƙari , yawancin mutanen 144,000 sun nuna amincinsu har mutuwa . Wannan kaɗawar tana alamtar miƙa hadayar ga Jehobah . — Duba Insight on the Scriptures , na 2 , shafi na 528 , Shaidun Jehobah ne suka wallafa . • Ta yaya ne Bikin Bukkoki yake alamtar tattarawar Kiristoci ? [ Taswira a shafi nas 24 , 25 ] Nisan yanka a ranar Bikin Gurasa 15 ga Assabaci Nisan hadaya da shi matattu ↑ Bikin Mako - Mako 6 ga Gurasa biyu da Yesu ya gabatar da Tishri bunsurai tamanin jininsa a bajimai 70 da da su [ Hotuna a shafi na 23 ] Kamar jinin tunkiyar Ƙetarewa , jinin da Yesu ya zubar ya sa mutane masu yawa sun sami ceto An Soma “ Tashi Na Fari ” Ƙwarai kuwa . Tun shekaru da yawa , bayin Allah masu aminci sun ba da gaskiya ga alkawarin Jehobah game da Zuriyar da zai halaka Shaiɗan kuma ya kawar da ɓarnar da ya yi . Idan suna son su shaida cikar wannan alkawarin da kuma wasu da Jehobah ya yi , dole ne a ta da su daga matattu . Ƙwarai kuwa . Wannan shi ne tashin matattu na tara kuma na ƙarshe da aka rubuta a cikin Littafi Mai Tsarki . — Ayukan Manzanni 20 : 7 - 12 . Sun ƙarfafa tabbacinmu a alkawarin Yesu : ‘ Sa’a tana zuwa , inda dukan waɗanda suna cikin kabarbaru za su ji muryar [ Yesu , ] su fito kuma . ’ 4 , 5 . Waɗanne irin tashin matattu ne Littafi Mai Tsarki ya ambata , kuma wannene za mu tattauna a cikin wannan talifin ? A wane lokaci ne ya faru ? 6 , 7 . ( a ) Kafin shafaffun Kiristoci su je sama , menene zai faru ? da wane irin jiki kuma su ke zuwa ? ” Wannan ba abin da aka haife su da shi ba ne . Sa’ad da aka ta da su daga matattu , za su karɓi aikin da za su yi a sama . Alal misali , ka kwatanta waɗannan surori biyu na Ru’ya ta Yohanna . Yanzu ka duba sura ta 17 na Ru’ya ta Yohanna . Babu shakka , shafaffu da suka mutu kafin Armageddon an soma ta da su a shekara ta 1914 kuma hakan zai ci gaba har Armageddon . Me ya sa haka yake da muhimmanci ? Zai yiwu mu ba da cikakken amsa ? Zai taimaka mana sosai mu tattauna abin da za mu kira kwatanci na Littafi Mai Tsarki . Shekara uku da rabi bayan haka , a cikin damina ta shekara ta 33 A.Z . , an ta da shi daga matattu ya zama ruhu mai iko . Ko da yake ba za a iya samun hakan ba a cikin Littafi Mai Tsarki kai tsaye , amma hakan ya jitu da sauran Nassosi da ya nuna cewa an soma tashin matattu na farko ba da daɗewa ba bayan bayyanar Kristi . Sa’annan mu da mu ke da rai , mun wanzu , tare da su za a fyauce mu zuwa cikin gizagizai , mu tarbi Ubangiji a sararin sama : hakanan za mu zauna har abada tare da Ubangiji . ” “ Aka ba Kowane a Cikinsu Farar Riga ” ( a ) A wane lokaci ne wahayin da aka rubuta a Ru’ya ta Yohanna sura 6 ya cika ? Amma akwai abin da ya faru . ( Ru’ya ta Yohanna 6 : 9 ) Tun da yake “ ran nama yana cikin jini , ” abin da kasancewa a gefen bagadi yake wakilta shi ne jinin amintattun bayin Yesu da aka yanka domin shaidar da suke ba da wa da ƙwazo da kuma gaba gaɗi . — Leviticus 17 : 11 . Idan lokacin hukuncin Allah ya yi , ‘ hutun ’ zai ƙare . ( b ) Yaya ka ji da ka fahimci ma’anar tashin matattu na farko ? Kalmar Allah ba ta faɗi ainihin kwanan watan da aka soma tashin matattu na farko ba , amma ta bayyana cewa hakan ya faru ne a wani lokacin da aka ƙayyade , wato a lokacin zuwan Kristi . Abin da muka sani shi ne cewa , idan lokacin da Allah ya zaɓa ya yi , duka mutane 144,000 za su tsaya a kan Dutsen Sihiyona na samaniya . Nan ba da daɗewa ba , za a halakar da wannan duniyar Shaiɗan . • 1 Korinthiyawa 15 : 23 ; 1 Tassalunikawa 4 : 15 - 17 • Ru’ya ta Yohanna 6 : 2 , 9 - 11 * Za mu amfana idan muka tattauna abin da ke cikin waɗannan surori , saboda yawancin waɗannan annabce - annabcen da aka ambata a wannan sashen suna cika a zamaninmu , ko kuma a nan gaba . 36 : 2 , 3 , 22 . Kamar Hezekiah , ya kamata mu ɗauki tsarkake sunan Jehobah da muhimmanci da kuma yadda nufinsa zai cika fiye da yadda za mu tsira . Wannan waƙar ta Hezekiah ta koya mana cewa babu abin da ya fi yabon Jehobah muhimmanci a rayuwa . ( Ishaya 40 : 1 – 59 : 21 ) ( Ishaya 40 : 1 , 2 ) Ishaya 44 : 28 ta ce : “ Za a gina [ Urushalima ] . ” ( Ishaya 46 : 1 ) Za a halaka Babila . Waɗannan annabce - annabcen sun faru bayan ƙarni na biyu . Jehobah Allah ne mai juyayi , kuma ya ji zafin ganin Ɗansa ƙaunatacce yana shan azaba . 53 : 11 — Da wane sani ne Almasihu zai “ baratadda masu - yawa ” ? 56 : 6 — Su wanene “ baƙi , ” kuma ta wace hanya ce suke “ riƙe da wa’adi ” na Jehobah ? 40 : 10 - 14 , 26 , 28 . Idan muka yi watsi da Kalmar Allah kuma muka daina sauraron umurninta ta wurin “ bawan nan mai - aminci , mai - hikima ” za mu rasa ruhaniyarmu . — Matta 24 : 45 . Muna samun taimako daga wurin Jehobah , wanda yake da ƙarfi kamar dutse . Kada mu ji tsoron shelar Allahntakarsa . — 2 Samuila 22 : 31 , 32 . 44 : 18 - 20 . 46 : 10 , 11 . Ba su da salama . 52 : 7 - 9 ; 55 : 12 , 13 . Ya kamata masu bauta ta gaskiya su zama masu ibada su kuma ƙaunaci ’ yan’uwansu . — Yohanna 13 : 35 ; 2 Bitrus 3 : 11 . 59 : 15b - 19 . Ishaya ya yi addu’a ga Jehobah domin mutanen ƙasarsu waɗanda za su tuba a lokacin da suke zaman bauta a ƙasar Babila . 63 : 5 — Ta yaya ne hasalar Allah take taimakonsa ? Jehobah ya ce : “ Ku yi murna ku yi farinciki har abada da abin da ni ke halittawa ; gama , ga shi , na halitta Urushalima abin murna , mutanenta kuma abin farinciki . ” — Ishaya 65 : 18 . Mu ma muna zaune a lokacin da duhu ya rufe duniya , al’ummai kuma suna cikin duhu . [ Hasiya ] Wasu sun karance shi sau da yawa . Abin da ya daɗa ruɗanin shi ne rashin jituwar da ke tsakanin waɗanda suke cikin addini ɗaya . Mutane da yawa suna ɗaukansa littafi ne mai tsarki da ake amfani da shi sa’ad da suka lashe takobi ko kuma rantsuwa don su faɗi gaskiya a kotu . Za mu bincika abin da malaman addinai suka ce cikin kuskure , da kuma abin da ainihi Littafi Mai Tsarki yake koyarwa a kan kowanne . Wani dalili kuma da ya sa mutane suke ganin cewa Allah ba ya damuwa shi ne abubuwan da malaman addinai suke faɗa . Menene malaman addinai suke cewa sa’ad da bala’i ta faɗa wa mutane ? ( Yaƙub 1 : 13 ) Jehobah Allah ba ya jawo munanan abubuwa . Wanene tushen mugunta da kuma wahalar da ke faruwa a cikin duniya ? Domin haka , ’ yan adam sun miƙa kai da son ransu ga abokin gaban Allah , Shaiɗan Iblis domin “ duniya duka kuwa tana kwance cikin Shaiɗan . ” Saboda haka dole ne duniya ta nuna irin halin sarkinta . Dalilin da ya sa ke nan wahala ta yi yawa ! Har yanzu kuma wani dalilin da ya sa ake wahala shi ne “ sa’a , da tsautsayi . ” Duk da haka , ya gaya mana domin ya damu da mu . Ka yi la’akari da ƙarin tabbacin da ya nuna cewa Allah ya damu da mu . Saboda haka , shugabannin addinai ba sa faɗin gaskiya game da Allah sa’ad da suka ce masifu da muke fuskanta nufin Allah ne . A gare su duniya ba ta wuce wurin jira ba kawai a kan hanyar zuwa wani wuri . Domin irin wannan koyarwar , mutane da yawa sun ƙuduri aniyar samun abin da za su samu sa’ad da za su iya tun da mutuwa ce kawai take jiransu . 12 - 14 . Menene Littafi Mai Tsarki yake koyarwa game da nufin Allah ga duniya da mutane ? ( Farawa 1 : 31 ) Allah ya saka mata da miji na farko , wato Adamu da Hauwa’u a cikin kyakkyawan lambu kuma ya cika shi da kyawawan abinci . Menene Yake Faruwa da Mu Sa’ad da Muka Mutu ? Amma hakan gaskiya ne ? 16 , 17 . Ba sa iya karɓan ladan aiki . Bugu da ƙari , “ ƙaunarsu duk da ƙiyayyarsu , da kishinsu , yanzu sun ƙare , ” saboda ba za su iya nuna motsin zuciya ba . — Mai - Wa’azi 9 : 5 , 6 , 10 . Sa’ad da aka kashe wutar ba ta tafiya ko’ina . Ka yi tunanin ma’anar wannan misali mai sauƙi amma mai ɗauke da hakikanin gaskiya . Saboda haka , ba zai yiwu su riƙa shan azaba ba da kewa a wurin jira ko kuma a wutar jahannama . Ka shirya sosai , ka yi iya ƙoƙarinka ka yi amfani da littafin sosai , kuma ka roƙi Allah ya taimake ka ka “ rarrabe kalmar gaskiya sosai . ” — 2 Timothawus 2 : 15 . 24 , 25 . Wane gata ne mai tamani Jehobah ya ba mutanensa ? Ya ƙyale mu mu koyi gaskiya game da shi . Ban da haka ma , Allah ya sa an bayyana nufe - nufensa ga masu tawali’u kuma ya ɓoye su ga masu fahariya . Saboda haka , mutane da yawa ba su fahimci Jehobah da kyau ba , suna tunanin cewa ba ya damuwa da su kuma ba ya tausayi . Kana so mutane masu zuciyar kirki a ko’ina su fahimci gaskiya game da Allah ? Masu neman gaskiya suna bukatar su san ainihi abin da Littafi Mai Tsarki yake koyarwa . • Me ya sa muke wanzuwa a duniya ? [ Hotuna a shafi na 8 ] Littafi Mai Tsarki ya koyar da cewa wahala za ta ƙare Ka Taimaka Wa Mutane Su Yi Biyayya Da Abin Da Littafi Mai Tsarki Yake Koyarwa Ni ma ina son sa . ( 2 ) Wace hanyoyin koyarwa ce ta dace ? ( 3 ) Ta yaya za ka taimaki mutum ya zama malamin rubutacciyar Kalmar Allah , Littafi Mai Tsarki ? Ka karanta littafin daga farko zuwa ƙarshe kuwa ? Ma’auratan suka ba matar wannan littafin . Ka taɓa samun “ zarafi ” na sake karanta wannan littafin kuwa , sa’ad da kake jiran wani ko kuma a lokacin da kake hutawa a wajen aiki ko kuma a makaranta ? Ta yaya za ka iya soma nazarin Littafi Mai Tsarki da littafin nan Menene Ainihi Littafi Mai Tsarki Yake Koyarwa ? Bayan ka saurari amsar mutumin , sai ka karanta 2 Timothawus 3 : 16 , 17 , kuma ka bayyana cewa Littafi Mai Tsarki ya faɗi yadda za a magance matsalolin ’ yan adam . Wannan gwaji da aka nuna zai ɗauki kusan minti biyar ne kawai kafin a kammala shi . A cikin waɗannan ’ yan mintocin za ka fahimci abin da ke damun mai gidan , za ka karanta kuma ka bayyana nassosi biyu , kuma ka yi tambaya da za ka amsa idan ka koma ziyara . 8 , 9 . ( a ) Ta yaya za ka iya shirya ɗalibinka da ke nazarin Littafi Mai Tsarki ya tsayayya wa gwajin da zai iya fuskanta ? ( 2 Timothawus 3 : 12 ) Bulus ya kwatanta wannan gwajin da wuta da za ta ƙone kayan gini marar kyau kuma ta ƙyale zinariya , azurfa , da kuma duwatsu masu daraja wanda ba sa cin wuta . ( Zabura 12 : 6 ) Hakika , Littafi Mai Tsarki yana ɗauke da kayayyaki masu daraja da za su iya taimaka a ƙarfafa bangaskiya . Sa’ad da wani masanin Attaurat ya yi wa Yesu tambaya , Yesu ya amsa : “ Mi ke a rubuce cikin Attaurat ? Yaya ka ke karantawa ? ” Yesu ya yi amfani da kwatanci kuma ya taimaki mutumin ya fahimci yadda koyarwar za ta shafe shi . ( Matta 7 : 28 , 29 ) Ka bi misalinsa . Ta yaya za a yi amfani da ratayen ? Alal misali , idan ɗalibi ya ce bai gane ba ko kuma yana da tambayoyi a kan wasu abubuwa saboda bangaskiyarsa ta dā , zai fi kyau ka yi amfani da ratayen da ya dace , kuma ka tattauna batun da kanka . ( Yaƙub 1 : 5 ) Idan ya yi haka , wannan zai ƙarfafa ɗalibin ya jimre wa gwaji kuma ya ci gaba da ƙarfafa bangaskiyarsa . ( Matta 28 : 19 , 20 ; Ayukan Manzanni 1 : 6 - 8 ) Menene za ka yi don ka taimaka wa ɗalibi ya sami irin wannan ci gaba na ruhaniya ? Alal misali , ka ƙarfafa shi ya gaya wa abokinsa ko kuma wani danginsa abin da yake koya . Idan ya yi haka , zai zama ‘ wanda babu dalilin kunya gareshi , yana rarrabe kalmar gaskiya sosai . ’ — 2 Timothawus 2 : 15 . Bayan ɗalibin ya ba da amsa , ka nuna masa yadda zai ba da amsa cikin ‘ tawali’u da ladabi . ’ — 1 Bitrus 3 : 15 . Bayan wani ɗan lokaci , ɗalibin zai iya cancanci zuwa hidimar fage . Ka sanar da shi cewa ba ƙaramin gata ba ne a ƙyale mutum ya saka hannu a wannan aikin . ( 1 Tassalunikawa 2 : 19 , 20 ) Hakika , muna da gata na zama “ abokan aiki na Allah ” a wannan aiki na koyarwa da ake yi a dukan duniya ! — 1 Korinthiyawa 3 : 9 . ( 2 Tassalunikawa 1 : 6 - 8 ) Rayuwa tana cikin haɗari . Yayin da kake ci gaba da yin wannan aikin , kana da damar ‘ ceton kanka duk da masu - jinka . ’ [ Hasiya ] Shaidun Jehobah ne suka wallafa . • Ta yaya za ka iya taimaka wa ɗalibi ya zama malamin Kalmar Allah ? Ɗan tattaunawa zai iya motsa mutum ya ƙosa ya samu sanin Littafi Mai Tsarki Menene za ka iya yi don ka jawo hankalin ɗalibi zuwa Littafi Mai Tsarki ? Yin ƙarya na jawo rashin aminci tsakanin mata da miji da kuma cikin iyali . Yin ƙarya yana jawo rashin aminci tsakanin mata da miji Ta yaya Jehobah ya nuna godiyarsa ga Ruth ’ yar Mowab ? Abin da ya sa wannan furci ke da ban mamaki shi ne cewa Allah yana godiya ga mutane masu ibada duk da cewa su masu zunubi ne kuma sun kasa ga darajarsa . — Romawa 3 : 23 . 4 , 5 . Da yake ya san muradinmu da kasawarmu , Jehobah yana godiya sa’ad da muka yi iyakar abin da za mu iya yi , ko kaɗan ne ko babba . An nuna a kai a kai a cikin Nassosi cewa Jehobah yana nuna godiya ga waɗanda suke yin nufinsa . ( Irmiya 38 : 1 - 7 ) Da yake ya san cewa an tsane Irmiya sosai domin saƙon da yake wa’azinsa , Ebed - melek ya kasadar da ransa kuma ya roƙi sarki . ( Irmiya 39 : 16 - 18 ) Hakika Jehobah ya ceci Ebed - melek da kuma Irmiya daga hannun miyagun hakimai na Yahuda kuma bayan haka daga Babiloniyawa , da suka halaka Urushalima . “ Ubanka Kuwa Wanda Ya ke Gani Daga Cikin Ɓoye Za Ya Saka Maka ” “ Addu’ar kamilai abin murnassa [ Allah ] ne , ” in ji mutum mai hikima . ( Luka 9 : 16 ) Jehobah yana farin ciki sa’ad da muka yi masa addu’a da zuciya ɗaya , ba tare da son mu burge wasu ba . Sau ɗaya , ya yi hakan “ da assussuba . ” ( 1 Labarbaru 28 : 9 ) Irin wannan halin na faranta wa Jehobah rai ! — Misalai 27 : 11 ; 1 Yohanna 3 : 22 . 12 , 13 . Ko da za a iya ɓoye wa ’ yan adam wasu zunubai , mun fahimci cewa “ abubuwa duka a tsiraice su ke , buɗaɗu kuma gaban idanun wannan wanda mu ke gareshi . ” Hakika , Jehobah yana farin ciki da mutumin “ wanda ke tafiya sosai , yana aika adalci , yana kuwa faɗin gaskiya cikin zuciyarsa . ” — Zabura 15 : 1 , 2 . Ta yaya yadda Yesu ya aikata ga abin da Maryamu ta yi ya bambanta da abin da wasu suka yi ? ( Kolossiyawa 1 : 15 ) Alal misali , kwanaki biyar kafin ya ba da ransa , an gayyaci Yesu da wasu cikin almajiransa zuwa gidan Siman na Bait’anya . Ya ɗauka cewa ta yi karimci mai girma kuma yana da muhimmanci sosai domin mutuwarsa da jana’iza sun yi kusa . Hakika , rayuwar Yesu na ɗan adam ta sa ya kasance a shirye don aikin da Jehobah yake son ya yi na hidimar Babban Firist da kuma Sarki , zai soma da ikilisiyar shafaffu bayan haka kuma duniya . — Kolossiyawa 1 : 13 ; Ibraniyawa 7 : 26 ; Ru’ya ta Yohanna 11 : 15 . Kafin ya zo duniya , daular Yesu tana wurin ’ yan adam . 17 , 18 . ( a ) Menene wasiƙu zuwa ga ikilisiyoyi bakwai da ke Asiya Ƙarama suka nuna game da yadda Yesu yake godiya ? Wasiƙun Yesu zuwa ga ikilisiyoyi bakwai suna cike da furcin da ya nuna cewa Yesu ya fahimci matsalolin almajiransa ya kuma yi godiya don hidimarsu na aminci . Suna hakan ta wajen “ yi masa [ Allah ] bauta kuma dare da rana . ” — Ru’ya ta Yohanna 7 : 15 - 17 . Rahoto na dukan duniya ta shekarar hidima ta 2006 da ke shafofi na 27 zuwa 30 ya ba da tabbaci cewa waɗannan amintattu masu hidima suna bauta wa Jehobah da gaske “ dare da rana . ” ( b ) Menene za a tattauna a talifi na gaba ? Da yake kwatanta mutanen da suke zaune a “ kwanaki na ƙarshe , ” Bulus ya rubuta : “ Mutane za su zama masu - son kansu , masu - son kuɗi . . . marasa - godiya , marasa - tsarki . ” • Ta waɗanne hanyoyi ne Yesu ya nuna godiya ? Kamar yadda iyaye suke ƙaunar furcin yaransu , Jehobah yana godiya sa’ad da muka yi iya ƙoƙarinmu Me ya sa ya kamata mu yi godiya don Kalmar Allah , kuma yaya ne mai zabura ya furta godiyarsa ? Ina misalin yawan jimlassu ! ” — Zabura 139 : 17 . Menene ya nuna cewa Dauda mutumi ne mai ruhaniya ? Waɗannan masu kama da tumaki ne da ba sa son su “ yi tarayya da zunubanta [ Babila Babba ] ” ko kuma su “ sha rabon annobanta . ” Masu Godiya Suna Jerin Gwano Zuwa Wurin Allah Da yake suna ƙaunar gaskiya kuma suna son su yi wa Jehobah hidima a matsayin masu shelar Mulki , wannan ya nuna cewa Allah ne ya jawo su da gaske . — Yohanna 6 : 44 , 65 . 10 , 11 . Ba mu taɓa sanin cewa Jehobah ne sunan Allah ba , ba mu san kome ba game da Mulki da kuma Aljanna ta duniya ba . ” Kuma hakan ya kasance . Domin Nuhu “ ya yi ; bisa ga abin da Allah ya umurce shi duka , haka ya yi . ” Hakika , aikinmu na musamman shi ne wa’azin bishara na Mulkin Allah da aka kafa da kuma taimakon waɗanda suka cancanta su zama almajiran Yesu Kristi . Ta yaya Jehobah yake koyar da mu ? ( Ka haɗa da bayanin da ke cikin taswira a shafuffuka na 27 zuwa 30 . ) Waɗanne kayan koyarwa ne Allah ya yi tanadinsu a shekarun baya bayan nan ? A shekarun baya , waɗannan kayan aiki sun ƙunshi littattafai kamar su Gaskiya Mai Bishe Zuwa Rai Madauwami , Kana Iya Rayuwa Har Abada Cikin Aljanna a Duniya , Sanin da ke Bishe Zuwa Rai na Har Abada , kuma kwanan nan Menene Ainihi Littafi Mai Tsarki Yake Koyarwa ? Alal misali , babi na 12 ya tattauna batu mai jigo “ Rayuwa a Hanyar da Take Faranta wa Allah Rai . ” Ya daɗa cewa littafin yana da sauƙi , hakan ya sa “ masu shelar Mulki su kasance da tabbaci kuma su yi farin ciki a hidima . Ka ba da wasu labarai da suka nuna amfanin littafin nan Menene Ainihi Littafi Mai Tsarki Yake Koyarwa ? Majagaban ya buɗe littafin nan Menene Ainihi Littafi Mai Tsarki Yake Koyarwar ? Wannan matar ta yarda wata ’ yar’uwa ta riƙa nazarin Littafi Mai Tsarki da ita a kai a kai kuma tana ci gaba sosai . Bayani na Nassi da aka bayar da kwatanci na malami da ɗalibi ya burge José sosai . Ya soma nazari sosai , ya halarci taron da’ira , kuma yanzu yana halartan taro a Majami’ar Mulki . Roman , wani ɗan kasuwanci ɗan shekara 40 a Poland , yana daraja Kalmar Allah . Duk da haka , ya halarci taron gunduma kuma ya karɓi littafin nan Menene Ainihi Littafi Mai Tsarki Yake Koyarwa ? Bayan haka , halinsa ya canja . Yanzu Roman yana nazarin Littafi Mai Tsarki a kai a kai kuma yana ci gaba da kyau . Yaya za mu ci gaba da nuna godiyarmu don bege da aka kafa a gabanmu ? Hanyar da ta fi da za mu nuna godiyarmu don wannan bege mai tamani ita ce ta wurin ci gaba da tsarkake kanmu “ daga matattun ayyuka da za ku bauta ma Allah mai - rai . ” — Ibraniyawa 9 : 12 , 14 . Bari mu ci gaba da nuna irin wannan godiyar ! — 1 Korinthiyawa 15 : 58 ; Zabura 110 : 3 . Yana da Sauƙin Karantawa , Amma Cikakke ne Kuwa ? Bayan haka , labarin na asali ya ci gaba da kwatanta ayyukan halitta da aka yi a duniya , da ya ɗauki “ kwana ” shida ko kuma lokatai da yawa . Sai Farawa 2 : 4 ta taƙaita dukan ayyukan halitta , ta kira shi ‘ rana da Ubangiji Allah ya yi ƙasa da sama . ’ Za Ka Yarda A Ziyarce Ka ? Yesu Kristi ya tabbatar da abin da littafi Mai Tsarki ya ce game da yadda Allah ya ƙafa aure , sa’ad da ya gaya wa ’ yan sūka na zamaninsa cewa : “ Ba ku karanta ba , shi wanda ya yi su tun farko , namiji da tamata ya yi su , har ya ce , Saboda wannan namiji za ya bar ubansa da uwatasa shi manne ma matatasa ; su biyu kuwa za su zama nama ɗaya ? Ya zama fa daga nan gaba su ba biyu ba ne , amma nama ɗaya ne . 3 , 4 . ( a ) Menene ya sa Yesu yake da fahimi game da aure ? Ainihi abin da zai sa maigida ya yi nasara shi ne yin nazarin abin da Yesu ya ce kuma ya bi gurbinsa . ( Farawa 1 : 26 ) Hakika , Allah yana magana ne da wanda ya halitta kafin kowa da kuma komi wanda yake “ wurinsa gwanin mai - aiki . ” ( 1 Bitrus 2 : 21 ) Amma , shi gurbi ne musamman ga maza . Kuma dole ne a yi amfani da ƙa’ida game da shugabanci idan iyalin za ta yi nasara kuma ta yi farin ciki . Saboda haka , ya kamata magidanta su bi da matansu cikin ƙauna kamar yadda Yesu ya bi da matarsa na alama , wato almajiransa shafaffu . Ta yaya ya kamata magidanta su bi da matansa ? A duniya yau ta wahala , magidanta suna bukatar su yi koyi da misalin Yesu game da haƙuri , ƙauna da kuma ɗaukaka ƙa’idodi masu adalci . ( 2 Timothawus 3 : 1 - 5 ) Game da gurbin da Yesu ya bari , Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Hakanan kuma ku mazaje , ku zauna da matayenku bisa ga sani . ” ( a ) In ji Bitrus wane dalili ne ya sa ya kamata maza su girmama matansu ? Manzo Bitrus ya nanata muhimmancin maza su girmama matansu a ƙarshen kalmominsa , ya ce , “ domin kada addu’oinku su hanu . ” Irin wannan hani zai iya kasancewa da haɗari ! A wani lokaci , Yesu ya bayyana wa mata ne da farko gaskiya mai muhimmanci , ya ce su gaya wa maza . — Matta 28 : 1 , 8 - 10 ; Luka 8 : 1 - 3 . ( b ) Ta yaya ne magidanta za su nuna wa matansu ƙauna ? Kamar yadda muka lura da farko , Littafi Mai Tsarki ya kwatanta dangantakar maigida da matarsa da ta Yesu da ‘ amaryarsa , ’ wadda ita ce ikilisiya ta mabiyansa shafaffu . ( Afisawa 5 : 25 ) A littafin Afisawa , an kira ‘ ikilisiyar ’ “ jikin Kristi . ” Wannan jiki na alama ya ƙunshi maza da mata , waɗanda suke sa jikin ya yi aiki da kyau . Ta yaya ne maigida yake bi da jikinsa na zahiri , kuma menene wannan ya koya masa game da yadda ya kamata ya bi da matarsa ? Ya kamata magidanta su kula da bukatunsu da kuma na matansu . — 1 Korinthiyawa 10 : 24 ; 13 : 5 . Ya ce : “ Martha , Martha , kin damu , kina wahala kuma a kan abu dayawa . ( Luka 10 : 41 , 42 ) Babu shakka , saboda irin ƙaunar da yake wa Martha ne ya sa ta karɓi shawararsa da sauƙi . Da yake shi ne shugaban iyali , maigida yana da iko da kuma hakkin gyara iyalinsa tare da matarsa . Yana da Muhimmanci Magidanta Su Kasance Masu Haƙuri Yesu ya ci gaba da ƙoƙari sosai kafin ya gyara halin manzaninsa . Duk da haka , abin farin ciki ne idan aka yi nasara kamar yadda ya kasance a tsakanin manzannin Yesu ! Saboda haka , ya kamata magidanta su yi bimbini game da tushen aure . Ya ba da Ɗansa , Yesu , ya zama Mai Fansarmu , da Mai Cetonmu , kuma ya zama misali ga magidanta . — Matta 20 : 28 ; Yohanna 3 : 29;1 Bitrus 2 : 21 . [ Hoto a shafi na 8 ] “ Mataye , ku yi zaman biyayya da maza naku . ” — AFISAWA 5 : 22 . AƘASASHE da yawa idan mace da na miji suna yin aure , amaryar tana yin alkawari cewa za ta ga kwarjinin mijinta . Amma yanzu mata suna zage - zage , suna shan giya , suna shan taba , kuma suna yin lalata kamar yadda maza suke yi . Ƙoƙarin da mata suka yi don su gyara aurensu ya sa abubuwa sun gyaru ne ko kuwa sun ƙara lalacewa ? — 2 Timothawus 3 : 1 - 5 . Gargaɗi ga Waɗanda Suka Yi Aure Dalilin da ya sa Littafi Mai Tsarki ya gargaɗi mace ta lura da wanda take so ta aura , shi ne : “ Mace wadda ta ke da miji a daure ta ke ga mijin bisa ga shari’a . ” Saboda haka , ya kamata mace da ba ta yi aure ba ta tambayi kanta , ‘ Ina shirye na kasance a ƙarƙashin ikon wannan mutumin ? ’ Ya kamata ta yi wannan tambayar kafin ta yi aure , ba bayan ta yi aure ba . Idan mai hawan dutse bai yi tunani ba sosai kafin ya hau babban dutse , hakan na iya sa ya rasa ransa , haka nan ma idan mutum ya zaɓi abokin aure wanda bai dace ba zai kasance da lahani . Ya kamata mace ta yi la’akari da abin da kasancewa a ƙarƙashin shari’ar mutumin da ya ce zai aure ta ya ƙunsa . Wani mai ba da shawara ya gargaɗi matasa su san iyayen wanda ko wadda suke son su aura kuma su lura da halinsa ko halinta sa’ad suke tare da iyayensu da kuma sauran mutanen iyalinsu . 8 , 9 . ( a ) Ta yaya ne Yesu ya ɗauki yi wa Allah biyayya ? ( 1 Timothawus 2 : 12 , 13 ; Ibraniyawa 13 : 17 ) Idan mata suka bi ja - gorar Allah , za su kafa misali ga mala’iku da suke cikin tsarin ƙungiyar Allah . Bitrus ya rubuta cewa : “ Sa’ad da aka zage shi , ba ya mayarda zagi ba ; sa’ad da ya sha azaba , ba ya yi kashedi ba . ” Yadda Mata Za Su Shawo Kan Mazansu Ta yaya ne biyayya ga maza marasa bi ya kawo sakamako mai kyau ? An ga cewa wannan gaskiya ce ta halin wata mata da ta koyi gaskiya daga Littafi Mai Tsarki kuma ta ƙudurta za ta je taron Kirista . Saboda haka ba ta fita ta “ wannan ƙofar ” sai ta fita ta wata ƙofar dabam . A wata ranar taro , ya yi mata barazana : “ Idan ki ka dawo ba za ki same ni ba . ” Wane “ ado ” ne aka ce Kiristoci mata su yi ? Ta yaya ne Saratu ta zama misali mai kyau ga Kiristoci mata ? Bitrus ya faɗi cewa Saratu , matar Ibrahim kyakkyawa , “ ta bi Ibrahim , tana kiransa ubangijinta . ” Saratu ta taimaki maigidanta mai tsoron Allah , wanda Allah ya aika zuwa wata ƙasa mai nisa . Ta rabu da jin daɗin rayuwa kuma ta sadakar da ranta . Me ya sa mai yiwuwa Bitrus yana maganar Abigail ne ga Kiristoci mata ? Abigail wata mata ce da ba ta jin tsoro kuma ta dogara ga Allah , mai yiwuwa Bitrus yana magana ne game da ita . Sa’ad da Nabal ya ƙi ya taimaki Dauda da mutanensa , sai suka shirya za su kashe Nabal da iyalansa . Amma Abigail ta ɗauki mataki ta ceci iyalinta . Ruwa mai - yawa ba shi da iko shi ɓice ƙauna , rigyawa ba ta da iko ta dulmaye ta . ” Ƙarin Umurni na Allah ( b ) Wane misali ne mai kyau aka kafa wa matan aure ? A ƙarshe , ka yi la’akari da nassi na jigonmu : “ Matan aure , ku yi biyayya ga mazanku . ” ( Afisawa 5 : 22 ) Me ya sa yin biyayya yake da muhimmanci ? Alal misali , idan maigidan marar bi ne , idan ta yi masa biyayya bisa ga al’amuran da ba su kauce wa dokokin Allah ba ko kuma ka’idodinsa , za ta samu ladar ta ‘ ceci mijinta . ’ [ Hoto a shafi na 13 ] Waɗanda suka san haɗarin da ke tattare da wannan za su san cewa waɗannan alamu gargaɗi ne na neman wurin ɓuya daga ruwa da ƙanƙara da kuma walƙiya da zai iya yin kisa . Me ya sa yara suke bukatar gargaɗi , kuma me ya sa ya kamata su yi biyayya ga iyayensu ? Sakamako na Dindindin na Biyayya Idan ka yi biyayya ga iyayenka , kana yin biyayya ne ga Allah saboda shi ne ya umurce ka ka yi masu biyayya . Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Ni ne Ubangiji Allahnka , wanda ya ke koya maka zuwa amfaninka . ” Zai sa mahaifinka da mahaifiyarka su yi farin ciki , kuma za su nuna farin cikinsu a hanyoyin da za su sa ka fi farin ciki a rayuwarka . Yesu ne ɗan fari na mahaifiyarsa , Maryamu . Sa’ad da yake sama kafin Allah ya sa mahaifiyarsa ta ɗauki cikinsa ta wurin mu’ujiza , da yake shi ne hikima , ya ce : “ Ina nan wurinsa , gwanin mai - aiki ne : kowace rana ni ne abin daularsa . ” Daga baya , Yesu ya zama mai bishara kuma ya ba da kansa ga hidima har ya hana wa kansa jin daɗin rayuwa . Iyayenka suna gaya maka ka share ɗakinka ko kuma ka yi wasu aikace - aikace ? ( a ) Da su wanene mai yiwuwa Yesu ya yi tafiya zuwa Idin Ƙetarewa ? Ta yaya ne Yesu yake “ tantambayar ” malaman ? Kalmar Helenanci da aka yi amfani da ita a nan tana nufin tambaya da ake yi don bincike na shari’a wanda ya ƙunshi yin amfani da tambaya don a amsa tambaya . Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Dukan waɗanda suka ji shi suka yi mamaki da fahiminsa da magana da ya ke mayarwa . ” — Luka 2 : 47 . Kana da iyaye da suke yin nazarin Littafi Mai Tsarki da kai kuma suna kai ka taron Kirista ? Yesu Ya Yi Biyayya Yaya kake tsammanin Maryamu da Yusufu suka ji sa’ad da suka sami Yesu a haikali bayan kwanaki uku ? Bugu da ƙari , ko da yake ba su fahimci batun dalla - dalla ba , amma ya kamata su san wani abu game da matsayinsa na mai ceto da kuma Sarki na Mulkin Allah a nan gaba . Duk da haka , Yesu ya yi biyayya ya bi iyayensa suka koma gida a Nazarat . Bugu da ƙari , “ uwatasa kuma ta riƙe dukan al’amuran nan a cikin zuciyarta . ” — Luka 2 : 48 - 51 . Ko kuma kana ganin cewa ba su fahimci duniya ta zamani ba kuma ka san abubuwa fiye da su ? Hakika , za ka iya sanin wasu abubuwa fiye da su kamar yin amfani da selula , kwamfuta , ko kuma na’ura ta zamani . Za ka yarda cewa idan aka kwatanta ka da shi , ba ka san kome ba . Wannan ba ya nufin cewa ya yarda da dukan shawararsu ba . “ Ba za ka bi mu ba ? ” Da gabagaɗi John , ya ce , “ Dole ne in saurari mamata . ” Sa’ad da John yake tafiya a kan gadar , ya ji ƙarar mota da ya duba sai ya ga mota ce ta kaɗe yaran nan . Ban da haka , iyayenku sun fi ku fahimi a rayuwa . Hakika , yin biyayya ga iyaye ba koyaushe yake da sauƙi ba , amma Allah ya ce ka yi musu biyayya . Shi ya sa bayan da Littafi Mai Tsarki ya ce “ ku yi biyayya da waɗanda suka haife ku , ” ya daɗa , a “ cikin Ubangiji . ” Me ya sa biyayya take da sauƙi ga kamiltaccen mutum , duk da haka me ya sa ya kamata ya koya ? 15 , 16 . Bayan ɗan lokaci , mutuwarsa a kan gungumen azaba ta yi masa zafi sosai har Yesu ya yi “ kuka mai - zafi da hawaye . ” Yanzu da yake sama , Yesu ya san wahalar da muke sha yayin da muke ƙoƙarin mu yi biyayya . — Misalai 27 : 11 ; Ibraniyawa 2 : 18 ; 4 : 15 . Koyan Darassi na Biyayya Ta yaya ya kamata mu ɗauki horo ? Ba za ka yi da na sani ba idan iyayenka suka ƙi su nuna maka ƙauna wadda za ta sa su sami lokacin yi maka gyara ? Haka nan ma , saboda Jehobah yana ƙaunarka , shi ya sa yake maka gyara . Wani Sarki a Isra’ila ta dā , wanda Yesu ya yi magana game da hikimarsa mai girma , ya yi magana game da gyara daga iyaye . Me ya sa ya kamata ka yi biyayya ga iyayenka ? [ Hasiya ] • Waɗanne amfani ne yara za su iya samu idan suka yi biyayyya ga iyayensu ? Ta yaya ne Yesu ya koyi biyayya daga wahalar da ya sha ? Bari Mu Ɗaukaka Sunan Jehobah Tare ( a ) Me ya sa aka naɗa Dauda sarkin Isra’ila na nan gaba ? Da yake Dauda ya iya waƙa , an kawo shi daga Gibeyon don ya yi wa sarki hidima , kuma waƙar Dauda tana sa Saul ya ji daɗi , wanda “ ya kuwa ƙaunace shi ƙwarai . ” — 1 Samuila 16 : 11 , 13 , 21 , 23 . Sa’ad da Dauda yake kaɗa garayarsa a gaban Saul , sarkin ya jefe shi da mashi sau biyu . Babu shakka , akwai matasan da suke tare da Dauda , kuma Dauda ya nemi abin da shi da su za su ci . Wataƙila , Dauda ya yi tunanin cewa Saul ba zai zo nemansa ba a Gat . ( a ) Menene Zabura ta 56 ta gaya mana game da abin da Dauda ya shaida a Gat ? Ya yi kamar ya haukace . 9 , 10 . A sura ta ɗaya zuwa ta bakwai na zaburar , Dauda ya yaba wa Allah domin ya cece shi kuma ya gayyaci magoya bayansa su ɗaukaka Jehobah tare a matsayin Mai Ceto Mai Girma na mutanensa . — Zabura 34 : 3 , 4 , 7 . Waɗanne dalilai ne muke da su na yaba wa Jehobah a kowane lokaci ? ( Zabura 34 : 1 ) Domin ya zama yasashe , Dauda ya damu game da abin duniya , amma kamar yadda waɗannan kalaman suka nuna , bai ƙyale damuwarsa na yau da kullum ya sha kan ƙudurinsa na yaba wa Jehobah ba . Wannan misali ne mai kyau a gare mu sa’ad da muka fuskanci matsala ! ( Ru’ya ta Yohanna 11 : 15 ) Wannan na nufin cewa ƙarshen wannan zamanin ya kusa . Babu shakka , abin da ya fi muhimmanci a rayuwarmu shi ne mu yi amfani da kowane dama mu ƙarfafa mutane su karɓi “ wannan bishara ” kafin lokaci ya ƙure . — Matta 24 : 14 . ( a ) A cikin waye ne Dauda ya yi fahariya , kuma waɗanne irin mutane ne suka yi na’am ? Hakazalika , Yesu Kristi , Dauda Babba , ya yi farin cikin yaba wa Jehobah a fili , a majami’a , a bukukuwan da ake yi a haikalin Allah a Urushalima , da kuma sa’ad da yake tare da mabiyansa . Ta yaya ne Jehobah ya yi amfani da mala’ikunsa su kāre mu ? Me ya sa ? Menene hakan ke nufi ? En - gedi Tekun Gishiri “ Ku ji tsoron Ubangiji , ku tsarkakansa : Gama babu rashi ga masu - tsoronsa . ” — ZABURA 34 : 9 . Dalilin da Ya Sa Za Mu Ji Tsoron Allah ( a ) Menene ra’ayinka game da dokar da ta ce mu ji tsoron Allah ? Ku ji tsoron Ubangiji , ku tsarkakansa : Gama babu rashi ga masu - tsoronsa . ” Kamar yadda ake yi a zamaninsa , Dauda ya daraja mutanensa ta wajen kiransu ‘ tsarkakku . ’ Su sashe ne na tsarkakar al’ummar Allah . Ko da yake sun yi gudun hijira ne daga Sarki Saul , Dauda yana da tabbacin cewa Jehobah zai ci gaba da biya musu bukatunsu . Dauda ya rubuta : “ ’ Ya’yan zaki su kan rasa , su kan ji yunwa : Amma waɗanda su ke biɗan Ubangiji ba za su rasa kowane abu mai - kyau ba . ” ( b ) Wace shawara ce Yesu ya bayar game da batun tsoro ? Idan suna son su yi haka , suna bukatar su ji tsoron Jehobah , ba mutane ba . ( Ibraniyawa 5 : 7 ) Sa’ad da take magana game da shi , Kalmar annabci ta ce : “ Ruhun Ubangiji za ya zauna bisansa , ruhun . . . tsoron Ubangiji : jin daɗinsa kuma za ya kasance a cikin tsoron Ubangiji . ” Kamar yadda aka ambata a baya , jin tsoron Jehobah ba ya hana mu jin daɗi . ( Afisawa 5 : 10 - 12 ) Maimakon haka , muna yin amfani da lokacinmu mu yi abubuwa masu nagarta . ( 1 Samuila 24 : 8 - 11 ; 26 : 17 - 20 ) Menene za a iya yi a yau idan wani yanayi yana son ya jawo rashin salama a cikin ikilisiya ? 12 , 13 . ( a ) Waɗanne amfani ne masu jin tsoron Allah suke morewa yanzu ? Ya yi baƙin ciki sosai domin ya san cewa ziyarar da ya kai Nob ce ta ba Saul haushi ! Mun san cewa ba abin da maƙiyanmu za su yi mana da zai jawo mana lahani na dindindin . ( Matta 10 : 28 ) Dauda ya furta tabbacinsa da waɗannan kalaman : “ Yana kiyaye dukan ƙasusuwansa [ masu adalci ] , Ko ɗaya cikinsu ba ya karye ba . ” Ko da yake an yi wa Yesu mugun kisa , babu ƙashinsa da aka “ karye . ” Ba za a taɓa karye ƙasusuwansu ba a alamance . — Yohanna 10 : 16 . Wane bala’i ne yake jiran waɗanda suke gāba da mutanen Jehobah ? ( Zabura 34 : 21 ) Duka waɗanda suka ci gaba da yin hamayya da mutanen Allah za su fuskanci bala’i . Ta yaya ne aka riga aka ceci “ taro mai - girma , ” kuma me za su shaida a nan gaba ? • Waɗanne alkawura ne suke taimaka mana mu jimre ? Abin da Za a Tuna ! A ranar 14 ce ta watan Nisan a shekara ta 33 A.Z . Don Allah ka tambayi Shaidun Jehobah na yankinku domin wurin taron da kuma lokacinsa . Yadda Za a Gane Bauta Ta Gaskiya Kalmar Allah ta ce : “ Allah ya yi ƙaunar duniya har ya bada Ɗansa , haifaffe shi kaɗai , domin dukan wanda yana bada gaskiya gareshi kada ya lalace , amma ya sami rai na har abada . ” ( Yohanna 3 : 16 ) Nassosi Mai Tsarki ya ƙara bayyana ƙaunar Allah sa’ad da ya kwatanta yadda Allah ya yi tanadin gwamnati a ƙarƙashin ikon Yesu don kawo salama ga mutane masu biyayya . — Daniel 7 : 13 , 14 ; 2 Bitrus 3 : 13 . ( Matta 22 : 37 - 40 ) Littafi Mai Tsarki ya faɗi cewa , shi hurarre ne daga Allah . Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Ƙaunar Allah ke nan , mu kiyaye dokokinsa . ” ( Matta 7 : 13 , 14 ) Rukuni guda ne kawai na Kiristoci na gaskiya yake bin Allah a kan hanyar bauta ta gaskiya . [ Hoto a shafi na 3 ] A cikin duka rubuce - rubuce na dā , Littafi Mai Tsarki kaɗai ne ya bayyana ƙaunar Allah Wannan da wasu shelar hukunci suna cikin littafi na biyu mafi girma a cikin Littafi Mai Tsarki , wato littafin Irmiya . ( Ishaya 55 : 10 , 11 ) Aikin annabi Irmiya da halin da mutanen suka nuna ga saƙonsa ya yi daidai da zamaninmu . ( 1 Korinthiyawa 10 : 11 ) Ƙari ga haka , labarin yadda Jehobah ya bi da mutanensa ya nuna halayensa kuma ya kamata hakan ya shafe mu sosai . — Ibraniyawa 4 : 12 . Jehobah ya sanar : “ Zan kuma maida Urushalima tullai , . . . in maida biranen Yahuda kangaye , babu mazauni a ciki . ” ( Irmiya 9 : 11 ) Me ya sa ? Saƙon ya kuma haɗa da maidowar raguwar mutanen da suka tuba . Ko da al’ummai arna da ke yammacin Kittim da gabashin Kedar suna iya kawo allolin wasu al’ummai su haɗa da nasu , Isra’ilawa ba su canja allolinsu da na baƙi ba . Amma Isra’ilawa sun yasar da Jehobah , suna ɗaukaka gumaka marar rai maimakon Allah mai rai . ( Ezekiel 9 : 9 , 10 ) Domin annabawan Allah sun ci gaba da ambata Isra’ilawa a cikin saƙonsu na maidowa bayan faɗuwar masarautar kabilu goma , hakan ya nuna cewa Urushalima tana wakiltar Yahuda da kuma masarautar kabilu goma na Isra’ila . ( Irmiya 5 : 31 ; 20 : 6 ; 23 : 16 , 17 , 25 - 28 , 32 ) Jehobah bai hana su yin shelar saƙo mai ruɗu ba . Ya kamata mu yi tafiya bisa ga bangaskiya ba bisa ga gani ba . — 2 Korinthiyawa 5 : 7 . Kamar Irmiya za mu iya tsayayya wa sanyin gwiwa . Za mu iya yin hakan ta wurin jin daɗin yin nazarin Littafi Mai Tsarki , ta wajen ɗaukaka sunan Jehobah a hidima , da kuma guje wa mugun abokai . 17 : 1 , 2 . Idan ya zo ga batun ceto da tabbatacciyar salama da kuma kwanciyar rai , ya kamata mu dogara ga Jehobah kaɗai . — Zabura 146 : 3 . Irmiya ya gaya wa Sarki Zedekiah : “ Sarayadda kanku ƙarƙashin karkiyar sarkin Babila . ” ( Irmiya 27 : 12 ) Amma , “ wanda ya watsadda Isra’ila za ya tattaro shi . ” Hakanan ma , saƙo na Nassi game da halakar Kiristendam mai zuwa kaya ne a gare su , kuma mutanen da ba su saurari saƙon ba kaya ne mai nauyi ga Allah . 46 : 22 — Me ya sa aka kamanta muryar Masar da na maciji ? Darussa Dominmu : Kafin a halaka Urushalima , Jehobah ya yi wa mazaunan Urushalima da suka ƙi tuba da suka cancanci su mutu tanadin zaɓen da za su yi . 45 : 4 , 5 . A rana ta bakwai a cikin wata na biyar cikin shekara goma sha tara na sarautar Nebukadnezzar , Nebuzaradan shugaban matsara “ ya zo ” Urushalima . Kwana uku bayan haka , a cikin rana ta goma ga watan , “ ya zo ” ko kuma ya shiga Urushalima . Kuma ya ƙone birnin . — Irmiya 52 : 12 , 13 . Ya ga aukuwa masu ban mamaki sa’ad da yake “ cikin ruhu ” ya kasance cikin “ ranar Ubangiji . ” ( Yahuda 9 ) Kuma shi ne Yesu Kristi . Shaida dai , idan kana da fahimi . Wanene ya sanya dutsen ƙusurwarta ; sa’anda taurarin safiya suka yi waƙa , dukan ’ ya’yan Allah kuwa suka yi sowa don farinciki ? ” ( Zabura 103 : 20 ; Ishaya 6 : 1 - 3 ; Ezekiel 10 : 3 - 5 ; Daniel 7 : 10 ) Waɗanne hanyoyi ne waɗannan halittu na ruhu masu yawa suke taimakon ’ yan adam ? — Ru’ya ta Yohanna 5 : 11 . Menene ma’anar kalmomin yare na asali na “ mala’ika ” ya nuna game da ɗaya cikin hakkokin da mala’iku suke cika wa ? Alal misali , a lokacin Alƙalawa a Isra’ila , Manoah da matarsa bakararriya suna neman haihuwa . Jehobah ya aika mala’ikansa ya gaya wa matar Manoah cewa za ta haifi ɗa . Mala’iku ba sa ziyarar mutane a yau , amma kamar Manoah , iyaye za su nemi umurnin Jehobah sa’ad da suke renon yaransu . — Afisawa 6 : 4 . Da akwai misali mai ban sha’awa game da yadda mala’ika ya ba da taimako a kwanakin annabi Elisha . Wata rana sa’ad da bawan Elisha ya tashi da sassafe ya kalli waje , sai ya ga cewa dawakai da karusai sun kewaye birnin . Ta yaya mala’iku suka taimaki Yesu ? Cikin baƙin ciki Yesu ya durƙusa ya soma addu’a yana cewa : “ Ubana , in ka yarda , ka kawas mani da wannan ƙoƙo : amma dai ba nawa nufi ba , naka za a yi . Taimakon Mala’iku a Wannan Zamani Idan muka bincika tarihin aikin wa’azi na Shaidun Jehobah na zamani , ba mu ganin tabbacin taimako na mala’iku ? 15 , 16 . Wurin ya ce : “ [ Ni manzo Yohanna ] na ga wani mala’ika kuma yana firiya a tsakiyar sararin sama , yana da bishara ta har abada wadda za ya yi shelarta ga mazaunan duniya , ga kowane iri da ƙabila da harshe da al’umma ; da babbar murya kuwa ya ce , Ku ji tsoron Allah , ku ba shi daraja ; gama sa’ar hukuncinsa ta zo : ku yi sujjada ga wanda ya yi sama da duniya da teku da maɓulɓulan ruwaye . ” Mala’iku sun yi wa Shaidu ja - gora zuwa wurin mutanen da suka cancanta . Menene ya faru da mutanen Assuriya sa’ad da mala’ika guda ya kai musu hari ? A ƙarni na takwas K.Z . , sojojin Assuriya sun yi wa Urushalima barazana . Labarin Littafi Mai Tsarki ya gaya mana abin da ya faru : “ A daren nan fa ya zama mala’ikan Ubangiji ya fita , ya buga mutum zambar ɗari da tamanin da biyar cikin sansanin Assuriyawa : sa’anda aka tashi da safe ga dukan mutane matattu gawaye . ” Ba da daɗewa ba , Yesu zai zo “ da mala’iku na ikonsa cikin wuta mai - huruwa . ” ( 2 Tassalunikawa 1 : 7 , 8 ) Wannan zai shafi ’ yan adam sosai ! Sai waɗanda suka biɗi Jehobah , da adalci , da tawali’u ne za ‘ a ɓoye su a cikin ranar fushin Ubangiji ’ kuma ba abin da zai same su . — Zephaniah 2 : 3 . Talifi na gaba zai bayyana matakai da Kiristoci na gaskiya suka ɗauka don su kāre kansu daga ikon Shaiɗan Iblis da aljannunsa . • Ta yaya mala’iku suka wanzu ? [ Hoto a shafi na 13 ] 1 , 2 . Waɗanne tambayoyi ne aka yi game da Shaiɗan Iblis da aljanu ? Shaiɗan ya tsegunta Jehobah a cikin tarihi . “ Duniya duka kuwa tana kwance cikin Shaiɗan , ” in ji 1 Yohanna 5 : 19 . ( 2 Korinthiyawa 4 : 3 , 4 ) Shaiɗan “ maƙaryaci ne shi , da uban ƙarya kuma ” amma ya mai da kansa “ mala’ika na haske . ” Ta yaya za mu tsayayya wa Shaiɗan da miyagun aljanunsa ? Sau biyu Bulus ya aririce Kiristoci masu bi su ‘ yafa dukan makamai na Allah . ’ Saboda haka , waɗanne abubuwa ne masu muhimmanci na makaman ruhaniya Kiristoci a yau suke bukata don su tsayayya wa aljanu ? Bulus ya ba da bayani : “ Ku tsaya fa , kun rigaya kun ɗaure gindinku da gaskiya , kun yafa sulke na adalci . ” ( Afisawa 6 : 14 ) Makamai biyu da aka ambata a nan su ne ɗamara da sulke . ( Matta 24 : 45 ) Idan haka ne , muna iya ƙoƙarinmu mu bi gargaɗin Bulus . Riƙe gaskiya gam gam zai taimake mu mu tsai da shawara mai kyau kuma ya kāre mu daga bin mugun tafarki . ( b ) Waɗanne “ dabaru ” ne za su iya kasancewa da lahani ga bangaskiyarmu ? ( Afisawa 6 : 16 ) An gabatar da shawarar ɗaukan garkuwa ta bangaskiya da furcin nan “ musamman kuma , ” hakan ya nuna cewa wannan makami yana da muhimmanci sosai . Za su iya zama zagi , ƙarya , da rabin gaskiya da magabta da ’ yan ridda suke amfani da su don su raunana bangaskiyarmu . Za mu kusaci Allah ta wurin yin nazarin Littafi Mai Tsarki a kai a kai da kuma yin addu’a sosai . Hakanan ma , begenmu na Kirista na kāre hankalinmu . Kāriyarmu ta ƙarshe a kan rinjaya ta Shaiɗan da aljanunsa ita ce Kalmar Allah , ko saƙo da ke cikin Littafi Mai Tsarki . Lokacin da za a kawar da Shaiɗan , aljanunsa da muguwar duniya ta kusa . ( Ru’ya ta Yohanna 12 : 12 , 17 ) Yana da muhimmanci mu yi tsayayya da Shaiɗan da aljanunsa . [ Hotuna a shafi na 19 ] Ta yaya zan iya kiyaye lafiyar jikina ? Ta yaya zan kyautata farin cikin iyalina ? Hakika , ba kai kaɗai ba ne ka ke neman shawara mai kyau game da yadda za ka bi da rayuwa ta yau da kullum ba . Game da wannan shawarar da ke cikin waɗannan littatafai masu yawa , wani mawallafi ya ce : “ Yawancin sababbin littattafai suna maimaita abin da aka riga aka rubuta ne a dā . ” Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Kowane nassi hurarre daga wurin Allah mai - amfani ne ga koyarwa , ga tsautawa , ga kwaɓewa , ga horo kuma da ke cikin adalci . ” Duk da haka Littafi Mai Tsarki ya faɗi abubuwa da yawa game da yadda za a jimre wa matsalolin da suke shafan mutane , kuma ya yi alkawari cewa waɗanda suka bi shawararsa za su amfana . Littafi Mai Tsarki zai iya “ bada azanci ga marasawayo , ilimi da hankali ga sarmayi . ” An ce ruwan anab yana sa “ zuciyar mutum ta wartsake . ” Kuɗin da ake kashewa ya haɗa da “ dala biliyan 350 don kāre lafiyar jiki , da dala biliyan 380 don hatsari na kan titi , da dala biliyan 126 don laifin da masu shan giya suke yi da kuma dala biliyan 1,300 na hasarar da ake yi don waɗanda suka kasa yin aiki don sun sha giya sun bugu , ” in ji rahoton . A ƙarni na 20 , shan taba ta kashe mutane kusan miliyan 100 , fiye da waɗanda aka kashe a yaƙe - yaƙe da aka yi a wannan ƙarni . Hakika , yanzu an yarda da shawarar guje wa shan taba . Littafi Mai Tsarki bai hana yin jima’i ba , yadda aka rinjaye mutane su gaskata . ( Farawa 2 : 24 ; Matta 19 : 4 - 6 ; Ibraniyawa 13 : 4 ) Jima’i hanya ce da ma’aurata za su nuna ƙaunarsu ga juna . Bayan ya bincika adadin shekaru da yawa da suka wuce , wani mai bincike Robert Lerman ya ce : “ Wataƙila yawan iyaye gwauraye ne ya ƙara jawo matsaloli a cikin al’umma , kamar yawan yara da suka bar makaranta , masu shan giya da ƙwayoyi , masu cikin shege , haihuwar yara , da kuma rashin da’a na yara . ” Waɗanda suke yin lalata suna iya kama cuta ta jiki da ta hankali . Littafi Mai Tsaki bai ba da umurni game da halayen banza kawai ba . ( Afisawa 5 : 22 , 23 , 33 ) Duk matar da ta bi wannan shawarar sa’ad da take wa mijinta magana ko kuma tana magana game da shi , mijinta zai ƙaunace ta . * — Afisawa 6 : 1 , 2 . ( Misalai 22 : 29 ) A wani ɓangare kuma , “ rago ” yana kama da ‘ hayaƙi a idanun ’ shugabansa . “ Mai - yin sata kada shi ƙara yin sata : amma gwamma shi yi aiki , da hannuwansa yana aika abin da ya ke da kyau . ” Littafi Mai Tsarki ya gaya wa shugaban aiki : “ Ma’aikaci ya isa hakinsa . ” ( 1 Timothawus 5 : 18 ) Dokar Allah ga Isra’ilawa ta ce shugaba ya ba ma’aikatansa hakkinsu . Don ƙarin bayani game da ƙa’idodin Littafi Mai Tsarki da za su taimaki iyali , ka duba littafin nan Asirin Farin Ciki na Iyali , da Shaidun Jehobah suka wallafa . [ Hoto a shafi na 4 ] [ Hotuna a shafi na 7 ] Bin umurnin da ke cikin Littafi Mai Tsarki yana kyautata rayuwar iyali Jehobah “ ya tashe shi daga cikin matattu . . . ya sanya shi kuma shi zama kai a bisa abu duka ga ikilisiya jikinsa ke nan . ” — Afisawa 1 : 20 - 23 . Yana lura da ruhaniyar kowane Kirista ko kuma ikilisiya . Bawa Mai Aminci Bayan tashinsa daga matattu kafin ya je wurin Ubansa a sama , Yesu ya gaya wa almajiransa cewa : “ Dukan hukunci a cikin sama da ƙasa an bayas gareni . ” Daidai da annabci na Malakai , alamar da Yesu ya ba almajiransa don su fahimci lokacin ‘ zuwansa da cikar zamaninsa , ’ ta haɗa da fahimtar rukunin “ bawa . ” Yesu ya ce : “ Wanene fa wakili mai - aminci , mai - azanci , wanda ubangijinsa za ya sanya shi bisa iyalin gidansa , domin shi raba musu abincinsu a lotonsa ? Hukumar Mulki da Suke Wakiltar Rukunin Bawa Wane rukuni ne aka naɗa su riƙa tsai da shawara a ƙarni na farko , kuma ta yaya wannan ya shafi ikilisiyoyi ? * Mun amince da waɗannan amintattu shafaffun Kiristoci . Wani dalili na nuna daraja ga bawa mai aminci shi ne cewa an kwatanta shafaffun Kiristoci na duniya da ‘ haikalin ’ da Jehobah ya mallaka ta wurin “ ruhu . ” Hakika , “ waɗansu tumaki ” suna ganin gata ne mai girma su taimaki rukunin bawan nan wajen kula da mallakar Shugabansu . — Yohanna 10 : 16 . Menene Hukumar Mulki ta ga ya dace ta yi , kuma menene za mu tattauna a talifi na gaba ? • A lokacin binciken “ haikali , ” su wanene aka samu suna aiki kamar bawa mai aminci , kuma wane mallaka ne aka ba su ? [ Hotuna a shafi na 23 ] Wannan annabci na maidowa ya samu cikawa ta farko a lokacin da Yahudawa da suka rage suka koma Yahuda a shekara ta 537 K.Z . ( 2 Labarbaru 36 : 22 , 23 ) Ya sake cika sa’ad da Cyrus Babba Yesu Kristi ya ceci shafaffun da suka rage daga “ Babila babba ” a shekara ta 1919 . Yesu ya ce : “ Ni ne makiyayi mai - kyau ; na san nawa , nawa kuma sun san ni , ” — Yohanna 10 : 14 . ( Ezekiel 34 : 2 - 10 ; Matta 23 : 3 , 4 , 15 ) Jehobah ya yi alkawari : “ Sai in ceci garkena , ba za su ƙara zaman ganima ba ; tsakanin dabba da dabba kuma zan raba shari’a . Waɗannan ‘ kyauta ga mutane ’ sune masu kula ko kuma dattawa , waɗanda Jehobah da Ɗansa suka naɗa da taimakon ruhu mai tsarki , don su kula da tumakin cikin ƙauna . Menene Bulus ya ce mu ‘ duba , ’ kuma ta yaya ya kamata mu “ yi biyayya ” ? Za mu yi farin ciki idan muka bi shugabancinsu . Ƙari ga yin biyayya , me ya sa ya kamata mu “ bi umurni ” ? A nan ne ake bukatar yin biyayya . Ta wace hanya ce masu kula suka ‘ faɗi maganar Allah ’ ga ’ yan’uwansu Kirista a ƙarni na farko da kuma a zamaninmu ? Ka tuna cewa Yesu ya ba ikilisiya ‘ kyauta ga mutane ’ domin “ kamaltawar tsarkaka ” ne . ( Romawa 14 : 10 - 12 ) Idan muka yi biyayya ga dattawa da aka naɗa za mu nuna muna bin umurnin Kristi , Shugaban ikilisiya . — Kolossiyawa 2 : 19 . ( Ibraniyawa 13 : 17 ) Dattawa Kirista suna da aiki sosai saboda suna koyarwa , suna ziyara , suna ja - gora a aikin wa’azi , suna kula da iyalinsu , da kuma sasanta matsaloli a cikin ikilisiya . ( 2 Korinthiyawa 11 : 28 , 29 ) Idan muka ƙi mu ba su haɗin kai , muna ƙara musu aiki ne . Bari mu ci gaba da nuna godiya da aikin da suke yi ta wurin ba su haɗin kai , mu yi musu biyayya kuma mu bi umurninsu . Domin Maimaitawa Gayyata Zuwa Jawabi na Musamman Za Ka Sami Kwanciyar Rai A Duniyar Nan Ta Wahala ! Menene ya sa biliyoyin mutane a duniya ba su da kwanciyar rai ? Za ka sami amsoshin waɗannan tambayoyin idan ka saurari wannan jawabin mai muhimmanci da ke bisa Littafi Mai Tsarki , da za a ba da a wurare da yawa . Muna gayyatarka zuwa wannan jawabin Littafi Mai Tsarki mai ƙarfafawa . Bari Ikilisiya Ta Yabi Jehobah ( 1 Timothawus 3 : 15 ) Wace ikilisiya ce Bulus yake magana a kai ? Ta yaya ne ya kamata wannan ya shafi rayuwarmu da kuma begenmu ? Don mu sami amsoshin , bari mu fara tattauna yadda aka yi amfani da kalmar nan “ ikilisiya ” a cikin Kalmar Allah . ( Ayukan Manzanni 19 : 32 , 39 , 41 ) Amma Littafi Mai Tsarki yana amfani da ita ce ga ikilisiyar Kirista . Waɗannan shafaffun mutane 144,000 su ne “ ikilisiya ta ’ ya’yan fari waɗanda an rubuta sunayensu a sama . ” — Ibraniyawa 12 : 23 . Mun karanta a cikin rahoton da Littafi Mai Tsarki ya bayar cewa mutane dubu uku ne suka yi baftisma , da haka suka zama sashen sabuwar ikilisiyar Allah da ke tasowa . Muna da tabbaci cewa Shugabansu , Yesu Kristi , yana ƙaunarsu . Da kyar . Saboda haka , sa’ad da muka karanta cewa Hirudus yana “ wulakanta waɗansu a cikin ikilisiya , ” wataƙila hakan na nufin rukunoni fiye da ɗaya da suke taruwa a Urushalima . — Ayukan Manzanni 12 : 1 . Akwai ikilisiya fiye da guda a wannan babban lardin Romawa . Ta yaya ne aka nuna aikin ruhu mai tsarki a wasu ikilisiyoyi na farko ? An nuna irin wannan kyautar ta wajen furci na musamman mai cike da hikima ko sani , da kuma ikon warkarwa ko annabci , ko kuwa iya yin magana a harsunan da ba na su ba . — 1 Korinthiyawa 12 : 4 - 11 . Menene dalili ɗaya na ba da kyauta ta mu’ujiza ta ruhu ? Ka tuna cewa manzo Bulus ya aririci Kiristocin da ke ikilisiyar Filibi , a Makidoniya : “ Abin da ni ke addu’a ke nan , . . . ku zama . . . cikakku da ’ ya’yan adalci , waɗanda sun kasance zuwa darajar Allah da yabonsa ta wurin Yesu Kristi . ” Waɗanne tambayoyi ne za a iya yi game da “ ikilisiya ta Allah ” ? Ta yaya ne za a tsara “ ikilisiya ta Allah ” ? Ta yaya ne za ta yi aiki a duniya a duk inda waɗanda ke cikinta suke da zama ? Kuma ta yaya ne hakan ya shafi rayuwarmu da kuma farin cikinmu ? Amma ba haka ya ke a cikinku ba : amma dukan wanda ya ke so shi zama babba a cikinku , baranku za ya zama : kuma wanda ya ke so shi zama nafari a cikinku , bawan duka za ya zama . ” 4 , 5 . Aiki mafi muhimmanci da za su yi shi ne su ba da umurni na ruhaniya ga waɗanda suke cikin ikilisiya . Waɗannan tumakin , Kiristoci maza da mata da yara ƙanana , suna bukatar a ciyar da su a ruhaniyance kuma a kula da su sosai . ( Ayukan Manzanni 2 : 42 , 46 , 47 ) Wani batu kuma da Littafi Mai Tsarki ya nuna shi ne , an zaɓi wasu maza da suka ƙware su taimaka wajen kula da wasu batutuwa . ( b ) Wane sakamako ne aka samu sa’ad da aka ba ikilisiyoyi umurni ? ( Ayukan Manzanni 15 : 6 ) Bayan sun yi mahawara kuma da taimakon ruhu mai tsarki , sun yanke shawarar da ta jitu da Nassosi . Waɗanne hakkoki ne Littafi Mai Tsarki ya tsara wa maza Kiristoci da suka ƙware ? Bari mu yi la’akari da misalin ikilisiyoyin da ke tsibirin Karita . ( Titus 1 : 10 - 12 ; 2 : 2 , 3 ) Suna zaune ne a birane dabam dabam , kuma inda suke yana da nisa daga inda hukumar mulki take a Urushalima . Dattawa ko masu kula ne za su wakilci ikilisiya wajen magance matsaloli ko batutuwa na zunubi . Wane hakki ne dattawa suke da shi a ikilisiya ? Dattawa da duka waɗanda suke cikin ikilisiya ajizai ne , saboda haka , a lokaci lokaci , rashin fahimta ko matsaloli za su faru , kamar yadda ya faru a ƙarni na farko sa’ad da wasu a cikin manzannin suke raye . Ko kuwa muna iya tunanin cewa wani abu da ba bisa nassi ba yana faruwa , kuma kamar dai dattawa sun san da batun , amma sun ƙi su magance matsalar . Amma , wataƙila an magance matsalar ko kuwa ana cikin magance ta bisa ga Nassosi wanda ƙila ba mu san da haka ba . A zamaninmu , wasu sun daina tarayya da ikilisiya , suna ganin cewa za su iya bauta wa Allah su kaɗai kawai . Suna iya cewa sun yi haka ne domin an yi musu laifi , ko ba a magance wani laifi da aka yi ba , ko kuwa sun kasa yin na’am da wasu koyarwa . Ko da yake ya dace kowane Kirista ya kasance da dangantaka mai kyau da Allah , ba za mu iya ƙaryata cewa Allah yana amfani da duka ikilisiyoyin da ke duniya ba , kamar yadda ya yi a zamanin manzanni . Sa’ad da Bulus ya yi wa ikilisiyar da ke Kolosi wasiƙa kuma ya ba da umurni cewa a karanta ta a Lawudikiya , ya faɗi cewa su “ dasassu , ginannu kuma cikin [ Kristi ne ] . ” Jigon Gaskiya da Ƙarfinta Hakazalika , duka ikilisiyar Kirista na duniya gidan Allah ne , “ jigon gaskiya da ƙarfinta . ” Ya rubuta cewa yana son mutane su fahimci sosai abin da ake faɗi a taronsu saboda waɗanda suka halarta su “ ginu . ” Manazarcin Littafi Mai Tsarki Albert Barnes ya fahimci cewa umurnin da Yesu ya bayar na “ faɗa ma ikilisiya ” na iya nufin “ waɗanda aka ba umurnin bincika irin wannan batun , wato , wakilan coci . A cikin majami’ar Yahudawa akwai dattawan da su ne alƙalai , waɗanda ake kawo irin wannan ƙarar a gabansu . ” • Menene dattawa ajizai suke yi wa ikilisiya ? SHEKARU 2,000 da suka shige , marubucin Littafi Mai Tsarki Bulus ya kira Jehobah “ Allah na haƙuri da na ta’aziyya . ” Allah yana ƙarfafa waɗanda suka yi addu’a don ya taimake su . Idan kai ma ka yi addu’a ga Jehobah cikin bangaskiya , Allah na samaniya mai girma zai ƙarfafa ka . Jehobah Allah ya yi alkawari ga waɗanda suke ƙoƙarin su bauta masa : “ Ni Ubangiji Allahnka zan riƙe hannun damanka , in ce maka , Kada ka ji tsoro , ni taimake ka . ” — Ishaya 41 : 13 . Misalai 18 : 1 ta ce “ wanda ya ware kansa ” na iya yi wa kansa lahani . A gidan Yayirus , Yesu ya je inda gawar yarinyar take . Ya kama hannun yarinyar , ya ce : “ Yarinya , ina ce maki , Ki tashi . ” “ Nan da nan yarinya ta tashi , ta soma tafiya . ” Sun cika da “ mamaki nan da nan da mamaki mai - girma . ” Idan ka yi rashin ɗa ko ɗiya , ka san cewa Jehobah zai iya canja baƙin cikinka zuwa farin ciki ta wajen tashin matattu . Domin ka amfana daga wannan bege mai girma , ka yi biyayya ga gargaɗin mai zabura : “ Ku biɗi Ubangiji da ikonsa ; Ku biɗi fuskatasa tuttur . Wane sakamako ne za ka samu yanzu idan ka “ biɗi Ubangiji ” ? [ Akwati a shafi na 4 ] Duk da haka , dogarar da suka yi ga Jehobah ta ci gaba da ƙarfafa su , kuma sun ci gaba da sanar da saƙon bege da ke cikin Littafi Mai Tsarki ga maƙwabtansu . Wata rana wata matar Ukoli ta ce wa ɗaya daga cikin ƙawayen Bintu : “ Ki kawo matar da ta yi rashin ’ ya’yanta biyu a lokaci guda , wadda kuma har yanzu tana wa’azin saƙon Littafi Mai Tsarki . Ina son in san abin da ya ba ta ƙarfin jimrewa . ” Bintu ta yi amfani da Littafi Mai Tsarki ta bayyana mata dalilin da ya sa mutane suke mutuwa da kuma dalilin da ya sa za mu iya kasancewa da tabbataccen bege cewa waɗanda muke ƙauna da suka mutu za su tashi daga matattu . — Ayukan Manzanni 24 : 15 ; Romawa 5 : 12 . Kana tsoron cewa idan ka soma kuka , hakan zai daɗa baƙin cikinsu ? Amma ka guje wa shiga wuraren da bai kamata ka shiga a cikin gidansu ko kuwa sanin asirinsu . ❖ Lokaci mai tsawo zai wuce kafin iyalin ta soma murmurewa . Sa’ad da iyali ta yi rashi , mutane suna mai da masu hankali sosai a wannan lokacin , amma suna bukatar taimakon da ya wuce hakan . shafuffuka 20 - 24 na mujallar nan Yayinda Wani Wanda Ka Ke Ƙauna ya Mutu , Shaidun Jehobah ne suka wallafa . Me ya sa mutane da yawa ba su yi nasara ba wajen neman salama ta gaskiya da farin ciki ? ZA KA iya tuna lokacin da ka taɓa tambayar wani ya nuna maka hanya ? A waɗannan yanayin biyu , kana ganin ba zai dace ka bi kwatancen wanda ya san yankin sosai ba ? Sun kasa gane hanyar da ta kai ga salama ta gaskiya da farin ciki . Fiye da shekara 2,500 da suka shige , annabi Irmiya ya ce : “ Mutum kuwa ba shi da iko shi shirya tafiyarsa . ” Me ya sa Jehobah Allah ne ya fi dacewa ya yi wa ’ yan adam ja - gora , kuma wane alkawari ya yi ? Jehobah Allah ne ya fi dacewa ya yi tanadin irin wannan ja - gorar . ( Ishaya 48 : 17 ) Don haka , muna iya gaskata alkawarinsa da ke rubuce a Zabura 32 : 8 : “ Ni sanarda kai , ni koya maka cikin tafarkin da za ka bi : da idona a kanka zan ba ka shawara . ” Babu tantama : Jehobah Allah ne ya fi dacewa ya yi ja - gora ga mutane . 4 , 5 . Wani mai zabura ya ce a addu’arsa ga Jehobah : “ Maganarka fitila ce ga sawayena , haske ne kuma a tafarkina . ” ( Romawa 14 : 21 ; 1 Timothawus 6 : 9 ; Ru’ya ta Yohanna 22 : 12 ) Bari mu ga yadda kalaman Allah da suke cikin Littafi Mai Tsarki za su iya zama fitila ga sawunmu da kuma haske ga hanyarmu . Ga kuma abin da mizanin Nassi ya ce . Wasu masu fassara Littafi Mai Tsarki sun fassara waɗannan kalmomin kamar haka “ kada ka haɗa kai , ” “ kada ku zama ɗaya , ” ko kuwa “ ka daina kafa dangantakar da ba ta dace ba . ” A wane lokaci ne za ta wuce kima kuma ta zama cuɗanyar da ba ta dace ba ? Akwai lokacin da Yesu ya ce : “ Ku ne abokaina idan kun yi abin da na umurce ku . ” Yana ko tana da mizanai na ɗabi’a da nike da su a matsayina na Kirista ? ’ Ka ambata yanayin da ya kamata kalmomin Allah su yi wa sawayenmu ja - gora . Zabura 119 : 105 ta ce kalaman Allah suna iya haskaka hanyarmu . Manzo Bitrus ya rubuta : “ Da shi ke fa dukan waɗannan abu za su narke hakanan , waɗanne irin mutane ya kamata ku zama cikin tasarrufi mai - tsarki da ibada kuma ? kuna sauraron ranar Allah , kuna kuwa marmarin zuwanta ƙwarai . ” — 2 Bitrus 3 : 11 , 12 . Tunaninmu da kuma salon rayuwarmu ya kamata su nuna cikakken tabbacinmu cewa “ duniya ma tana wucewa , duk da sha’awatata . ” Ta yaya ne wata iyalin Kirista ta faɗaɗa hidimarta ? Su wajen 20 sun zo ne daga Amirka , yayin da sauran sun zo ne daga Bahamas , Kanada , Italiya , New Zealand , da Spain . Sun zo ne da ɗokin yin hidima kuma hakan ya shafi ’ yan’uwan da ke wurin sosai . ” Ko da yake yawanci ba za su iya ƙaura zuwa wata ƙasa don su yi hidima a inda ake da bukata sosai ba . Amma waɗanda za su iya yin haka , ko kuwa waɗanda za su iya canja yanayinsu don su sami zuwa , za su sami albarka mai yawa ta wajen saka hannu a wannan sashe na hidima . Kuma suna haskaka hanyarmu , don mu ga abin da ke gaba sosai . Hakika suna ‘ wasa kansu zuwa ibada . ’ — 1 Timothawus 4 : 7 , 8 . Waɗanne tambayoyi ne za mu tattauna a wannan talifin ? Timoti ya girma ne a Listira , wani ƙaramin gari a lardin Roma da ke Galatiya . Ka Amfana Daga Rinjaya Mai Kyau Babansa Baheleni ne , kuma mahaifiyarsa , Afiniki , da kuma kakarsa , Loyis Yahudawa ne . Idan iyayenka suka ba ka shawarar biɗar makasudai na ruhaniya , ka yi tunani sosai a kan shawarar da suka ba ka . Suna son ka sami farin ciki ne a rayuwa . — Misalai 1 : 5 . Timoti ya zama sananne ga Kiristoci dattawa da ke ikilisiyarsu da kuma waɗanda ke Ikoniya , wadda take da nisan kusan kilomita 30 . ( Filibbiyawa 3 : 14 ) Wasiƙun Bulus sun nuna cewa Timoti yana bin shawara kuma yana shirye ya bi misalan masu bangaskiya . ( 2 Timothawus 3 : 10 ) Hakika , Timoti ya bi misalin Bulus sawu da kafa . Hakazalika , idan ka kusanci mutane masu ruhaniya a cikin ikilisiya , za su taimaka maka ka kafa makasudai masu kyau na ruhaniya . — 2 Timothawus 2 : 20 - 22 . Kamar Timoti , kana bukatar ka bincika “ littattafai masu - tsarki ” sosai . Wataƙila ba ka son yin karatu , amma ka tuna cewa Timoti ya ‘ wasa kansa zuwa ibada . ’ Hakazalika , cim ma makasudai na ruhaniya na bukatar sadaukarwa da ƙoƙari sosai . Bari mu tattauna hanyoyi uku . Me ya sa Nassosi za su motsa ka ka cim ma makasudai na ruhaniya ? Ka ba da misali . “ Iyayena suna kai ni Majami’ar Mulki , ” in ji ta , “ amma ba na nazari ko kuwa in saurari abin da ake faɗa a taro . ” ( b ) Ka ba da misalin hikima mai amfani da ke cikin Kalmar Allah . Za ka kasance da halaye masu muhimmanci , kamar tawali’u , naci , ƙwazo , da kuma ƙauna ta gaskiya ga ’ yan’uwa Kiristoci . Saka makasudai masu daraja Jehobah abu na farko a rayuwa shi ne zaɓi mafi kyau , amma hakan ba shi da sauƙi . ( Romawa 12 : 2 ) Kamar Timoti , kana bukatar ka “ yi yaƙin kirki na imani ” don “ ka ribce rai na har abada ” da Jehobah zai ba ka . — 1 Timothawus 6 : 12 ; 2 Timothawus 3 : 12 . Ƙila ubansa ya so ya je ya ƙaro ilimi kuma ya ci gaba da kula da kasuwancin iyalin . Kiristoci matasa a yau suna fuskantar irin waɗannan matsalolin . “ Jehobah ya yi mini tanadin abin da nike so , ya ƙarfafa ni , kuma ya kāre ni daga yin mummunar shawara , ” in ji Matthew . Wasu suna iya tambayarka ‘ Me ya sa za ka zama majagaba ? ’ ( Filibbiyawa 4 : 11 , 12 ; 1 Timothawus 6 : 6 - 8 ) Kai ma kana iya yin haka . Timoti ya ga yadda aka kafa sababbin ikilisiyoyi sa’ad da bishara ta yaɗu zuwa duka arewacin yankin Bahar Rum . ( 2 Korinthiyawa 11 : 26 , 27 ) Idan ka biɗi makasudai na ruhaniya , kai ma za ka sami albarka ta ruhaniya masu tamani . Maimakon baƙin ciki da takaici da ke tattare da biɗar abin duniya , za ka more farin cikin da ake samu don rashin son kai . Idan ba ka yi haka ba , muna ƙarfafa ka ka soma wasa kanka zuwa ibada . Ka kusanci ’ yan’uwa a cikin ikilisiya da za su taimaka maka ka cim ma makasudanka na ruhaniya , kuma ka nemi ja - gorancinsu . Ka ɗauki yin nazarin Kalmar Allah kowace rana da muhimmanci . Kuma ka dinga tuna cewa Allah “ wanda ke ba mu kome a yalwace mu ji daɗinsu ” ya yi maka alkawarin albarka a yanzu da kuma nan gaba idan ka biɗi makasudan da suke daraja shi . — 1 Timothawus 6 : 17 . Dukan sauran abubuwan ba su da muhimmanci . ” — Moralia , I , “ The Education of Children . ” Ka Tuna ? • A ina ne matasa za su iya samun taimako don su biɗi makasudai na ruhaniya ? Timoti ya biɗi makasudai masu kyau [ Hotuna a shafi na 27 ] Yadda iyaye suke shafar rayuwar yaransu a hanya mai kyau , hakazalika , yara suna shafar rayuwar iyayensu sosai . Ya ce : “ Ɗa mai - hikima yana faranta zuciyar ubansa : Amma jahilin ɗa yana nawaita zuciyar uwatasa . ” Me ya sa hakan yake da muhimmanci ? Kana ganin bai dace ba a ce babu “ wani farinciki wanda ya fi wannan ” iyaye su ji cewa yaransu “ suna tafiya cikin gaskiya , ” kuma idan suka ƙi iyayensu za su yi baƙin ciki ? ( Misalai 17 : 25 ) Iyaye suna baƙin ciki sosai sa’ad da wani ko wata daga cikin ’ ya’yansu ya ko ta daina bauta wa Allah na gaskiya ! Halinku na shafan iyayenku sosai . Amma , mutane da yawa ba sa son irin wannan begen . Suna ganin ƙage ne ko kuma tatsuniya ce ga mutanen da ake saurin yaudararsu . Waɗanne tambayoyi masu wuya ne za mu iya taimaka wa mutane su fahimta , kuma me ya sa mun cancanci mu yi haka ? ( 1 Korinthiyawa 1 : 20 ; 3 : 19 ) Mun fahimci abin da ya sa yawancin mutane ba su gaskata da alkawura na Littafi Mai Tsarki ba . Menene ya kamata mu yi da farko idan wani ya yi tambaya game da abin da ya sa Allah ya ƙyale wahala ? Idan wani ya yi tambaya , me ya sa Allah ya ƙyale wahala , yaya za mu amsa ? Amma ya kamata mu kula . 6 , 7 . Don me ka ke nuna mini saɓo , ka sa ni in duba shiririta kuma ? Maimakon haka , Jehobah ya ga ya cancanta a rubuta tambayoyinsu cikin Kalmarsa . ( Matta 5 : 3 ) Gata ce mai girma mu taimaki waɗansu su sami farin cikin da Yesu ya yi alkawarinsa ! Hakan ba ya daraja Allah kuma yana nuna cewa shi ke da alhakin mugunta da wahala a duniya . Waɗanne littattafai ne “ bawan nan mai - aminci mai - hikima ” ya yi tanadinsu don ya taimaka wa mutane su fahimci abin da ya sa Jehobah Allah ya ƙyale wahala ? Ka yi amfani da irin waɗannan littattafai . Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Aikinsa cikakke ne . ” ( Kubawar Shari’a 32 : 4 ) Ta yaya za ka nanata waɗannan halayen sa’ad da kake amsa tambayoyin da ake yi game da wannan batu ? ( b ) Me ya sa Jehobah ba zai ƙyale zunubi har abada ba ? Duk da haka , idan mutane suka ce , me ya sa Jehobah bai gafarta masu ba , wataƙila suna tunani abin da ya sa Jehobah bai yi watsi da mizaninsa ba don ya ƙyale zunubi da tawaye . Littafi Mai Tsarki ya nanata tsarkakar Jehobah sau da yawa . 13 , 14 . ( Zabura 37 : 28 ) Saboda irin ƙaunar adalci da yake yi ne , ya sa Jehobah ya ƙi ya halaka ’ yan tawaye a Adnin . Idan aka halaka ’ yan tawayen da sauri , zai kasance abin da ya dace da su ke nan , amma ba zai ba da amsar da ta dace ba . Adalcin Jehobah ba zai taɓa ƙyale irin wannan abu ba , saboda koyaushe yana cika nufinsa . — Ishaya 55 : 10 , 11 . Wasu mutane za su iya tsara nasu hanyar “ magance ” tawayen da aka yi a Adnin . Ta wurin yin haka , ba za su nuna cewa sun fi Jehobah hikima ba ne . Sa’ad da yake rubuta wasiƙa ga Kiristoci a Roma , manzo Bulus ya yi bincike game da hikimar Allah da kuma “ asirin da ke ɓoye , ” da kuma nufin Jehobah na yin amfani da Mulkin Almasihu ya ceci amintattu ’ yan adam kuma ya tsarkake sunansa mai tsarki . ( 1 Yohanna 4 : 8 ) Da waɗannan kalaman , Littafi Mai Tsarki ya nuna halin Jehobah na musamman , wato halin da ya fi dukan halayensa kuma shi ne yake ƙarfafa waɗanda suke damuwa saboda yawan mugunta . Ƙauna ce ta motsa Jehobah ya yi tanadin bege ga ’ ya’yan Adamu da Hauwa’u , ya yi musu tanadin komawa gare shi kuma su kafa dangantaka da shi . ( Yohanna 3 : 16 ) Kuma ƙauna ce ta motsa shi ya jimre da ’ yan adam , ya ba mutane da yawa ’ yancin ƙin Shaiɗan kuma su zaɓi Jehobah ya zama Maɗaukakinsu . — 2 Bitrus 3 : 9 . Hakika , ya yi alkawari zai yi haka . [ Hoto a shafi na 11 ] Ka taimaki waɗanda suke damuwa da wahala a duniya Me ya sa mutuwa ta kasance da tabbaci ? Ba za mu iya guje wa mutuwa ba , sai da taimako . Ba za a iya guje wa mutuwa ba . A yau mutane da yawa ba su fahimci cewa ba kowa ba ne zai mutu . Bugu da ƙari , ‘ za a kawar da mutuwa . ’ — 1 Korinthiyawa 15 : 26 . Na farko , menene ya sa wannan bege tabbatacce ne ? ( Yohanna 8 : 44 ) Amma Jehobah ya yi alkawari cewa “ macen , ” ko kuma ƙungiyarsa mai kama da mace a sama , za ta haifi “ zuriya ” wanda zai ƙuje “ tsohon maciji ” a kai , ya halaka Shaiɗan . Duk da haka , ta wurin tashin matattu , Jehobah zai fallasa dukan ƙarya da Shaiɗan ya yi . Dukan kwanakin yaƙina sai in jira , har a karɓe ni in huta . ( Ayuba 14 : 14 , 15 ) Menene ma’anar waɗannan kalamai ? Ya ɗauki lokacin nan ‘ kwanakin yaƙi , ’ lokacin da zai jira har hutunsa ya zo . Saboda ya san ra’ayin Jehobah . Begenmu na gaba ya tabbata a tashin Yesu daga matattu . Wataƙila tunanin cewa wannan begen zai tabbata ne ya jawo ra’ayinsu . Yesu da kansa ya ce : “ Ni ne tashin matattu , ni ne rai . ” Wannan ya tabbatar da cewa Allah ne ya aiki Yesu , hakan kuwa ya sa ’ yan addini maƙiyan Yesu ba su taɓa musanta cewa hakan ya faru ba . Samun Ta’aziyya Daga Begen Tashin Matattu Menene zai taimake mu mu sami ta’aziyya daga labarin tashin matattu na Littafi Mai Tsarki ? Jehobah ya yi amfani da Iliya ya yi mu’ujiza da za ta daɗe don ya albarkaci bangaskiyar wannan gwauruwa mai tawali’u . Menene annabin zai yi ? Ka yi tunanin irin farin cikin da Iliya ya yi sa’ad da ya ga yaron yana numfashi . Iliya ya kawo yaron wurin mahaifiyarsa ya ce : “ Ga ɗanki , yana da rai . ” Ta ce : “ Yanzu na sani kai mutumin Allah ne ; maganar Ubangiji kuwa a bakinka gaskiya ne . ” Hakika , Jehobah ba ya son hakan ya same ka a nan gaba . Mun fahimci cewa ‘ ko mu rayu , ko mu mutu , na Ubangiji mu ke . ’ Saboda sun ɗauki rayuwa ba ta da tsawo , sun nace wa biɗan nishaɗi , kuma idan suna da wata hanyar bauta , hakika bai dace da “ abin da Allah ke so ” ba . ( b ) Menene yake motsa mu mu yabi Jehobah koyaushe ? “ Da sauri ya kan wuce , mu kan tashi , ” wataƙila a shekaru 70 ko kuma 80 . ( Zabura 90 : 10 ) ’ Yan adam suna shuɗewa kamar ɗanyar ciyawa , kamar inuwa wadda take wucewa , kamar numfashi . ( Mai - Wa’azi 3 : 11 ) Allah azzalumi ne da zai ba mu irin wannan muradi , sannan ya ƙi cika wa ? Kada mu damu cewa dole sai mun cika dukan ingancinmu yanzu . Saboda haka , bari koyaushe mu yabi Jehobah wanda ya sa begen tashin matattu ya tabbata ! Wani farfesa da ya yi rubutu sosai a kan batun mugunta ya ce : “ Ina da bukata na gaggawa don in kawo canji na musamman a duniya , in kuma kyautata duniya . Amma duniya ba ta gyaruwa . ” Wataƙila kai ma kana jin haka . Yana yiwuwa a ce wani iko ne da ba a gani amma mai ƙarfi ne yake ja - gorar ’ yan adam ? Idan haka ne , wanene kuma yaya za mu iya kāre kanmu ? Talifi na gaba zai amsa waɗannan tambayoyin . [ Inda Aka Ɗauko Hoto da ke shafi na 3 ] © Hotunan Heldur Netocny / Panos An Fallasa Tushen Mugunta ! Ya kamata shugabannin addini na Yahudawa su zama mutanen farko da za su marabci Yesu , su saurare shi , kuma su amince da ja - gorarsa da farin ciki . Ya dace da Yesu ya hukunta waɗannan mutanen . Sa’anda ya ke yin ƙarya , don kansa ya ke yi : gama maƙaryaci ne shi , da uban ƙarya kuma . ” Me ya sa Shaiɗan ya yi wa Jehobah tawaye ? Ta wurin ƙarya ta farko da kuma tsegumin Jehobah da ya yi , Shaiɗan ya mai da kansa “ uban ƙarya . ” Saboda haka , da labarin ya ce “ ya’yan Allah ” da suka canja kamaninsu kuma suka ɗauki “ yan mata na mutane ” suka yi jima’i da su , yana nuna sarai cewa abin da suka yi bai dace ba . Ta wurin yin abin da zai motsa hali da sha’awoyin zunubi na ’ yan adam . “ Dukan masu - rai sun ɓata tafarkinsu a duniya . ” Ta hakan Shaiɗan da aljannunsa suna gabatar da kuma ɗaukaka mugunta da ’ yan adam suke yi . Kana bukatar ka kāre zuciyarka daga son mugunta , domin Iblis ya san cewa Jehobah yana ƙin masu - son zalunci ’ . ’ Ba tsautsayi ba ne sau da yawa ana gabatar da mugunta , yawanci masu ɗauke da jigon rukunin asiri a wasan talabijin . Zai iya kasance da wuya a bi da ikon mugunta . Manzo Bulus ya rubuta wa Kiristoci a ƙarni na farko : “ Ba ruhun duniya muka karɓa ba , amma ruhun da ke daga wurin Allah . ” Ta yaya ? Idan haka ne , alkawuran da ke cikin Littafi Mai Tsarki za su ƙarfafa ka . [ Hasiya ] Ka duba talifofi “ Pornography — Harmless or Harmful ” a cikin Awake na 22 ga Yuli , 2003 da Shaidun Jehobah suka wallafa . Labaran dā da ke da Kashin Gaskiya Sa’ad da yake gabatar da littafin Makoki , fassarar Septuagint na Helenanci ya ce : “ Irmiya ya zauna ya yi kuka kuma ya yi makoki bisa Urushalima . ” An rubuta littafin a shekara ta 607 K.Z . , jim kaɗan da yi wa Urushalima kwanton ɓauna na watanni 18 kuma daga baya aka halaka ta , saboda haka littafin Makoki ya nuna baƙin cikin Irmiya sarai . Littafin Makoki ya ƙunshi tarin littattafan waƙoƙi biyar . Mai - girma a dā cikin al’ummai , sarauniya a cikin ƙasashe , Tana biya gandu ! ” Tambayoyin Nassi da Aka Amsa : 1 : 15 — Ta yaya Jehobah ya “ tattaka budurwa ɗiyar Yahuda , sai ka ce cikin matsewar ruwan anab ” ? Da suka halaka birnin da aka kwatanta da budurwa , Babiloniyawa sun zubar da jini da yawa da aka kwatanta da matsewar ruwan inabi . 2 : 1 , 6 — Menene ‘ matashin sawun ’ Jehobah da kuma ‘ shimgensa ’ ? Mai zabura ya rera waƙa : “ Za mu shiga cikin mazaunansa : Mu yi sujada gun matakin sawunsa . ” Wannan na nuni ga Leviticus 26 : 17 , wadda ta ce : “ Zan kuma kafa fuskata gāba da ku ; za ku sha bugu a hannun abokan gābanku : maƙiyanku za su mallake ku ; za ku gudu babu mai - binku . ” Jehobah koyaushe yana nuna adalci sa’ad da yake horon waɗanda suka yi laifi . ( Kubawar Shari’a 28 : 15 , 45 , 53 ) Ba shi da kyau mu zaɓi tafarkin yi wa Allah rashin biyayya ! Irmiya ya faɗi yadda yake ji game da sakamakon mugun hari da aka kai wa Urushalima na watanni 18 kuma ya yi makoki : “ Alhakin laifin ɗiyar jama’ata ya fi alhakin zunubin Sodom , Wadda aka kaɓantadda ita farap , ba kuwa wanda ya sa mata hannu ba . ” Tambayoyin Nassi da Aka Amsa : ( Romawa 14 : 12 ) Amma tsara ta gaba suna iya shan wahala don sakamakon laifi da ya kasance na dogon lokaci . Alal misali , da yake Isra’ila ta dā ta koma ga bautar gunki , wannan ya sa ya kasance da wuya Isra’ilawa masu aminci ta gaba su manne wa tafarkin adalci . — Fitowa 20 : 5 . Me ya sa ? Kada mu manta cewa Jehobah mai yawan alheri ne da jinƙai . 3 : 27 . Amma “ abu mai - kyau ne ga mutum shi sha wuya tun yana yaro . ” Me ya sa ? 3 : 39 - 42 . Ka Dogara ga Jehobah Abubuwan da Jehobah ya ce game da yanayin Urushalima kamar yadda aka rubuta a littafin Makoki ya koya mana darussa biyu masu muhimmanci . Cin Gaba A Ruhaniya A Lokacin Tsufa Rashin ji da kyau ? Ko kuwa wani fanni na “ miyagun kwanaki ” da aka kwatanta dalla - dalla a littafin Mai - Wa’azi 12 : 1 - 7 ? ( Ishaya 33 : 24 ) Tsofaffi za su koma kwanakin ‘ ƙuruciyarsu , ’ kuma jikinsu zai “ komo ya fi na yaro sabontaka . ” A waɗanne hanyoyi ne a yau tsofaffi da yawa suke nuna hali kamar na Hannatu ? Muna son mu kasance inda mutanen Allah suke . A tafiya da ta yi kwanan nan , ta gaya wa abokan tafiyarta , “ Na gaji da fita yawon shaƙatawa , ina son in fita hidimar fage ! ” ( Matta 24 : 45 ) Ya ce , “ Ina son bin gaskiya , ina farin ciki sosai na ga yadda hasken gaskiya ke ci gaba da haskakawa . ” “ Idan za ka iya sa Littafi Mai Tsarki ya zama da gaske , ya kasance da ma’ana kuma idan za ka iya daidaita abin da kake koya da ‘ kwatancin sahihiyan kalmomi , ’ ka san cewa ba za ka riƙa samun ɗan bayani kawai ba . Mutanen da suke shekarunsu na sattin , saba’in har tamanin sun sha kan jahilci ko kuma sun koyi sababbin harsuna . Shekaru da yawa yanzu , Harry yana ba da jawabi a taron gunduma a sabon yaren . Maimakon haka , ya yi daidai da abin da manzo Bulus ya rubuta wa Kiristoci Ibraniyawa game da dattawan ikilisiya masu aminci : “ Ku yi koyi da bangaskiyarsu , kuna tuna da matuƙar tasarrufinsu . ” Barzillai Bagileyade Ya kafa misali mai kyau a wannan batun . Da yake shekara 80 , ya nuna halin karimci sosai ga Dauda da rundunarsa , ya ba su abinci da wurin kwanciya a lokacin da Absalom ya yi tawaye . Sa’ad da Dauda yake komawa Urushalima , Barzillai ya raka rundunan zuwa Kogin Urdun . Bawanka ya iya ɗanɗana abin da ni ke ci ko abin da ni ke sha ? Ko da yake ya fahimci cewa ba ya jin daɗin ɗanɗano kuma ba ya ji sosai kamar dā , bai yi baƙin ciki ba . Maimakon haka , Barzillai ya nuna irin mutumin da yake , da ya ce a zaɓi Chimham don ya samu amfanin abubuwa da aka ba shi . Ko da yanayin Dauda ya canja sau da yawa , ya tabbata cewa yadda Jehobah yake kula da bayinsa masu aminci ba ya canjawa . A kusan ƙarshen rayuwarsa , Dauda ya rera waƙa da a yau aka sani da Zabura ta 37 . Wannan ya daɗa zurfin juyayi ga waɗannan kalmomi da suke motsa zuciya ! ( Ru’ya ta Yohanna 1 : 9 ) Duk da haka , aikinsa bai ƙare ba . Hakika , Yohanna ya yi dukan rubuce - rubucensa da ke cikin Littafi Mai Tsarki a kusan ƙarshen rayuwarsa . ( Ru’ya ta Yohanna 1 : 1 , 2 ) Ana ganin an sake shi daga bauta a lokacin sarautar Nerva na Daular Roma . Yesu ya ce : “ Ta cikin haƙurinku za ku sami rayukanku . ” ( b ) Menene za mu tattauna a talifi na gaba ? Jehobah na ɗaukar hidimar da kuka yi da dukan zuciyarku da tamani komi ƙanƙantansa . Me ya kamata bayin Allah tsofaffi su fahimta , kuma menene za mu tattauna yanzu ? Dattijon da ya yi wannan ziyara yana shekararsa na tamanin yanzu , kuma yana tunawa da amincin wannan ɗan’uwan da kuma yadda yake da ban dariya . Da haka , wataƙila ba a canja yarensa ba sa’ad da aka rikiɗar da yaren ’ yan tawayen . A ce ka bar gidanka , abokanka , ƙasarka , da kwanciyar rai na danginka ka tafi ƙasar da ba ka sani ba . ( Farawa 12 : 4 ; Ibraniyawa 11 : 8 , 9 ) Ko da Jehobah ya ce zai zama “ al’umma mai - girma ” Ibrahim ya mutu da daɗewa kafin zuriyarsa ta yi yawa . Hakika , bayin Allah tsofaffi suna da tasiri mai kyau ga waɗanda suke cikin iyalinsu . Umurni na Nassi da shawara mai kyau da kuma misali na jimiri za su taimaki matashi ya girma ya kasance da bangaskiya mai ƙarfi . ( Litafin Lissafi 11 : 28 ) Ya raka Musa zuwa Dutsen Sinai kuma ya je ya tari Musa sa’ad da ya sauko daga dutsen da alluna na Shaida . ( Fitowa 24 : 12 - 18 ; 32 : 15 - 17 ) Babu shakka , Musa tsoho ya ba Joshua shawara da hikima mai kyau ! Littafi Mai Tsarki bai faɗi shekarun Sama’ila ba sa’ad da ya mutu , amma aukuwa na littafin Sama’ila na Farko ya ɗauki misalin shekaru 102 kuma Sama’ila ya ga yawancinsu . Ibraniyawa 11 : 32 , 33 sun ce alƙalai da annabawa sun “ aika adalci . ” Ta yaya tsofaffi a yau za su yi koyi da Sama’ila a batun addu’a ? Tsofaffi addu’o’inku na amfanar ikilisiya . Wasu cikin ’ yan’uwanmu suna cikin kurkuku domin tsaka tsakinsu na Kirista . Wasu sun yi tsayin daka don bauta ta gaskiya yayin da suke zama a ƙarƙashin mulkin kama karya . Littafi Mai Tsarki ya ƙarfafa mu mu amfana daga irin wannan labarin . — Kubawar Shari’a 32 : 7 . An aririce Kiristoci tsofaffi su zama misalai masu kyau ga matasa . Jimirin Ibrahim ya shafi Ishaƙu sosai Me ya sa yawancin mutane masu tunani suka yaba wa Allah domin abubuwa masu ban al’ajabi da ke duniya ? Ta yaya suka wanzu ? “ Zan yi godiya gareka ; gama ƙirata abin ban tsoro ce , abin al’ajabi ce kuwa , ” ya rubuta . “ Ayyukanka suna da ban al’ajabi ; wannan ma raina ya sani sarai . ” — Zabura 139 : 14 . Bari mu tattauna yadda ’ yan kimiyya na zamani suka tabbatar da abin da Dauda ya kammala cewa ‘ ƙirarmu abin al’ajabi ce . ’ Ƙodojinka biyu , idan suna lafiya , suna tace ruwan da ke cikin jininka , kusan lita 5 a jikin babban mutum bayan kowane minti 45 ! 7 , 8 . ( a ) Ka kwatanta yadda jaririn da ba a haifa ba yake soma girma . ( b ) Ta wace hanya ce jaririn da ke girma ‘ ake sifanta shi da gwaninta daga cikin zurfafan duniya ’ ? “ Yanayina ba a ɓoye ya ke a gareka ba , Sa’anda aka yi ni a fakaice , Sa’anda aka sifanta ni da gwaninta daga cikin zurfafan duniya . ” 9 , 10 . Ta yaya ne duka bayanai game da tayi suke ‘ rubuce ’ a cikin ‘ littafin ’ Allah ? “ Idanunka sun ga gaɓaɓuwan jikina tun ba su cika ba , a cikin littafinka an rubuta dukansu , waɗanda a ke sifantarsu yau da gobe , tun ba ko ɗaya a cikinsu ba . ” Ina misalin yawan jimlassu ! “ Kuma mun fita dabam ta wajen ɗokin da muke yi game da kanmu : Ta yaya ne aka tsara mu a zahiri ? ” Abin da Bangaskiya ta Ƙunsa ( Zabura 139 : 6 ) Mu ma haka . Ba za mu taɓa fahimtar dukan ayyukan halittun Allah ba . Ka kwatanta yadda aka haɗa bangaskiya da dangantakarmu da Allah . Bangaskiya ta wuce gaskata cewa rai da kuma duniya sun fito ne daga Tushe mai hikima . Hakan kuma yana sa mu so mu daɗa koyo game da shi kuma mu ɗaukaka shi har abada cikin ƙauna da ibada . Wannan shi ne manufa mafi muhimmanci da kowane mutum zai iya biɗa . — Afisawa 5 : 1 , 2 . ( b ) Ta yaya ne yadda muke amfani da ikon yin zaɓi zai shafi rayuwarmu ? Yin haka na sa mu sami tagomashinsa da kuma amfani mai yawa . “ Sammai suna bayyanawar ɗaukakar Allah ; sararin sama kuma yana nuna aikin hannuwansa , ” Dauda ya rubuta . ( Zabura 19 : 1 , 2 ) Dauda ya fahimci cewa yana bukatar ya biɗi kuma ya bi Wanda ya yi duka abubuwa masu ban al’ajabi . na 22 ga Yuni , 2004 , Shaidun Jehobah ne suka wallafa . Za Ka Iya Bayyanawa ? Girman jariri a cikin ciki yana bin wani tsari ne da aka kafa Wane irin hali ne ya cika al’umma a yau ? Saboda haka , Musa ya ce musu : “ Ku kiyaye ku aika fa kamar yadda Ubangiji Allahnku ya umurce ku . ” Menene muhimmancin biyayyarmu ga Mahaliccin duka duniya ? Allah ya ce annabi Sama’ila ya gaya wa Sarki Saul cewa : “ Biyayya ta fi hadaya . ” Ta yaya ne za mu iya ba Jehobah wani abu ? Idan haka ne , akwai abin da za mu iya ba shi kuwa ? ( Zabura 78 : 40 , 41 ) A ce wani mai ciwon sukari ya ƙi cin abincin da aka ce ya ci kuma ya ci gaba da cin wanda aka ce kada ci . ( 1 Sarakuna 3 : 9 ) Muna bukatar “ zuciya mai [ biyayya ] ” idan muna son mu raba tsakanin nagarta da mugunta a duniyar da take cike da rashin biyayya . Wani Misali da Gargaɗi Ne Labarin Sarki Saul da ke cikin Littafi Mai Tsarki ya nuna muhimmancin yin biyayya . ( 1 Samuila 10 : 21 , 22 ; 15 : 17 ) Akwai lokacin da Saul zai je ya yaƙi ’ yan Filistiya . Da ganin haka , sai Saul “ ya miƙa hadaya ta ƙonawa . ” Jehobah bai ji daɗin haka ba . Sa’ad da Sama’ila ya iso , sarkin ya ba da hujjar rashin biyayyarsa , yana cewa domin Sama’ila ya ƙi zuwa da wuri , shi ya sa ya ‘ tilasta wa ’ kansa ya yi hadaya don ya sami tagomashin Jehobah . Akasin umurnai da aka ba su , Saul da mutanensa sun ƙi su kashe Sarki Agag da kuma “ mafiya kyau daga cikin tumaki da shanu , da kiyayayyu , da yan raguna , da dukan kyawawan abu . ” 11 , 12 . ( a ) Yaya ne Jehobah yake ɗaukan ƙoƙarce - ƙoƙarcenmu na faranta masa rai a bautarmu ? Ta yaya za a iya gwada biyayyarmu ga Jehobah a ɓoye ? ( Zabura 101 : 2 ) Hakika , ana iya gwada amincinmu sa’ad da muke cikin gida . Shin , za mu iya ƙin kallon hotunan batsa ? ( Matta 5 : 28 ; Ayuba 31 : 1 , 9 , 10 ; Zabura 119 : 37 ; Misalai 6 : 24 , 25 ; Afisawa 5 : 3 - 5 ) Tashoshin talabijin da suke ɗauke da mugunta fa ? Biyayyar da Ake Yi Domin Ƙauna ( Ishaya 48 : 17 ) Irin waɗannan amfanin ana iya ɗaukansu albarkar da ake samu idan aka bi dokokin Allah . Duk da haka , ainihin dalilin da ya sa muke yin biyayya ga Jehobah shi ne domin muna ƙaunarsa . ( Ayuba 1 : 9 - 11 ; 2 : 4 , 5 ) Allah ya ba mu ’ yancin zaɓar wanda za mu yi wa biyayya . Yesu ya kafa misali mai kyau ta wajen yin biyayya ga Jehobah domin yana ƙaunarsa . Yesu “ ya ƙasƙantadda kansa , ya zama yana biyayya har da mutuwa , i , har mutuwa ta giciye . ” Mun tabbata cewa Yesu ya cancanta ƙwarai ta kowace hanya ya zama Babban Firist na ’ yan’uwansa na ruhaniya da kuma sauran mutanen da suka yi imani da shi . — Ibraniyawa 4 : 15 ; 1 Yohanna 2 : 1 , 2 . Muna iya yin koyi da Yesu ta wajen mai da yin biyayya ga yin nufin Allah abu na farko a rayuwarmu . Allahnmu mai ƙauna yana sane da ƙoƙarce - ƙoƙarcenmu na yin biyayya a waɗannan fasalolin . Ta Yaya Za Ka Amsa ? Ta yaya za mu guje ta ? Ya dace a yi begen cewa wata rana dukan mutane za su zauna lafiya ? ( Farawa 8 : 21 ) Hakika , wasu suna jin daɗin zaluntar mutane . Littafi Mai Tsarki ya daɗa cewa : “ Duba , ga hawayen waɗannan da a ke zalumtassu , ba su da mai - taimako ; a wajen masu - zalumtassu kuma ga iko . ” — Mai - Wa’azi 4 : 1 . Menene Ya Jawo Haka ? Da gaske ne waɗansu mutane sun ƙi jinin zalunci , amma addinai gaba ɗaya suna goyon bayan waɗanda suke zaluntar mutane . Hakan ya sake faruwa a Afirka ta Kudu a lokacin wariyar launin fata , sa’ad da wata ƙabila da ba ta da yawa ta kāre matsayinta mai muhimmanci ta wajen kafa dokokin da suka haɗa da hana auren wata ƙabila . Amma , Littafi Mai Tsarki ya ba da cikakken dalilin da ya sa ƙabilu suke ƙin juna . Ya ce : “ Wanda ba ya yin ƙauna ba , ba ya san Allah ba ; gama Allah ƙauna ne . Idan wani ya ce , Ina ƙaunar Allah , shi kuwa yana ƙin ɗan’uwansa , maƙaryaci ne shi : domin wanda ba ya yi ƙaunar ɗan’uwansa ba wanda ya gani , ba shi iya ƙaunar Allah wanda ba ya gani ba . ” Wane sani ne Kalmar Allah ta bayyana da ya hana mutane zaluntar waɗanda suke ganin sun bambanta da su ? Dukan ƙabilu suna iya yin alfahari domin rai da Allah ya ba su , amma dukansu suna da wani abu da zai sa su yi baƙin ciki game da kakaninsu . Manzo Bulus marubucin Littafi Mai Tsarki , ya ce : “ Zunubi ya shigo cikin duniya ta wurin mutum ɗaya . ” Hakika , “ dukan mutane sun yi zunubi , sun kasa kuma ga darajar Allah . ” Nuna cewa ƙabilarmu ta fi ta wasu bai jitu da abin da ke cikin Nassosi ba . A lokacin da Isra’ila ta amince da wannan shirin , sauran mutanen sun ga bambancin da ke tsakanin sarautar Allah da ta mutane . Jehobah kuma ya koya wa Isra’ila cewa tana bukatar fansa domin hakan zai sa mutane su sake kasancewa da dangantaka mai kyau da Allah . Nassosin Ibraniyawa da aka ba Yahudawa sun ƙunshi kwatanci mai kyau na lokacin da dukan ƙabilu za su sami albarka mai girma : “ Al’ummai dayawa za su hau , su ce , Ku zo mu hau zuwa dutsen Ubangiji , zuwa gidan Allah na Yaƙub ; za ya koya mana tafarkunsa . . . Ko da yake Yesu Kristi da kansa ya yi wa Yahudawa wa’azi , ya kuma ce : “ Wannan bishara kuwa ta mulki za a yi wa’azinta cikin iyakar duniya domin shaida ga dukan al’ummai . ” Ka yi la’akari da yadda dokar ta bukaci fiye da amincewa da baƙin da suke zaune a ƙasar Isra’ila , sa’ad da ta ce : ‘ Baƙon da ke sabke a wurinku za ya zama maku kamar ɗan da aka haifa a wurinku , za ka ƙaunace shi kamar kanka : gama ku dā baƙi ne cikin ƙasar Masar . ’ Samariyawa ƙabila ce da Yahudawa suka ƙi jininsu , shi ya sa matar take mamaki . Basamariyen yana iya cewa : ‘ Me ya sa zan taimaki Bayahude ? Bulus ya rubuta : ‘ Ku tuɓe tsohon mutum tare da ayyukansa , ku yafa kuma sabon mutum , wanda a ke sabonta shi zuwa ilimi bisa ga surar mahaliccinsa : inda ba shi yiwuwa a ce da Ba - helleni da Ba - yahudi , da kaciya da rashin kaciya , da baubawa , Sikithiyu . . . Kalmar Allah ta faɗi lokacin da “ duniya za ta cika da sanin Ubangiji . ” WANNAN shi ne abin da aka tattauna a taron gunduma na kwana uku da Shaidun Jehobah suka shirya wanda aka fara a watan Mayu na shekara ta 2006 . Shirya wurin da waɗanda suka halarci taron za su kwana ba ƙaramin aiki ba ne . Waɗanda suka halarci taron sun zo ne daga ƙasashen Armenia , Amirka , Belarus , Estonia , Georgia , Kazakhstan , Kyrgyzstan , Latvia , Lithuania , Moldova , Rasha , Tajikistan , Turkmenistan , Ukraine , da kuma Uzbekistan . Mutane da yawa sun ba da kansu wajen gyara filayen wasannin da kewayensu don su dace da wuraren bauta . Gayyata Mutumin ya zo kuma ya halarci taron . A taron an tattauna yadda za a magance matsaloli dabam dabam . Shawarar da aka bayar daga Nassosi sun bayyana yadda za a iya magance waɗannan matsaloli ko a jimre da su . A kowace rana , ɗaya daga cikin ’ yan Hukumar Mulki na Shaidun Jehobah yana ba da jawabi , kuma rahotannin da aka samu daga wasu ƙasashen duniya sun ƙara wa taron armashi . An fassara waɗannan jawaban da rahotanni don harsuna dabam dabam da suka hallara su amfana . Baƙin sun zo daga wurare dabam dabam , amma bangaskiya ɗaya ce ta haɗa su . ” Wannan taron ba abin mantawa ba ne ! ” Yawancin waɗanda suka hallara za su tuna taron ne don wasu dalilai . Annika wata yarinya ’ yar shekara takwas daga ƙasar Finland ta rubuta wa ofishin reshe na Shaidun Jehobah a Poland , ta ce : “ Taron ya yi kyau sosai fiye da yadda na yi zato . Ta yi mamakin yadda baƙi suka zama abokan kirki . ” Wani ɗan’uwa da yake aiki a Sashen Sanarwa a taron gunduma a birnin Prague ya ce : “ A ranar Lahadi da safe , shugaban ’ yan sanda da aka aika wurin taron ya ziyarce mu . Shaidun Jehobah sun riga sun samu ceto daga matsaloli da yawa da wannan duniyar take fuskanta . Mutanen da suka zo daga ƙasashe dabam dabam sun saurari dukan sashen da aka tsara ta waya a wurare shida da aka yi taron gunduma a ƙasar Poland da kuma ɗaya a ƙasar Slovakiya . A Dortmund an gabatar da jawaban da Arabiya , Farsi , yaren Portugal , Sfanisanci , da kuma Rasha ; a Frankfurt an gabatar da jawaban da Turanci , Faransa , da Serbian / Croatian ; a Hamburg an gabatar da jawaban da Danish , Dutch , Swedish , da Tamil ; a Leipzig an gabatar da jawaban da Chinese , Polish , da Turkish ; kuma a Munich an gabatar da jawaban da Helenanci , Italiya , da kuma bebenci na Jamus . A Poznan an gabatar da jawaban da Polish da Finnish . Hakika waɗanda suka halarci taron sun fito ne daga harsuna dabam dabam , amma ƙauna ta haɗa su . ( Ezekiel 1 : 1 - 3 ) Jehobah ya yi wa waɗanda suke bauta tanadin manzo . A saƙonsa na farko , Ezekiel ya mai da hankali ne ga yadda za a halaka Urushalima . ( Ezekiel 10 : 2 ) Ko da yake ‘ Jehobah zai komo da alhakin al’amuran miyagu a bisa kansu , ’ ya yi alkawarin cewa zai tattara ’ yan Isra’ila da suka watse . — Ezekiel 11 : 17 - 21 . An ƙi masu bauta wa gumaka . Ezekiel ya yi farin cikin bauta wa Jehobah a matsayinsa na annabi . Zai kwanta ta gefen dama ne domin zunubin Yahuda na shekaru 40 , wanda ya soma daga lokacin da aka naɗa Irmiya ya zama annabi a shekara ta 647 K.Z . zuwa 607 K.Z . 17 : 1 - 24 — Su wanene babban gaggafa guda biyu , ta yaya ne aka cire kananan itacen al’ul wato cedar , kuma wanene ‘ mai - taushi ’ da Jehobah zai dasa ? Gaggafa guda biyu suna wakiltar sarakunan Babila da Masar . 4 : 1 – 5 : 4 . Sa’ad da Jehobah zai hukunta wannan zamanin , kuɗi ba zai yi amfani ba . 8 : 5 - 18 . Ridda tana lalata dangantakar mutum da Allah . Har ma ga waɗanda suke yi masa ba’a , Ezekiel zai ce : ‘ Ba za a ƙara jinkirtadda maganar Jehobah ba ko ɗaya . ’ Babu wanda zai iya yi mana . — Romawa 14 : 12 . Mu ke da hakkin sakamakon da muka samu na abin da muka yi . Abubuwa ba za su kasance kamar yadda suke a dā ba . An fallasa laifin da Oholah , wato , ( Isra’ila ) da Oholibah , wato , ( Yahuda ) suka yi . A lokacin da aka halaka birnin , Yahudawan za su cika da mamaki sosai har su kasa nuna baƙin cikinsu . Tambayoyin Nassi da Aka Amsa : Ƙazantarta tana da yawa sosai shi ya sa duk da yadda aka ɗora tukunyar kan wuta kuma ta yi zafi sosai hakan bai cire tsatsan ba . 21 : 18 - 22 . 22 : 6 - 16 . Saƙon da ke Raye da Kuma Iko Annabcin halakar da Urushalima ya nuna cewa Jehobah Allah ne da yake ‘ bayyana wa mutanensa sababbin al’amura tun ba su ɓullo ba ’ — Ishaya 42 : 9 . IDAN yaro ya ture ɗan’uwansa , wanda aka ture zai fara tunanin ramawa . Ga wanene ainihi bai kamata mu yi ramuwa ba ? Ya kamata su nuna godiyarsu ta wurin yin abin da Bulus ya sake cewa : “ Ku miƙa jikinku hadaya rayayyiya , tsattsarka , abar karɓa ga Allah . Domin wannan ita ce ibadarku ta ainihi . ” ( Romawa 12 : 1 ; LMT ) Ta yaya ne waɗannan Kiristocin za su iya miƙa jikinsu “ hadaya ” ga Allah ? Saboda haka , zama masu godiya yana motsa mu mu bauta wa Allah da dukan ƙarfinmu , arzikinmu , da kuma iyawarmu . Kasancewa da ra’ayin Kristi yakan shafi yadda muke bi da ’ yan’uwanmu masu bi da marasa bi . Ka lura da yadda manzo Bulus ya tattauna amfanin ƙauna . A cikin littafin Romawa , Bulus ya yi amfani da kalmar nan “ ƙauna , ” wato , ( a·gaʹpe a Helenanci ) sau da yawa sa’ad da yake magana a kan ƙaunar Allah da ta Kristi . Ana iya fassara ‘ ƙyama ’ ta zama “ mugun ƙiyayya . ” ( Zabura 97 : 10 ) Kalmar nan “ lizimci ” fassara ce ta aikatau na Helenanci da take nufin “ mannewa . ” “ Kada ku sāka ma kowanne mutum mugunta da mugunta . ” “ Kada ku ɗauka ma kanku fansa , ƙaunatattu . ” ( Matta 5 : 44 ; Luka 6 : 27 , 28 ) Saboda haka , wata hanya guda da muke yi wa waɗanda suke tsananta mana albarka ita ce , ta wajen yi musu addu’a , mu roƙi Allah cewa idan suna tsananta mana ne saboda rashin sani , Jehobah ya buɗe idanunsu su san gaskiya . ( b ) Kamar yadda aka kwatanta da rayuwar Bulus , wane irin canji ne matsananta za su iya yi ? Ba da daɗewa ba bayan Fentakos na shekara ta 33 A.Z . , masu tsananta wa ikilisiyar Kirista sun kama Istifanus , suka kai shi bayan Urushalima , suka jejjefe shi . Kafin ya mutu , ya ta da murya da ƙarfi ya ce : “ Ubangiji , kada ka lissafta wannan zunubi a garesu . ” Bayan haka , Yesu da aka ta da daga matattu ya bayyana ga Shawulu . ‘ Ku Zauna Lafiya da Dukan Mutane ’ Ta yaya umurnin da ke Romawa 12 : 9 , 17 suka jitu da juna ? Wani umurnin da Bulus ya ba da game da yadda za a bi da masu bi da marasa bi shi ne : “ Kada ku sāka ma kowanne mutum mugunta da mugunta . ” Yin hakan bai jitu da nuna ƙauna “ ba tare da riya ba . ” ( Romawa 12 : 9 , 17 ) Ta yaya za mu yi amfani da waɗannan kalaman ? Bulus ya gaya wa ’ yan’uwansa Kiristoci : “ Idan ya yiwu , ku zama lafiya da dukan mutane , gwargwadon iyawarku . ” Akasin haka , Kiristoci na gaskiya sun yarda cewa Jehobah zai “ rama ma zaɓaɓunsa . ” 16 , 17 . ( a ) Menene ma’anar “ tara garwashin wuta ” a kan wani ? Yin ramuwa a kan maƙiyi na iya sa ya daɗa muguntarsa , amma idan ka yi masa alheri zai iya kwantar masa da zuciya . ( Romawa 12 : 20 ; Misalai 25 : 21 , 22 ) Menene wannan yake nufi ? Hakazalika , ta wurin yi wa ɗan hamayya alheri , za mu iya “ narkar ” da muguntarsa kuma mu fito da halayensa masu kyau . ( Romawa 12 : 21 ) Waɗanne mugayen ruhu ne muke fuskanta yau ? Za a tattauna amsar waɗannan tambayoyi da waɗansu a talifi na gaba . • Menene zai hana mu yin ramuwa ? [ Akwati a shafi na 22 ] [ Hoto a shafi na 25 ] Me ya sa muka faɗi haka ? Menene ya taimake shi ya ci nasara ? Don mu amsa waɗannan tambayoyin , bari mu tattauna waɗansu abubuwan da suka auku a rayuwar Nehemiya . * A wane irin wuri ne Nehemiya ya zauna , kuma me ya cim ma ? Nehemiya yana aiki ne a fadan Sarki Artaxerxes na Farisa . Ko da yake Nehemiya yana zaune ne a cikin marasa bi , bai “ biye wa zamanin ” nan ba . ( Nehemiah 4 : 21 ; 6 : 15 ) Wannan abin mamaki ne , saboda lokacin da ake ginin , Isra’ilawa sun fuskanci hamayya dabam dabam . “ Ya Hasala , Ya Ji Haushi Ƙwarai ” Suka ce : “ Mu yi ta gini . ” Menene Nehemiya ya yi game da zargin ƙarya na ’ yan hamayya ? Hakika , “ dukan ganuwa fa ta harhaɗu har ga rabin tsawonta : gama jama’a suna da nufin aiki . ” ( a ) Ta yaya za mu yi koyi da Nehemiya sa’ad da ’ yan hamayya suka yi mana zargin ƙarya ? ( Mai - Wa’azi 3 : 1 , 7 ) Saboda haka , kamar Nehemiya , muna guje wa yin ramuwa da baƙar magana . Menene za su yi ? Hakika , a zahiri , Yahudawa kaɗan ba za su iya yin nasara bisa maƙiyansu masu yawa ba , amma Nehemiya ya aririce su : “ Kada ku ji tsoronsu . . . Me ya sa ? Mafi muhimmanci , Nehemiya ya tabbatar da mutanen cewa : ‘ Allahnmu za ya yi yaƙi dominmu . ’ ( Nehemiah 4 : 15 - 20 ) Maginan sun ci gaba da aikin saboda sun sami ƙarfafa kuma a shirye suke su yi faɗa . Hakika , suna guje wa yin amfani da makaman yaƙi na zahiri . Da maƙiyan Nehemiya suka ga cewa harin da suka kai bai yi nasara ba , sai suka koma yin amfani da dabaru . Sai maƙiyan suka ce wa Nehemiya su haɗu a Ono don su daidaita rashin fahimtar . Menene Nehemiya ya yi game da zargin ƙaryar da aka yi masa ? Bugu da ƙari , Nehemiya ya roƙi Jehobah ya taimake shi , ya yi addu’a : “ Ka ƙarfafa hannuwana . ” Ba ni shiga . ” Me ya sa Nehemiya bai faɗa tarkon da aka kafa masa ba ? Hakika , annabin gaskiya ba zai shawarce shi ya taka Dokar Allah ba . Nehemiya kuma bai yarda maƙiyansa su rinjaye shi ba . Bayan haka , ya ce : “ Hakanan aka gama ganuwa a kan kwana ashirin da biyar ga watan Elul , cikin kwana hamsin da biyu ke nan . ” — Nehemiah 6 : 10 - 15 ; Litafin Lissafi 1 : 51 ; 18 : 7 . Suna iya gaya mana cewa idan muka ɗan nuna ƙwazo a bautar Jehobah , za mu iya neman abin duniya a lokaci guda . Amma , saboda mun mai da Mulkin Allah abu na farko a rayuwarmu , ba za mu yarda ba . 17 , 18 . ( a ) Menene Shaiɗan da mutanensa suke so su cim ma ? Game da abokan Kristi shafaffu , Kalmar Allah ta ce : ‘ Suka yi nasarar [ a kan Shaiɗan ] . . . saboda maganar shaidarsu . ’ Shi ya sa Shaiɗan yake kai hari ga shafaffun da suka rage da kuma “ taro mai - girma . ” — Ru’ya ta Yohanna 7 : 9 ; 12 : 17 . Amma , ba zai yi nasara ba , saboda kamar Nehemiya na dā , mutanen Allah sun ƙudurta cewa za su ci gaba da ‘ rinjayar mugunta da nagarta . ’ [ Akwati a shafi na 29 ] “ Kowane zunubi ko saɓo za a gafarta ma mutane su , ” in ji Yesu Kristi , “ amma saɓon da a ke yi a kan Ruhun ba za a yi gafarassa ba . ” ( Matta 12 : 31 ) An yi mana gargaɗi : “ Idan muna yin zunubi da nufin zuciyarmu bayanda mun karɓi sanin gaskiya , babu sauran wata hadaya domin zunubai , sai sauraro mai - ban tsoro ga shari’a . ” ( Zabura 51 : 11 ) Amma , idan muka nuna damuwa sosai game da zunubin da muka yi , ƙila mun tuba da gaske ke nan . ( b ) Menene ke da ban ƙarfafa a Zabura 103 : 10 - 14 ? Gama kamar yadda sama ta yi nisa birbishin duniya , Hakanan kuma jinƙansa yana da girma zuwa ga masu - tsoronsa . Wani abin ban ƙarfafa shi ne kalaman manzo Yohanna : “ Saboda wannan za mu sani muna wajen gaskiya , mu rinjayi zuciyarmu a gabansa kuma , dukan inda zuciyarmu ta kashe mu ; gama Allah ya fi zuciyarmu girma , ya kuwa san abu duka . Masoya , idan zuciyarmu ba ta kāshe mu ba , gaba gaɗi mu ke gaban Allah ; dukan iyakar abin da mu ke roƙa kuma , muna karɓa daga wurinsa , domin muna kiyaye dokokinsa , muna yin abubuwa da sun gamshe shi . ” — 1 Yohanna 3 : 19 - 22 . ( 1 Bitrus 1 : 22 ) Zuciyarmu ba za ta “ kashe mu ” ba idan muka gaskata da Jehobah , muka nuna ƙauna ga ’ yan’uwa , kuma ba mu yi zunubi da sane ba . Sun Yi wa Ruhu Zunubi Za mu ga cewa ba irin zunubin da mutum ya yi ba ne ainihin batun ; amma , muradinsa , yanayin zuciyarsa , da kuma son ransa ne zai nuna ko zunubin irin wanda za a gafarta ne ko a’a . Ta yaya ne wasu shugabannin addinai a ƙarni na farko suka yi zunubi ga ruhu mai tsarki ? Sun ga cewa Yesu yana da ruhu mai tsarki sa’ad da yake yin mu’ujizai da ke ɗaukaka Jehobah . In ji Yesu , waɗanda suka saɓa wa ruhu mai tsarki na Allah suna zunubi ne da ba za a gafarta ba a “ wannan zamani , ko cikin zamani mai - zuwa . ” — Matta 12 : 32 . Abin da Yesu ya faɗa game da irin wannan zunubin ya nuna cewa Yesu yana nuni ne ga waɗanda suke hamayya da ikon ruhu mai tsarki na Allah da sane . Ya bi tafarki na rashin aminci , yana satan kuɗi daga akwatin da aka ba shi ya ajiye . Shi ya sa Yesu ya kira shi “ ɗan lalacewa . ” — Yohanna 17 : 12 ; Matta 26 : 14 - 16 . Ta yaya ne Sarki Dauda ya yi zunubi da Bath - sheba , kuma wane ƙarfafa ne za a iya samu daga yadda Allah ya bi da su ? Ta yaya aka kwatanta yawan gafartawar Allah a batun Sarki Manassa ? Daga baya , sarkin Assuriya ya kai Manassa bauta . Ƙarnuka bayan haka , manzo Bitrus ya yi mugun zunubi ta wajen musanta Yesu . Ka Rage Damuwar Cewa Ka Yi Zunubi Menene muke bukatar mu yi idan muka yi zunubi kuma muna bukatar taimako na ruhaniya ? Idan mun riga mun yi zunubi , kuma mun kasa yin addu’a domin zunubinmu ya sa mun raunana a ruhaniya fa ? Tun da yake Jehobah ba ya son mutuwar mugu , ba ya son ya yi rashin wani daga cikin bayinsa . Muna bukatar mu ci gaba da halartar taron ikilisiya da kuma yin aikin wa’azin Mulki . Yin haka zai taimaka mana mu zama “ sahihai cikin bangaskiya ” kuma mu daina damuwa ko ƙila mun yi zunubin da ba za a gafarta ba . — Titus 2 : 2 . Sun tuba , kuma suna da bangaskiya a gafarar Jehobah . • Ta yaya za a iya sha kan damuwar yin zunubin da ba za a gafarta ba ? Ko da yake ya musanta Yesu , Bitrus bai yi zunubin da ba za a gafarta ba Yayin da muke ci gaba da “ tafiya bisa ga ruhu , ” ruhun Allah zai motsa mu mu yi biyayya ga Jehobah . 4 , 5 . Wasu da suke da’awar cewa su Kiristoci ne a ƙarni na farko A.Z . , sun musanta cewa Yesu ya bayyana a jiki . Mecece ƙauna , kuma menene ta ƙunsa ? Ƙauna ba ta jin cakuna , ba ta yin nukura . Ƙauna tana jimre da duka abu , gaskata abu duka , tana kafa bege ga abu duka , kuma tana daurewa da duka abu . Bugu da ƙari , ƙauna ba ta ƙarewa . — 1 Korinthiyawa 13 : 4 - 8 . Me ya sa ya kamata mu nuna ƙauna ga ’ yan’uwa masu bauta wa Jehobah ? ( Matta 22 : 37 - 39 ) Manzo Yohanna ya rubuta : “ Wanda ba ya yi ƙamna ba cikin mutuwa ya ke zamne , Dukan wanda ya ƙi ɗan’uwansa mai - kisankai ne : kun sani babu mai - kisankai wanda shi ke da rai na har abada cikinsa zaune . ” “ Farinciki na Ubangiji Shi ne Ƙarfinku ” Menene farin ciki , kuma waɗanne dalilai ne muke da su na yin farin ciki ? Salama , wata sashe ce ta ɗiyar ruhu , kuma tana nufin zaman lafiya da lumana ba tare da damuwa ba . Sun sami salama sa’ad da suka sami ruhu mai tsarki da aka yi masu alkawarinsa . ( Yohanna 14 : 26 ) A ƙarƙashin ja - gorar ruhu da kuma addu’o’inmu da ake amsawa a yau , muna more “ salama kuwa ta Allah ” wadda babu kamarta , kuma hakan na ba mu kwanciyar hankali . Tsawon jimiri na taimaka mana mu jimre sa’ad da mutane suka gaya mana maganar banza ko kuwa suka yi abin da bai dace ba . Bulus ya aririci ’ yan’uwa Kiristoci : “ Ku yi haƙuri da kowa . ” Ka Yi Alheri da Kuma Nagarta Muna yin alheri sa’ad da muka nuna cewa mun damu da mutane ta wajen kalamai da ayyuka . ( Romawa 2 : 4 ; 2 Korinthiyawa 10 : 1 ) Duka bayin Allah da Kristi , suna bukatar su yi alheri . Muna iya nuna alheri ko da muna da dalilin yin fushi domin maganar banza da wani ya yi ko kuwa halaye marar kyau . ( Afisawa 4 : 26 , 27 , 32 ) Ya fi dacewa a nuna alheri ga waɗanda suke fuskantar gwaji . Ajizancin da muka gada na hana mu nuna nagarta . ( Ibraniyawa 11 : 1 ) Idan muna da bangaskiya , za mu kasance da tabbacin cewa Jehobah zai cika dukan alkawarinsa . Wannan ita ce irin bangaskiyar da za mu nuna idan muka ci gaba da tafiya cikin ruhu . ( Ibraniyawa 11 : 2 - 40 ) Kuma ‘ bangaskiyarmu mara - riya ’ za ta iya ƙarfafa bangaskiyar wasu . — 1 Timothawus 1 : 5 ; Ibraniyawa 13 : 7 . ( Afisawa 4 : 1 - 3 ) Muna iya yin haƙuri idan muka ci gaba da bin ruhu kuma muna nuna kamewa . Kuma manzo Bitrus ya shawarci ’ yan’uwa Kiristoci su ƙara wa iliminsu “ kamewa . ” — 1 Bitrus 2 : 21 - 23 ; 2 Bitrus 1 : 5 - 8 . ( Ayukan Manzanni 18 : 24 - 26 ) Za mu zama abokan kirki , musamman ’ yan’uwanmu Kiristoci za su yi tarayya da mu . Idan muka dogara ga Jehobah da dukan zuciyarmu , za mu more rayuwa yanzu kuma za mu ci gaba da bin hanyar aminci na Mai Tanadin ruhu mai tsarki har abada . — Zabura 128 : 1 ; Misalai 3 : 5 , 6 . [ Hoto a shafi na 11 ] Ka nuna alheri ta wajen kalamai da ayyuka masu kyau Amma a yanzu , muna fuskantar ƙiyayya , taƙaici , tsanani , da kuma mutuwa domin imaninmu . Muna yin rashin lafiya , makoki , kuma muna fuskantar gwaji iri - iri . ( 1 Bitrus 5 : 6 - 11 ) Yi la’akari da wasu labaran gaskiya da suka tabbatar da cewa muna iya jiran ranar Jehobah da jimiri da kuma cikakkiyar bangaskiya . ( Zabura 41 : 1 - 3 ) “ Tun lokacin da na yi wayo , ” in ji Sharon , “ ba na rabuwa da keken guragu . A shekaru 15 da suka shige , ta ce : “ Ko da yake lafiyar jikina na iya ci gaba da raunana , amma aminci na da kuma dangantaka ta da Allah sune rayuwata . ( 1 Tassalunikawa 5 : 14 ) Abubuwa kamar su fid da rai na iya jawo baƙin ciki . Amma , da shigewar lokaci ya biɗi rayuwa ta ibada kuma yawan yin irin wannan mugun mafarkin ya ragu . Ka yi tunanin yadda zai yi masu wuya su yi kalami a taron Kirista ko kuwa su ba da jawabi a Makarantar Hidima ta Allah ! Duk da haka , suna jimrewa , kuma kasancewarsu a taro da kalaminsu yana ƙarfafa mu . Jure Baƙin Ciki ( b ) Ta yaya ne misalin Hannatu zai iya taimaka mana mu jimre baƙin ciki ? Amma , Kiristoci sun san cewa za a yi tashin matattu . Wataƙila wannan misalin zai taimaka . Saka hannu a ayyukan Kirista a kowane lokaci , har da aikin wa’azin Mulki , za su iya taimaka mana mu jure baƙin ciki . Waɗanne gwaji ne wasu Kiristoci suka jimre da ya shafi rayuwar iyali ? Saboda gigita da baƙin ciki , aboki ko abokiyar auren da aka ci amanarsa yana ko tana iya kasa yin barci kuma ya ko ta ci gaba da yin kuka sosai . Sulemanu ya yi addu’a : “ Ko wace addu’a da roƙo da aka yi , a bakin kowane mutum , ko a bakin dukan jama’arka Isra’ila , kowa yana sane da ciwutar zuciyar kansa , ya miƙa hannunwansa zuwa gidan nan : sai ka ji a cikin sama mazauninka , ka yi gafara , ka aika , ka sāka ma kowane mutum gwalgwadon dukan aikinsa , kai wanda ka san zuciyatasa ; ( gama kai kaɗai ka san zuciyar dukan yan adam : ) domin su ji tsoronka dukan kwanakin da su ke zaune a cikin ƙasa wadda ka ba ubanninmu . ” — 1 Sarakuna 8 : 38 - 40 . Waɗanne nassosi ne za su taimaka mana mu kawar da damuwarmu ? Muna iya yin alhini sa’ad da muke jimre yawan damuwa . ( Farawa 26 : 34 , 35 ) Ƙila rashin lafiya ya jawo damuwa ga Kiristoci kamar Timothawus da Tarofimas . ( 2 Korinthiyawa 11 : 28 ) Amma “ Mai - jin addu’a ” a kowane lokaci yana taimakon waɗanda suke ƙaunarsa . — Zabura 65 : 2 . Yayin da muke jiran ranar Jehobah , muna samun taimako da ƙarfafa daga “ Allah kuwa na salama . ” ( Ayuba 42 : 5 ) Da idon fahimi , bangaskiya , da kuma godiya , muna iya yin tunani a kan yadda Allah yake bi da mu kuma muna iya ‘ ganinsa ’ fiye da dā . ( Ayukan Manzanni 6 : 15 ) Akwai alamar kwanciyar hankali a fuskarsa , kamar ta mala’ika , mai ɗauke da saƙon Allah . Ka yi la’akari da kalaman wasu Kiristoci da ’ yan Nazi suka kashe a lokacin Yaƙin Duniya na biyu . Sa’ad da yake faɗin abin da aka yi masa a kotu kafin a kashe shi , ɗaya daga cikinsu ya ce : “ Na saurara sa’ad da ake karanta hukuncin mutuwar da aka yanke mini , kuma bayan haka na faɗi kalaman nan , ‘ Ka kasance da aminci har mutuwa , ’ da kuma wasu ’ yan kalamai na Ubangijinmu , shi ke nan . Wani Kirista matashi da za a fille wa kai ya yi wa iyayensa wasiƙa : “ Yanzu sha biyun dare ya riga ya wuce . Amma ! 22 , 23 . Duk da haka , Ayuba mai tsoron Allah ya faɗi gaskiya sa’ad da ya ce : “ Mutum , haihuwar mace kwanakinsa kaɗanna ne , cike da wahala kuma . ” Ta Yaya Za Ka Amsa ? • Me ya sa Kiristoci suke bukatar jimiri ? Sarkin Babila ya soma kai wa Urushalima hari na ƙarshe . Har ila , saƙon Ezekiel zuwa ga masu zaman bauta a Babila yana magana ne a kan jigo guda , wato faɗuwa da halakar ƙaunataccen birninsu Urushalima . Amma yanzu jigon annabce - annabcen Ezekiel ya canja zuwa halakar al’ummai arna da suke farin ciki domin masifar da ta faɗa wa mutanen Allah . Ezekiel 25 : 1 – 48 : 35 suna ɗauke da annabce - annabce game da al’ummai da suka kewaye Isra’ila da kuma ceton mutanen Allah . * Ban da Ezekiel 29 : 17 - 20 , an ba da sauran labaran bisa lokacin da suka faru da kuma kwanan watan . Ba a rubuta waɗannan ayoyi huɗu bisa lokacin da suka faru ba . An kamanta ‘ Fir’auna , sarkin Masar , da taron jama’arsa ’ da itacen al’ul , wato cedar da za a sare da “ takobin sarkin Babila . ” — Ezekiel 31 : 2 , 3 , 12 ; 32 : 11 , 12 . Bayan an halaka Urushalima a shekara ta 607 K.Z . , Yahudawan da suka rage sun gudu zuwa Masar duk da kashedin da Irmiya ya yi . 29 : 18 — Ta yaya ne ‘ kowane kan mutum ya yi saiƙo kuma kowace kafaɗa ta goge ’ ? Bai kamata halin masu mulki ko kuwa yadda ake yin amfani da harajin ya hana mu biyan harajin ba . — Romawa 13 : 4 - 7 . Za mu sami ceto idan muka guji mugayen hanyoyi kuma muka yi biyayya da abin da Allah yake bukata . Hakika , hanyar Jehobah “ daidai ” ne . 36 : 20 , 21 . Aljanna ta ruhaniya da muke morewa a yau tana cike ne da “ garken tsarkakkun mutane ” ( NW ) . “ KA MAIDA HANKALINKA KUMA GA DUKAN ABINDA ZAN NUNA MAKA ” ( Ezekiel 40 : 1 – 48 : 35 ) An gaya masa : “ Ɗan mutum , duba da idanunka , ji da kunnuwanka , ka maida hankalinka kuma ga dukan abinda zan nuna maka . ” ( Ezekiel 47 : 1 ) A cikin wahayin , Ezekiel ya sami aikin raba wa kowace ƙabila ƙasarta , kowace ƙasar da zai ba su za ta zama daga bangaren gabas zuwa yamma tsakanin ƙasar Yahuda da Banyamin . 40 : 3 – 47 : 12 — Menene haikalin da ke cikin wahayin yake wakilta ? Ba a taɓa gina irin wannan haikali mai girma da Ezekiel ya gani a wahayinsa ba . Yana wakiltar haikali na ruhaniya na Allah , wato , tsarinsa mai kama da haikali don bauta ta gaskiya a zamaninmu . ( Ru’ya ta Yohanna 7 : 9 - 14 ; Romawa 5 : 1 , 2 ) Wataƙila shi ya sa babu ‘ tabkin ’ haikalin Sulemanu , wato , babban tasa inda firistoci suke wanke hannuwansu da ƙafafunsu a cikin haikali na wahayi . — 1 Sarakuna 7 : 23 - 26 . 44 : 10 - 16 — Wanene rukunin firistoci ke wakilta ? Bayan haka , za su yi aiki tuƙuru don su zama “ marar - aibi daga duniya , ” da haka su zama misalai ga “ taro mai - girma ” da ke wakiltar ƙabilu da ba firistoci ba . — Yaƙub 1 : 27 ; Ru’ya ta Yohanna 7 : 9 , 10 . ( Irmiya 2 : 13 ; Yohanna 4 : 7 - 26 ; Afisawa 5 : 25 - 27 ) A hankali kogin na yin zurfi don sababbin da suke shigowa cikin bauta ta gaskiya su sami wurin zama . 47 : 12 — Menene ’ ya’yan itatuwa suke wakilta ? Ya kamata dattawa tsakanin mutanen Allah su zama waɗanda za a iya kusanta . 40 : 14 , 16 , 22 , 26 . Muna godiya sosai don hidimar da rukunin firistoci na zamani suke yi mana ! ( Yohanna 17 : 3 ) A wani ɓangare kuma , za a ba da “ gishiri ” ga waɗanda ba su karɓi ruwa mai ba da rai ba , wato za a halaka su dindindin . Amma waɗanda suka tsarkake wannan sunan a rayuwarsu ta wajen bauta wa Jehobah a hanyar da ta dace za su sami rai madawwami . Don samun bayani a kan Ezekiel 1 : 1 – 24 : 27 , ka duba “ Darussa Daga Littafin Ezekiel na Ɗaya ” da ke fitowar Hasumiyar Tsaro na 1 ga Yuli , 2007 . “ Da farko , ina son in gaya muku cewa ina ƙaunarku da dukan zuciyata . . . . Jehobah ya san haka fiye da ku , kuma zai yi tanadin dukan abubuwan da kuke bukata kuma zai saka muku don dukan abubuwan da kuka jimre . “ Ku Tsare Kanku Daga Dukan Ƙyashi ” “ Ba da yalwar dukiya da mutum ya ke da ita ransa ke tsayawa ba . ” — LUKA 12 : 15 . ( b ) Ta yaya irin waɗannan halayen za su shafe mu ? Menene zai taimake mu mu yi tsayayya da ƙoƙarin da duniyar nan take yi don “ ta mulmula mu yadda take so ” ? — Romawa 12 : 2 , The New Testament in Modern English na J . Ya yi musu gargaɗi sosai a kan ƙyashi kuma ya nanata wannan gargaɗin ta wajen yin wani kwatanci mai sa mutum tunani . Kafin mutumin ya katse masa magana , Yesu yana wa almajiransa da wasu magana ne a kan mai da hankali da yin riya , game da kasancewa da gaba gaɗin shaida Ɗan Allah , da kuma samun taimako daga ruhu mai tsarki . An rubuta cewa “ ana sanin halin mutum a yawancin lokaci ta inda yake mai da hankalinsa sa’ad da yake sauraron gargaɗi na addini . ” Yayin da Yesu yake magana game da al’amura na ruhaniya masu muhimmanci , wataƙila mutumin yana tunani ne game da abin da zai iya yi don ya samu kuɗi . ( Ishaya 11 : 3 , 4 ; Matta 22 : 16 ) Ko menene dalilinsa , tambayarsa ta nuna cewa yana da matsala , wato , rashin daraja abubuwa na ruhaniya . Wannan ba dalili mai kyau ba ne na bincika kanmu ? Maimakon haka , ya kamata mu saurari abin da ake faɗa kuma mu yi tunanin hanyoyi da za mu iya yin amfani da abin da muka ji don mu kyautata dangantakarmu da Ubanmu na samaniya , Jehobah Allah , da ’ yan’uwanmu Kiristoci . — Zabura 22 : 22 ; Markus 4 : 24 . ( Luka 12 : 14 ) Sa’ad da ya faɗi haka , Yesu yana nuni ne ga wani abin da sananne ne ga mutanen , domin bisa Dokar Musa , ana naɗa alƙalai cikin birane su yi shari’a a kan irin waɗannan batutuwa . ( Yohanna 18 : 37 ) Maimakon mu bar abin duniya ta janye mana hankali , muna bin misalin Yesu ta wajen yin amfani da lokacinmu da kuzari mu yi wa’azin bishara kuma mu “ almajirtadda dukan al’ummai . ” — Matta 24 : 14 ; 28 : 19 . Menene ƙyashi , kuma menene zai sa mutum ya yi ? Shaiɗan ne na farko da ya yi ƙyashin abin wani , wato ɗaukaka , daraja da iko da Jehobah kaɗai ne yake da su . Ta yaya ya kamata ‘ mu lura , ’ kamar yadda Yesu ya ba da gargaɗi ? ( 1 Timothawus 6 : 9 , 10 ) Almajiri Yaƙub ya bayyana cewa sa’ad da mugun sha’awa , “ ta habala , ta kan haifi zunubi . ” 11 , 12 . ( a ) Wane gargaɗi ne Yesu ya yi game da ƙyashi ? Saboda haka , dukanmu mun sani cewa ba a bukatar abubuwa masu yawa don mu kasance da rai , ko kuma mu kiyaye ranmu . Hakan zai zama gaskiya sa’ad da muka bincika irin rayuwar da Yesu yake maganar ta . Menene za mu iya koya daga kalmar nan ‘ rai ’ da ke cikin Littafi Mai Tsarki ? Da haka , suna aiki tuƙuru don su tara arziki da dukiya , suna kuskuren cewa irin waɗannan abubuwa ne za su kawo musu kwanciyar rai da farin ciki . — Zabura 49 : 6 , 11 , 12 . Wataƙila gaskiya ne cewa idan muna da abinci mai yawa , tufafi , da wurin kwanciya , da wasu kayan alatu ko kuma zuwa asibiti mai kyau za su iya sa mu ji daɗin rayuwa kuma su daɗa wasu shekaru ga rayuwarmu . Manzo Bulus ya nuna haɗarin sa rai a irin waɗannan abubuwa . ( b ) Waɗanne ƙarin kalmomin Yesu ne za mu bincika a talifi na gaba ? Mecece Amsarka ? • Me ya sa abin da mutum yake da shi ba zai iya tsawonta rayuwarsa ba ? Ƙyashi yana iya jawo mummunan sakamako ( b ) Wane ƙalubale da haɗari ne Kiristoci suke fuskanta ? Yana da sauƙi mutum ya damu da neman abinci , sa tufafi , da wurin kwanciya kuma ya yi watsi ko ya manta da abubuwan da suka fi muhimmanci . Almarar tana cikin Luka 12 : 16 - 21 . A lokacin da yake ganin cewa yana shirye ya more rayuwarsa , Allah ya gaya masa cewa zai mutu , kuma wani ne zai ci dukan abubuwa masu kyau da mutumin ya tara . ( Luka 12 : 21 ) Wane darassi ne za mu iya koya daga wannan almarar ? Hakika , daga abin da Yesu ya ce , ya dace a ce mutumin cikin almarar ya yi aiki sosai . Hakanan ma , matasa Shaidu da yawa suna yin ƙoƙari sosai a makaranta . Me Ya Sa Ya Zama “ Wawa ” ? Ya yi tunanin cewa tun da yana da “ wadata mai - yawa ” zai yi “ shekaru dayawa . ” Amma , abin baƙin ciki , abubuwa ba su faru yadda yake so ba . Me ya sa tara “ wadata mai - yawa ” ba tabbacin samun “ shekaru dayawa ” ba ne ? ( Misalai 11 : 4 , 28 ) Saboda haka , Yesu ya daɗa gargaɗi na ƙarshe a wannan almarar : “ Hakanan ne mai - ajiye wa kansa dukiya , shi kuwa ba mawadaci ba ne ga Allah . ” — Luka 12 : 21 . Zama Mawadaci ga Allah Yin hakan zai sa mu zama mawadaci ga Allah . Sa’ad da Jehobah ya albarkace mutanensa , yana ba su abin da ya fi kyau a kowane lokaci . Sau da yawa ana ganin wannan ta salon rayuwarsu . Suna son su burge mutane da abin da Littafi Mai Tsarki ya kira “ darajar rai ta wofi . ” Menene dole mu yi don mu zama mawadata a gaban Allah ? A kwatancin Yesu , mutumin ya yi shiri kuma ya yi aiki tuƙuru don ya azurtar da kansa , kuma an kira shi wawa . Yana gyara na’aurar kwamfuta kuma aikin na ba shi kuɗi . Ya ce : “ Na fi samun kuɗi yanzu fiye da lokacin da nake gyaran na’aurar kwamfuta . Wannan canjin ya taimaki wannan Kirista ya shiga hidima ta cikakken lokaci , kuma yanzu yana hidima a ofishin reshe na Shaidun Jehobah a ƙasarsu . Shekara 20 yanzu tana farin ciki a hidima na cikakken lokaci . Kamar Bulus , ta yaya za mu zama mawadata a gaban Allah ? Duk da haka , ya rubuta : “ Hakika , ina lissafa dukan abu hasara kuma bisa ga fifikon sanin Kristi Yesu Ubangijina . ” Hakanan ma , ta wurin barin kowane buri na son kai da kuma biɗan rayuwa ta ibada , mu ma za mu more rayuwa ta arziki a gaban Allah . [ Hoto a shafi na 24 ] [ Hoto a shafi nas 26 , 27 ] ( b ) Menene Littafi Mai Tsarki ya ce game da Jehobah da kuma halinsa na adalci ? ADALCI na nufin ‘ rashin son kai , da kuma yin nagargarun abubuwa . ’ Kusan shekaru 3,500 da suka wuce , Musa ya rubuta game da Jehobah Mamallakin Dukan Halitta , ya ce : ‘ Dukan tafarkunsa adalci ne : Shi Allah mai - aminci ne , mara - mugunta . ’ Daɗai ! ” Mummunan aikinsu ya jawo wa dukan mutane wahala mai tsanani da kuma mutuwa . — Farawa 3 : 1 - 6 ; Romawa 5 : 12 ; Ibraniyawa 2 : 14 . ( Yohanna 8 : 44 ) Koyaushe yana yin rashin adalci . ( Farawa 6 : 5 ) Wannan yanayin ya ci gaba har zamanin Yesu . Littafi Mai Tsarki ya ce , a wannan zamanin , mutane za su zama “ masu - son kansu , masu - son kuɗi , masu - ruba , masu - girman kai , masu - zagi , . . . marasa - godiya , marasa - tsarki , Marasa - ƙauna irin na tabi’a , masu - baƙar zuciya , masu - tsegumi , marasa - kamewa , masu - zafin hali , marasa - son nagarta , masu - cin amana , masu - taurin kai , masu - kumbura . ” ( 2 Timothawus 3 : 1 - 5 ) Waɗannan mugayen halayen suna jawo rashin adalci iri - iri . 6 , 7 . Rashin adalci ya ƙaru a cikin shekaru ɗari da suka wuce fiye da dā . Alal misali , waɗansu ’ yan tarihi sun ce a Yaƙin Duniya na biyu kaɗai , an kashe mutane wajen miliyan 60 , waɗanda yawancinsu fararen hula ne maza da mata da yara marasa laifi . A kowace shekara ana kashe kusan dala biliyan sau biliyan a kan sojoji da kayan yaƙi . Ka yi tunanin jarirai da yawa da ake kashewa ta wurin zubar da ciki . Mun karanta : “ Na ji kishin zuci ga masu - girman kai , sa’anda na ga arzikin masu - mugunta . Menene mai zabura Asaph ya fahimta daga baya ? Gaskiya da kuma adalci za su kasance maimakon mugunta , sa’an nan addu’ar nan za ta cika : “ Mulkinka shi zo . Littafi Mai Tsarki ya gaya mana irin shugabancin da za mu yi begensa , wato shugabancin da dukan mutane masu zuciyar kirki suke ɗokinsa . Himmar Ubangiji mai - runduna za ya aikata wannan . ” A sabuwar duniya ta Allah , ba za a sami dalilin furta kalaman da suke cikin Mai - Wa’azi 4 : 1 ba : “ Na kuma duba , na ga dukan irin zilama da a ke yi a cikin duniya : duba , ga hawayen waɗannan da a ke zalumtassu , ba su da mai - taimako ; a wajen masu - zalumtassu kuma ga iko , amma ba su da mai - taimako . ” Hakika , Jehobah zai gyara dukan abubuwa marasa kyau , zai yi haka ne fiye da yadda muke tsammani . Ya dace da Jehobah Allah ya aririce manzo Bitrus ya rubuta : “ Bisa ga alkawarinsa , muna sauraron sabobin sammai da sabuwar duniya , inda adalci yake zaune . ” — 2 Bitrus 3 : 13 . Hakika , an kafa wannan “ sabobin sammai , ” wato gwamnatin Allah na samaniya da ke hannun Kristi . Ana ganin haɗin kai da jimrewa da suke yi a tarihi na duniya , haɗin kai da ya fi duk wani abin da talakawan Shaiɗan suke da shi . ( a ) Menene Allah zai yi game da farmakin da Shaiɗan zai kai wa mutanensa ? Farmakin da Shaiɗan zai kai tare da mutanensa masu yawa bisa mutanen Jehobah ne zai zama ta ƙarshe . Zai ɗauki mataki nan da nan kuma ya halaka masu aikata laifi . Mai ‘ son adalci ’ ba zai yarda ba . Yaya Za Ka Amsa ? • Me ya sa rashin adalci ya zama gama gari ? [ Hoto a shafi na 10 ] “ Tsohon Alkawari ” Yana Da Amfani Har Yanzu ? A SHEKARA ta 1786 wani likita ɗan Faransa ya wallafa wani littafi mai suna Traité d’anatomie et de physiologie ( Bayani A Kan Jikin Mutum da Kuma Yadda Yake Aiki ) . An ce shi ne littafi mafi kyau a zamaninsa da ya yi magana a kan jijiyoyin jiki , kuma ba da daɗewa ba , an sayar da kofi ɗaya na wannan littafin mai wuyar samu sama da dala dubu 27 ! Duk da muhimmancin da littafin yake da shi a tarihi , ba zai iya taimaka wa mutumin da ba shi da lafiya ba a yau . Yadda yawancin mutane suke ji ke nan game da Tsohon Alkawari . Sun ɗauki tarihin Isra’ila da kuma labarai masu daɗi da ke cikinsa da muhimmanci . Har yanzu , akwai mutanen da suka manne wa wannan imanin . Ta yaya za mu iya haɗa fahimtarmu ta “ Ubangiji mai - runduna ” da ke Tsohon Alkawari da “ Allah kuwa na ƙauna da na salama ” da ke Sabon Alkawari ? Waɗanda suka buga littafi suna iya rubuta ɗan bayanin da ke ƙunshe da garin mawallafin , digirorin da ya samu a makaranta , da kuma sunayen littattafan da ya wallafa a dā . Amsar ita ce , an bayyana fasaloli dabam dabam na halayen Allah a sashe dabam dabam na Littafi Mai Tsarki . A cikin littafin Farawa kaɗai , an kwatanta cewa an “ ɓata masa zuciya , ” shi ne “ Mai - sama da ƙasa , ” da kuma “ Mai - shari’an dukan duniya . ” ( Fitowa 3 : 13 - 15 ) Kuma har ila shi ne Allah . Ba sabon abu ba ne ba a yau a canja littattafai sa’ad da aka yi sabon bincike ko kuwa sa’ad da ra’ayin mutane ya canja . ( Luka 24 : 27 , 44 ) Me zai sa Yesu ya yi ƙaulin Nassosin Ibrananci a ƙarshen hidimarsa a duniya da a ce sun zama tsohon yayi ? Bayan da aka kafa ikilisiyar Kirista , mabiyan Yesu sun ci gaba da yin amfani da Nassosin Ibrananci su bayyana annabce - annabcen da ba su cika ba , mizanai daga Dokar Musa da suka koyar da darussa masu amfani , da kuma labaran bayin Allah na dā waɗanda misalansu masu kyau suka ƙarfafa Kiristoci su kasance da aminci . ( Ayukan Manzanni 2 : 16 - 21 ; 1 Korinthiyawa 9 : 9 , 10 ; Ibraniyawa 11 : 1 – 12 : 1 ) Manzo Bulus ya rubuta cewa : ‘ Kowane nassi hurarre daga wurin Allah mai - amfani ne . ’ Yi la’akari da matsalar ƙabilanci a yau . Wataƙila idan muna da yawa ba za su kawo mana hari ba . ” Ƙari ga haka , Sarki Sulemanu wanda yana ɗaya daga cikin mutane mafi kuɗi a tarihi ya kwatanta neman kuɗi ko ta yaya , wanda ya zama gama gari a wannan duniyar . Ta hanyar Nassosin Ibrananci , mun koyi abubuwa masu yawa game da yadda rayuwa za ta kasance a ƙarƙashin Mulkin Allah kuma hakan ya ƙarfafa mu kuma ya jawo mu kusa da Jehobah Allah , Tushen wannan ƙarfafar . Za ya nuna tausayi ga matalauci da mai - mayata , za ya kuwa ceci rayukan fakirai . ” ( Romawa 15 : 4 ) Hakika , Nassosin Ibrananci har yanzu sashe ne mai muhimmanci na hurarriyar Kalmar Allah , Littafi Mai Tsarki . da ke shafi na 6 . ) A 2 Korinthiyawa 3 : 14 , manzo Bulus yana nuni ne ga Dokar Musa , wadda sashe ce na Nassosin kafin Kiristanci . [ Hotuna a shafi na 7 ] Waɗanne mizanan Littafi Mai Tsarki ne za su iya taimaka wa mutum ya yanke shawarar da ta dace ? Wajen shekara takwas bayan haka , Sarki Nebuchadnezzar ya yi wani mugun mafarki . Allah na gaskiya ya cece su , kuma hakan ya tilasta wa Nebuchadnezzar ya san cewa “ babu wani allah wanda ya ke da iko shi yi ceto bisa ga wannan kwatanci . ” — Daniel 3 : 29 . Shekaru da yawa bayan haka , Sarki Belshazzar ya shirya wa hakimansa wata babbar liyafa kuma cikin raini ya yi amfani da tasoshin da aka ɗauko daga haikalin Jehobah . ( Daniel 5 : 30 , 31 ) A zamanin Darius , sa’ad da Daniel yake cikin shekarunsa na 90 , wasu shugabanni masu kishi suka yi ƙulli don a kashe shi . Labarin ya ce hakan ya faru ne “ a cikin shekara ta biyu ta mulkin Nebuchadnezzar . ” Babila wato , kan zinariya ta fi daular Midiya da Farisa wanda ke wakiltar sashen azurfa da ke jikin gunkin , domin ba ta da damar halaka Yahuda . Hellas tana ƙasa da Midiya da Farisa , kamar yadda jan ƙarfe ke ƙasa da azurfa . 4 : 10 , 11 , 20 - 22 — Menene babban icen da Nebuchadnezzar ya gani a mafarkinsa yake wakilta ? 6 : 6 - 10 — Tun da yin addu’a ga Jehobah ba ya bukatar tsayuwa ta musamman , me ya sa Daniel bai yi addu’a ba a ɓoye a waɗannan kwanaki 30 ? Idan Daniel ya canja tsarinsa na yin addu’a hakan zai zama cewa ya karya ƙa’idarsa kuma da hakan ya nuna cewa ya daina bauta wa Jehobah . Sa’ad da muka fuskanci yanayi mai wuya , ya kamata mu aikata da fahimi da kuma hikima . 2 : 29 , 30 . Ya kamata mu ma mu yi ƙoƙari mu kasance “ masu - aminci cikin dukan al’amura . ” — 1 Timothawus 3 : 11 . Yin shelar saƙon Mulki , wanda ya haɗa da hukunci mai tsanani na Allah , yana bukatar irin bangaskiya da gaba gaɗin da Daniel ya nuna wajen sanar da abin da zai sami Nebuchadnezzar da kuma abin da sarkin zai yi don ‘ a tsawonta kwanciyar ransa . ’ ( Daniel 7 : 1 – 12 : 13 ) Yanzu shekara ta 539 K.Z . ce . ( Daniel 9 : 20 - 25 ) Daga nan sai shekara ta 536 / 535 K.Z . Rigimar da ke tsakanin sarakunan biyu ta soma ne tun daga lokacin da aka raba mulkin Alexander Mai Girma tsakanin janarorinsa guda huɗu har zuwa lokacin da Babban Ɗan Sarki , Mika’ilu , “ za ya tashi tsaye . ” — Daniel 12 : 1 . Lakabin nan “ Sarkin sarakuna ” na Jehobah Allah ne kaɗai , wanda shi ne Shugaban dukan mala’iku sarakuna , har da “ Michael , ɗaya daga cikin manyan sarakuna . ” — Daniel 10 : 13 . Amma , ta wajen barin alkawarin da aka yi da Ibrahim ga Isra’ila ta jiki har shekara ta 36 A.Z . , Jehobah ya miƙa tagomashi na musamman ga Yahudawa domin zuriyar Ibrahim ne su . Saboda tawali’unsa , yadda yake bauta wa Allah , nazarin da yake yi , da kuma addu’ar da yake yi a kowane lokaci , duk sun sa Daniel ya zama ‘ ƙaunatacce ƙwarai . ’ Waɗannan halayen sun taimaka masa ya kasance da aminci ga Allah har ƙarshen rayuwarsa . Ta wajen yin koyi da mala’ikan da ya zo wurin Daniel , ya kamata mu ƙarfafa juna ta wajen taimaka wa juna da kuma faɗin kalamai masu ƙarfafawa . Ka yi la’akari da annabce - annabcen da ke cikinsa , waɗanda suka cika da waɗanda za su cika . ( Daniel 1 : 17 ) Allah na gaskiya ya aika mala’ikansa ya ceci Shadrach , Meshach , da Abednego daga cikin tandun wuta . Jehobah yana ‘ taimaka ’ da kuma kāre waɗanda suka dogara da shi , kuma yana yi wa ‘ waɗanda ke tsoronsa albarka . ’ — Zabura 115 : 9 , 13 . “ Abin da ku ke yi duka , da ƙauna a yi shi . ” — 1 KORINTHIYAWA 16 : 14 . YAWANCIN mutane za su yarda cewa haihuwa tana cikin abubuwa masu kawo farin ciki . “ Na ɗauka cewa ita ce jaririya mafi kyau da na taɓa gani . ” Amma , iyaye Kiristoci da suke son su koyar da yaransu cikin ƙauna suna fuskantar ƙalubale . Waɗanne ƙalubale ne iyaye suke fuskanta ? A yanzu muna zaune ne a ƙarshen wannan zamanin . Har ma a cikin iyali , mutane sun zama “ marasa - ƙauna irin ta tabi’a , ” kuma sun zama “ marasa - godiya , marasa - tsarki , . . . marasa - kamewa , masu - zafin hali . ” ( 2 Timothawus 3 : 1 - 5 ) Haɗuwa da mutanen da suke nuna irin waɗannan halayen a kullum yana iya shafan yadda iyalan Kirista suke bi da juna . Ta yaya ne iyaye za su iya renon yara masu farin ciki ? Me ya sa iyaye suke bukatar su kasance masu haƙuri ? Ko da iyayen sun ce a’a , yaron yana iya ci gaba da roƙonsu ko zai yi nasara . ( 1 Korinthiyawa 13 : 11 ) Iyaye , kun tuna lokacin da kuka dami mama ko babanku don ya ko ta amince da roƙon da kuka yi na yarinta ? Idan haka ne , ya kamata ku fahimci dalilin da ya sa yaranku suke nuna irin wannan halin , da kuma dalilin da ya sa kuke bukatar ku yi haƙuri sa’ad da kuke tunasar da su a kai a kai game da shawarwarin da kuka yanke . ( Kolossiyawa 4 : 6 ) Yana da muhimmanci ku lura cewa Jehobah ya gaya wa iyaye Isra’ilawa su “ koya ma ” yaransu dokokinsa . Wannan yana nufin cewa wataƙila iyaye suna bukatar su ci gaba da maimaita abin da suke so kafin yaron ya koyi yadda zai yi amfani da dokokin Allah . Maimakon haka , Jehobah , Wanda shi ne Shugaban iyali , ya ba iyaye ikon koyar da kuma horanta yaransu a cikin ƙauna . ( 1 Korinthiyawa 11 : 3 ; Afisawa 3 : 15 ; 6 : 1 - 4 ) Hakika , horo yana da nasaba na kud da kud da sashe na gaba na ƙauna da Bulus ya ambata . Manzo Bulus ya rubuta cewa : “ Wanda Ubangiji ke ƙauna shi ya ke horo . ” Alal misali , tun suna ƙanana ake koya wa yaran da iyayensu Kiristoci ne muhimman mizanai na Littafi Mai Tsarki da kuma bukatar saka hannu a duka fasaloli na bauta ta gaskiya . Amma , Lutu ya ce : “ Ai , ba haka ba , ya ubangijina . ” ( Farawa 19 : 17 - 22 ) Jehobah ya kasa nuna ikonsa ne ? Amma , ya saurari roƙon Lutu kuma ya zaɓi ya nuna masa alheri . Iyaye ba za su kyauta ba idan suka ci gaba da yi wa yaransu gargaɗi game da wani horon da ya kamata su yi masu amma suka ƙi . Amma , yara sun fi samun kwanciyar hankali kuma suna ƙara daraja da ƙaunar iyayensu idan suka san cewa “ I ” ɗin iyayensu shi ne i , kuma “ A’a ” a’a , ko da hakan ya ƙunshi horo . — Matta 5 : 37 . ( Ibraniyawa 4 : 13 ) Bugu da ƙari , sa’ad da yake yin horo , Jehobah ba ya tsanantawa sosai kuma ba ya ƙyaliya . Mataki mai muhimmanci shi ne su ƙarfafa yaransu su faɗi yadda suke ji , ko da iyayen ba za su so su yarda da abin da yaran suka ce ba . Babu shakka , iyaye suna yin farin ciki sa’ad da yaransu suka faɗi abubuwan da suka jitu da mizanai na gaskiya . Ko da yake ya kamata a daidaita furci marar kyau nan da nan , amma akwai bambanci tsakanin koyar da yara yadda za su yi magana da tarbiyya da kuma gaya masu abin da za su faɗa . Ta yaya ne iyaye za su iya ƙarfafa faɗin gaskiya ? Mun ga cewa idan muna katse ta a duk lokacin da take magana kuma muka cusa mata ra’ayinmu , za ta ji haushi kuma za ta daina gaya mana abin da ke zuciyarta . Hakan ya taimaka masu su iya yin tunani sosai . ” — Misalai 1 : 1 - 4 . • Ta yaya ne kirki da horo suke da nasaba ? 1 , 2 . MAHARBI yana son ya harbi wani abu da kibiya . Maharbin zai ja kibiyar ce kawai na ɗan lokaci . Bayan wasu ’ yan shekaru , yaran za su yi girma kuma su bar gida . ( Matta 19 : 5 ) Za su sami abin da suke son su harba , wato , yaran za su ci gaba da ƙauna da kuma bauta wa Allah bayan sun bar gida ? Amsar ta ƙunshi abubuwa masu yawa . Bari mu bincika waɗannan hanyoyin sosai . Ƙwararrun Iyaye Suna Kafa Misali Mai Kyau Waɗanne tambayoyi ne ya kamata iyaye su yi wa kansu , kuma don me ? Me ya sa ya kamata iyaye su kafa misali mai kyau ? Misalin da nike kafawa yana ƙarfafa yarona ya kasance mai halayen kirki ? Wataƙila za su iya koyan cewa Jehobah ne yake tanadin bukatunmu na zahiri , don haka muna bukatar mu gode masa , kuma shi ne ke koya mana gaskiya ta ruhaniya . Ta yaya ne iyaye za su iya taimaka wa yara su ga cewa Jehobah yana damuwa da kowannensu ɗaɗɗaya ? Ku yi la’akari da kalaman wani uba wanda ya yi renon yara biyu : “ A ƙarshen kowane mako , ina yi wa kai na tambayoyi biyu : ‘ Waɗanne abubuwa ne ke damun yarana a wannan makon ? Idan ana son dangantaka ta ci gaba , waɗanda suke dangantakar suna bukatar su ci gaba da yi wa juna magana kuma su saurari juna . ( Ishaya 30 : 21 ) Wasu suna iya cewa , ‘ Me ya sa za a yi nazari na iyali da yara tun da iyayensu suna kai su taron ikilisiya a kowane lokaci ? ’ * A yawancin sakin layin da ke cikin wannan littafin na yin nazarin Littafi Mai Tsarki , an tambayi yara su faɗi ra’ayinsu game da batutuwan da aka tattauna . Yaran su zaɓi wanda zai zama Uba da Uwa a tsakaninsu , amma yaran suna bukatar su yi aiki tare don su yi bincike a kan batun kuma su yi bayani game da rawa a makaranta . ” Hakika , ana bukatar nacewa da kuma tunani don a ci gaba da yin nazari na iyali mai amfani , amma kwalliya ce da za ta biya kuɗin sabulu . — Misalai 23 : 15 . Duk da kurakuran da ya yi , da gaba gaɗi Bulus ya rubuta wannan wasiƙar ga ikilisiyar Koranti : “ Ku zama masu - koyi da ni , kamar yadda ni kuma na Kristi ne . ” Ta yaya za ku sani ? Wataƙila za ku ji abubuwan da kuke cewa a furcinsu . Yaranmu sun girma suna tarayya da mutanen da suke ƙaunar Jehobah , kuma a yanzu sun ga cewa bauta wa Allah ita ce hanya mafi daɗi a rayuwa . ” Hakkin Yaro Menene Yesu yake nufi sa’ad da ya ce bawansa mai aminci zai kasance “ mai - hikima ” ? Yesu ya yi tambaya : “ Wanene fa bawan nan mai - aminci , mai - hikima wanda ubangijinsa ya sanya shi bisa iyalin gidansa , domin shi ba su abincinsu a lotonsa ? ” Tsakanin budurwoyi goman , biyar ba su da isashen mai sa’ad da angon ya iso , saboda haka ba su sami shiga bikin aure ba . Amma kuma suna da aiki mai yawa a duniya , kuma wasu ba su yi shiri ba domin wannan . Saboda haka , suka kasance “ bawan nan mai - aminci , mai - hikima . ” Yesu ya ce : “ Kowanene fa mai - jin waɗannan zantatukana , yana kuwa aikata su , za a kwatanta shi da mutum mai - hikima , wanda ya gina gidansa bisa pa . ” Me ya sa aka zaɓi Yusufu ? ( Farawa 41 : 33 - 39 ; 45 : 5 ) Hakazalika , Littafi Mai Tsarki ya ce Abigail “ mai - fahimi ce . ” [ Hasiya ] Maganar Jehobah Rayayya Ce A lokacin sarautar Jeroboam na Biyu , an yi wadata a Isra’ila , amma hakan ya ragu ba da daɗewa ba bayan mutuwarsa . ( 2 Sarakuna 14 : 29 ; 15 : 8 - 30 ; 17 : 1 - 6 ) Aikin annabci da Hosea ya yi na shekara 59 , wanda ya soma a shekara ta 804 K.Z . , ya kai wannan lokacin hargitsi . Jigon saƙon Hosea shi ne fallasa laifin Isra’ila da annabcin hukunci a kanta da kuma masarautar Yahuda . “ KA ƊAUKO MATA TA FASIKANCI ” Tambayoyin Nassi da Aka Amsa : 1 : 1 — Me ya sa Hosea ya ambata sunayen dukan sarakuna huɗu da suka yi sarauta a Yahuda a lokacin hidimarsa amma sunan sarkin Isra’ila guda ne kawai ya ambata ? 1 : 2 - 9 ; 3 : 1 , 2 . 1 : 6 - 9 . Kamar yadda Jehobah ya tsane zina ta zahiri haka ya tsane zina ta ruhaniya . 1 : 7 , 10 , 11 ; 2 : 14 - 23 . Jehobah yana shirye ya gafarta wa waɗanda suka tuba da dukan zuciyarsu . Me ya sa ? Maimakon su nemi taimakon Allah , suka “ kira zuwa ga Masar , su kan tafi wurin Assyria . ” — Hosea 7 : 11 . ( Hosea 8 : 8 ) Masarautar Yahuda tana da laifi . Ƙaunarsu ta alheri na ɗan lokaci ne kuma tana saurin wucewa kamar “ jibo na safiya , kamar raɓa da ta kan watse tun da wuri . ” Tuban baki kawai munafunci ne kuma ba shi da amfani . Don ya samu jinƙan Allah , dole ne wanda ya yi laifi ya nuna ya tuba da dukan zuciyarsa kuma ya dawo ga wani abu “ maɗaukaki , ” wato , bauta mai ɗaukaka . Jehobah ya aika “ da wuta a bisa biranen [ Yahuda ] , ” a shekara ta 607 K.Z . , ta hannun Babiloniyawa , kuma hakan ya jawo halakar da aka annabta a kan Urushalima da kuma ƙasar Yahuda . Ya kamata mu bauta wa Allah ba tare da riya ba . Jehobah koyaushe yana bi da mutanensa cikin ƙauna . ( Ishaya 55 : 11 ) A shekara ta 537 K.Z . , zaman bauta a Babila ya ƙare kuma waɗanda suka rage suka koma Urushalima . 12 : 6 . 13 : 6 . Isra’ilawa sun “ ƙoshi , zuciyassu kuwa ta ɗaukaka ; domin wannan sun manta da [ Jehobah ] . ” Muna bukatar mu mai da hankali da halin girman kai . ( Afisawa 5 : 1 ) Buga da ƙari , fahimtar amfanin jin ƙai zai motsa mu mu nuna wannan halin sosai a rayuwarmu . ( Zabura 145 : 8 , 9 ) Jehobah ne “ Uban jiyejiyenƙai , Allah na dukan ta’aziyya . ” ( 2 Korinthiyawa 1 : 3 ) Ana nuna jin ƙai ta wajen yi wa wani juyayi . Menene Ishaya 49 : 15 ta koya mana game da jin ƙai ? Kamar yadda yake rubuce a Ishaya 49 : 15 , Jehobah ya ce : “ Ya yiwu mace ta manta da ɗanta mai - shan mama , har da ba za ta yi juyayin ɗan cikinta ba ? ” Ana amfani da kalmomin Ibrananci da ke da nasaba da wanda aka fassara “ juyayi ” cikin jituwa da jin ƙai da ke Zabura 145 : 8 , 9 , da aka ambata a sama . Jehobah yana jin hakan game da waɗanda yake yi wa jin ƙai . Yana da kyau a ji tausayin mutane amma ya fi kyau a aikata don amfanin mabukata . Suna roƙon Yesu ya buɗe idanunsu ta hanyar mu’ujiza . Ya ƙunshi ƙin yin abin da ya kamata ne , kamar ƙin horanta mutum ? Nuna Jin Ƙai ga Masu Zunubi Menene jin ƙai da aka nuna wa Dauda bayan ya yi zunubi da Bath - sheba ya ƙunsa ? Gama ina sane da laifofina : zunubina yana gabana tuttur . Duk da haka , yana ba da horo da ya dace . ( Romawa 5 : 12 ; 6 : 23 ) Ya kamata mu yi godiya cewa Jehobah yana nuna jin ƙai sa’ad da yake zartar da hukunci ! Ba a ba alƙalai na Isra’ilawa ikon yin hakan ba . Domin ya gafarta zunubi ba tare da taka mizanansa na adalci ba , Jehobah ya yi tanadin Ɗansa Yesu Kristi , ya yi hadayar fansa , wannan shi ne jin ƙai mafi girma da aka taɓa yi . ( Matta 20 : 28 ; Romawa 6 : 22 , 23 ) Don mu amfana daga jin ƙan Allah wanda zai iya cetonmu daga hukuncin zunubi da muka gada , dole ne mu “ bada gaskiya ga Ɗan . ” — Yohanna 3 : 16 , 36 . Jehobah “ Allah ne cike da juyayi , mai - alheri kuma , . . . yana gafarta laifi da saɓo da zunubi : ba shi kuɓutadda mai - laifi ko kaɗan . ” Littafi Mai Tsarki ya ce game da shi : “ Fa ne shi , aikinsa cikakke ne ; gama dukan tafarkunsa shari’a ne . ” Alal misali , sa’ad da aka halaka miyagu da ke cikin biranen Saduma da Gwamrata , uban iyali Lutu da ’ ya’yansa mata biyu sun tsira . — Farawa 19 : 12 - 26 . Saboda haka , za su “ fito daga cikin babban tsananin . ” — Ru’ya ta Yohanna 7 : 9 - 14 . Me ya sa ya kamata mu yi ƙoƙari mu zama masu jin ƙai ? ( Galatiyawa 5 : 22 , 23 ) Yana da muhimmanci mu yi ƙoƙari mu zama masu jin ƙai ! ( Romawa 14 : 12 ) Babu shakka , dalili ɗaya da ya sa aka nuna wa Dauda jin ƙai don zunubinsa da Bath - sheba shi ne cewa yana nuna wa mutane jin ƙai . • Menene jin ƙai ? [ Hoto a shafi na 7 ] 1 , 2 . Hakanan kuma wani Lawi , sa’anda ya zo wurin , ya gan shi , shi kuma ya rāɓa ta wancan gefe , ya wuce . Sai Yesu ya tambayi mai sauraronsa : “ A cikin waɗannan uku fa , wa ka aza ya zama maƙwabci ga wanda ya gamu da mafasa ? ” Domin ya nuna jin ƙai ko kuma juyayi , hakan ya motsa Basamariyen ya ɗauki matakin da ya kawo sauƙi ga mutumin da aka ji wa rauni . Bugu da ƙari , Basamariyen bai san mutumin da aka ji ma rauni ba . 3 , 4 . Ko da yake yana da kyau a taimaki waɗanda suke cikin ikilisiyar Kirista da ke ƙaruwa a zahiri , ya fi muhimmanci a taimake su a ruhaniya . An aika wa dattawa da ke wajen “ ta hannun Barnaba da Shawulu . ” “ Idan Kuna Tara ” Sa’ad da yake yin gargaɗi game da halin da ke hana mu jin tausayi da kuma “ shari’an nan ba’sarauciya ” na ƙauna , Yaƙub ya rubuta : “ Idan kuna tara , zunubi ku ke yi , shari’a tana kāshe ku masu - laifi ne . ” Nuna irin wannan kulawar ta musamman ba nuna fifiko ba ne . [ Tana ] Cike da Jinƙai ” Wannan hikima ba hikima mai - saukowa daga bisa ba , amma ta duniya ce , ta jiki , ta Shaiɗan . Zabura 94 : 4 ta ce : “ Dukan masu - aika mugunta suna ruba . ” ( Zabura 64 : 2 - 4 ) Bugu da ƙari , ka yi tunanin lahanin da “ mai - shaidan zur ” da ke yaɗa ƙarya yake jawowa . ( Misalai 14 : 5 ; 1 Sarakuna 21 : 7 - 13 ) Bayan ya tattauna game da yin amfani da harshe a hanyar da bai dace ba , Yaƙub ya ce : “ ’ Yan’uwana , ba ya kamata waɗannan al’amura su zama haka ba . ” Ka “ Gafarta ma Mutane Laifofinsu ” ( b ) Menene ake nufi da mu gafarta wa ɗan’uwanmu “ bakwai bakwai so saba’in ” ? Da yake ba zai iya biyan bashin ba , bawan ya yi roƙo a yafe masa bashin . Wannan almarar ta nuna cewa jin ƙai ya ƙunshi kasancewa a shirye mu gafarta wa mutane ! Bai kamata mu ma mu “ gafarta ma mutane laifofinsu ” ba ? Don me kuwa ka ke duban ɗan hakin da ke cikin idon ɗan’uwanka , amma ba ka kula da gungumen da ke cikin ido naka ba ? An umurce mu mu “ zama fa masu - koyi da Allah ” kuma “ mu aika nagarta zuwa ga dukan mutane . ” Waɗanne abubuwa ne ke shafan yadda muke nuna wa mutane alheri ? Da yake ba su san yadda za su bi da matsalolin da suke fuskanta ba , kuma ba su da bege don nan gaba , yawancin mutane “ suna nan a warwatse kamar tumaki ba makiyayi . ” ( Luka 11 : 41 ) Don aikin nagarta ya zama alheri na gaske , zai zama kyauta da aka bayar da zuciya ɗaya cikin ƙauna da son rai . Idan muka daɗa zama masu jin ƙai za mu ƙara zama kamar Allah . • Me ya sa yake da muhimmanci a ji tausayin ’ yan’uwa masu bi ? • Ta yaya za mu nuna jin ƙai cikin ikilisiyar Kirista ? • Ta yaya za mu aikata nagarta ga waɗanda ba sa cikin ikilisiya ? Basamariyen ya ji tausayi Idan suka yi haka , Jehobah zai “ yi juyayin mutanensa ” kuma zai kawar da “ na arewa , ” wato , ƙwarin da za su kai hari . Tambayoyin Nassi da Aka Amsa : Alal misali , irin wannan ranar ta faɗa kan Babila ta dā a shekara ta 539 K.Z . , sa’ad da Midiya da Farisa suka kame ta . 2 : 1 - 10 , 28 — Ta yaya aka cika annabcin ƙwarin da suka kai hari ? Babu wani labari a cikin Littafi Mai Tsarki da ya ambata cewa ƙwari masu yawa da aka kwatanta a cikin littafin Joel sun kai wa ƙasar Ka’ana hari . Saboda haka , annabci ne na abin da ya faru a shekara ta 33 A.Z . , sa’ad da Jehobah ya soma zuba ruhunsa a kan mabiyan Kristi kuma suka soma sanar da saƙon da ke baƙanta ran shugabannin addinin ƙarya . 2 : 32 — Menene ma’anar ‘ kiran sunan Jehobah ’ ? 2 : 12 , 13 . Muna godiya sosai cewa Jehobah yana ba mutane daga ko’ina ruhunsa , kuma ya sa tsofaffi da yara , maza da mata , su saka hannu a aikin yin annabci , wato , sanar da “ ayyuka masu - girma na Allah ” ! Joel ya annabta cewa za a hukunta al’umman da suka kewaye Yahuda domin sun zalunci zaɓaɓɓun mutanen Allah . “ KA YI SHIRI KA GAMU DA ALLAHNKA ” ( Amos 2 : 4 ) Masarautar ƙabilu goma ta Isra’ila fa ? Duk da hukunci iri - iri da aka yi musu , Isra’ilawa da suke bauta wa gunki sun ci gaba da yin taurin kai . Amos ya ce masu : ‘ Ku yi shiri ku gamu da Allahnku . ’ ( Amos 5 : 27 ) Amos ya fuskanci hamayya daga firist ɗin Bethel amma hakan bai tsoratar da shi ba . ( Amos 9 : 2 , 3 ) Duk da haka , akwai alkawarin maidowa . Wataƙila harajin da sarki ya ce a dinga biya ne domin kula da masu hawan dawakinsa da kuma dabbobinsa . Domin fushin da ya yi da Isra’ila , Yahuda , da kuma al’ummai shida da suka kewaye su ne ya sa Jehobah ya ce : “ Ba zan juyadda hukuncinta ba . ” Ba za a iya guje wa hukuncin Jehobah ba . — Amos 9 : 2 - 5 . Muddin Jehobah cikin haƙuri ya ƙyale wannan muguwar duniyar ta ci gaba da kasancewa , dole ne mu ƙarfafa mutanen da ke cikinta su biɗi Allah . Abin hikima ne mu “ yi tsaro ” a ruhaniyance kuma mu kasance da shiri . — Luka 21 : 36 . 9 : 7 - 10 . Ranar da Allah zai hukunta duniyar Shaiɗan ta kusa . ( Amos 5 : 15 ) Yayin da ranar Jehobah take kusatowa , zai zama abin hikima mu kusanci Allah kuma mu keɓe kanmu daga wannan muguwar duniya da kuma tarayyarta marar kyau . Joel ya annabta : “ Ranar Ubangiji ta kusa ” “ Abin da yake da numfashi duka shi yi yabon Ubangiji . ” — ZABURA 150 : 6 . “ NA KARANTA aikin likita domin ina son in taimaka wa mutane a rayuwata . Na yi tunanin cewa yin suna da kuma kuɗin da zan samu a aikin likita za su sa ni farin ciki , ” in ji Seung Jin , wanda ya girma a ƙasar Koriya . ( b ) Ta yaya ne muka sani cewa akwai dalilin da ya sa Mahalicci ya saka mu a duniya ? Domin Allah ya ba mu hankali , lamiri , da kuma iya yin tunani , hakan ya nuna cewa Mahalicci yana da manufa mai kyau na ajiye mu a duniya . Alal misali , hanya mai ban al’ajabi da aka halicce mu ya bayyana ƙauna marar son kai da Allah ya nuna . ( a ) Menene ake bukata don a kasance da manufa mai ma’ana a rayuwa ? ( b ) Mecece manufa mafi ma’ana da mutum zai iya biɗa ? Kamar yaron da ke bukatar ya ga iyayensa a kusa da shi don ya yi farin ciki ya kuma sami kāriya , muna bukatar mu kasance da dangantaka mai kyau da Ubanmu na samaniya don rayuwarmu ta kasance da ma’ana da kuma manufa . Me ya sa mai da abin duniya abu na farko a rayuwa wauta ce ? ( Matta 4 : 4 ; 6 : 33 ) Amma abin baƙin ciki shi ne , yawancin mutane sun mai da hankalinsu ne kawai a kan tara abin duniya . Wauta ce neman biyan bukatunmu da abin duniya kawai . Sukan bayyana kamar suna kawo farin ciki , amma ba sa kawowa . A’a , ba zai yiwu ba . Yesu ya ce : “ Ba mai iya bauta wa iyayengiji biyu , ko dai ya ƙi ɗaya , ya so ɗaya , ko kuwa ya amince wa ɗayan , ya raina ɗayan . Menene “ Hakikanin Rai ” ? Me ya sa faɗaɗa aikin Mulkin Allah yake da ma’ana sosai ? Ka bambanta rayuwa a wannan duniyar da “ hakikanin rai . ” ( 1 Yohanna 2 : 15 - 17 ) Akasin arziki marar tabbaci , da ɗaukaka na ɗan lokaci , da kuma jin daɗi na gajeren lokaci a wannan duniyar , “ hakikanin rai , ” wato , rai na har abada a ƙarƙashin Mulkin Allah , zai kasance ne har abada kuma ya cancanci mu yi sadaukarwa , amma sadaukarwar da ta dace . Ta yaya ne wasu ma’aurata suka yi sadaukarwar da ta dace ? Sai ta ce wa Suzanne : “ Ƙawata , idan fa kina son ki zauna a wurin da ya fi wannan kyau , kina bukatar ki sadaukar da wani abu . ” Amma , Henry da Suzanne sun san cewa saka Jehobah farko yana “ da alkawari ga rai na yanzu , da na mai - zuwa . ” Akwai haɗari sosai idan muka mance ainihin manufarmu kuma muka yi watsi da “ hakikanin rai . ” Bulus ya shawarci “ waɗanda su ke moron duniya , [ su yi ] kamar ba su cika moriyatata ba . ” “ Na zama Mashaidin Jehobah a lokacin da na kammala makarantar likitan haƙori , ” in ji Keith . Na rage adadin marasa lafiya da nike gani domin na sami ƙarin lokaci na kula da bukatu na ruhaniya da na motsin rai na iyalinmu , wanda ya haɗa da yara mata guda biyar . Ko da yake ba mu da ajiyayyun kuɗi a yawancin lokaci , mun koyi mu yi maneji , kuma muna samun abin da muke bukata a kowane lokaci . Littafi Mai Tsarki ya ba da misalan waɗanda suka yi nufin Allah da kuma waɗanda suka ƙi yin nufinsa . Darussan da ke cikin waɗannan misalan sun shafi kowa da kowa , a duk inda mutum yake zaune , da kuma yanayinsa . Shi kuma Bulus , sananne ne ba a matsayin Lauya ba , amma a matsayin mai wa’azi a ƙasashen waje , wato , “ manzon Al’ummai . ” — Romawa 11 : 13 . Na ga cewa mai da nufin Jehobah manufarmu ita ce hanyar rayuwa mafi ma’ana . ” Ta yaya za mu iya samun manufa mafi ma’ana a rayuwa ? ( Ayukan Manzanni 20 : 35 ) Kuma za mu sami manufa mafi ma’ana a rayuwa . • Mecece manufa mafi ma’ana da za mu iya samu a rayuwa ? Ka ambata abin da wani mai wa’azi a ƙasashen waje ya shaida a inda yake hidimarsa . Domin suna raye da kuma koshin lafiya , suna son su yi amfani da ransu da kuma lafiyarsu cikin jituwa da nufin Allah . ( Mai - Wa’azi 12 : 1 ) Ta yaya za mu iya yin haka ? Ɗaukan Matakan da za su Kawo Ci Gaba da Kuma Amfani ( 1 Timothawus 4 : 15 ) Irin wannan ci gaban ba na ɗaukaka kai ba ne , amma yana nuna ƙudurinmu ne na yin nufin Allah babu son kai . Ja da baya ko kuwa yawan damuwa da kanmu yana iya hana mu samun cin gaba a hidimarmu ga Allah . Zan so ’ yan’uwan ? Na yi addu’a don samun taimako kuma na tafi wurin . Ka ba da misali . Alal misali , Guoming da ’ yan’uwansa mata biyu suna zaune da mamarsu a wani wuri da gidan haya ke da tsada kuma aiki na da wuyan samu . “ Duk da haka , mun ci gaba da hidimarmu na majagaba kuma muna kula da mamarmu sosai . Koichi ya sake soma nazarin da yake yi na Littafi Mai Tsarki kuma ya sami taimako daga ikilisiya . Me ya sa muke bukatar mu kasance da daidaita a wajen yin aikin Allah ? Alal misali , Ji Hye wadda take zaune a Asiya ta Gabas , ta yi wani aiki mai wuya har tsawon shekara biyu kuma tana majagaba . Domin ta bauta wa Jehobah da ‘ dukan zuciyarta , ranta , da dukan azancinta , ’ Ji Hye ta nemi aikin da ba zai cinye lokacinta ba . ( Markus 12 : 30 ) “ Duk da matsin da na fuskanta daga iyalina na neman kuɗi , na yi ƙoƙarin mai da nufin Allah abin farko , ” in ji ta . Ina jin daɗin hidimata , kuma ruhaniyata ta yi ƙarfi . Hakan ya yiwu ne domin ba ni da lokaci na abubuwan duniya masu jawo hankali da masu ɗauke hankali . ” — Mai - Wa’azi 4 : 6 ; Matta 6 : 24 , 28 - 30 . ( Luka 21 : 2 , 3 ) Saboda haka , kada wani a cikinmu ya raina yadda ƙoƙarce - ƙoƙarcenmu za su iya shafan wasu ko da kaɗan ne . Ko yaya , ta wajen yin iya ƙoƙarinmu a hidimar fage , muna yin aikin Allah . Mu “ abokan aiki na Allah ne . ” — 1 Korinthiyawa 3 : 9 . ( Galatiyawa 6 : 10 ) Tasiri mai kyau da muka yi a kan wasu yana iya shafan su sosai kuma har abada . ( Mai - Wa’azi 11 : 1 , 6 ) Sa’ad da dattawa da bayi masu hidima suka yi ayyukansu yadda ya kamata , za su taimaka wa waɗanda suke cikin ikilisiya su kasance da ruhaniya , kuma aikin Kirista zai ƙaru . Muna da tabbaci cewa idan muna da “ yawaita cikin aikin Ubangiji , ” wahalarmu “ ba banza ta ke ba . ” — 1 Korinthiyawa 15 : 58 . Ma’aurata waɗanda suke yin hidima na cikakken lokaci suna iya cancanta su sami koyarwa a makarantar Gilead kuma su yi hidima a ƙasar waje . Kuma ana bukatar waɗanda za su ba da kansu da son rai su yi ayyuka dabam dabam a Bethel da kuma gina da kula da wuraren taro da ofisoshin hidima . A matsayinka na keɓaɓɓen bawan Jehobah , ka dogara ga Jehobah da kuma ƙungiyarsa a kowane lokaci don ja - gora . Mutane sun ga hakan kuma a yanzu suna sha’awar saƙonmu . ” Menene za ka iya yi idan kana son ka biɗi hidima na cikakken lokaci ? Za ka iya biɗar nufin Allah ta wajen zaɓan aikin hidima na cikakken lokaci ? Idan yanayinka a yanzu ba zai ƙyale ka ka yi haka ba , wataƙila kana bukatar ka yi wasu canje - canje . Yayin da lokaci ke wucewa , saninka zai ci gaba da ƙaruwa , kuma farin cikinka zai ƙaru . ( Misalai 10 : 22 ) Za su gaya maka cewa Jehobah bai taɓa yin watsi da su ba kuma suna samun ainihin abin da suke bukata har ma fiye da haka a lokacin wahala . ( Filibbiyawa 4 : 11 - 13 ) Tun daga shekara ta 1955 zuwa 1961 , Hasumiyar Tsaro na Turanci ta wallafa labaran rayuwa masu yawa na waɗanda suke da aminci a ƙarƙashin kan bayanin nan “ Pursuing My Purpose in Life . ” Irin waɗannan labaran suna nuna himma da kuma farin ciki irin waɗanda ke cikin Littafi Mai Tsarki a littafin Ayukan Manzanni . Yawancinsu ba sa samu . Nan ba da daɗewa ba , a lokacin ‘ babban tsanani , ’ kuɗi da kuma matsayi a wannan duniyar za su zama abin banza . Shaidun Jehobah ne suka wallafa . • Ta yaya za mu iya yin rayuwa mai ma’ana a yanzu ? Ceto Daga Tarkunan Mai Farauta Zabura 91 : 3 ta kira shi “ mai - farauta . ” Wanene wannan maƙiyin ? Saboda haka , don mu sami kāriya , muna bukatar mu san dabaru dabam dabam na “ mai - farauta . ” A wane lokaci ne dabarun Shaiɗan suke kama da na zaki ? ( Zabura 94 : 20 ) Irin waɗannan hare - haren na kai tsaye suna iya sa wasu su daina bauta wa Jehobah . Abin farin ciki shi ne mun san makidodin Shaiɗan . Jin Tsoron Mutum Ba da daɗewa ba , ya soma yin abin da zai shafi lafiyarsa da kuma abin da Allah ba ya so . Wataƙila ya soma tarayya ne da abokan banza kuma ba ya son ya ɓata musu rai . Don kada ya kama ku a raye , ku mai da hankali ga faɗuwa a ƙananan abubuwa . Ku bi gargaɗin Littafi Mai Tsarki da ya ce ku guji abota marar kyau . — 1 Korinthiyawa 15 : 33 . Iyaye Kiristoci suna ƙoƙartawa sosai wajen cika hakkinsu da aka ambata a cikin Nassi na yi wa iyalansu tanadi . Ta wace hanya ce Shaiɗan yake amfani da neman abin duniya ? Irin wannan tunanin ya yi daidai da na “ wawa ” mai arziki na almarar Yesu ne ? — Luka 12 : 16 - 21 . ( 1 Timothawus 6 : 8 ) Amma , yawanci sun faɗa tarkon “ mai - farauta ” domin sun ƙi bin wannan shawarar . Ɗaga kai ne ya sa suke ganin cewa suna bukatar su manne wa wani irin salon rayuwa ? Tarkon Nishaɗi Marar Kyau Wane irin bincika kai ne ya kamata kowane Kirista ya yi ? ( Ibraniyawa 5 : 14 ) Amma ka tuna kalaman da Jehobah ya faɗa ta bakin annabi Ishaya : “ Kaiton waɗannan da ke ce da mugunta nagarta ; nagarta kuma mugunta . ” * An yi waɗannan kalaman da ke gaba game da yadda wasannin kwaikwaiyo da ake nunawa a talabijin suke shafan mutane cikin wayo : “ Ana amfani da soyayya wajen ba da hujjar kowane irin hali . Ban damu ba . . . . Waɗanne batutuwa na gaskiya ne suka tabbatar da dacewar gargaɗin da aka yi game da wasu wasannin talabijin ? Kirista zai iya ba da hujjar zaɓan kallon wasannin irin mutanen da ba zai taɓa mafarkin gayyata zuwa cikin gidansa ba ? Yawanci sun amfana sa’ad da suka bi wannan gargaɗin da “ bawan nan mai - aminci , mai - hikima ” ya yi . * Wata a cikinsu ta ce : “ Na yi shekara 13 ina mugun son waɗannan wasanni na talabijin . A lokacin Yaƙin Duniya na ɗaya , Shaiɗan ya yi ƙoƙarin ya halakar da sashen ƙungiyar Jehobah ta duniya ta wajen hari na kai tsaye , amma bai yi nasara ba . Menene zai taimaka wa waɗanda suka saɓa da juna don su magance ta ? Saboda haka , dole ne mu mai da hankali idan muka ji cewa ba ma son mu gafarta wa wani . Muna iya zama kamar bawan nan na cikin almarar Yesu wanda ya ƙi yafe ɗan mitsitsin bashin da bawa kamarsa ya ci idan aka haɗa da bashin da shugabansa ya riga ya yafe masa . Sa’ad da aka sanar da shugabansa , ya sa an jefa bawan nan wanda ba ya gafartawa a cikin kurkuku . Yaya ya kamata mu ɗauki “ sitirar ” da kuma “ inuwar ” Jehobah a wannan mugun lokacin ? Don guje wa faɗawa cikin tarkon “ mai - farauta , ” dole ne mu zauna a wurin kāriya ta alama , wato , “ zama cikin sitirar Maɗaukaki , ” samun “ dawwama a ƙarƙashin inuwar mai - iko duka . ” — Zabura 91 : 1 . Bari mu ci gaba da ɗaukan tunasarwa da kuma ja - gorar da Jehobah yake yi a matsayin kāriya , ba hani ba . Mu duka muna fuskantar mafaraucin da ya fi mutane wayo . Hasumiyar Tsaro , 1 ga Disamba , 1982 , shafuffuka na 3 - 7 . Hasumiyar Tsaro , ta 1 ga Disamba , 1983 , shafi na 23 . Ka Tuna ? [ Hoto a shafi na 29 ] A lokacin da Ishaƙu ya tsufa ya gaya wa Isuwa ya je ya farauto masa nama , yana cewa : “ In ci raina kuma ya albarkace ka tun ban mutu ba . ” Yakubu ya ce : “ Ni ne Isuwa ɗan farinka . ” Littafi Mai Tsarki bai gaya mana dukan dalilan da ya sa Rifkatu da Ishaƙu suka yi haka ba , ko da yake ya nuna cewa yanayin ya taso ne ba za to ba tsammani . Ya kamata mu san cewa Kalmar Allah ba ta amince ko kuwa haramta abin da Rifkatu da Yakubu suka yi ba , kuma wannan labarin bai ba da hujjar yin ƙarya da ruɗi ba . Amma , Littafi Mai Tsarki ya ba da ƙarin haske a kan yanayin . Na biyu , sa’ad da Ishaƙu ya gane cewa ya riga ya albarkaci Yakubu , bai nemi ya canja abin da ya riga ya yi ba . ( Farawa 12 : 2 , 3 ) Da a ce Allah ba ya son Yakubu ya sami wannan albarkar , da ya ɗauki mataki . Na yi hakan ne don na ji tausayin matashin , ba don na yi suna ba ne ko don a yabe ni . ” Mutanen garin suka fito suka taimaki waɗannan baƙin , kuma suka nuna musu “ alheri irin da ba a kan saba yi ba . ” Mutane da yawa suna da halin son taimakon wasu , har su sadaukar da kansu , shi ya sa wasu suka kira hakan “ halin jin tausayi . ” Ya kuma faɗi cewa : “ Wasu mutane suna taimakon waɗanda ba su fito daga wuri ɗaya ba [ wato iyali ɗaya , ƙabila ɗaya , al’ada , da addini ɗaya ] da kuma waɗanda ba abin da ya haɗa su . Koyarwar Darwin ba za ta iya ba da bayanin wannan ba . ” A cikin wasiƙar da ya rubuta wa Romawa , Bulus ya nuna cewa ’ yan adam za su ba da lissafi ga Allah domin ana ganin wanzuwarsa da halayensa a abubuwan da ya halitta . 7 , 8 . Ka yi tunanin wannan : Wasu yara ƙanana suna jira a layi su yi lilo . Sauran suka ce , ‘ Hakan ba shi da kyau ! ’ Wani farfesar jami’ar Cambridge ya rubuta cewa mizanan ’ yan Babila , Masarawa , da Helenawa da kuma mutanen dā da suke zama a Australiya da kuma ’ Yan Amirka na dā sun ƙunshi “ ƙin zalunci , kisan kai , cin amana da yin ƙarya , yin alheri ga tsofaffi , matasa , da kuma raunannu . ” Lamirinka zai iya taimaka maka ka yi tunanin abin da kake son ka yi a nan gaba kuma ya nuna maka yadda za ka ji idan ka yi abin . Ta yaya sau da yawa lamiri yake aiki ? Hakika , “ mutumi namu na ciki ” na iya ruɗinmu . Haka yake da Shawulu , domin bayan haka “ yana kan yin numfashi da kashedi da kisa tukuna bisa masu - bin Ubangiji . ” Dalili ɗaya na iya zama tarayya na kud da kud da wasu mutane . Hakanan ma , yin tarayya na kud da kud da Yahudawan da suka tsane Yesu kuma suke hamayya da koyarwarsa ya shafi Shawulu . Ta yaya inda mutum yake da zama zai iya shafan lamirinsa ? Jehobah ya ba Adamu da Hauwa’u kyautar lamiri , kuma mun gaji lamirinmu daga wajensu . Sun yi kama da Yahudawan da Yesu ya gaya wa cewa : “ Ba ku taɓa jin muryatasa ba daɗai , ba ku taɓa ganin kamatasa kuma . Ba ku da maganatasa cinikinku zaune ba . ” Matar Fotifa ta yi ƙoƙari ta rinjayi Yusufu . Yusufu ya san mizanan Allah game da aure , cewa namiji zai auri mace guda , su biyu su zama “ nama ɗaya . ” Wataƙila ya ji labarin yadda Abimelech ya ji sa’ad da ya san cewa Rifkatu tana da aure , wato , ba zai yi kyau ba idan ya aure ta kuma hakan zai jawo wa mutanensa alhaki . Da yake Yusufu ya san dukan waɗannan labaran , wannan ya ƙarfafa lamirinsa kuma ya sa ya ƙi lalata . — Farawa 2 : 24 ; 12 : 17 - 19 ; 20 : 1 - 18 ; 26 : 7 - 14 . Hakika , yanayinmu yanzu ya fi kyau . Idan mun ƙara sanin Nassosi da kyau , za mu matsa kusa da Allah kuma mu zama kamarsa . Ta yaya za a ce inda muke da zama zai shafi lamirinmu ? Talifi na gaba zai tattauna wasu yanayi da Kiristoci suka fuskanta . Menene Ka Koya ? • A waɗanne hanyoyi ne za mu kyautata lamirinmu ? Za mu iya koyar da lamirinmu Ka Bi Abin Da Lamirinka Ya Ce ( Titus 1 : 5 ) Wannan aikin da Titus zai yi ya ƙunshi bi da mutanen da lamirinsu ya bambanta . Waɗannan suna “ jirkitadda gidaje ɗungum , suna koyarda abin da ba ya kamata ba . ” Babu irin waɗannan mutanen da suke da wannan ra’ayin a cikin ikilisiyoyi a yau ; duk da haka za mu iya koyan abubuwa da yawa game da lamiri daga gargaɗin da Bulus ya yi wa Titus . Ka lura da yanayin da Bulus ya ambata lamiri . ( Ayukan Manzanni 15 : 1 , 2 , 19 - 29 ) Duk da haka , wasu a Karita suna ‘ manne wa kaciya . ’ Bugu da ƙari , suna shara’anta Kiristoci masu bi a kan batutuwan da suka shafe su kaɗai , a kan al’amura da wani Kirista zai tsai da shawara dabam kuma wani zai yi zaɓi dabam . Ka lura da bambancin da ke cikin wannan furcin : “ Ga masu - tsabtan rai dukan abu da tsabta ya ke : amma ga waɗanda ke ƙazamtattu da marasa - bangaskiya babu abin da ke da tsabta . ” ( Titus 1 : 15 ) Ba wai Bulus yana cewa kome yana da tsabta kuma ya dace ga Kirista mai tsabtan ɗabi’a ba ne . ( Galatiyawa 5 : 19 - 21 ) Saboda haka dole ne mu kammala cewa Bulus yana magana ne game da mutane iri biyu , masu tsabta a ɗabi’a da ruhaniya da kuma waɗanda ba su da tsabta . Wannan ba ya nufin cewa abubuwan da ainihi Littafi Mai Tsarki ya hana ne kawai ya kamata Kiristoci na gaskiya su guje su . Matasa da yawa suna da’awar cewa hakan ba shi da lahani domin ba jima’i ba ne . Ibraniyawa 13 : 4 da 1 Korinthiyawa 6 : 9 sun nuna cewa Allah ya hana kwartanci da fasikanci ( Helenanci , por·neiʹa ) . Kiristoci na gaskiya ba sa barin ra’ayin “ masu - maganar banza , masu - ruɗi ” su ja - goranci tunaninsu da kuma ayyukansu . Idan “ dukan abu da tsabta ya ke , ” menene amfanin lamiri ? Maimakon su zama masu sūkar mutane , sun yarda cewa abubuwan da Allah bai haramta ba suna da “ tsabta . ” Ba sa tsammanin cewa dukan mutane za su yi tunani daidai yadda suke yi game da fannoni na rayuwa da Littafi Mai Tsarki bai ba da ja - gora kai tsaye ba . Ta yaya bikin aure ( ko kuwa jana’iza ) zai kawo ƙalubale ? Akwai iyalai da yawa da miji ne kawai ko kuma mata ce kawai ta zama Kirista amma ɗaya bai zama ba . Ka yi tunanin yadda zai kasance da matar da mijinta ba ya bin imaninta . An gayyaci ma’auratan , kuma yana son matarsa ta bi shi . Lois tana daraja mijinta kuma tana son ta haɗa kai da shi wanda Nassi ya ce shi ne shugabanta ; duk da haka ba ta son ta taka mizananta na Nassi . Ruth ta sa rai cewa mijinta zai ga bambanci tsakanin bauta ta gaskiya da ta ƙarya . — Ayukan Manzanni 24 : 16 . Domin abin da ta shaida a dā a wajen waƙoƙi da alamu na bukukuwan coci , Lois ta fahimci cewa zuwa cocin zai kasance da lahani a gare ta . Saboda haka ta tabbata cewa shawarar da ta tsai da ya fi mata kyau . Ya kamata mutum ya ci gaba da kyautata dangantakarsa da Allah , yadda ya kamata ya ci gaba da saurara da kuma bin abin da lamirinsa ya ce . Bari mu yi tunanin yanayin Markus da ya yi baftisma ba da daɗewa ba . Lamirinsa ya sami koyarwa sosai . Yanzu Markus ya fi son ya saurari lamirinsa kuma ya bincika ƙa’idodi na Nassi sosai . Yanzu ya fahimci cewa wasu abubuwa marar tabbaci da sun “ ɗan yi kama ” da ya ƙi ba su saɓa wa tunanin Allah ba . A yawancin ikilisiyoyi , akwai mutanen da suke da ci gaba na ruhaniya dabam dabam . Yaya Za Ka Amsa ? • Me ya sa wasu Kiristoci da suke Karita suke da lamiri da ya ƙazantu ? Ƙubrus ( 2 Timothawus 3 : 1 , 2 ) Ka yarda cewa wannan annabcin yana cika ? Kana ganin ya dace mutum ya kasance mai tawali’u ? Hakika , Littafi Mai Tsarki ya nuna mana dalilin da ya sa tawali’u yake da muhimmanci da kuma abin da ya sa ya kamata mu kasance da shi . Yaya ya kamata mu ji game da nasarorinmu ? ‘ Ku Yafa Zuciya ta Tawali’u ’ MUTUMIN ya fito ne daga wani sanannen birni . ( Luka 18 : 11 , 12 ; Ayukan Manzanni 26 : 5 ) Farisawa ’ yan’uwan Shawulu suna ganin cewa sun fi wasu , suna son a girmama su kuma suna son manyan suna . Hakika , sa’ad da Shawulu ya zama Kirista , wato manzo Bulus , halayensa sun canja gaba ɗaya . Da yake ya fi mu , ya kamata mu sani kuma mu amince da kasawarmu . Mun dogara da shi ne . Bugu da ƙari , Jehobah yana ƙaunar bayinsa masu tawali’u . Manzo Bitrus ya rubuta : “ Allah yana tsayayya da masu - girman kai , amma yana bada alheri ga masu - tawali’u . ” Akasarin haka , Littafi Mai Tsarki ya nuna cewa tawali’u yakan jawo girmamawa . Alal misali , wani mai hikima ya rubuta : “ Ladar tawali’u da tsoron Ubangiji Dukiya ne , da girma , da rai . ” Ya ƙunshi yin biyayya ga nufin Allah a kowane lokaci maimakon bin hanya mai sauƙi ko kuwa sha’awa ta jiki . Kasancewa da tawali’u yana bukatar ɗabi’a mai kyau , saboda haka , ya kamata mu sa bautar Jehobah da ƙaunar waɗansu su zama na farko maimakon abubuwan da muke so . Za mu iya kasancewa da tawali’u da zai ja - goranci tunaninmu idan muka bincika kanmu , wato , ƙarfinmu , kasawarmu da kuma nasarorin da muka yi . ( Misalai 16 : 18 ) Idan muka bi misalin Bulus da kuma shawararsa , za mu fahimci amfanin ‘ yafa zuciya ta tawali’u . ’ — Kolossiyawa 3 : 12 . [ Hoto a shafi na 4 ] [ Inda Aka Ɗauko Hoto da ke shafi na 5 ] Maganar Jehobah Rayayya Ce Obadiah ya ce game da Edom : “ Saboda wulakanci da aka yi ma ɗan’uwanki Yaƙub , kunya za ta rufe ki , za a datse ki har abada . ” Idan ɓarayi ne suka zo cikin Edom , za su ɗauki abin da suke so ne kawai . Idan masu tsinan anab ne suka zo , za su bar wasu amfanin gona don a sami na kala . 10 — Ta Yaya ne aka ‘ datse Edom har abada ’ ? Jehobah ba ya ɗaukan wahalar da mutanensa da ake yi da wasa ba . Jehobah yana ɗaukan wahalar da mutanensa suke sha da muhimmanci or batu ne mai tsanani ? Maimakon ya yi biyayya ga umurnin Allah ya je ‘ Nineveh , babban birnin nan , ya tada murya ’ ya sanar da saƙon hukunci , Yunana ya gudu zuwa wani wuri dabam . ( Yunana 3 : 4 ) Sakamakon wa’azin da ya yi ya sa Yunana ya yi “ fushi ” sosai . Tambayoyin Nassi da Aka Amsa : 3 : 3 — Da gaske ne faɗin Nineveh ya kai “ tafiyar yini uku ” ? A zamanin dā , an yarda cewa Nineveh ta haɗa da wasu unguwanni tun daga Khorsabad a arewa zuwa Nimrud a kudu . Wataƙila Yunana ya iya yaren Assuriyawa a dā ko kuma ya sami hikimar yin yaren ta wurin mu’ujiza . Wataƙila ya gabatar da saƙonsa ne a Ibrananci , kuma wani yana fassarawa . Idan da sane mutum ya shirya wasu ayyuka da zai yi don kada ya yi wa’azin Mulki da almajirantarwa yadda ya kamata , hakan yana nuna irin mugun ra’ayin mutumin . 2 : 1 , 2 , 9 , 10 . Hakazalika , a yau Jehobah zai iya canja hukuncinsa idan mai zunubi ya nuna cewa ya tuba da gaske . Jehobah ya sa a ci gaba da yin wa’azin Mulki a dukan duniya ne don haƙurin da yake da shi , saboda kamar yadda ya yi wa mutane 120,000 a ƙasar Nineveh yana jin tausayin “ waɗanda ba su iya rarrabe hannun damansu da hagu ba . ” Amma Jehobah zai “ tattara [ mutanensa ] . ” ( Galatiyawa 6 : 16 ) Tun a shekara ta 1919 , an tattara shafaffun Kiristoci “ kamar garke cikin tsakiyar makiyayansu . ” Furcin nan “ ƙabilai dayawa ” da kuma “ manyan al’ummai ” ba ya nufin al’ummai ko kuma masu mulki . Darussa Dominmu : ( 2 Sarakuna 17 : 5 , 6 ) Assuriyawa sun zo Urushalima a lokacin sarautar Hezekiya . Za mu fuskanci haɗari idan muka nuna muna bauta wa Allah amma mun sa neman arziki a gaba maimakon “ mulkinsa , da adalcinsa . ” — Matta 6 : 33 ; 1 Timothawus 6 : 9 , 10 . 3 : 4 . 3 : 8 . 5 : 7 , 8 . 7 : 18 , 19 . Mu gafarta wa waɗanda suka yi mana laifi kamar yadda Jehobah yake yafe mana laifofin mu . Waɗanda suke yaƙi da Allah da mutanensa , ‘ za a datse su har abada . ’ Littafin Obadiah da Yunana da kuma Mikah sun koya mana darussa masu muhimmanci ! Ka yi tunanin yanayin kamar yadda aka kwatanta a cikin Littafi Mai Tsarki : “ Ananan kuwa bayan kwanaki masu - yawa , sa’anda Ubangiji ya bada hutu ga Isra’ila daga dukan magabtansu na kewaye da su , Joshua kuma ya tsufa , shekarunsa sun yawaita : sai Joshua ya kira dukan Isra’ila da datiɓansu da manyansu , da alƙalawansu , da magabatansu , ya ce masu , Ni na tsufa , shekaruna sun yawaita . ” — Joshua 23 : 1 , 2 . Ya ga ayyuka masu girma na Allah , kuma ya ga cikawar alkawuran Jehobah masu yawa . Na biyu , zai kāre su . Ta yaya ne Jehobah ya ceci Isra’ilawa daga ƙasar Masar , kuma menene hakan ya nuna ? ( Fitowa 2 : 23 - 25 ) A wajen wani ɗan kurmi da ke cin wuta , Jehobah ya ce wa Musa : “ Na kuwa sabko domin in cece [ mutanena ] daga hannun Masarawa , in fishe su daga wacan ƙasa , in kai su cikin ƙasa mai - kyau mai - faɗi , ƙasa mai - zubasda madara da zuma . ” ( Fitowa , sura 8 - 12 ) Bayan da annoba ta goma ta kashe ’ ya’yan fari na Masarawa , Fir’auna ya ƙyale Isra’ilawa su tafi . — Fitowa 12 : 29 - 32 . Wannan ceton ya sa Jehobah ya ɗauki Isra’ila a matsayin al’ummar da ya zaɓa . Idan muka karanta labarin wannan ceton , hakan zai ƙarfafa bangaskiyarmu . Jehobah ya halaka sojojin Fir’auna masu ƙarfi gabaki ɗaya kuma ya kāre mutanensa daga halaka . — Fitowa 14 : 19 - 28 . Sa’ad da za su shiga cikin Ƙasar Alkawari kuma fa ? Duk da haka , Jehobah ya ce wa Joshua : “ Ka tashi , ka ƙetare wannan Urdun , da kai , da dukan wannan al’umma , zuwa cikin ƙasa wadda ni ke ba su , su ’ ya’yan Isra’ila . Ka yi la’akari da alkawari na uku , wato , Jehobah zai kula da mutanensa . A ranar Jumma’a da safe , ta 2 ga Oktoba , a shekara ta 1914 , Charles Taze Russell , wanda yake shugabancin daliɓan Littafi Mai Tsarki ya shigo cikin dakin cin abinci na Brooklyn Bethel da ke New York . Su wanene aka cece su a shekara ta 1919 , kuma da wane sakamako ? ( Yohanna 10 : 16 ) A dā su dubbai ne , a yanzu kuwa mutanen da suke goyon bayan bauta ta gaskiya sun kai miliyoyi ! ( Ru’ya ta Yohanna 7 : 9 ) Menene ka gani a zamaninka ? Wane ceto ne yake tafe ? Me ya sa ake bukatar kāriyar Jehobah a zamanin nan ? Mutanen Jehobah a yau suna bukatar kāriya kuwa ? Bayin Allah da suka mutu cikin aminci kuma fa ? Muna samun isashen abinci na ruhaniya daga wurin “ bawan nan mai - aminci , mai - hikima . ” Waɗanne alkawura ne ka gani sun cika , kuma menene ka kammala ? Za ka iya nuna wani alkawarinsa da bai cika ba a daidai lokacin da ya kafa ? Mutane kaɗan ne daga cikin mu suke da begen yin sarauta da Kristi a sama . Shaidun Jehobah ne suka wallafa . Jehobah ya ɗauki mataki don ya ceci mutanensa Me ya sa muke bukatar mu fahimci ainihin dalilin da ya sa muka gaskata da bangaskiyarmu ? Menene nazarin Littafi Mai Tsarki ya ƙunsa ? Dole ne mu yi nazari don mu fahimci zurfafan al’amura . Sau da yawa , sun kammala tsarin ayyuka na koyarwa na Littafi Mai Tsarki . Da taimakon ruhu mai tsarki , ikilisiyoyi suna taimaka wa mutane su kasance da irin halin da zai sa su fahimci al’amura “ zurfafa na Allah . ” — Ayukan Manzanni 5 : 32 . Abin da Al’amura “ Zurfafa na Allah ” Suka Ƙunsa Bulus ya ci gaba da bayyana nufin Allah cewa “ ta wurin ikilisiya hikima iri iri ta Allah ta sanu ga sarautai da ikoki cikin sammai . ” ( 1 Bitrus 1 : 10 - 12 ) Bayan haka , Bulus ya ce mu yi ƙoƙari mu “ ruska , tare da dukan tsarkaka , ko menene fāɗin da ratar da tsawon da zurfin ” bangaskiyar Kirista . Misalan Zurfafan Al’amura 10 , 11 . Don mu ƙara fahiminmu , za mu iya tambaya : ‘ Yaushe ne Yesu ya zama Zuriyar da aka yi alkawarinta ? Waɗanne nassosi ne suka nuna cewa dukan shafaffun Kirista a duniya sun ƙunshi “ bawa mai - aminci , mai hikima ? ” ( Matta 24 : 45 ) Waɗanne Nassosi ne suka nuna cewa wannan koyarwar gaskiya ce ? Allah ya gaya wa al’umman Isra’ila : “ Ku ne shaiduna , in ji Ubangiji . . . barana kuma wanda na zaɓa . ” ( Ishaya 29 : 13 , 14 ) A wannan ranar sa’ad da Yesu ya yi tambaya cewa : “ Wanene fa bawan nan mai - aminci , mai - hikima ? ” ( 1 Bitrus 1 : 4 ; 2 : 9 ) Wannan al’umma ta ruhaniya , wato , “ Isra’ila na Allah ” ce ta zama sabuwar baiwar Jehobah . Za ka iya ƙarfafa bangaskiyarka idan ka yi nazarin annabce - annabcen da suka yi magana game da Yesu Kristi ko kuma yin nazarin littattafan annabci na Littafi Mai Tsarki aya aya . Bincika tarihin Shaidun Jehobah na zamanin nan , ta wurin yin amfani da littafin nan Jehovah’s Witnesses — Proclaimers of God’s Kingdom , zai ƙarfafa bangaskiyarka , idan kana da littafin a yarenka . Idan kuka ba yaranku abin da za su bincika don shirin nazarin Littafi Mai Tsarki na iyali , kuna iya tambayarsu abin da suka koya . Za Ka Iya Bayyanawa ? • Me ya sa bai dace mu daina nazarin zurfafan al’amura ba ? Yaushe ne Yesu ya zama Almasihu ? Iyaye za su iya ba yaransu abin da za su yi bincike a kai don shirin nazari na iyali Umurni da aka bayar don rubutun ya ce : “ Ba ma bukatar tabbatacciyar gaskiya . ( Yohanna 18 : 38 ) Wannan tambaya da ta yi ƙaulinsa ya nuna wani irin hali na rashin yarda da gaskiya , kamar dai yana cewa ne : ‘ Gaskiya ? Hakika , kasancewa a faɗake ka yi amfani da zarafi ka yi magana bisa bangaskiyarka na ba da amfani . Assuriya ta daɗe tana yi wa Yahuda barazana . An rubuta littafin Nahum na Littafi Mai Tsarki wanda ke ɗauke da wannan saƙon kafin shekara ta 632 K.Z . ( Nahum 2 : 2 , 12 , 13 ) “ Kaiton birni mai - jini , ” wato , Nineveh . Waɗannan ƙofofin suna nufin hanyar da ruwan rafin Tigris ta yi a jikin bangwayen Nineveh . Daga baya , ‘ sarkin Assuriya ya zo wurin [ Ahaz ] , ya kuwa wahalshe shi . ’ — 2 Labarbaru 28 : 20 . ‘ ADALI ZAI CI GABA DA RAYUWA ’ Surori biyu na farko na littafin Habakkuk suna ɗauke ne da tattaunawar da annabin ya yi da Jehobah Allah . Domin yana baƙin ciki game da abin da ke faruwa a Yahuda , Habakkuk ya tambayi Allah : “ Don me ka ke nuna mini saɓo , ka sa ni in duba shiririta kuma ? ” Annabin ya yi mamakin cewa Allah zai yi amfani da “ masu - cin amana ” su hukunta Yahuda . Addu’ar ta kammala da waɗannan kalaman : “ Jehovah , Ubangiji , shi ne ƙarfina , Yana maida sawayena kamar na bareyi , Za ya sa ni in riƙa tafiya bisa maɗaukakan wurarena . ” — Habakkuk 3 : 1 , 19 . Habakkuk ya yi tambayoyi masu kyau , kuma Jehobah ya amsa masa . 2 : 4 . Babu abin da zai hana Jehobah ya zartar da hukuncinsa , har da ma ƙungiyoyin mutane waɗanda suke kama da manyan duwatsu da tsaunuka . Muna da tabbaci cewa halaka a Armageddon ba zai kasance marar tsari ba . ( Zephaniah 1 : 1 – 3 : 20 ) Jehobah ya ce ta bakin annabinsa Zephaniah : “ Zan miƙa hannuna kuma a bisa Yahuda , da bisa dukan mazaunan Urushalima . ” Tun da Nineveh za ta zama inda manyan dabbobi da tsuntsaye za su zauna , muryar da za ta ci gaba da rera waƙa tana nufin kukan tsuntsu da kuma wataƙila ƙarar iskan da ke bin tagogin gidajen da babu kowa . Jehobah ya ci gaba da aika annabawansa su gargaɗi mutanensa game da hukuncinsa . 2 : 3 . Amma , har wane lokaci ne za mu ci gaba da jira ? Littafin Zephaniah ya kuma nuna mana yadda za mu tsira a wannan ranar da kuma abin da muke bukatar mu yi yanzu don mu tsira . A WASU lokatai , bayin Jehobah suna bukatar su zama gwanaye kuma su koyi halayen da za su taimake su su yi nufin Allah . Waɗanne tambayoyi da suka shafi aikin almajirantarwa ne za mu tattauna ? Ta yaya za mu iya samun su ? Ka Ƙaunaci Allah Sosai ( Yohanna 4 : 34 ) Waɗannan kalaman na mai zabura sun shafi Yesu : “ Murna ni ke yi in yi nufinka , ya Allahna , hakika , shari’arka tana cikin zuciyata . ( Yohanna 1 : 41 ) Ƙaunar Allah ita ce ainihin abin da ke motsa mu mu yi aikin almajirantarwa . Bari mu ci gaba da kasancewa da irin wannan ƙaunar ta wajen karanta da kuma yin bimbinin Kalmarsa a kowane lokaci . — 1 Timothawus 4 : 6 , 15 ; Ru’ya ta Yohanna 2 : 4 . Ƙaunar Jehobah babu shakka ta taimaka wa Yesu Kristi ya zama malami mai ƙwazo . 7 , 8 . Yesu ya kula da mutane kuma ya nuna cewa ya damu da su . ( Matta 11 : 28 - 30 ) Yesu ya nuna ƙauna da juyayin da Jehobah yake da shi , kuma hakan ya jawo mutane su bauta wa Allah na gaskiya . ( Markus 6 : 30 - 34 ) Irin wannan ƙaunar da kula da ya nuna wa mutane ne ya sa Yesu ya fi kowa ƙwarewa wajen jawo mutane zuwa bauta ta gaskiya . Ƙwararrun masu almajirantarwa suna nuna halin saɗaukar da kai . Ba su ɗauki tara dukiya a matsayin abin da ya fi muhimmanci ba . ( Matta 6 : 22 - 24 , 33 ) Me ya sa halin sadaukar da kai yake taimaka mana mu almajirtar ? Amma , ana bukatar fiye da haka don a zama ƙwararrun masu almajirantarwa . Kamar manoma , Kiristoci suna girbe abubuwan da suke girma a hankali , wato , fahimtar Kalmar Allah , ƙaunar Jehobah , da kuma kasancewa da irin halin Kristi . Ko da yake muna da haƙuri , a matsayin mu na masu almajirantarwa , ta yaya za mu yi amfani da lokaci yadda ya dace ? Alal misali , yawancin abubuwan da Babban Malami , Yesu Kristi , ya faɗa sun motsa mutane ne sosai domin suna da sauƙin fahimta . ( Matta 6 : 20 ; 7 : 6 ; 11 : 19 ; 22 : 21 ) Hakika , Yesu bai yi gajerun furci ba kaɗai . Mai shelan da bai yi shiri ba yakan yi magana mai yawa . Yana iya faɗin ainihin bayanan ta wajen yin magana mai yawa , wato , faɗin dukan abubuwan da ya sani a kan batun . Maimakon haka , cikin dabara , yin amfani da misalai masu kyau , da kuma tambayoyi masu sa tunani , muna iya taimaka masu su fahimci bayanan da ke cikin Nassi waɗanda suke cikin littattafanmu da ke bayyana Littafi Mai Tsarki . ( 1 Korinthiyawa 14 : 24 , 25 ) Saboda haka , dukan Kiristoci za su iya yin farin ciki cewa ana samun dubban sababbin almajirai a kowace shekara . Mafi muhimmanci , ka yi addu’a game da muradinka na son koyar da gaskiya . ( Mai - Wa’azi 11 : 1 ) Ka ƙarfafa da sanin cewa dukan abin da ka yi a hidimar Jehobah yana cika gurbi wajen aikin almajirantarwa da ke ɗaukaka Allah . Za Ka Iya Bayyanawa ? Ta wajen almajirantarwa , Kiristoci suna nuna cewa suna ƙaunar Allah sosai Me ya sa masu almajirantarwa suke bukatar su kula da mutane ? [ Hoto a shafi na 24 ] ( Matta 28 : 19 , 20 ) Za a iya yin hakan ta wajen yin koyi da Yesu Kristi , Babban Malami kuma Mai Almajirantarwa . — Yohanna 13 : 13 . Ta yaya ne yin koyi da Yesu zai iya shafan yadda kake yin almajirantarwa ? Idan ka yi koyi da yadda Yesu ya koyar da mutane , hakan na nufin cewa kana bin umurnin da manzo Bulus ya bayar : “ Ku yi tafiya cikin hikima wajen waɗanda ke waje , kuna rifta zarafi . Ko da yake ya yi tambayoyi , ya je wurin ne don ya saurari abin da suke cewa . Bai shagaltu sosai da abin da yake koyarwa ba har ya mance da masu sauraronsa . Sai ya tambaye ta : “ Kin gaskanta wannan ? ” Yesu ya kula da wannan matar kuma ya daraja ta , nan da nan ta gaya wa mutane game da shi , kuma “ Samariyawa dayawa suka bada gaskiya gareshi sabada maganar mace . ” — Yohanna 4 : 5 - 29 , 39 - 42 . Mutane suna jin daɗin faɗin ra’ayoyinsu . Ka saurari ra’ayin mutumin , ka yi magana a kan abin da ya ce , ko kuma ka yi tambaya game da batun . Ɗayansu , wanda ana ce da shi Kilyobas , ya amsa ya ce masa , Kai kaɗai kana baƙonta cikin Urushalima , ba ka san al’amuran da suka faru a nan cikin waɗannan kwanaki ba ? Kuma a yanzu wasu suna cewa an ta da shi daga matattu . Bayan haka , ya bayyana masu abin da suke bukatar su sani , “ cikin dukan littattafai . ” — Luka 24 : 13 - 27 , 32 . Amsar tana iya bayyana abubuwa masu yawa game da ra’ayin mutumin da kuma addininsa . Yesu kamiltaccen mutumi ne wanda yake da fahimin da ke taimaka masa ya gano waɗanda suka cancanci samun koyarwa . ( Matta 10 : 11 ) Kamar manzannin Yesu , dole ne ka nemi mutanen da suke son su saurara kuma su koyi gaskiyar da ke cikin Nassi . Kana iya samun waɗanda suka cancanta ta wajen sauraron dukan mutanen da ka tattauna da su , kuma ka lura da halin kowannensu . A wasu wurare , zai dace ka yi wannan tambayar , “ Ka taɓa ƙoƙarin ka fahimci Littafi Mai Tsarki ? ” Wata hanyar kuma ita ce , ka karanta wata nassi kuma ka tambaye shi , “ Ka gaskata da hakan ? ” Ka bi misalin Yesu . Yesu mutumi ne mai sauraro , ya wartsakar da mutanen da suke son gaskiya kuma ya kwantar da hankalinsu . ( Yohanna 3 : 3 ) Waɗannan kalaman suna da ban sha’awa wanda hakan ya sa Nikodimu ya yi kalami kuma ya saurari Yesu . ( Matta 14 : 21 ; 15 : 38 ; 21 : 15 , 16 ) A yau , yara da yawa suna zama almajiran Yesu . Bayan haka , kana iya yin amfani da nassosin da suka dace don ka taimaka wa yaronka ya fahinci ra’ayin Jehobah game da batutuwan . Ko da kana tattauna wani batu ne da yaronka ko kuma wani mutumin dabam , saurarawa sosai yana da muhimmanci . Ta wajen saurarawa , kana nuna tawali’u , kuma kana daraja wanda yake magana kuma kana la’akari da ra’ayinsa . Bayan haka , ka taimake su ta wajen yin amfani da hanyoyin koyarwa da Yesu ya yi amfani da su . • Ta yaya ne Yesu ya ƙarfafa mutane su faɗi ra’ayoyinsu ? • Ta yaya za ka iya yin amfani da tambayoyi a hidimarka ? ZA A sami zaman lafiya a duniyarmu ko kuwa tana gab ne da halaka ? Kamar dai akwai abubuwa da suka nuna cewa ɗaya daga cikinsu zai iya faruwa . Menene zai faru idan suka yi amfani da su ? Tarihi ya nuna cewa tun da daɗewa kiyayya da wariya sune ainihin batutuwan da suke hana haɗin kai , kuma addini ya ci gaba da rura wutar maimakon ya kashe ta . Wani marubuci mai suna Steven Weinberg yana da irin wannan ra’ayin domin ya rubuta cewa : “ Addini ne ke sa mutanen kirki su yi mugunta . ” Amma kamar yadda za mu gani , ba mutane ko kuwa addinai ba ne za su kawo haɗin kai a duniya ba . Alal misali : Tarihi ya nuna cewa an ƙulla yarjejeniya da yawa na zaman lafiya amma an kasa cim ma hakan . Yin tunanin haka wawanci ne ! Makasudin wannan yarjejeniyar wadda ƙasashe fiye da 180 suka yi na’am da ita , shi ne hana ƙera makamai gabaki ɗaya . Ƙasashen da suke da makaman nukiliya suna iya yin watsi da wannan yarjejeniya na zaman lafiya . Wannan ba abin mamaki ba ne ga ɗaliban Littafi Mai Tsarki domin Kalmar Allah ta ce : “ Mutum kuwa ba shi da iko shi shirya tafiyarsa . ” Duk da haka , nufin Allah tun da farko shi ne cewa ’ yan adam su zauna lafiya da juna . • “ Ku zo , ku duba ayukan Ubangiji , Irin risɓewa da ya yi cikin duniya . • “ Ya haɗiye mutuwa har abada : Ubangiji Yahweh za ya shafe hawaye daga dukan fuskoki : za ya kuma kawarda zargin mutanensa daga dukan duniya : gama Ubangiji ya faɗi . ” — ISHAYA 25 : 8 . Kamar yadda aka ambata a talifin da ya gabata , sau da yawa addini ne ke raba kawunan mutane maimakon ya haɗa su . Ya dace mu bincika wannan sosai , don idan mun yarda cewa akwai Mahalicci , zai dace mu masu bauta masa mu zauna lafiya da juna kuma mu haɗa kanmu . Amma banza su ke yi mani sujada , koyarwa da su ke yi dokokin mutane ne . ” — Matta 15 : 7 - 9 . Annabi Ishaya ya annabta : “ Za ya zama a cikin kwanaki na ƙarshe , dutse na gidan Ubangiji za ya kafu a ƙwanƙolin duwatsu , ya ɗaukaka bisa kan tuddai ; al’ummai duka kuma za su zubo wurinsa . Za ya raba shari’a kuma tsakanin al’ummai , ya tsauta ma dangogi dayawa : za su kuma bubbuge takubansu su zama garmuna , māsunsu kuma su zama lauzuna : al’umma ba za ta zāre ma al’umma takobi ba , ba kuwa za a ƙara koya yaƙi nan gaba ba . ” — Ishaya 2 : 2 , 4 . Kamar yadda aka rubuta a Matta 7 : 12 , Yesu Kristi ya ce : “ Dukan abu fa iyakar abin da ku ke so mutane su yi maku , ku yi musu hakanan kuma . ” Shaidun Jehobah sun ƙuduri su nuna su almajiran Kristi ne ta wajen yin abin da Yesu ya ce : “ Mutane duka za su fahimta ku ne almajiraina , idan kuna da ƙauna ga junanku . ” A yanzu ma mutane suna iya ƙaunar juna kuma su haɗa kansu . Cikakken sani na Kalmar Allah ya haɗa kawunan miliyoyin mutane da wasu cikinsu a dā suna ƙiyayya da junansu . Idan kana so , ka tuntuɓi Shaidun Jehobah da ke yankinku , ko kuma ka rubuta zuwa ga adireshi da ya dace da ke shafi na 2 . Shaidun Jehobah ne suka wallafa . [ Hoto a shafi na 4 ] An ƙulla yarjejeniya da yawa kuma an yi watsi da su [ Hoto a shafi na 7 ] Maganar Jehobah Rayayya Ce Jehobah ya aiki annabi Haggai kuma bayan watanni biyu ya aika annabi Zakariya ya faɗi kalmarsa . Kamar waɗannan annabawa , mu ma muna da aikin da Allah ya ba mu wanda dole ne mu gama shi kafin ƙarshen wannan zamanin . Tambayoyin Nassi da Aka Amsa : Yahudawa na zamanin Haggai suna aiki tuƙuru wajen biɗar nasu abubuwa amma ba sa more amfanin aikinsu . Ya kamata mu ma mu yi ƙoƙari mu mai da hankali ga bautar da muke yi ga Allah . “ BA TA WURIN IKO BA , AMMA TA WURIN RUHUNA ” Zakariya ya soma aikinsa na annabci ta wajen yin kira ga Yahudawa su ‘ koma wurin Jehobah . ’ ( Zechariah 1 : 3 ) Wahayi takwas na gaba sun tabbatar da cewa Allah yana goyon bayan aikin sake gina haikalin . ( Ka duba akwatin nan “ Wahayi Takwas da Zakariya ya Gani Cikin Alama . ” ) Jehobah ya gaya wa Zakariya cewa za a canja makokin da aka yi a lokacin azumi guda huɗu don tuna bala’in da ya faɗa wa Urushalima zuwa “ farinciki da murna . . . da bukukuwa masu - daɗi . ” ( Irmiya 23 : 5 ) Kamar yadda Joshua ne babban firist ga Yahudawan da suka dawo a lokacin sake gina haikali , haka ma Yesu ne Babban Firist a bauta ta gaskiya a haikali na ruhaniya na Jehobah . 8 : 1 - 23 — A waɗanne lokaci ne shela goma da aka ambata a waɗannan ayoyin suka cika ? An kwatanta Zakariya kamar wanda aka aika ya “ yi kiwon garken yanka , ” wato , mutane masu kama da tumaki da shugabanninsu suke cutan su . ‘ Alherin ’ da aka raba ya nuna cewa Allah zai karya Dokar alkawari da ya yi da Yahudawa kuma zai daina yi musu alheri . 12 : 11 — Menene “ makoki na Hadadrimmon cikin kwarin Megiddon ” ? An kashe Sarki Josiah na Yahuda a yaƙin da ya yi da Fir’auna na Neko na Masar a “ cikin kwarin Megiddon , ” kuma an yi shekaru da yawa ana ‘ makokinsa . ’ Darussa Dominmu : Jehobah yana farin ciki kuma yana soma dangantaka da waɗanda suka tuba da aka yi musu horo kuma suka koma wurinsa ta wajen bauta masa da dukan zuciyarsu . Za mu iya sha kan dukan matsalolin da muka fuskanta a hidimarmu ga Allah ta wajen ba da gaskiya ga Jehobah . — Matta 17 : 20 . Yin rayuwar da ta jitu da nufin Jehobah ba shi da wuya ga ’ yan adam ajizai . 8 : 9 - 13 . Ya kamata waɗanda suke shugabanci tsakanin mutanen Jehobah su zama “ kamar cukwimar wuta , ” wato , su zama masu himma sosai . Kashi na ukun ne kawai aka yi wa gyara kamar da wuta . ( Zechariah 9 : 9 ; 11 : 12 ; 13 : 7 ) Yin bimbini a kan cikar waɗannan annabce - annabcen Zakariya game da Almasihu zai shafi bangaskiyarmu sosai ! ( Matta 21 : 1 - 9 ; 26 : 31 , 56 ; 27 : 3 - 10 ) Zai ƙarfafa tabbacinmu ga Kalmar Jehobah da kuma abubuwa da ya yi tanadinsu don mu sami ceto . — Ibraniyawa 4 : 12 . [ Hasiya ] WAHAYI TAKWAS DA ZAKARIYA YA GANI CIKIN ALAMA 6 : 1 - 8 : A nan an yi alkawarin samun kula da kāriya na mala’ika . Ta yaya ne waɗanda suke shugabanci suke “ kamar cukwimar wuta ” ? HANYAR RAYUWA TA KIRISTA Wasu ne Kawai Ya Kamata Su Faɗi Gaskiya ? 2 / 1 Darussa Daga Littattafan Joel , Amos , 11 / 1 Biɗar Nufin Allah A Yau , 10 / 1 Jehobah Yana Son Adalci , 9 / 1 Ka Ci Gaba da Yin Godiya , 2 / 1 6 / 1 Ka Koyar da Ainihin Abin da Littafi Mai Tsarki Yake Koyarwa , 2 / 1 Ku Koya wa Yaranku Su Kaunaci Jehobah , 9 / 1 Maganar Jehobah Tana Cika A Kullayaumi , 11 / 1 Matasa , Ku Biɗi Makasudan da Za Su Daraja Allah , 5 / 1 10 / 1 4 / 1 Tsofaffi Albarka ne ga Matasa , 6 / 1 “ ’ Ya’ya , Ku Yi Biyayya da Waɗanda Suka Haife Ku ” 3 / 1 WASU Ta’aziyya ga Iyayen da ke Makoki , 5 / 1 Saboda haka , Hasumiyar Tsaro za ta ci gaba da girmama Jehobah , Allah na gaskiya kuma ta yi wa masu karatunta ta’aziyya da bisharar Mulki . Talifofi da suke shafuffuka na 5 zuwa 9 na wannan fitowar za su tattauna ma’anar Mulkin da kuma lokacin da zai zo . Ƙari ga haka , Hasumiyar Tsaron za ta ci gaba da ƙarfafa bangaskiya ga Yesu Kristi , ta yaɗa gaskiya ta Littafi Mai Tsarki , kuma ta bayyana ma’anar abubuwan da suke faruwa a duniya kamar yadda annabce - annabce na Littafi Mai Tsarki suka nuna , kamar yadda ta yi na shekaru masu yawa . zai ba da cikakken bayani game da ma’anar wasu zaɓaɓɓun labarai daga Littafi Mai Tsarki . An tsara wasu talifofi domin iyalai su amfana . Wani talifi kuma “ Wasiƙa daga . . . ” zai ba da rahoto daga masu wa’azi a ƙasashen waje da kuma wasu ɓangarorin duniya dabam dabam . KA YI tunani , miliyoyi ko ma biliyoyin mutane duka suna roƙon abu ɗaya . Irin wannan abin yana iya faruwa kuwa ? An kimanta cewa da addinai 37,000 da suke kiran kansu Kiristoci , kuma suke da’awar Yesu Kristi ne Shugabansu . Suna kuma furta su a lokacin da suka kaɗaita da kuma a lokacin da iyalansu suka taru wuri ɗaya , a lokacin farin ciki da lokacin baƙin ciki . Roƙo da Ba a Addini Ɗaya Kawai Ake Yi Ba Ko kuma amsarsu ba cikakkiya ba ce kuma marar tabbaci . Me ya sa mutane da yawa suke roƙon abin da ba za su iya bayani a kai ba ? Kuma za mu ga lokacin da za a amsa addu’ar Yesu game da zuwan Mulkin . Sun yi tambaya ne cewa menene ne wannan Mulkin ? A’a . ( Farawa 3 : 15 ) Bayan shekaru masu yawa , aka gaya wa Sarki Dauda mai aminci wani abu mai ban sha’awa game da “ zuriyar ” ko kuma Almasihu . Wannan gwamnatin za ta bambanta da dukan wasu gwamnatoci . Allah za “ ya haɗiye mutuwa har abada : Ubangiji Yahweh za ya shafe hawaye daga dukan fuskoki . ” — Ishaya 25 : 8 . Mulkin Allah yana da Sarki da Allah ya zaɓa . Ma’anar laƙabin nan ke nan Almasihu da kuma Kristi . Allah ya ce game da shi : “ Ku duba barana wanda ni ke tokara ; zaɓaɓena wanda raina yana murna da shi : na ɗibiya masa ruhuna : za ya kawo shari’a ga al’ummai . ” ( Matta 8 : 1 - 3 ) Ba shi da son kai , yana da juyayi , da gaba gaɗi , da kuma tawali’u . Kristi yana da abokan sarauta 144,000 a Mulkin Allah . Yesu ya ce wasu har da manzanninsa za su yi sarauta tare da shi a samaniya . Mulkin Allah ya fara sarauta a samaniya yanzu , kuma yana shirye ya kafa ikonsa bisa dukan duniya . Irin waɗannan annabce - annabce sun nuna cewa Mulkin Allah ba abu ba ne kawai da ke cikin zuciyarmu , kamar yadda ake koya wa mutane da yawa . Ka karanta talifin nan “ Masu Karatu Sun Yi Tambaya , ” da ke shafi na 31 . Alal misali ka karanta Matta 3 : 17 ; Luka 2 : 10 - 14 ; Yohanna 6 : 5 - 14 . Yaushe Mulkin Allah Zai Zo ? A yau , bayan shekara 2,000 , mutane har ila suna so su sani : Yaushe Mulkin Allah zai zo ? Da yake Mulkin Allah shi ne jigon wa’azin Yesu , za ka yi tsammanin zai amsa wannan tambayar . Ya yi magana sosai game da lokaci mai alamu da ya kira ‘ bayyanuwarsa . ’ Saboda haka Yesu ya ce : “ Ba da kallo mulkin Allah ke zuwa ba . ” Yesu ya ce in ya zama Sarki a sama , duniya za ta kasance cikin yaƙe - yaƙe , yunwa , girgizan ƙasa , annoba , da kuma yin laifi . Littafi Mai Tsarki ya yi bayani cewa Shaiɗan , “ mai - mulkin wannan duniya ” ya cika da fushi domin ya sani cewa lokacinsa kaɗan ya rage da yake Kristi ya zama Sarki . ( Yohanna 12 : 31 ; Ru’ya ta Yohanna 12 : 9 , 12 ) Irin waɗannan tabbaci na fushin Shaiɗan da kuma bayyanuwar Yesu suna da yawa a wannan lokacinmu . Musamman ma tun daga shekara ta 1914 , shekarar da ’ yan tarihi suka nuna cewa lokacin ne kome ya canja , kuma tabbacin bayyanuwarsa ya kasance sarai a dukan duniya . Ta yaya mutane za su sani game da Mulkin domin su amince da ikonsa kuma su zama talakawansa ? Kamar yadda muka gani a talifi da ya gabata , Mulkin Allah zai halaka dukan gwamnatocin wannan duniyar . ( Ayukan Manzanni 10 : 34 , 35 ) Muna ariritarka ka amince da zarafi mai girma da aka miƙa maka . [ Inda aka Dauko ] SA’AD da yake zaune a cikin mota yana jiran matarsa , fushin David sai ƙaruwa yake yi da shigewar kowane minti . Diane ta ji haushi sosai . Sai ta fashe da kuka , ta koma cikin gida a guje . Yana da wuya mu yi tunani sosai kafin mu yi magana , musamman ma idan mun fusata , ko kuma mun tsorata . Ya ce : “ Na ƙi jinin rai . ” ( Mai - Wa’azi 12 : 10 ) Wata fassara da aka yi ta ce wai ya yi “ ƙoƙari ya bayyana waɗannan abubuwa a hanya da ta fi kyau da kuma yadda ya dace . ” — Contemporary English Version . Yi la’akari da wannan misalin . Alal misali , a ce yaro ya dawo gida daga makaranta yana riƙe da rahoton sakamakon jarabawarsa yana baƙin ciki . Ubansa ya dubi rahoton ya ga inda yaron ya faɗi . A nan take sai uban ya yi fushi , ya tuna dukan lokatai da yaron bai yi aikin da aka ba shi daga makaranta ba . Suna iya ɗaukan wuri ɗaya da suka kasa ko kuma inda suka raunana su faɗaɗa muhimmancinsa , hakan zai sa su fara ganin cewa ba za su taɓa cin nasara ba . Hakika , wannan yana kashe gwiwa kuma ba gaskiya ba ne . ( Misalai 16 : 24 ) Yara , hakika , dukan iyali , sun fi ci gaba cikin yanayi na salama da ƙauna . Da bai fi ba idan ya ba da lokaci ya zaɓi “ magana masu daɗi ” na gaskiya maimakon ya huce fushinsa a kan matarsa ? Baƙar magana da fushi za su motsa ta kuwa ta so ta yi gyara ? ’ Me za mu yi , idan dukan tattaunawarmu ta iyali tana juyawa ta zama jayayya ? Yesu ya ce : “ Daga cikin yalwar zuciya bakin ya kan yi magana . ” Mu masu tsattsauran ra’ayi ne da mugun fata da kuma kushe wa mutane ? Amma mu mai da hankali kada mu ruɗi kanmu . — Misalai 14 : 12 . Zai bukaci tawali’u ka yarda da abin da za su ce kuma ka yi gyara da ake bukata . A ƙarshe , idan da gaske ba ma so mu baƙanta wa wasu rai da furcinmu , muna bukatar mu yi abin da Misalai 16 : 23 ta ce : “ Zuciyar mai - hikima tana koya ma bakinsa , tana kuwa ƙara ma leɓunansa sani . ” ( Yaƙub 3 : 2 ) A wasu lokatai , dukanmu muna magana babu tunani . ( Misalai 12 : 18 ) Amma da taimakon Kalmar Allah za mu iya koyon mu yi tunani kafin mu yi magana kuma mu saka yadda wasu suke ji da kuma abubuwa da suke so gaba da namu . Ta haka furcinmu ba zai baƙanta wa wasu rai ba , mai makon haka , zai kasance mai warkarwa mai gina waɗanda muke ƙauna . — Romawa 14 : 19 . Ta yaya za ka guje wa faɗan abin da za ka yi nadama daga baya ? Ka Sani ? ( Leviticus 12 : 6 - 8 ) Amma , wataƙila wannan kyauta mai tamani ta taimaka wajen biyan bukatar iyalin Yesu a ƙasar Masar . — Matta 2 : 13 - 15 . Dubi labarin da aka rubuta a Yohanna sura 11 . Ra’ayin Bayyanau Ya Jitu Ne Da Koyarwar Littafi Mai Tsarki ? Ba za mu iya kasancewa da dangantaka mai kyau da Allah ba idan ba mu da tabbacin cewa shi ne Mahaliccinmu . Waɗanda suka amince da ra’ayin bayyanau suna da’awar cewa wasu dabbobi ne suka rikiɗa suka zama mutane , da haka sun ƙi yarda da cewa da akwai lokacin da mutum ɗaya ne kawai a duniya . Sa’ad da yake magana da shugabannin addini masu ilimi ƙwarai , ya ce : “ Ba ku karanta ba , shi wanda ya yi su tun farko , namiji da tamata ya yi su ? ” ( Matta 19 : 3 - 5 ) Sai Yesu ya yi ƙaulin kalmomi game da Adamu da Hauwa’u da ke rubuce a Farawa 2 : 24 . Luka marubucin Littafi Mai Tsarki kuma ɗan tarihi ya nuna cewa Adamu mutum ne na gaskiya kamar Yesu . Abin da Allah ya gaya wa Adamu ya nuna cewa da a ce ya yi biyayya ga Allah da bai mutu ba . Idan Allah ne ya fito da ra’ayin bayyanau , hakan na nufin cewa shi ne ya sa ’ yan adam cikin yanayin rashin lafiya da wahala da suke ciki a yau . Shin ra’ayin bayyanau ya jitu da abin da Littafi Mai Tsarki ya ce game da Yesu ? Za Ka Yi Imani da Ra’ayin Bayyanau da Kuma na Kiristanci ? Shi ya sa Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Dukan mutane sun yi zunubi , sun kasa kuma ga darajar Allah . ” Ta yaya mutuwar Yesu ya taimake mu ? Da haka , dukan waɗanda suka ba da gaskiya ga Yesu kuma suka yi masa biyayya za su sami abin da Adamu ya yi hasararsa , wato , begen rai na har abada . — Yohanna 3 : 16 ; Romawa 6 : 23 . Ka fahimci cewa ra’ayin bayyanau bai jitu da Kiristanci ba ? Abin da ya sa Mutane Suke Son Ra’ayin Bayyanau Ya ce : “ Kwanaki za su zo inda ba za su daure da koyarwa mai - lafiya ba ; amma bisa ga ƙaiƙayin kunnuwa za su tattara wa kansu masu - koyarwa bisa ga sha’awoyinsu ; za su kawarda kunnuwansu ga barin gaskiya , su karkata zuwa wajen tatsuniyoyi . ” Domin Son kai da kuma neman ’ yanci na ’ yan Adam wannan koyarwa ta kasance abin ban sha’awa . Babu littattafan kimiyya na musamman da suka kwatanta yadda ƙwayar halitta ta rikiɗa ko kuma ta yi ma kusan rikiɗa . . . . Da’awar da Darwin ya yi game da rikiɗar ƙwayoyin rai magana ce marar fa’ida . ” Suna kama da waɗanda manzo Bulus ya kwatanta a wasiƙarsa zuwa ga Kiristoci a Roma . Gama ko da shi ke sun san Allah , ba su ɗaukaka shi kamar Allah ba , ba su kuwa yi godiya ba ; amma cikin tunaninsu suka yi wauta , zuciyassu marar - wayo kuma ta dufunta . Tabbaci da ke Sa a Gaskata da Mahalicci Idan ka ba da lokaci ka bincika jituwar littattafai 66 da ke cikinsa , da fificin mizanansa na ɗabi’a , da kuma annabce - annabcen da ke ciki da suka cika , wannan zai ba ka tabbaci sosai cewa Mahalicci ne ya wallafa . [ Bayanin da ke shafi na 14 ] A dukan duniya an san cewa ’ yan adam ba za su iya annabta abin da zai faru a nan gaba daidai ba . Da yake Littafi Mai Tsarki littafi ne na annabci wannan ya kamata ya motsa dukan masu son gaskiya su bincika ko daga Allah ne da gaske . Hakika , mutum yana iya cewa , ai , kowa yana iya annabta cewa al’umma za ta shuɗe da shigewar lokaci , ko yaya ƙarfinta . Alal misali , ya ba da bayani dalla - dalla a kan yadda za a hamɓare Babila . ( Irmiya 24 : 4 - 7 ; 29 : 10 ; 30 : 18 , 19 ) Hakan ya faru , kuma zuriyar Yahudawa sun ci gaba da wanzuwa har a yau . ( Irmiya 46 : 25 , 26 ; Ezekiel 29 : 14 , 15 ) Haka kuma ya faru kamar yadda aka annabta . Bugu da ƙari , Jehobah ya annabta cewa za a ci mulki Hellas , amma bai ce wannan al’ummar ba za ta sake wanzuwa ba . Hakazalika , game da yadda za a halaka Taya , littafin Ezekiel ya ce za a kai duwatsunta , katakonta , da kuma turɓayanta “ a tsakiyar ruwa . ” Annabcin da aka rubuta a cikin Daniel 8 : 5 - 8 , 21 , 22 da 11 : 3,4 sun ba da cikakken bayani game da wani “ Sarki Hellas ” mai girma . Wannan sarki zai mutu a lokacin da yake cin nasara sosai a sarautarsa , kuma za a raɓa mulkinsa kashi huɗu amma ba a tsakanin zuriyarsa ba . Hakika , me ya sa bai faɗi sunan sarki mai girma ba da kuma janar janar ɗinsa huɗun ? Da’awar da aka yi cewa an rubuta annabcin Littafi Mai Tsarki bayan abubuwan sun faru , ra’ayi ne na waɗanda kafin su bincika tabbacin , sun riga sun yi imani cewa ba zai yiwu ba a faɗi abin da zai faru nan gaba ba . Duk da haka , Allah ya ba da isashen bayani game da annabce - annabcen don ya nuna cewa shi ne tushensu . [ Hasiya ] Ga wani abu da za a yi bimbini a kai . Idan ka yi amfani da waɗannan ƙa’idodin a rayuwarka , ka kasance da tabbaci cewa za su kasance gaskiya a gare ka . . . amma ba na waɗannan ba [ Hoto a shafi na 23 ] ( Matta 6 : 9 ) Wane irin Uba ne Jehobah ? Domin mu amsa wannan tambayar , bari mu bincika kalmomin da Jehobah ya furta game da Yesu a lokacin baftismarsa . Da farko , ya yi amfani da waɗannan kalmomi “ wannan Ɗana ne , ” Jehobah yana cewa ne , ‘ ina alfahari ni ne Ubanka . ’ Uba mai fahimi yana biyan bukatar yaransa kuma yana mai da musu hankali . Na uku , Jehobah ya nuna cewa ya amince da Ɗansa sa’ad da ya furta kalmomi nan “ raina ya ji daɗi ƙwarai . ” Kamar dai Jehobah yana cewa , ‘ Ɗana , na yi farin ciki da abin da ka yi . ’ Babu shakka , Yesu ya ƙarfafa sa’ad da ya ji cewa Ubansa ya amince da shi ! Ya Kāre Bauta ta Gaskiya Har ma da sassafe za a ga talauci da rashin abinci da waɗannan mutane suke fuskanta . Yaya ya ji sa’ad da ranar ta kusa ? Me kuma ya jefa Isra’ila cikin wannan matsalar ? A yawancin rayuwarsa Iliya yana kallo sa’ad da aka yi watsi da bautar Jehobah wadda ita ce aba mafi muhimmanci a gare su . Sarki Ahab ya auri Jezebel ’ yar sarkin Sidon . Ba tare da wani ɓata lokaci ba ta rinjayi Ahab . Menene ya sa bauta Ba’al abin ƙyama ce haka ? Wasu za su ga cewa wannan labari game da bautar Ba’al ba shi da amfani , tun da ba ma ganin haikali da bagadi na Ba’al a yanzu . Hakika , ko mutane suna yin amfani da rayuwarsu wajen bautar kuɗi , aiki , nishaɗi , jima’i , ko kuma wasu alloli masu yawa da ake bauta musu mai makon Jehobah , suna zaɓan maigida . Wannan gwagwarmaya ta dā tsakanin Jehboah da Ba’al za ta iya taimakonmu mu yi zaɓi da hikima wanda za mu bautawa . Suna tsammanin za su iya haɗa bautan biyu , su faranta wa Ba’al rai da ayyukansu na tawaye kuma har ila su nemi tagomashin Jehobah Allah . Yana bukatar cikakkiyar bauta kuma ya cancanci haka . Kira da Iliya ya yi su daina yawo da hankalinsu zai iya taimakonmu mu sake bincika abubuwa masu muhimmanci a rayuwarmu da kuma bautarmu . Ya ƙyale magabatansa su zaɓi bijiminsu domin hadaya kuma su je ga Ba’al da farko . Muna iya kasancewa da tabbaci a gare shi kamar yadda Iliya ya kasance . Sai annabawan Ba’al suka shirya hadayarsu suka kira allahnsu . “ Ya Baal , ka ji mu , ” suka yi ta roƙo . Suna ta kira lokaci kuma yana shigewa . Kamar yadda ya kasance a dā haka yake a yanzu , zaɓan wani ubangaji im ba Jehobah ba , zai kai ga baƙin ciki da kunya . — Zabura 25 : 3 ; 115 : 4 - 8 . An Amsa ( 1 Sarakuna 18 : 36 , 37 ) Duk da wahala da suka jawo wa kansu domin rashin amincinsu , har ila Iliya yana ƙaunarsu . Kafin addu’ar Iliya , wataƙila wannan taron jama’a tana mamaki ko Jehobah zai kasance ƙarya ne kamar Ba’al . Aka ce a labarin : “ Da wannan , sai wutar Ubangiji ta fāɗo , ta cinye hadaya ta ƙonawa , da itacen , da duwatsu , da ƙura , ta shanye ruwan wuriya . ” ( 1 Sarakuna 18 : 38 ) Wannan amsa ce ta musamman ! Wasu sun damu cewa masu zafin ra’ayi na addini za su yi amfani da wannan su halalta ayyukan mugunta na addini . Bugu da ƙari , Kiristoci na gaskiya sun sani cewa ba za su iya bin tafarkin Iliya ba ta wajen ɗaukan takobi su yaƙi miyagu ba . Ya bauta wa Jehobah da zuciya ɗaya kuma ya aririci mutane su yi haka . Wasu masana sun ce irin waɗannan masu bautar gumaka suna amfani da bagadi da ke da rami a ƙarƙashi saboda da wuta ta fito ta bayyana kamar daga Allah ce . ‘ Jehobah ne Allah na gaskiya ! ’ Sa’ad da ka ke karanta nassosi ka sa kanka cikin yanayin . Ka ji muryoyin . ▪ ▪ ▪ KA YI TUNANIN YANAYIN . — KA KARANTA MATTA 26 : 31 - 35 , 69 - 75 . Mutane nawa ne ka ke tsammani suke cikin labarin ? Kana ganin waɗanda suke yi wa Bitrus magana suna da fara’a ne ? Yaya ka ke gani Bitrus ya ji sa’ad da ake tuhumarsa ? ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ Ta yaya Yesu ya nuna cewa ya gafarta wa Bitrus ? ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ Jin tsoron mutum . Menene game da na wannan labarin ya fi ma’ana a gare ka , kuma me ya sa ? Samun Sauƙi Daga Matsala Na Matashi A watan Satumba ta shekara ta 1993 , na ziyarci kurkuku mai tsaro sosai . Kullum muna cikin tsoro , kuma ina baƙin ciki sosai ganin yadda Mama take wahala . Wani firist kuma yana lalata da yaran makaranta sa’ad da yake duba aikin da ya ba su . Ƙari ga haka , koyarwar Katolika kamar su wutar jahannama tana rikita ni kuma tana tsoratar da ni . Ban ɓata lokaci wajen watsi da bautar Allah ba . Ko a wannan wurin ma , ana shan ƙwayoyi . Ko da yake ban gamsu ba , na rinjayi ƙane na , José Luis da Miguel abokina na kud da kud a cikin wannan salon rayuwa . Jehobah Ya Cece Ni Francisco Mashaidin Jehobah ne , sai ya ba ni Hasumiyar Tsaro da ke ɗauke da wani talifi game da ƙwayoyi . Bayan na karanta talifin , na yi wa Allah addu’a ya taimake ni : “ Ubangiji , na san kana wanzuwa , kuma ina son in sanka kuma na yi nufinka . Na gaya wa Francisco ya ba ni Littafi Mai Tsarki sai ya ba ni guda tare da littafin nan Gaskiya Mai Bishe Zuwa Rai Madauwami . Abokantaka da fara’a da na gani a wajen ya burge ni sosai . Ta yi mamakin ganin waɗannan mutane masu dogon gashi , sai ta yi ƙoƙari ba ta sake juyawa ta kalle mu ba . Ba da daɗewa ba bayan haka , ni da Miguel muka halarci taron da’ira na Shaidun Jehobah . Ba mu taɓa ganin irin wannan taron mutane , manya da yara waɗanda ’ yan’uwa ne da gaske ba . Dukanmu muka soma nazarin Littafi Mai Tsarki . Ita ce yarinya da ta yi mamaki sa’ad da ta ganmu a lokacin da muka halarci taronmu na farko a Majami’ar Mulki . An Ceci Ƙaunatacciya A shekara ta 1989 , aka tura mu mu yi hidima a inda kurkukun da ake tsare da Marivi yake . Bayan ta yi nazari na wata ɗaya sai ta daina shan ƙwayoyi da taba . Wata rana Marivi ta gaya mini tana son ta keɓe kanta ga Jehobah kuma ta yi baftisma . Domin irin rayuwa da ta yi a dā , Marivi ta kamu da ƙanjamau . Ta zauna tare da mamarmu kuma ta kasance da ƙwazo a hidima har mutuwarta bayan shekara biyu . Yadda na Sha Kan Damuwa Da na girma , sau da yawa ina jin ina da laifi kuma ina jin ban cancanta ba . Ni da matata mun yi kusan shekara 30 a hidimar bishara na cikakken lokaci . [ Hoto a shafi na 29 ] Masu Karatu Sun Yi Tambaya Yawancin mutane a yau suna ganin cewa amsar wannan tambayar e ce . ( Luka 17 : 21 , Littafi Mai Tsarki ) Wasu sun fassara nan cewa “ Duba , mulkin Allah yana cikinku . ” Na farko , ka yi la’akari da yadda zuciyar ɗan adam take . Idan aka yi maganar zuciya ta alama a cikin Littafi Mai Tsarki , tana nufin mutum na ciki , tushen tunanin mutum , halayensa , da sosuwar zuciyarsa . Ra’ayin da wai abu mai girma kamar Mulkin Allah yana cikin zuciyar ’ yan adam , yana iya kasancewa da ban sha’awa , musamman ma domin an ce yana iya canja mutum kuma ya ɗaukaka shi , amma irin wannan koyarwa na da tushe ne ? Gama daga ciki , daga cikin zuciyar mutum , miyagun tunani ke fitowa , fasikanci , sata , kisankai , zina , kwaɗai , mugunta . ” Na biyu , ka yi la’akari da mutanen da Yesu yake musu magana sa’ad da ya faɗi kalmomi da ke Luka 17 : 21 . ( Luka 17 : 20 ) Farisawa magabtan Yesu ne . ( Matta 23 : 13 ) Idan Farisawa ba za su shiga cikin Mulkin Allah ba , Mulkin zai kasance cikin zuciyarsu kuwa ? To , menene ainihi Yesu yake nufi ? Sa’ad da suke fassara wannan kalmomin Yesu , juyin Littafi Mai Tsarki masu yawa sun yi amfani da kalmomi da ya yi daidai da waɗanda ke cikin New World Translation . Da yake shi ne Sarkin da aka naɗa , Yesu yana tsakanin waɗannan mutanen . SHAFI NA 5 . ▪ Ta yaya za ka koya yin tunani kafin ka yi magana ? SHAFI NA 14 . ▪ Ta yaya za mu tabbata cewa ba a rubuta annabce - annabcen Littafi Mai Tsarki bayan sun faru ba ? SHAFI NA 22 . ▪ Me ya sa Jehobah Allah shi ne Uba mafi kyau ? Manufar Talifofin Nazari Za su tuna maka dalilin da ya sa ka ke bukatar ka kasance da ƙwazo , za su nuna maka yadda za ka kyautata ‘ iyawarka ta koyarwa , ’ kuma za su ƙarfafa ka ta wajen nuna maka cewa mutane da yawa suna yin na’am ga aikin wa’azi . Sabuwar Hasumiyar Tsaro na Nazari An buga tsarin yadda za a tattauna waɗannan talifofin nazarin a bangon wannan jaridar . An rubuta “ ka karanta ” a wasu nassosin kuma ana bukatar a karanta su kuma a tattauna su a lokacin Nazarin Hasumiyar Tsaro . Rahoto na shekara - shekara ba zai ƙara fitowa a cikin Hasumiyar Tsaro ba . Su ma suna ɗauke da abinci na ruhaniya daga “ bawan nan mai - aminci , mai - hikima . ” — Mat . A shafi na 2 , suna da sakin layi iri ɗaya da ke bayyana manufar Hasumiyar Tsaro . Tun shekara ta 1879 , duk da yaƙi , rashin tattalin arziki , da kuma tsanantawa , Hasumiyar Tsaro ba ta taɓa fasa ci gaba da sanar da gaskiya game da Mulkin Allah ba . Fatan mu shi ne , da albarkar Jehobah , za ta ci gaba da yin hakan a wannan sabuwar fitowar . Idan muka ƙi cika hakkinmu na yi wa mutane gargaɗi game da zaɓin da ke gabansu , hakan na iya sa mu ɗauki alhakinsu . 24 : 11 , 12 . Ya umurci bayinsa su yi iya ƙoƙarinsu su taimaki mutane masu yawa su sami rai . Waɗanne batutuwa ne za a tattauna a wannan talifin da kuma talifofi biyu na gaba ? Har ma mutanen da suke iya ƙoƙarinsu su bi mizanan Littafi Mai Tsarki suna fuskantar “ miyagun zamanu . ” — Mat . “ Babila Babba , ” daular duniya na addinin ƙarya ba ta taimaka wa mutane . Bugu da ƙari , ta wajen yi kamar karuwa , addinin ƙarya ta ruɗi kuma ta mulki “ sarakunan duniya , ” ta yin amfani da koyarwar ƙarya da kuma sihiri don ta sa yawancin mutane su yi duk abin da gwamnati ta ce su yi . 17 : 1 , 2 , 5 ; 18 : 23 . Yesu ya koyar da cewa yawancin mutane suna tafiya ne a kan hanya mai faɗi da ke kai ga halaka . ( Mat . Yesu ya ce almajiransa za su yi wa’azin bisharar Mulki kuma za su almajirantar da mutane . ( Mat . 28 : 19 , 20 ) Saboda haka , Kiristoci na gaskiya a kowane lokaci sun ɗauki yin wa’azi a matsayin nuna aminci ga Allah da kuma ainihin abin da ake bukata daga gare su saboda bangaskiyarsu . Sa’ad da hamayya ta zama mugunta , mabiyan Yesu sun daina yin wa’azin bishara ne ? Yawancin bayin Allah a yau ba su taɓa fuskantar bugu ko shiga kurkuku domin ayyukan wa’azin da suke yi ba . Muna bukatar gaba gaɗi don mu ci gaba da yin wa’azin saƙon Mulki . Ka lura da abin da ya ce game da wannan hamayyar : “ Mu da muka rigaya muka sha wuya , har da wulakanci , . . . muka yi ƙarfin hali cikin Allahnmu da za mu faɗa maku bisharar Allah cikin husuma mai - yawa . ” ( 1 Tas . 12 , 13 . Wataƙila muna bukatar mu ƙara nuna gaba gaɗi don yi wa mutane wa’azi a kowane yanayi . Wasu matsalolin da yawanci suke fama da su su ne tsufa da rashin lafiya , kuma hakan na iya rage abin da za su iya yi a aikin wa’azi . Jehobah yana sane da yanayinka kuma yana farin ciki da abin da za ka iya yi . A cikin wasiƙarsa ga Kolosiyawa , Bulus ya rubuta : “ Ku ce ma Arkibbus kuma , Ka yi lura da hidima wadda ka karɓa cikin Ubangiji , domin ka cika ta . ” Idan kai Kirista ne wanda ya keɓe kansa , kai ma kana da hidima . Kana ci gaba da lura da hidimarka don ka cika ta ? Zai dace mu tambayi kanmu a yanzu , ‘ Yin nufin Allah ne ainihin abin da ya fi muhimmanci a rayuwata ? ’ Za ka so ka sami ƙarin farin ciki ? 34 : 8 ; Mis . 10 : 22 ) A wasu yankuna ana bukatar yin ayyuka masu yawa don gaya wa kowa saƙon gaskiya mai ba da rai . Duk da haka , “ ƙaƙa za su ji . . . in ba mai - yin wa’azi ? ” [ Hasiya ] Ka Mai Da Hankali Ga ‘ Iyawarka Ta Koyarwa ’ 4 : 2 , NW . Wane umurni ne Yesu ya ba almajiransa , kuma wane misali ne ya kafa ? DUK da ayyuka masu ban al’ajabi na warkarwa da Yesu ya yi a lokacin hidimarsa a duniya , mutane sun san shi ne a matsayin malami , ba mai warkarwa ko mai yin mu’ujiza ba . ( Mar . 12 : 19 ; 13 : 1 ) Sanar da saƙon Mulkin Allah shi ne abin da ya fi muhimmanci a rayuwar Yesu , kuma hakan yake ga mabiyansa a yau . Kiristoci suna da aikin ci gaba da yin almajirantarwa ta wajen koyar da mutane su bi dukan abubuwan da Yesu ya ce . — Mat . Don mu cika aikin da aka ba mu na almajirantarwa , a kowane lokaci muna ƙoƙarin kyautata iya koyarwarmu . Wannan ita ce iyawa . ( Ka karanta Zabura 119 : 27 , 34 . ) Kallon ƙwararrun malamai sa’ad da suke koyarwa zai taimaka mana mu koyi hanyoyin da suke amfani da shi kuma mu yi koyi da su . 4 : 13 - 15 . Yesu , wanda shi ne babban malami , ya koyar da abin da ke cikin Nassosi . ( Mat . 21 : 13 ; Yoh . Duk irin bayanin da muke ƙoƙarin taimaka wa ɗalibi ya fahimta , hanya mafi kyau da ya kamata mu bi ita ce mu sa shi ko ita ya ko ta karanta abin da Nassosi suka ce game da batun . — Ka karanta Ibraniyawa 4 : 12 . Gabaki ɗaya , zai dace a karanta nassosin da su ne tushen imaninmu . Saboda haka , maimakon ka bayyana wa ɗalibinka nassosi , ka ce masa ya bayyana maka su . Babu shakka , yawancin mutanen da ka ke yin nazarin Littafi Mai Tsarki da su za su iya amsa tambayoyi da ke cikin littafin da wuri ta wajen yin amfani da bayanan da ke cikin sakin layin da ya amsa tambayar . Wataƙila an ruɗe mutanen da muke yin nazarin Littafi Mai Tsarki da su da koyarwar addinin ƙarya . Wane darassi game da koyarwa ne za mu iya koya daga manzo Bulus ? Ɗalibin yana bukatar ya fahimci yadda bayanin ya shafe shi , yadda zai amfane shi , da kuma yadda rayuwarsa za ta ƙara gyaruwa idan ya bi umurnin da ke cikin Nassi . — Isha . 48 : 17 , 18 . Abin da ya kamata ya motsa shi ya bi umurnin da ke cikin Nassi shi ne muradinsa na son yin biyayya ga Jehobah , ba don ya faranta ran wanda yake nazari da shi ba . — Gal . 14 , 15 . ( a ) Menene ɗalibin Littafi Mai Tsarki zai iya koya game da Jehobah ? Shi ya sa Isra’ilawa suka san Jehobah a matsayin Mai Ceto , Jarumi , Mai Tanadi , Mai Cika alkawura da kuma wanda ya taimaka musu a wasu hanyoyin . — Fit . 23 : 14 . 3 : 5 , 6 . Abin farin ciki ne a taimaka wa ɗaliban Littafi Mai Tsarki su soma dangantaka da Jehobah ! Za a tattauna amsar wannan tambayar a talifi na gaba . [ Hoto a shafi na 10 ] “ Waɗanda Aka Ƙadara ” Suna Sauraron Bishara LITTAFIN Ayukan manzanni na Littafi Mai Tsarki yana ɗauke da labari mai daɗi game da yadda Kiristoci na farko suka ɗauki annabcin Yesu da ya ce za a yi bisharar Mulki a dukan duniya . ( Mat . 24 : 14 ) Masu shela da himma sun nuna wa dukan waɗanda suke so su bi su misali . Masu wa’azi na ƙasashen waje na ƙarni na farko sun taimaki mutane da yawa su zama Kirista . M . 17 : 6 ; 28 : 22 . Kamar a ƙarni na farko , a yau , dukan “ waɗanda aka ƙaddara su ga rai na har abada ” suna saurarar saƙo na gaskiya . ( A . Wane hali ne game da hidimar Kirista ya kamata mu riƙe don mu ba da goyon baya ga wannan aikin tattarawa ? Ka ɗan yi la’akari da wannan : Ba ka godiya cewa mutumin da ya soma gaya maka gaskiyar da ke cikin Nassi bai nuna maka son kai ba ? Saboda haka , me zai sa ka ƙi gaya wa duk mutumin da zai saurare ka saƙon da zai iya ceton ransa ? — Ka karanta Matta 7 : 12 . ( b ) Menene ya kamata mu koya daga labarin manzo Bulus ? Shawulu Bafarisi ne mai hamayya da Kiristoci sosai . Duk da haka , Yesu ya ga wani abu mai kyau a zuciyar Shawulu kuma ya zaɓe shi ya yi wani aiki mai muhimmanci . Ko da yake muna iya yin shakkar cewa ba za su zama Kiristoci na gaskiya ba , kada mu daina tattaunawa da su . Kuma ya yi farin ciki sosai domin rashin son kai da masu shelar Mulki da suka yi nazari da shi suka nuna masa . Me ya sa muke sake ziyarar mutane ? ( Ka karanta Mai Wa’azi 9 : 11 . ) Irin waɗannan abubuwan suna iya sa mutumin da a dā ba ya son ya saurare mu ko kuwa yana hamayya da mu , ya soma sauraronmu . Ya kamata mu ma mu yi hakan a hidimarmu . 13 , 14 . ( a ) Me ya sa wata majagaba ta ƙi kula da wata matar da ta sadu da ita a hidima ? Sandra , wata ’ yar’uwa majagaba tana wa’azi na gida - gida a wani tsibiri a ƙasar Karibiya a inda ta sadu da Ruth wadda ta shagala da wani irin bikin da ake yi na yin rawa da wasa iri - iri a ƙasashen Turai . An naɗa Ruth sau biyu a matsayin sarauniyar bikin . Na yi zaton cewa irin wannan mutumiyar da ta yi suna kuma wadda ta shagala a irin waɗannan bukukuwan ba za ta so gaskiya ba . Yi la’akari da misalin Joyce , wata ’ yar’uwa Kirista da ke zaune a ƙasar Amirka . Joyce ta ce : “ Na yi kukan murna . Rahotannin da ake samu daga ƙasashe a dukan duniya sun nuna cewa mutane da yawa masu zuciyar kirki suna yin amfani da abin da suke koya a cikin littafin nan na nazarin Littafi Mai Tsarki mai suna Menene Ainihi Littafi Mai Tsarki Yake Koyarwa ? An yi mata barazana , an ƙona gidanta , kuma an taru an yi mata fyaɗe . Dukan waɗannan abubuwan sun sa take jin cewa ba ta da wani manufa a rayuwa , kuma sau da yawa ta so ta kashe kanta . Abin farin ciki ne mu taimaka wa mutanen da suke son gaskiya su fahimci kuma su so begen da ke cikin Nassosi ! Da shigewar kowace rana , aikinmu na yin wa’azi da almajirantarwa yana ƙara gaggautawa . A kowace shekara , dubban masu zuciyar kirki suna yin na’am ga aikinmu na yin wa’azi . Dubban masu zukatan kirki suna sauraron bishara [ Hotuna a shafi na 15 ] Bayan haka , an ba ta wani aiki na cikakken lokaci wanda zai ɗauki lokacinta amma za ta sami kuɗi . 6 : 19 - 24 , 33 . “ Mun Kusanci Jehobah Fiye da dā ” Shi ya sa muka yanke shawarar sauƙaƙa rayuwarmu . Mun yi addu’a ga Jehobah don samun hikima na cim ma makasudinmu , kuma muka kafa ainihin ranar da za mu soma yi wa Jehobah hidima yadda ya kamata . ” Amma kamar Marc , ina son in ba da kaina don in bauta wa Jehobah a duk inda ake bukatar masu shelar Mulki . Duk da haka , a lokacin da na ba da takardar ajiye aiki , sai shugabana ta ce na cancanci samun damar da ta buɗe na zama babbar sakatariya . Amy , da muka ambata ɗazu ta zaɓi wani tafarkin dabam . Sa’ad da ta tuna wannan lokacin , Amy ta ce : “ Ina da kuɗi sosai . Sai na fahimci cewa matsayin da nike nema a wannan duniyar ne ya sa na kusan ‘ ratse daga imani . ’ Domin haka , kamar yadda Kalmar Allah ta ce , na yi ‘ baƙinciki mai - yawa . ’ ” — 1 Tim . Menene Amy ta yi ? Kana iya canja yanayinka kuma ka sauƙaƙa rayuwarka ? Idan ka yi amfani da lokacin da ka ke da shi wajen faɗaɗa ayyukan Mulki , kai ma za ka kyautata rayuwarka . — Mis . Dubi Insight on the Scriptures , Volume 2 , pages 1207 - 8 . Na ɗauka cewa zan daɗe kafin na saba da hidimar majagaba , amma ina jin daɗinsa sosai ! 1 : 5 . Ya ce : “ Yanzu [ Allah ] yana umurtan mutane dukansu cikin kowane wuri su tuba : da shi ke ya sanya rana , inda za ya yi ma duniya duka shari’a mai - adalci ta wurin mutum wanda ya ƙadara ; wannan fa ya bada shaidarsa ga mutane duka , yayinda ya tashe shi daga matattu . ” — A . Jehobah ya zaɓi wasu daga cikin ’ yan adam su yi sarauta da Yesu kuma su yi shari’a a lokacin sarautarsa na shekara dubu . ( Ka karanta Farawa 22 : 17 , 18 . ) ( Gal . 3 : 16 ) Yesu zai yi shekara uku da rabi yana wa’azin bishara na Mulkin ga al’ummar Yahudawa . Waɗanne albarkatai ne waɗanda suke cikin zuriyar Ibrahim za su samu ? Amma , wannan somawa ne kawai . 2 : 10 . Alal misali , manzo Bulus ya rubuta wa shafaffun Kiristoci da ke Tassaluniki : “ Kamar uba da ’ ya’yan kansa , muna yi maku gargaɗi , muna ba ku ƙarfinzuciya , muna shaida , domin ku yi tafiya wadda za ta cancanta ga Allah , wanda ya kira ku zuwa cikin nasa mulki da daraja . ” — 1 Tas . Da farko an rubuta Nassosin Ibrananci ne domin al’ummar Isra’ila na dā a lokacin da suke da dangantaka na musamman da Allah . Hakanan ma , Kiristocin da ba a shafa su ba da ruhu mai tsarki sun amfana sosai daga yin nazari da kuma yin rayuwar da ta dace da shawarar da ke cikin Nassosin Helenanci . — Ka Karanta 2 Timothawus 3 : 15 - 17 . Menene Bulus ya tuna wa Kiristoci shafaffu ? Babu shakka , wasu Kiristoci na farko sun mance da hakan kuma suka soma biɗar matsayin da bai dace ba tsakanin ’ yan’uwansu cikin ikilisiya . Menene ya faru a zamaninmu game da zaɓan shafaffu ? A wasu lokutta , wataƙila suna sauya mutanen da aka zaɓa a dā su je sama amma sai suka yi rashin aminci . Babu shakka Jehobah ya tabbatar da cewa shafaffun Kiristoci za su kasance tsakaninmu a kwanaki na ƙarshe har sai an halaka “ Babila Babba . ” * ( R . Gwamnatin Allah ta Sama ta Kusan Cika Sa’ad da suke tunani game da bangaskiyar ’ yan’uwansu shafaffu , miliyoyin waɗansu tumaki sun yarda da kalmomin manzo Bulus , wanda ya ce game da shafaffun da ke Tassaluniki : “ Mu da kanmu muna fahariya domin ku cikin ikilisiyai na Allah , saboda hanƙurinku da bangaskiyarku cikin dukan tsanani naku da kuncin da kuke jimrewa da shi ; ainihin shaida ke nan ta shari’a mai - adalci ta Allah ; da nufin a maishe ku kun cancanta ga mulkin Allah , wanda ku ke shan wahala dominsa . ” Wannan abin farin ciki ne a sama da kuma duniya ! • Wane tabbaci ne dukan Kiristoci suke da shi ? Yesu ya ƙarfafa mabiyansa su nace ga samun Mulki Sun Sami Cancantar Samun Ja - gora Zuwa Maɓulɓulan Ruwaye Na Rai Shi ya sa Shugabansu , Yesu , ya naɗa su “ bisa dukan mallaka tasa . ” Saboda haka , shafaffu suna yi wa masu bauta wa Jehobah a nan duniya hidima kafin su sami gadōnsu na samaniya . Shugaba yana da iko a kan dukiyarsa , kuma yana iya yin amfani da su yadda ya ga dama . Yohanna ya kwatanta taro mai girma kamar haka : “ Duba , . . . ga taro mai - girma , wanda ba mai - ƙirgawa , daga cikin kowane iri , da dukan kabilai da al’ummai da harsuna , suna tsaye gaban kursiyin da gaban Ɗan ragon , suna yafe da fararen riguna , da ganyayen dabino cikin hannuwansu . ” — R . Yoh . ( Yaƙ . 2 : 23 - 26 ) Suna iya kusantar Jehobah , kuma a matsayin rukuni suna da bege mai kyau na tsira a Armageddon . ( Yaƙ . 4 : 8 ; R . Yoh . 7 : 15 ) Taro mai girma ba wani rukuni ba ne dabam , amma sun yarda su yi bauta a ƙarƙashin ja - gorancin Sarki na samaniya da kuma ’ yan’uwansa shafaffu da ke duniya . Wani taimakon da shafaffu suke samu daga wajen waɗansu tumaki shi ne , mazan da suka ƙware a cikin taro mai girma suna hidima a matsayin dattawa na ikilisiya . Ta yaya ne aka annabta taimakon da wasu tumaki suke ba shafaffun Kiristoci ? Annabi Ishaya ya annabta goyon baya na son rai da waɗansu tumaki suke ba shafaffun Kiristoci . 45 : 14 ) A alamance , Kiristocin da suke da begen zama a duniya a yau suna bin rukunin shafaffen bawa da kuma Hukumar Mulki ta wajen bin shugabancinsu . 24 : 14 ; 28 : 19 , 20 ) Na biyu , sun ba da kansu da son rai su bi umurnin da Hukumar Mulki yake tanadinsa . — Ibran . 13 : 17 ; Ka karanta Zechariah 8 : 23 . Wane ƙuduri ne taro mai girma suka yi ? ( Ka karanta 1 Bitrus 5 : 8 . ) Hakazalika , ko da yake a wasu lokatai tsanantawa tana rage aikin wa’azi , amma a yawancin lokaci hakan na ƙarfafa bangaskiyar waɗanda ake tsanantawa . An yi wa Kiristoci na ƙarni na farko gargaɗi game da wannan haɗarin sa’ad da aka ce masu : “ Ku lura da shi [ Kristi ] wanda ya jimre da wannan irin jayayyar mutane masu - zunubi a kansa . ” “ Domin kada ku gaji , ku yi suwu cikin rayukanku . ” — Ibran . Jehobah ya yi alkawarin taimaka wa waɗanda suke bauta masa su sami ƙarfi , kuma mun san zai cika alkawarinsa . ( Ka karanta Ishaya 40 : 30 , 31 . ) Ka kwatanta hirar da za ta kasance tsakanin waɗanda suka tsira daga babban tsanani da kuma amintattun da aka ta da daga matattu . Zai zama abin ban sha’awa mu ji labarai game da Yesu daga wurin ɗan ƙanwar mamarsa , Yohanna Mai Yin Baftisma ! Abubuwan da muka koya daga waɗannan shaidu masu aminci babu shakka zai sa mu fahimci Kalmar Allah fiye da yanzu . Za su sami farin cikin ci gaba da yin hidimarsu a yanayi mafi kyau a sabuwar duniya . — Ibran . A ƙarshen Ranar Hukunci , kowane mutum ya riga ya samu dama mai yawa na nuna matsayinsa a batun ikon mallaka . Mugaye kaɗai ne kawai za a halaka har abada . — R . Yoh . Wane irin ɗoki da ke cike da farin ciki ne shafaffun Kiristoci da wasu tumaki suke yi game da Ranar Hukunci ? Domin su abokan Allah ne a yau , suna iya ƙoƙarinsu a hidimar Allah . KAFIN mutuwarsa , Yesu ya gargaɗi almajiransa : “ Ga Shaiɗan ya roƙa ya same ku , domin shi rairaye ku kamar alkama . ” Bayan haka , za su bugi alkamar ko kuwa su yi amfani da wata na’urar sussuka da dabbobi suke ja don su cire alkamar . Bayan haka , sai manoman su je su sheƙa ta . Sa’ad da muke fuskantar gwaji , muna bukatar mu iya bambanta “ nagarta da mugunta ” kuma mu guji rinjayar makidodin Shaiɗan . ( Ibran . MUTUM na farko da ya soma rubuta labari mai daɗi game da hidima da rayuwar Yesu shi ne Matta , abokin Yesu na kud da kud kuma wanda a dā mai karɓan haraji ne . Alal misali , an ambata Huɗuba Bisa Dutse ne a farkon littafin , duk da cewa Yesu ya faɗi huɗubar ne a kusan rabin hidimarsa . A nan Yesu yana tattauna game da ƙauna , kuma ya gaya wa masu sauraronsa su yi koyi da Allah kuma su zama cikakku wajen nuna ƙauna . ( Mat . 7 : 16 — Waɗanne “ ya’ya ” ne ke sa a san addini na gaskiya ? A’a . Ba ta wakiltan ƙabilu goma sha biyu na Isra’ila na ruhaniya . Yesu ya yi ‘ musu alkawarin mulki , ’ kuma za su zama ‘ mulki da firistoci ga Allah . ’ ( Luk 22 : 28 - 30 ; R . Yoh . Yana amfani da “ kwaɗayin jiki , da sha’awar idanu , da darajar rai ta wofi ” don ya jarraba mu . Ka ci gaba da lura da bukatarka ta ruhaniya . Ka kasance mai haƙuri . Waɗannan darussa ne masu kyau da suke cikin Huɗuba Bisa Dutse ! 28 : 19 , 20 . Fahimtar gaskiyar Mulki yana kawo hakkin koyar da mutane da kuma taimakonsu su fahimci wannan muhimmiyar gaskiya . An yi gayyata na farko don a tattara ajin amarya sa’ad da Yesu da mabiyansa suka soma wa’azi a shekara ta 29 A.Z . , kuma hakan ya ci gaba har shekara ta 33 A.Z . Wasu da suka zama shigaggu na Farisawa wataƙila a dā masu zunubi ne sosai . Ta wajen koma bin addinin Farisawa , suka fi malamansu da aka hukunta mugunta . 5 : 16 ) Ya yi nadama domin yanayin rashin bege da yake ciki . Abin da ainihi Jehobah yake ɗauka da muhimmanci shi ne mu yi nufinsa . Alal misali , mu yi himma a wajen yin shelar Mulki da almajirantarwa . — Mat . [ Inda aka Dauko ] © 2003 BiblePlaces.com [ Hoto a shafi na 31 ] ‘ ALLAH ya damu da ni kuwa ? ’ Ta wajen yin amfani da kwatancin yadda makiyayi yake kula da tumakinsa , Yesu ya ce : “ Idan mutum yana da tumaki ɗari , ɗaya a cikinsu ta ɓace , ba sai shi bar tassain da taran nan ba , shi tafi wurin duwatsu , shi nemi wadda ta ɓace ? Sa’ad da ya ɗaura tunkiyar da ta tsorata a kan kafaɗarsa zai mai da ta cikin garken inda za ta kasance cikin kāriya da kwanciyar hankali . — Luka 15 : 5 , 6 . Ta wajen bayyana ma’anar kwatancin , Yesu ya ce Allah ba ya son “ ɗaya daga cikin waɗannan ƙanƙanana shi lalace . ” Labarin da ke 1 Sarakuna 7 : 26 ya ce kwatarniyar tana cin garwar ruwa “ dubu biyu ” wanda firistoci suke amfani da shi , amma wani labarin kuma na wannan kwatarniyar haikali da ke rubuce a 2 Labarbaru 4 : 5 ya ce yana cin garwar ruwa “ guda dubu uku . ” 2 Labarbaru 4 : 5 ta nuna yawan garwar ruwan da kwatarniyar haikalin za ta iya ɗauka gabaki ɗaya , amma 1 Sarakuna 7 : 26 ta faɗi yawan ruwan da ake zubawa cikin kwatarniyar haikalin . A zamanin Yesu , kowane namiji Bayahude da ya wuce shekara 20 yana bukatar ya biya shekel biyu don haraji na haikali kowace shekara . Wannan ya yi daidai da kuɗin aiki na kwana biyu . Wannan shekel ɗin ya yi daidai da shekel guda huɗu , ko kuma harajin haikali na mutane biyu . [ Hoto a shafi na 27 ] Yesu ya kira Jehobah “ Allah makaɗaici mai - gaskiya , ” domin Jehobah shi ne Mahalicci . Menene Allah yake bukata a gare mu ? Yesu ya ce : “ Ina ƙaunar Uba . ” Ta yaya za mu iya koya game da Allah ? Hanya ɗaya da za mu san Allah ita ce ta wajen lura da abubuwan da ya halitta . Me ya sa sanin Allah zai kawo farin ciki ? Yesu ya ce : “ Gwamma dai waɗannan da suna jin maganar Allah , suna kiyaye ta kuma . ” — Luka 11 : 28 ; Ishaya 11 : 9 . Shaidun Jehobah ne suka wallafa . Abubuwan Da Ke Kawo Farin Ciki A Iyali Saboda haka , lokacin da mijina ya bar gida da budurwar ƙaninsa da ɗanmu , na yi fushi sosai don dalilai da yawa . IDAN ma’aurata suka yi jayayya , hakan na nufin cewa ba sa ƙaunar juna ne ? Yawancin ma’aurata suna ƙaunar juna kuma suna son su kula da juna sosai . Amma , Littafi Mai Tsarki ya faɗi sarai cewa “ dukan mutane sun yi zunubi , sun kasa kuma ga darajar Allah . ” ( Romawa 7 : 21 ; Afisawa 4 : 31 ) Waɗanne abubuwa ne kuma za su iya jawo matsala ? Yadda mata da miji sau da yawa suke faɗin abubuwa ya bambanta da juna . Ba Michiko kaɗai ba ce take da irin wannan matsalar . A wani lokaci , idan mutum ɗaya yana son a yi magana a kan batun , ɗayan kuma yana daɗa ƙoƙarin ya guji batun . ▪ ‘ Ina guje wa son ramawa kuwa ? ’ “ Murdan hanci kuma ya kan jawo jini : Hakanan kuma tsanantar fushi ta kan tada sabobi , ” in ji ƙarin magana . Ra’ayin da aka soma furtawa na yadda za a kashe kuɗi a iyali , kamar ( “ muna bukatar mu kula da yadda muke kashe kuɗi ” ) zai iya juyawa ya zama zagi , kamar ( “ ba ka san ciwon kanka ba ” ) . KA GWADA WANNAN : Idan jayayya ta sake tasowa , ka tambayi kanka : ‘ Menene amincewa da damuwar abokiyar aure na zai cire a jikina ? Wataƙila kana son ka taimaki abokiyar aurenka ta ɗauki matsalar a hanyar da ta dace ne . Matan aure da magidanta suna bukatar su san cewa mutanen da suke ƙauna sun fahimce su kuma suna tausaya musu . Yana iya yin haka ta wajen kiranta da sunanyen banza ko kuma ya kwatanta ta da abin da bai da kyau . ▪ ‘ Ina yawan tunanin cewa ra’ayin abokiyar aurena na son kai ne ? ’ KA GWADA WANNAN : Ka rubuta abubuwa masu kyau da abokiyar aurenka ta yi maka da kuma muradi mai kyau da ya sa ta yi waɗannan abubuwa . Manzo Bulus ya rubuta : “ Ƙauna . . . ba ta yin nukura . ” ( Zabura 86 : 5 ; Afisawa 4 : 32 ) Sa’ad da ma’aurata suka nuna wa juna irin wannan ƙaunar , za su yi farin ciki a cikin aurensu . KA TAMBAYI KANKA . . . Ka Koya Wa Yaranka Wanene Markus ? An saki Bitrus daga kurkuku misalin shekaru goma bayan da aka kashe Yesu a Idin Ƙetarewa na shekara ta 33 A.Z . — Ayukan Manzanni 12 : 1 - 5 , 11 - 17 . Saboda haka , wataƙila Yesu ya san Barnaba da kuma ’ yar’uwarsa Maryamu da ɗanta Markus . — Ayukan Manzanni 4 : 36 , 37 ; Kolossiyawa 4 : 10 . A cikin Linjilarsa , Markus ya rubuta cewa a daren da aka kama Yesu , wani matashi da ke “ yafe da zane ” yana wurin . Sa’ad da Yesu da manzanninsa suka bar gidan da suka yi taro a wannan daren , sai Markus ya yafa zane kuma ya bi su . — Markus 14 : 51 , 52 . Ya raka ɗan’uwansa Barnaba , wanda ya taimaka wa Shawulu ta wajen gabatar da shi ga Bitrus bayan shekaru uku da Yesu ya bayyana wa Shawulu a wahayi . Sa’ad da suka dawo daga ƙasashen wajen , Bulus da Barnaba sun ba da rahoton nasarori masu ban al’ajabi da suka samu . Bayan fushi da kuma ‘ jayayyar ’ da suka yi , sai Bulus da Barnaba suka rabu . Barnaba ya ɗauki Markus suka tafi yin wa’azi a Kubrus , shi kuma Bulus ya zaɓi Sila kuma suka sake ziyartar sababbin almajirai kamar yadda suka shirya a dā . Wataƙila a ganinsa yana da ƙwaƙƙwaran dalilin yin hakan . Kuma hakan ya bayyana sa’ad da muka karanta Linjilar Markus . ( Kolossiyawa 4 : 10 , 11 ) Kuma sa’ad da aka sake jefa Bulus a cikin kurkuku , ya rubuta wasiƙa ga Timothawus kuma ya ce masa ya kawo Markus , domin : “ Yana da amfani gare ni wajen yi mini hidima . ” Idan kana wannan karatun ne da ɗan ƙaramin yaro , wannan karan ɗaurin tunasarwa ne na dakatawa don ka ƙarfafa yaron ya faɗi abin da ke zuciyarsa . Tambayoyi : ○ Wanene ainihi ya taimaki Markus kuma ya tallafa masa ? Masu Karatu Sun Yi Tambaya Yesu ya kira Shaiɗan “ sarkin duniya . ” Ba zai taɓa barin wannan matsayin ba . Tun lokaci na farko da ya sadu da ’ yan adam , Shaiɗan ya zama mai kisan kai da maƙaryaci . Shaiɗan ya jawo wa mutane matsaloli a hanyoyi masu yawa . ( Yohanna 8 : 44 ) Yesu ya kuma ce mutane da suke neman su kashe shi ’ ya’yan mai kisan kai na farko ne . Shi ya sa wani karin magana ya ce , barewa ba ta haihuwa ɗanta ya yi rarrafe . J . Wannan ya haɗa da biliyoyin mutanen da aka kashe a bakin daga a cikin waɗannan shekarun . Idan ba Allah ba ne yake haddasa wahala , me ya sa ya ƙyale ta ? Hakika , a yanzu duniya tana ƙarƙashin ikon Shaiɗan . Amma hakan ba zai daɗe ba . Talifofin Nazari na 1 , 2 SHAFUFFUKA NA 3 - 11 Bin hanyoyinsa zai sa mu kasance masu gaskiya , masu tawali’u , masu gaba gaɗi , kuma mu damu da wasu . Talifofin Nazari na 3 , 4 SHAFUFFUKA NA 12 - 20 Ta yaya labaran da ke cikin Littafi Mai Tsarki za su shafe mu ? Maimakon haka , irin waɗannan labaran za su jawo mu kusa ga Allah . — Yaƙ . Dukanmu za mu iya koyan abubuwa da yawa daga abubuwan da sanannun mutanen cikin Littafi Mai Tsarki suka fuskanta kamar su Ibrahim , Saratu , Musa , Ruth , Dauda , Esther , manzo Bulus , da sauransu . A yawancin lokaci , soja yana riƙe takobinsa ne da hannun dama , saboda haka ba shi da abin da zai kāre wannan gefen hannun domin garkuwarsa tana hannun hagu . Duk da haka , zai samu kāriya idan abokinsa yana yaƙi a kusa da gefen hannun damarsa . ( Zab . 65 : 2 ; 66 : 19 ) Abin da ya faru da babban bawan Ibrahim , wataƙila Eliezer , ya tabbatar mana da hakan . Akwai ranar da Artaxerxes , Sarkin Farisa ya lura cewa Nehemiah mai ba shi abin sha yana baƙin ciki . Sarkin ya tambaye shi , “ Mi ka ke nema ? ” Duk da haka , Allah ya amsa addu’arsa , domin sarkin ya tallafa wa Nehemiah wajen sake gina ganuwar Urushalima . ( b ) Me ya sa ya kamata mu kasance kamar Kiristoci dattawa da suka zo daga Afisa ? Bayan hakan , “ duka suka yi kuka mai - zafi , suka fāɗa ma wuyan Bulus , suna sumbatasa , yawancin baƙinzuciya da su ke yi domin kalma ne wadda ya faɗi , cewa , ba za su ƙara ganin fuskatasa ba . ” ( A . M . ’ Ya’yan Zelophehad sun yi imani cewa abubuwa za su daidaita idan suka yi biyayya ga Allah . 14 : 6 - 9 ) Bayan shekaru arba’in , Joshua da Kaleb suna raye kuma suna bin Jehobah sosai , kuma Allah ya yi amfani da Joshua ya yi wa Isra’ilawa ja - gora zuwa Ƙasar Alkawari . Cike na rabu da wurin nan , hannu wofi kuma Ubangiji ya dawo da ni : donme ku ke kirana Naomi , da shi ke Ubangiji ya nuna mini rashin yarda , Mai - iko duka kuma ya ƙuntata ni ? ” — Ruth 1 : 20 , 21 . Ko da yake Naomi tana cike da baƙin ciki , sa’ad da muka karanta littafin Ruth sosai mun ga cewa ta ci gaba da dogara ga Jehobah . ( Ruth 4 : 14 - 17 ) Sa’ad da aka ta da Naomi daga matattu a nan duniya , za ta ji cewa Ruth , wadda za su kasance tare a wurin , ta zama kakar Yesu , Almasihu . ( Mat . Idan muka sa Jehobah a zuciyarmu koyaushe , zai yi mana ja - gora da ruhunsa mai tsarki . Ruhu mai tsarki na Jehobah ya taimaka sosai a wajen gina mazauni a cikin jeji . Ka Ji Tsoron Jehobah Kuma Ka Daraja Shi a Koyaushe ( Ka karanta Luka 2 : 25 - 38 . ) Ko da menene shekarunmu , muna bukatar mu sa Jehobah a zuciyarmu a koyaushe . Menene za mu iya koya game da irin waɗannan halayen ta wajen bincika wasu labaran da ke cikin Littafi Mai Tsarki ? Mecece Amsarka ? • Ta yaya muka san cewa Jehobah yana amsa addu’o’i ? • Ko da muna baƙin ciki , me ya sa muke bukatar mu dogara ga Jehobah ? [ Hoto a shafi na 5 ] Ka Bi Tafarkun Jehobah Ta yaya ne gaskiya ya jitu da keɓe kanmu da muka yi ga Allah ? A zamanin Alƙalan Isra’ila , Jephthah ya ɗauki alkawari cewa idan Jehobah ya sa ya yi nasara a kan Ammoniyawa , zai ba da mutumin da ya fara yi masa maraba sa’ad da ya dawo daga yaƙi a matsayin “ hadaya ta ƙonawa . ” Ɗiyar Jephthah ce ta fara fitowa , kuma ita kaɗai ce kawai ya haifa . 11 : 28 - 40 . Peninnah ta haifi yara da yawa kuma tana yi wa Hannatu wadda ba ta taɓa haihuwa ba dariya musamman sa’ad da iyalin ta tafi mazauni . Ba da daɗewa ba ta sami ciki kuma ta haifi ɗa wanda aka sa wa suna Sama’ila . 4 : 12 ) Idan mu mutane ne masu gaskiya , mu ma za mu sami albarka a hidimar Jehobah . Me ya sa za mu iya cewa Dauda da Jonathan abokai ne na gaskiya ? Sa’ad da Jonathan ya ji cewa Dauda ya kashe Goliyat , “ Ran Jonathan ya saje da ran Dauda , Jonathan kuma ya ƙaunace shi kamar ransa . ” ( 1 Sam . 18 : 1 , 3 ) Jonathan ya gargaɗi Dauda sa’ad da Saul yake son ya kashe shi . Bayan da Dauda ya gudu , Jonathan ya je ya same shi kuma suka yi wa juna alkawari . Ka Kasance Mai “ Tawali’u ” a Koyaushe Amma ƙaya , wadda ake ƙona abubuwa da ita , ita ce take wakiltar sarautar Abimelech mai fahariya kuma mai kisan kai wanda yake son ya shugabanci wasu . Ko da yake ya ci gaba da ‘ yin sarauta a Isra’ila har tsawon shekaru uku , ’ ya mutu tun bai tsufa ba . ( Alƙa . A ƙarni na farko na zamanin mu , an sami matsala a tsakanin Sarki Hirudus Agaribas na Yahudiya mai fahariya da kuma mutanen ƙasar Sur da Sida , waɗanda suka nemi su zauna lafiya da shi . Sa’ad da Hirudus yake ba da jawabi ga mutane , sai suka soma cewa da babbar murya : “ Muryar wani allah ke nan , ba ta mutum ba ce . ” Muna bukatar mu yi godiya ga Allah domin abubuwan da ya sa mu yi . — 1 Kor . Ƙarnuka bayan haka , wata ’ yar ƙaramar yarinya ’ yar Isra’ila wadda sojoji suka kama , ta zama baiwa a gidan Na’aman shugaban sojojin Suriya , wanda kuturu ne . Na’aman ya je Isra’ila , kuma an warkar da shi ta hanyar mu’ujiza . Wannan muguwar taron ta ja Aristarkus da Gayus zuwa wannan gidan kallon kuma suka ci gaba da ɗaga murya suna cewa : “ Artemis ta Afisawa mai - girma ce . ” Biriska da Akila sun “ lura da ” bukatun wasu . 16 : 3 , 4 ; 2 Kor . 1 : 8 ) A yau , nuna damuwa domin ’ yan’uwanmu da ake tsananta wa yana sa mu “ zama masu - azanci fa kamar macizai . ” ( Mat . 10 : 16 - 18 ) Muna ci gaba da yin aikinmu da hankali kuma ba ma cin amanar ’ yan’uwanmu ta wajen ba da sunansu ko kuma mu ba da wasu bayanai ga masu tsanantawa . 20 , 21 . ( a ) Ta yaya ƙarfafa yake da nasaba da mai da hankali ga bukatun wasu ? ( b ) Menene za ka iya yi don ka zama mai ƙarfafawa ? 1 : 11 , 12 ) Sila wanda abokin aikin Bulus ne ya ƙarfafa shi sosai . A nan ne Sila da Yahuda “ suka yi ma yan - uwa galgaɗi da zantattuka dayawa , suka ƙarfafa su . ” — A . Ya kamata mu yi godiya don labaran rayuwa na gaske da aka rubuta a Kalmar Jehobah , “ Allah na dukan ta’aziyya . ” ( 2 Kor . • Ta yaya ne labaran Littafi Mai Tsarki ya taimake mu mu kasance masu gaba gaɗi ? [ Hoto a shafi na 8 ] Ta yaya Dokas ta biya bukatun Kiristoci masu bi ? Yesu Kristi , Mai Wa’azi Mafi Girma Na Ƙasashen Waje 7 : 29 . Wanene Mai wa’azi mafi girma na ƙasashen waje ? Kalaman nan “ mai wa’azi a ƙasashen waje ” da kuma “ masu wa’azi a ƙasashen waje ” ba sa cikin Litafi Mai - Tsarki . Kuma me ya sa ya yi nasara a hidimarsa ? Bambancin da ke tsakanin yanayin Yesu a duniya da kuma a sama ba ƙarami ba ne , domin a can yana zaune ne tare da Ubansa da kuma mala’iku waɗanda suke bauta wa Jehobah da muradi mai kyau . ( Ayu . 13 : 1 ) Idan kuwa ya zo ga kalamai masu jan hankali , babu mutumin da ya taɓa faɗin irin waɗannan kalaman kamar Yesu . — Luk 4 : 22 . Ko da yake Yesu bai gaji zunubi daga Adamu ba , ya zama mutum , kamar waɗanda za su zama “ ’ yan’uwansa , ” ko kuwa mabiya shafaffu . Domin ya riƙe amincinsa ga Jehobah sa’ad da yake duniya , Yesu “ ya zama dalilin ceto na har abada ga dukan waɗanda su ke yi masa biyayya . ” Ƙari ga haka , “ yayinda shi da kansa ya sha wahala ana jarabtassa , yana da iko ya taimaki [ irin mu ] waɗanda a ke jarabtassu . ” — Ibran . Duk da abubuwan da Yesu ya koya daga mamarsa , Maryamu , da kuma mijinta , Yusufu , ya sami ainihin koyarwarsa ce ta hidima daga Jehobah . Game da wannan , Yesu ya ce : “ Ban yi magana bisa kaina ba ; amma Uba wanda ya aiko ni , shi ne ya ba ni umurni , abin da zan faɗi , da magana da zan yi kuma . ” ( b ) Ta yaya ne Yesu ya yi amfani da koyarwar da ya samu ? Alal misali , yi la’akari da yadda Jehobah ya bi da Isra’ilawa masu taurin kai . 5 : 19 . Yesu ya yi amfani da waɗannan abubuwan da ya koya yayin da yake bi da almajiransa cikin juyayi . ( Luk 22 : 32 ) An kafa Isra’ila ta ruhaniya a kan “ manzanni da annabawa , ” kuma duwatsun harsashin da aka ɗora bangon Sabuwar Urushalima a kai suna ɗauke ne da sunayen manzanni sha biyu masu aminci na Ɗan rago , Yesu Kristi . Har yanzu , shafaffun Kiristoci tare da keɓaɓɓun abokansu , “ waɗansu tumaki , ” suna samun ci gaba a matsayin ƙungiyar masu wa’azin Mulki a ƙarƙashin ikon Allah da kuma shugabancin ƙaunataccen Ɗansa . — Afis . 2 : 20 ; Yoh . 10 : 16 ; R . Yadda Yesu ya Koyar da Mutane 14 , 15 . Akasin haka , Yesu bai koyar da ra’ayinsa ba amma ya manne wa maganar Allah , ko kuma saƙonsa . ( Mat . 15 : 6 ; Yoh . 14 : 10 ) Abin da ya kamata mu yi ke nan . Ga abin da ya ce game da marubuta da Farisawa : “ Dukan abu fa iyakar abin da suka umurce ku , sai ku yi , ku kiyaye kuma : amma kada ku aika bisa ga nasu ayyuka ; gama su kan faɗi , ba su kuwa aikawa . ” ( Mat . Me ya sa za ka iya cewa Yesu ya yi rayuwar da ta jitu da kalmominsa da ke rubuce a Matta 6 : 19 - 21 ? Yesu ya nuna cewa ya fi kyau a tara dukiya a sama “ inda asu da tsatsa ba su cinyewa , ɓarayi kuma ba su hudawa su yi sata ba . ” Halayen da Suka sa Mutane Suka So Yesu Waɗanne halaye ne suka sa Yesu ya zama mai yin bishara da babu kamarsa ? Me ya sa za a ce Yesu mai tawali’u ne ? Bai nuna irin halin , ‘ Na zo daga sama , saboda haka dole ne ku saurare ni . ’ ( Ka karanta Markus 10 : 17 - 22 . ) Alal misali : Akwai lokacin da Yesu da manzanninsa suke aiki sosai da ba su da lokacin cin abinci . 6 : 34 ) Yesu ya lura da yanayi na ban tausayi da mutanen da ke yankinsa suke ciki kuma ya ba da kansa ya koyar da su kuma ya yi mu’ujizai da ya amfane su . • Ta yaya koyarwar Yesu ta fi ta marubuta da Farisawa kyau ? “ Ku zama masu - koyi da ni , kamar yadda ni kuma na Kristi ne . ” — 1 KOR . 2 : 21 . Ko da Hukumar Mulki ba ta naɗa ka ka zama mai wa’azi a ƙasashen waje ba , wane irin hali ne za ka iya nunawa ? A shekarar da ta shige , masu shelar Mulki guda 6,957,852 ne suka yi “ aikin mai - bishara ” a ƙasashe 236 . — 2 Tim . 3 , 4 . Amma a matsayinmu na mabiyansa , muna iya kasancewa da aminci , ban da mai da hankali ga abubuwan da muka ƙyale a duniyar Shaiɗan . — 1 Yoh . ( Luka 18 : 28 ) Yawancinmu ba ma bukatar mu bar dukan ‘ abubuwanmu ’ don mu bi Yesu . Amma muna bukatar mu yi ‘ musun kanmu ’ don mu zama mabiyan Kristi da kuma bayin Jehobah masu bauta masa da zuciya ɗaya . ( Mat . Da zarar sun sami gaskiya , yawancin bakin haure sukan daina yin aiki a manyan ƙasashe don su koma ƙasarsu da niyyar taimaka wa ’ yan’uwansu da sauran mutane su sami gaskiya . Shaidu da yawa sun koma yankunan da ake bukatar ƙarin masu wa’azin Mulki . Waɗanne makarantu ne ake da su don koyar da waɗanda suke son su faɗaɗa iyawarsu a matsayinsu na masu shelar Mulki ? 54 : 13 ) A yau , akwai makarantu na musamman da aka tsara don su taimaka mana mu zama ƙwararrun masu shelar Mulki . Menene wasu ’ yan’uwa suke sadaukarwa domin koyarwar da Jehobah yake tanadinsa ? “ Da a ce ma sun yarda in ɗauki hutu , da za su so in ci gaba da yin aiki na dindindin da kamfanin . 3 : 16 , 17 ) Yi la’akari da abin da ya sami Saulo da ke zaune a Guatemala . Cike da hawaye a idanunta , sai ta rungumi Saulo . Shi ya sa dukanmu muke magana da kuma tunani iri ɗaya , kuma hakan na sa mu ƙara kasancewa da haɗin kai . Sa’ad da Keanu ɗan shekara 11 da ke Hawaii yake karanta wannan littafin a makaranta , ɗaya daga cikin ’ yan ajinsa ya tambaye shi , “ Me ya sa ba ka kiyaye ranaku masu tsarki ? ” Sai Keanu ya karanta amsar daga cikin rataye mai jigo “ Ya Kamata Ne Mu Kiyaye Ranaku Masu Tsarki ? ” Hoton ɗan tayin da ke cikin babin ya taɓa zuciyar ma’auratan sosai , wanda hakan ya sa suka yanke shawara cewa ba za su zubar da cikin ba . Wata Mashaidiyar da take sayar da jaridu ta tsinci jakar . Ba za mu iya yin mu’ujizai ba , amma za mu iya nuna ƙauna , tawali’u , da kuma juyayi , wato halayen da za su taimaka wajen jawo mutane zuwa gaskiya . Ta tambaye shi , “ Ka taɓa jin alkawarin da Allah ya yi wa mutanen da suke ciwo da kuma tsofaffi kuwa ? ” Hakika , shi naƙasasshe ne , amma yanzu ya yi baftisma , shi ne ke kula da wani rukunin da ke a ware , kuma yana yin wa’azin bishara a cikin dukan tsibirin . Sa’ad da wasu suka zama mabiyan Yesu a ƙarni na farko , Bitrus ya yi wannan tambayar : “ Me za mu samu fa ? ” Ta Yaya Za Ka Amsa ? • Ta yaya za mu iya yin koyi da Yesu a halayenmu ga mutane ? Sun tambaye shi cewa : “ Yaushe za a yi waɗannan abubuwa ? Mecece kuma alamar dawowarka , da ta ƙarewar zamani ? ” ( Mat . “ Dawowar ” da manzannin suka yi tambaya a kai kuma fa ? Wannan ita ce kalmar Helenanci da aka fassara pa·rou·siʹa . 24 : 21 ) Abubuwa dabam dabam masu yawa , har da “ kwanaki na ƙarshe ” na wannan mugun zamanin , tattara zaɓaɓɓu , da kuma tashinsu daga matattu zuwa sama duk sun faru ne a wannan lokaci na bayyanuwar Yesu . ( 2 Tim . 3 : 1 ; 1 Kor . 15 : 23 ; 1 Tas . Hakazalika , bayyanuwar Kristi ta haɗa da abubuwan da za su faru har lokacin ƙunci mai girma . — 2 Tas . Labarin ya nuna cewa wasu mahaya da ke kan dawakai kala dabam dabam suna bin sa a baya . ( Ka karanta Ru’ya ta Yohanna 12 : 7 - 12 . ) Amma , wannan zaburar ta nuna cewa an ba masu mulka duniya da kuma talakawansu lokaci mai tsawo don su miƙa wuyansu ga sarautar Kristi . Hakika , a wannan lokacin “ masu - albarka ne dukan waɗanda ke dogara gareshi [ Allah ] ” ta wajen bauta wa Jehobah da kuma Sarkin da ya naɗa . Saboda haka , an ba da dama a lokacin bayyanuwar Kristi a ikon sarauta . — Zab . 2 : 10 - 12 . Fahimtar Alamar ( Ka karanta Luka 17 : 24 - 29 . ) Hakika , sa’ad da Yesu ya yi amfani da kalmar nan “ tsara ” a hanya marar kyau , yana magana ne ga ko kuwa game da miyagun da ke zamaninsa . Me ya sa za mu iya cewa wannan “ tsara ” da Yesu ya ambata tana nufin almajiransa ? Ba kamar marasa bi ba , almajiran Yesu za su ga alamar kuma su fahimci muhimmancinta . Ko da yake ba shi da sauƙi , dole ne mu kasance a shirye kuma mu ci gaba da yin tsaro . Sanin cewa Kristi yana sarauta a yanzu zai taimaka mana mu yi hakan . Kuma hakan ya sa mu san cewa nan ba da daɗewa ba zai zo ya halaka maƙiyansa “ cikin sa’a da ba [ mu ] sa tsammani ba . ” — Luka 12 : 40 . Saboda haka , muna bukatar mu ƙudurta sosai fiye da dā cewa za mu saka hannu sosai a aikin da Yesu ya annabta sa’ad da ya ce : ‘ Za a kuma yi bisharan nan ta Mulkin Sama ko’ina a duniya domin shaida ga dukkan al’ummai . [ Hasiya ] • Me ya sa ba za mu iya lissafa ainihin yawan lokacin “ wannan tsara ” ba ? Alal misali Fitowa 1 : 6 ta ce : ‘ Yusufu ya mutu , da dukan ’ yan’uwansa , da dukan wannan tsara . ’ Kuma Yusufu ya riga wasu a cikinsu mutuwa . 33 : 52 . 10 : 11 . Sa’ad da suka mallaki Ƙasar Alkawari , Isra’ilawa sun sami nasarori a kan mazauna ƙasar . Amma , Isra’ilawa sun ƙi su bi dukan umurnin Allah . 3 : 5 - 7 ) Abutar da Isra’ilawa suka ƙulla da mazauna ƙasar ce ta kai su auren juna da kuma bauta wa gunki . Amma fa , abin da ya faru ya wuce yin irin noman da Kan’aniyawa suke yi kawai . Ban da yin noma da girbi , daga baya sai Isra’ilawa suka soma bauta wa allolin Ka’aniyawa a matsayin waɗanda suke sa ƙasa ta yi albarka . Sun ƙunshi arziki , nishaɗi , matsayi , ’ yan wasan ƙwallo , siyasa , shugabannin addini , da kuma wasu a cikin iyali . Ɗaya daga cikin waɗannan zai iya zama abin da muka fi so a rayuwa . Sha 30 : 19 , 20 ) Saboda haka , muna bukatar mu tambayi kanmu : ‘ Da su wanene na ke cuɗanya a lokacin da na ke shakatawa ? Cuɗanyar da na ke yi da su za ta ƙarfafa ni in zama Kirista na ƙwarai ? ’ Masu farin ciki ne waɗanda suke bin umarninsa , Waɗanda suke yi masa biyayya da zuciya ɗaya . ” ( Zab . Tambayoyin Nassi da Aka Amsa : Mutane masu zuciya mai kyau za su iya sauraron wa’azin da yake yi kuma su ɗauki matakan da zai sa su sami amincewar Allah . Saboda mutanen yankunan sun roƙi Yesu ya bar yankinsu , wataƙila bai samu damar tattaunawa da mutanen yankin ba . Ganin mutumin da Yesu ya warkar da idanunsu zai iya hana duk wani maganar banza da za a yi game da aladun da suka mutu . — Mar . 5 : 1 - 20 ; Luka 8 : 26 - 39 . Hakan na nuna hutu na salama da kuma albarka mai yawa da mutane za su samu a ƙarƙashin Sarauta ta Shekara Dubu na Kristi bayan an kawar da muguwar sarautar Shaiɗan . Saboda haka , Sarkin wannan Mulkin shi ne ‘ Ubangijin assabbaci . ’ — Mat . 3 : 5 ; 7 : 34 ; 8 : 12 — Ta yaya ne Markus ya san yadda Yesu yake ji a yanayi dabam dabam ? Markus ba ya cikin manzanni sha biyu kuma shi ba abokin Yesu na kud da kud ba ne . Wataƙila Yesu ya yi hakan ne domin ya tausaya wa makahon . Warkar da idon mutumin da ya riga ya saba da duhu tun da daɗewa a hankali zai iya ba shi lokacin sabawa da hasken rana . Ya kamata mu yi la’akari da asalin masu sauraronmu sa’ad da muke yin hidima ta Kirista ko kuwa sa’ad da muke ba da jawabi a taron ikilisiya . Hakan ya koya mana cewa muna bukatar mu mai da abubuwa na ruhaniya da farko a rayuwarmu . — Mat . 12 : 46 - 50 ; Luka 8 : 19 - 21 . 16 : 21 - 25 ; Luka 9 : 22 , 23 . 9 : 24 . ( Mar . 10 : 1 – 16 : 8 ) A kusan ƙarshen shekara ta 32 A.Z . , Yesu ya je “ cikin iyakan ƙasar Yahuda da kuma ƙetaren Urdun , ” kuma mutane da yawa suka zo wurinsa . ( Mar . A ranar Nisan ta 8 , Yesu yana Bait’anya . An kwatanta abubuwan da suka faru daga shigar da Yesu ya yi Urushalima zuwa tashinsa daga matattu bisa kwanakin watan da suka faru . 19 : 16 , 17 ; Luka 18 : 18 , 19 . 15 : 34 — Kalaman Yesu “ ya Allahna , Ya Allahna , don mi ka yashe ni ? ” suna nufin cewa ba shi da bangaskiya ne ? Darussa Dominmu : 12 : 41 - 44 . [ Hoto a shafi na 29 ] Bikin Sauƙe Karatu Na Gilead Aji Na 123 Bayan ya yi wasu kalamai na buɗe taron , ya gabatar da mai jawabi na farko Gary Breaux wanda yana cikin Kwamitin Reshe na ƙasar Amirka . Ɗan’uwa Jackson , wanda ya yi shekaru 25 yana hidima a ƙasar Pasifik ta Kudu ne ya tattauna sashe na ƙarshe na Huɗuba Bisa Dutse . A wannan jawabin , Yesu ya yi magana game da mutane biyu da suka gina gidaje , ɗaya yana da hikima ɗayan kuma wawa ne . Yesu ya bayyana cewa wawan yana kama ne da waɗanda suka saurari koyarwar Yesu kawai . Ɗan’uwa Jackson ya gaya wa masu sauƙe karatun , “ Idan kuka yi amfani da abubuwan da kuka koya daga nazarin Littafi Mai Tsarki a ƙasar da za ku je wa’azi , za ku zama kamar mutumin nan mai hikima . ” Avirejin shekarunsu a cikin hidima na cikakken lokaci : 13.8 ; Evers , E . ; Braz , C . ; Conte , S . ; Wilson , J . ; Fujii , K . ; Boscaino , M . ; Rodiel , P . ( 6 ) Ratey , B . ; Evers , J . ( 8 ) Peltz , L . ; Pierce , W . ; Budanov , M . ; Wilson , R . How were they rescued ? One by one , the miners were brought to the surface in that cage , out of their would - be tomb . ( Ayuba 14 : 1 , 2 ) Ko da yake an rubuta waɗannan kalmomi a Littafi Mai Tsarki wajen shekara 3,500 yanzu , gaskiya ne aka faɗa cewa ba wanda zai iya guje wa mutuwa . Thus far , however , the combination of advanced science and sheer willpower has not extended human life much beyond the 70 or 80 years that Moses mentioned 3,500 years ago . ​ — Psalm 90 : 10 . Yet , man’s Creator , Jehovah God , has organized just such a rescue . Ka Sani ? ( Matta 17 : 24 ) Akasarin haka , Yesu ya ce ana sayar da gwarare biyu a bakin ‘ anini guda , ’ wato kuɗin aiki na minti 45 ke nan . Yesu ya ɗauki abin da wannan gwauruwa ta bayar da daraja fiye da dukan kuɗi mai yawa da sauran mutanen suka bayar “ cikin falalassu . ” An aike shi ya yi bishara ga waɗanda ba Yahudawa ba , wataƙila ya ga cewa sunansa na Romawa zai fi dacewa . Ka yi tunanin yanayin a zuciyarka . Ka ji muryoyin mutanen . Wane irin mutane ne suke cikin taron jama’ar ? KA YI BINCIKE SOSAI . — KA KARANTA FARAWA 13 : 7 - 13 . Shaidun Jehobah sun yi imani ƙwarai cewa mutuwar Yesu Kristi ta yi mana tanadin fansa da ta buɗe zarafin samun rai madawwami ga waɗanda suka ba da gaskiya a gare shi . Shekaru dubu biyu kafin zuwan Kristi ana amfani da gicciya a Mesopotamiya . W . Vine , wani malami mai martaba ɗan Britaniya , ya ba da wannan dalilin : “ A tsakiyar ƙarni na 3 A.Z . , . . . an karɓi arna cikin coci . . . kuma an ƙyale su da alamun abubuwan bautarsu na arnanci . Saboda haka aka ɗauki wannan baƙi T , . . . mai gicciya a tsakiya . ” — Vine’s Expository Dictionary of Old and New Testament Words . Vine ya kuma kula cewa kalmar suna “ gicciya ” da kuma ta aikatau “ gicciye ” suna nufin “ gungume ne . . . da ya bambanta da wanda coci suka yarda da shi wanda aka gicciye . ” [ Hoto a shafi na 30 ] [ Inda aka Dauko ] Ka Kusaci Allah Idan haka ne , to ka fuskanci ɗaya daga cikin abubuwa na baƙin ciki a rayuwa . Fiye ma da haka , zai iya ta da matattu . A shekara ta 31 A.Z . Mataccen ya tashi zaune , ya soma yin magana . Ya bada shi ga uwatasa . ” Zuciyarka tana muradin samun irin wannan farin ciki ne , kana so ka sake saduwa da ƙaunatattunka waɗanda suka mutu ? Ka tabbata cewa Allah ya san yadda kake ji . Wasiƙa Daga Jamhuriyar Dominica Ni ma na yi farin ciki . Shekaru biyu ne da suka shige . Bayan mun yi tafiya a mota na minti 30 a kan hanya mai ƙura , na ganta . Tana zaune a kan dakali a gaban wani gida da aka gina da katako da kuma bulo kuma rufin ya riga ya yi tsatsa . Da alamar zomaye , awaki , da karnuka a wajen . Tsufanta ya fi na shekarunta 34 . Da na saka Littafi Mai Tsarki a hannunta ta gane Littafi Mai Tsarki ne kuma ta ce ta ji daɗin karatun Nassosi kafin ta makance . Da wata ƙungiya ta bai wa Niurka na’ura mai taimakawa wajen sauraro ya kyauta ci gabanta . ’ Yan’uwanta Kiristoci da yawa suna taimakon ta zuwa taro da kuma manyan tarurruka . Ba da daɗewa ba Niurka ta ce mini : “ Ba a taɓa nuna mini irin wannan ƙaunar ba . ” Niurka da wasu ’ yan ikilisiyarmu a gaban Majami’ar Mulki A wannan shekarar tuna wannan aukuwa ya faɗi a ranar Asabar , 22 ga Maris , 2008 . Manufar Talifofin Nazari Menene waɗannan dalilan ? Talifin Nazari na 3 SHAFUFFUKA NA 12 - 16 Waɗannan talifofin guda biyu za su taimaka mana mu kasance da ra’ayin da ya dace game da mutane , kuma mu guji kasancewa masu sūka . 1 , 2 . Menene Nassosi ya ce game da sauƙin hali , kuma me ya sa hakan ya dace ? JEHOBAH , Ubanmu mai ƙauna na samaniya , yana da hikima sosai . 3 : 17 . Menene zai sa bawa ya yi hakan ? Bai kamata furcinmu da halayenmu su sa wasu tuntuɓe ba . ( Afis . 4 : 29 ) Hakika , ƙauna za ta motsa mu mu guje wa yin duk wani abin da zai hana mutane daga ko’ina su bauta wa Jehobah ba . Alal misali , ’ yan’uwa mata masu wa’azi a ƙasashen waje da suka saba yin ado sosai ba za su nace ba cewa za su yi hakan a wuraren da hakan zai iya sa a ɗauke su ’ yan iska kuma su sa mutane tuntuɓe . — 1 Kor . Bayan almajiransa sun yi gardamar wanda ya fi matsayi a cikinsu , Yesu ya kawo wani ɗan ƙaramin yaro ya tsayar da shi a tsakaninsu . ( Luka 9 : 48 ; Mar . 9 : 36 ) Ɗaukan kanmu a matsayin ‘ ƙanƙanana ’ zai iya yi mana wuya . Menene ya kamata mu sani don mu kasance masu sauƙin hali ? Miƙa wuya ga ikon Jehobah zai nuna menene ? Yana sane da dukan abubuwan da ke faruwa kuma zai albarkace mu yadda ya kamata . Bulus ya nanata muhimmancin wannan shawarar da waɗannan batutuwan da ke gaba : “ Kada ku ɗauka ma kanku fansa , ƙaunatattu , amma ku kauce ma fushi : gama an rubuta , Ɗaukar fansa tawa ce ; ni zan yi sakamako , in ji Ubangiji . ” — Rom . Wani abu kuma da za mu daraja shi ne hurarren ikon da ke cikin ikilisiyar Kirista . Dukan waɗanda suke cikin ikilisiya suna bin tsarin da Yesu ya kafa na yin tanadin abinci na ruhaniya a kan kari ta hanyar “ bawan nan mai - aminci , mai - hikima . ” Menene Yawan Sauƙin Halin da Za Mu Nuna ? A Huɗubarsa Bisa Dutse , Yesu ya ambata muhimmancin nuna sauƙin hali ga masu iko : “ Idan kuma wani yana so ya kai ka shari’a , shi karɓe maka rigarka , bar masa mayafinka kuma . Kuma dukan wanda ya tilasta maka tafiya mile ɗaya , tafi tare da shi har biyu . ” ( Mat . 5 : 40 , 41 ) * Nuna kula ga mutane da son taimaka masu zai motsa mu mu yi musu fiye da abin da suke bukata . — 1 Kor . 13 : 5 ; Tit . 3 : 1 , 2 . A lokacin da suke tattaunawa , ra’ayin mutum na iya canjawa a lokacin da sauran suka ambata mizanan da ke cikin Nassi da suka shafi batun . Ya kamata wannan halin ya bayyana har ma a lokacin da yake kula da tumaki , wanda hakan zai taimaka masa ya nuna sanin ya kamata kuma ya bi da mutane a hankali . 5 : 2 . Tsofaffin da ke cikin ikilisiya suna yaba wa taimakon da matasa suke yi kuma suna daraja su . Nuna Sauƙin Hali a Cikin Iyali 19 , 20 . ( a ) Ka nuna bambancin da ke tsakanin Eli da Jehobah game da nuna sauƙin hali . ( b ) Waɗanne darussa ne iyaye za su iya koya daga waɗannan misalan ? Eli ne babban firist ɗin Isra’ila sa’ad da Sama’ila yake ɗan ƙaramin yaro . A ƙarshe , Jehobah ya yanke hukunci cewa sun cancanci su mutu . Jehobah ya tambayi mala’ikun ko akwai wani a cikinsu da zai iya ruɗar Sarki Ahab na Isra’ila don wannan mugun sarkin ya mutu . 119 : 99 ) Talifinmu na gaba zai tattauna yadda nuna sauƙin hali yadda ya dace zai sa a sami farin ciki a cikin aure . Saboda haka , kalmar tana nufin nuna sauƙin kai da sanin ya kamata , ban da nacewa wajen bin doka ko kuwa neman hakkinmu . • Wane sakamako mai kyau ne nuna sauƙin hali zai kawo ? Sa’ad da dattawan ikilisiya suka taru , yin tunani da ke bisa addu’a da kuma nuna sauƙin hali zai ɗaukaka haɗin kai Alal misali , Allah ya ga cewa idan yana son ya cim ma manufarsa , bai zai dace “ ba mutum shi kasance shi ɗaya ” a cikin lambun Adnin . Sa’ad da Jehobah ya kawo wannan kamiltacciyar macen , Hauwa’u , ga Adamu , sai Adamu ya ce : “ Wannan yanzu ƙashi ne daga ƙasusuwana , nama ne daga namana : za a ce da ita Mace , domin daga cikin Namiji aka ciro ta . ” Hauwa’u ta dace ƙwarai da Adamu . Adamu da Hauwa’u ba su yi gardamar amincewa da wannan hurarren tsarin ba wanda zai sa su taimaka wa juna kuma su tallafa wa juna . — Far . Abin baƙin ciki shi ne , halin tawaye ne ya cika duniya a yau . Yawancin iyaye ba sa nuna sauƙin hali , ko da yin hakan zai kawo salama da haɗin kai . ( 2 Tim . ( a ) Wace ja - gora ce Bulus ya bayar game da aure ? “ Gama [ wanda ba Ba’isra’ile ba ne ] za shi juyadda ɗanka ga barin bina , domin su bauta ma waɗansu alloli : hakanan fushin Ubangiji za ya yi ƙuna a kanku , ya hallaka ka farat ɗaya . ” ( K . Babu shakka , bawan Allah zai zaɓi aboki ko abokiyar aure wadda take “ cikin Ubangiji ” ne kawai , mai bauta wa Allah wanda ya keɓe kansa kuma ya yi baftisma . Yi la’akari da Jephthah , wanda alƙali ne a Isra’ila a ƙarni na 12 K.Z . ( Alƙa . 11 : 30 , 31 , 35 ) Jephthah ya cika alkawarin da ya yi wa Jehobah , duk da cewa ba shi da wanda zai ci gaba da amsa sunansa . Yawan lokacin da suke kasancewa tare zai sa su san juna sosai . Wani miji , wanda ya yi aure shekaru 30 da suka shige ya fahimci cewa idan yana son ya kasance da daidaituwa a aurensa , yana bukatar ya yi “ tunani game da mutum biyu . ” A wasu lokatai aure yana haɗa mutane biyu da suke da al’adu dabam dabam . 16 : 24 ; Kol . 4 : 6 ) Ana bukatar fahimi idan ana son a kasance da farin ciki . — Ka karanta Misalai 24 : 3 . Idan ya zo ga zaɓan irin wasa da nishaɗin da za a yi , yawanci sun ga cewa nuna sauƙin hali yana da muhimmanci . Ta yaya ne kasancewa da sauƙin hali zai sa dangataka mai kyau ta kasance a tsakanin iyaye da ’ ya’yansu da suka yi aure ? ( Ka karanta Farawa 2 : 24 . ) Wani maigida , wanda ya yi aure shekaru 25 da suka shige ya ce : “ A wasu lokatai , yana da wuya mutum ya biya bukatu dabam dabam na matarsa da na iyaye , ƙanne , da surukai . Wani maigida ya ce : “ Idan akwai abin da za mu iya canjawa , za mu so mu tabbatar da cewa mun manne wa tsari mai kyau na nazarin iyali a tun lokacin da muka yi aure . ” 6 : 18 . Ku Kasance da Haɗin Kai a Aure Matan ba ta da ikon jiki nata , sai miji : hakanan kuma mijin ba shi da ikon jiki nasa , sai matan . ” Me ya sa ? 7 : 3 - 5 ) Ta wajen ambata addu’a , Bulus ya nuna abin da ya kamata ya fi muhimmanci ga Kirista . Mata da miji suna bukatar su dinga gaya wa juna gaskiya , kuma suna bukatar su fahimci cewa nuna rashin kula a dangantakarsu yana iya jawo matsaloli . Ƙaunar da muke yi wa Jehobah da kuma wadda mutum ya aura , tare da haɗin kai , duk za su taimaka a wannan ɓangaren na aure . Wane gurbi ne daraja yake cikawa a aure mai farin ciki ? Ta yaya ne ma’aurata za su iya yin amfani da Afisawa 4 : 26 , 27 a aurensu ? “ Ku yi fushi , amma kada ku yi zunubi : kada rana ta faɗi kuna kan fushinku : kada kuwa ku ba Shaiɗan dama . ” ( Afis . “ Ban taɓa tuna lokacin da ni da maigidana muka sami wani saɓani kuma a ce ba mu tattauna batun tare ba ko da hakan zai ɗauki sa’o’i masu yawa don mu magance matsalar , ” in ji wata ’ yar’uwa . A lokacin da suka yi aure , ita da maigidanta sun ƙudurta cewa ba za su yarda rana ɗaya ta wuce ba tare da sun magance matsalolinsu ba . “ Mun yanke shawara cewa , ko da mecece matsalar da muka samu , za mu yafe wa juna kuma mu mance matsalar don mu tashi washegari babu matsala . ” Idan ka soma tunanin cewa da ka sani ba ka auri wadda ka aura ba fa ? Bulus ya ba Kiristoci wannan hurarriyar shawarar : “ Aure shi zama abin darajantuwa a wajen dukan mutane , gado kuma shi kasance mara - ƙazanta : gama da fasikai da mazinata Allah za shi shar’anta . ” ( Ibran . ( M . Wa . 4 : 12 ) Idan mata da miji suka mai da hankali sosai ga tsarkake sunan Jehobah , za su manne wa junansu da kuma Allah . Babu shakka , Kiristoci za su iya samun farin ciki a aurensu . Hakan na bukatar ƙoƙari da kuma nuna halayen Kirista , wanda ɗaya a cikinsu shi ne nuna sauƙin hali . [ Hoto a shafi na 9 ] Idan haka ne , to ka san cewa ba kai kaɗai ba ne ba kawai kake fuskantar irin wannan yanayin . Suna ji kamar mai zabura Dauda wanda ya rubuta : “ Na yi suwu , na ƙuƙuje ƙwarai : Na yi ruri domin rashin kwanciyar zuciyata . 13 : 8 ; Mat . 24 : 3 ) Kalmar yare na ainihi da aka fassara “ mafarin wahala ” tana nufin wahalar da ake sha a lokacin haihuwa . Menene mutanen Allah suka sani ? Yi la’akari da waɗannan ƙarin kalaman da ya yi a wannan zabura : “ Gama Ubangiji yana jin kukar masu - ƙunci , Ba ya kuwa rena ɗaurarrunsa ba , ” wato , ba ya yin watsi da mutanensa da aka ɗaure . Muna iya ganin cewa mutane ba su fahimci yanayinmu ba , kuma wataƙila ba su fahimta ba da gaske . Menene Allah zai yi game da addu’o’in waɗannan masu baƙin ciki ? Me ya sa ? Mu ma muna iya yin addu’a ga Jehobah game da ‘ wahalarmu da baƙin cikinmu . ’ Ya kamata mu ƙarfafa domin mun san cewa Jehobah ya fahimci wahalolin da muke sha kuma ya damu da mu . Manzo Bitrus ya tabbatar da hakan sa’ad da ya ce : ‘ Ku zuba dukan alhininku a bisansa , domin yana kula da ku . ’ ( 1 Bit . Yesu ya nanata ƙaunar Jehobah sa’ad da ya ce : “ Ba a kan sayarda gwarare biyu a bakin penny guda ba ? Yi la’akari da abin da 1 Korinthiyawa 10 : 13 ta ce : “ Allah mai - aminci ne , da ba za ya bari a yi maku jaraba wadda ta fi ƙarfinku ba ; amma tare da jaraba za ya yi maku hanyar tsira , da za ku iya jimrewa . ” Ko ta yaya , Jehobah zai taimaka mana . Za mu ƙoƙarta mu daina damuwa kuma mu dogara gare shi cewa zai biya bukatunmu . Idan muka ƙasƙantar da kanmu “ a ƙarƙashin hannu mai - iko na Allah , ” hakan zai nuna cewa mun fahimci matsayinmu . Menene muke bukatar mu yi sa’ad da muke shan wahala ? Kamar Dauda , yana da muhimmanci mu yi addu’a ga Jehobah game da duk wata irin wahalar da muke sha . ( Ka karanta Filibiyawa 4 : 6 , 7 . ) Duk da haka , addu’a tana taimaka mana mu yi tunanin kirki don kada wahalarmu ta sha kanmu . Kamar rukunin sojojin da aka ce su je su kāre wani birni daga abokan gaba , ‘ salamar Allah ’ za ta kāre zuciyarmu da kuma tunaninmu . Yi la’akari da wani misali da ya ɗan yi kama da yanayinmu . 12 : 31 ) Hakan yana da ban ƙarfafa ! Muna bukatar mu ɗauki matakin da ya jitu da addu’o’inmu . ( 1 Sam . 19 : 11 , 12 ) Hakazalika , muna iya yin addu’ar samun hikimar da za ta taimaka mana mu magance ko kuma mu kyautata yanayin mu na wahala . — Yaƙ . 1 : 5 . Suna ma iya ci gaba har na wani ɗan lokaci . Waɗanne misalai ne za su iya ƙarfafa mu ? Na biyu , ka tuna cewa “ ’ yan’uwanku da ke cikin duniya suna shan waɗannan azabai da ku ke sha . ” ( 1 Bit . 5 : 9 ) Hakika , “ babu wata jaraba ta same ku sai irin da mutum ya iya jimrewa . ” Ka taɓa neman labaran da aka wallafa don ka sami labaran waɗanda suka taɓa fuskantar irin matsalar da kake fuskanta ? Ta yaya ne Littafi Mai Tsarki yake taimaka mana mu bi da matsaloli na rayuwa ? Wataƙila an yi amfani da wannan kalmar ce a zamanin dā don lafiyayyen kwalekwalen da ke da duk wani abin da ake bukata don ya yi tafiya a teku ko kuwa na’urar da za ta iya yin duk abin da ake son ta yi . Ceto Daga Dukan Wahalolinmu Mai da hankali a kan menene zai taimake mu mu jimre da aminci ? Za ka Iya Amsawa ? • Wane tabbaci ne Sarki Sulemanu ya nuna ? Dalili na biyu shi ne , zan iya koya wa ɗana da ɗiyata da nike ƙauna bangaskiyata . Sa’ad da Lucía ta kai ’ yar shekaru huɗu , ta soma samun ciwon ciki mai tsanani . Likitan ya bayyana cewa Lucía tana da wata irin muguwar cutar kansa wadda take saurin girma . Yadda ta yi fama da wannan cutar ya burge ma’aikatan asibitin . Sai da ma malaman asibitin suka ba Lucía kayan ma’aikacin asibiti da kuma bajon da aka rubuta “ mai taimaka wa malaman asibiti . ” Ta san yadda ake yin magana sosai kuma tana yin abubuwa kamar wadda ta yi girma sosai . ” Begen da Lucía take da shi na tashin matattu ne ya taimaka mata ta kasance da kwanciyar hankali kuma ta ci gaba da yin fara’a duk da cewa ta san ciwon na ajali ne . ( Isha . A wannan ranar ce na ɗauki wannan alkawari mai muhimmanci . Ki yi numfashi a hankali . Na san cewa jiran tashinta daga matattu ba zai kasance da sauƙi ba . A ranar da Lucía ta mutu , ya gaya mini cewa zai sake bincika al’amuransa sosai . Bayan wasu ’ yan makonni , ya gaya wa wani dattijon ikilisiya cewa ya soma nazarin Littafi Mai Tsarki da shi . Ba da daɗewa ba , mijina ya soma halartar dukan taro . A wata ranar Asabar da safe ana ruwan sama , wata mata wadda ɗanta ke makaranta ɗaya da Lucía ta zo gidanmu . Sa’ad da ta sami labarin abin da ya sami Lucía , matar ta nemi gidanmu kuma ta ziyarce mu . Bangaskiyarta ta taimaka wajen haɗa kan iyalinmu a bautar Allah , kuma ta sa na ƙara ƙudurta cewa zan riƙe bangaskiyata sosai . Mun yi hakan ne domin muradinmu na son bin umurnin Yesu na yin wa’azin bishara “ har kuma iyakan duniya . ” ( A . M . 1 : 8 ; Mat . 24 : 14 ) Mun je yin wa’azi ne a wani keɓaɓɓen yanki da ke Bolivian Andes . An gaya mana cewa ba kullum ba ne motocin haya suke zuwa irin wuraren nan masu nisa ba . Komin yawan tafiyar da muka yi , sai mun ga gida a gabanmu . Mun kasa yin komi saboda muguwar gajiyar da muka yi , kuma ba da daɗewa ba tururuwar ta yi watsi da mu . Bayan da muka yi wanka a rafin , mun tattauna Nassosin Littafi Mai Tsarki tare , muka yi kumallo , sa’an nan muka soma tafiya a hankali a kan tuddan zuwa ƙauyuka masu nisa . Kwalliya kuwa ta biya kuɗin sabulu . Ya yi mamaki cewa mun zo ƙauyen ne tun daga birnin La Paz . Yawancin mutanen da muka samu a gida suna shimfiɗa mana fatu a ƙasa don mu zauna a kai kuma suna kiran dukan iyalinsu su zo su saurare mu . Wasu manoma sun ba mu manyan buhunan masara don su nuna godiyarsu ga littattafan da muka ba su . A ƙarshe , muka isa wurin daddare . Bayan wani ɗan lokaci , mun shiga bayan wata babban motar da take cike da mutane . Ko da yake mutane ne masu jin kunya , amma suna da fara’a . ga ƙafafun mai - kawo bishara , daɗin gani garesu bisa duwatsu ! mai - shelan salama , yana kawo bishara ta alheri , mai - shelan ceto . ” — Isha . Muna son mu yi bishara Menene za a iya cewa game da yawancin mutanen da aka ɗauka cewa suna da hikima ? Yanayinka da kuma inda ka girma zai iya yin tasiri a kan ra’ayinka na mutumin da ke da hikima . ( Ayu . 17 : 10 ) Ga waɗanda suka ƙi sanin Allah , manzo Bulus ya rubuta : “ Garin kiraren kansu masu - hikima , suka zama wawaye . ” ( Rom . 1 : 22 ) Kuma ta bakin annabi Ishaya , Jehobah ya ce : “ Kaiton waɗanda ke maida kansu masu - hikima ! ” — Isha . Misalai 9 : 10 ta ba mu wannan ƙarin hasken : “ Tsoron Ubangiji mafarin hikima ne : Sanin Mai - tsarki kuma shi ne fahimi . ” Dole ne mutum mai hikima ya ji tsoron Allah kuma ya daraja mizanansa . Waɗanne ayyuka ne za su nuna cewa muna da irin wannan hikimar ? Ba a haife mu da hikima na sama ba . Hanyoyin Jehobah sun ɗara ta mutane . ( Isha . 2 : 5 - 8 . Ya sami gata mai yawa , duk da haka an ce shi “ mai - tawali’u ne ƙwarai , gaba da kowane mutum da ke zaune a bisa fuskar duniya . ” ( Lit . Lis . Wane irin ƙoƙari ne muke bukatar mu yi don mu nuna haƙuri , kuma me ya sa ? Hakazalika , Littafi Mai Tsarki ya ba mu wannan shawarar : “ Mayarda magana da taushi ya kan juyadda hasala : amma magana mai - zafi ta kan tone fushi . ” ( Ka karanta Yaƙub 3 : 14 . ) Menene ya kamata ya yi ? Me ya sa kake jin cewa hurarriyar shawarar da ke Yaƙub 3 : 15 , 16 tana da muhimmanci sosai ? ( Ka karanta Yaƙub 3 : 15 , 16 . ) Na “ jiki ” ne domin suna kama ne da halayen dabbobin da ba sa tunani . Waɗannan halaye ne da bai kamata Kirista ya nuna ba ! Wataƙila wani yana son ya tsone maka ido . Wannan abu ne da za ka yi nan da nan wanda ba ka bukatar ka yi wani tunani a kai . Ya kamata ɗabi’armu mai kyau da kuma lamirinmu da Littafi Mai Tsarki ya koyar su motsa mu mu ƙi abin da ba shi da kyau . ( Rom . 12 : 9 ) Littafi Mai Tsarki ya ba da misalan waɗanda suka ɗauki wannan matakin , kamar Yusufu da Yesu . — Far . 39 : 7 - 9 ; Mat . Hikima ta sama tana bukatar mu kasance masu son zaman lafiya . A cikin ikilisiya , an san mu ne a matsayin masu son salama ko kuwa masu jawo tashin hankali ? Za Ka Iya Bayyanawa ? 12 : 25 , Littafi Mai Tsarki . Yaya ka ji sa’ad da ka fara shiga aljanna ta ruhaniya ? ( a ) Menene zai iya shafan ra’ayinmu game da wasu ? Idan hakan ya faru gare mu , muna bukatar mu mai da hankali ga ra’ayinmu kuma mu sa ra’ayinmu ya jitu da na Jehobah . — Fit . Kamar yadda aka rubuta a 1 Korinthiyawa 12 : 2 - 26 , manzo Bulus ya kwatanta ikilisiyar shafaffun Kiristoci da jikin da ke da “ gaɓaɓuwa dayawa . ” Idan muna da irin wannan halin , muna bukatar mu ƙoƙarta sosai don mu canja halinmu , domin kada a yi mana hukunci mai tsanani . To wanene mu da za mu hukunta wanda Jehobah ya naɗa kuma yake amfani da shi a wani matsayi ko kuwa mu ce bai kamata ya kasance a cikin ikilisiya ba ? Wataƙila ɗan’uwa yana da wasu kasawa , amma idan Jehobah ya ci gaba da amincewa da shi , zai dace mu ƙi shi ne ? ( Yoh . Kuma ya san irin ci gaban da suka riga suka samu a ruhaniya . Duk da haka , Jehobah ya zaɓi ya mai da hankali ga halayensa masu kyau domin ya san cewa Dauda yana da zuciya mai kyau . — 1 Laba . Jehobah yana iya karanta zuciyar mutum , amma mu ba za mu iya ba . Ba mu san dukan muradin mutum ba . Bayan haka , masu wucewa suka ce gidan ya yi kyau sosai . Maimakon mu mai da hankali ga kasawar ’ yan’uwanmu , za mu iya duba halayensu masu kyau da kuma damar da suke da ita na samun ci gaba a ruhaniya ? Abubuwan da ke faruwa a duniya a ’ yan kwanakin nan sun sa mutane sun ƙaura zuwa wurare dabam dabam . Wasu a cikin mutanen da suka ƙaura zuwa yankinmu sun koyi gaskiyar da ke cikin Littafi Mai Tsarki , kuma sun soma bauta wa Jehobah tare da mu . Hakan ya tuna mana bin shawarar manzo Bitrus na nuna “ sahihiyar ƙauna ta ’ yan’uwa ” kuma mu ‘ yi ƙaunar junanmu daga zuciya mai - gaskiya . ’ ( 1 Bit . Duk da haka , an umurci dukanmu : “ Ku ƙaunaci [ dukan ] yan’uwanci . ” — 1 Bit . Irin wannan tunanin zai iya nuna mana cewa muna bukatar kawar da halin ƙabilanci da ke zuciyarmu . Littafi Mai Tsarki ya ba mu misalai masu kyau na waɗanda suka daidaita ra’ayinsu , ɗaya daga cikinsu shi ne manzo Bitrus . A matsayinsa na Bayahude , wataƙila Bitrus ba ya shiga gidan ’ yan Al’ummai . Idan muka ga cewa har yanzu muna ɗan nuna ƙabilanci , bari mu yi iya ƙoƙarinmu don mu kawar da irin wannan tunanin kuma mu “ kiyaye ɗayantuwar Ruhu cikin ɗaurin salama . ” Yin Koyi da Jehobah a Hidimarmu 14 : 6 ) Yesu ya ce : “ Gona duniya ce . ” ( Mat . 13 : 38 ) Menene muhimmancin wannan a gare ka da iyalinka ? 19 , 20 . Dukan mutane suna da tamani a wurin Allah , kuma mu ma muna son mu kasance da irin wannan ra’ayin . — Kol . Idan wasu mutane suka yi mana abin da ba ma so , ba zai dace ba mu kasance da ra’ayoyi marar kyau game da ƙasarsu ko kuwa wannan ƙabilar gabaki ɗaya ba . Akwai wasu mutanen da suka yi wa Bulus abin da bai dace ba , amma hakan bai hana shi yin wa’azi ga mutanen wannan ƙasar ba . ( A . • Ta yaya ne za mu iya yin koyi da ra’ayin Jehobah game da mutane sa’ad da muke yin wa’azi ? HIDIMARSA TA FARKO Yesu ya soma wa’azinsa na farko a Galili . Tambayoyin Nassi da Aka Amsa : Idan ana son ɗan da Maryamu ta haifa ya zama jikan kakanninsa Ibrahim , Yahuda , da Dauda , kamar yadda Allah ya yi alkawari , dole ne a yi amfani da ƙwanta a halicci ɗan da za ta haifa . ( Far . 22 : 15 , 18 ; 49 : 10 ; 2 Sam . A’a . Domin muryarsa ce kawai ake bukatar a buɗe , hakan ya nuna cewa Zakariya yana jin magana . — Luk 1 : 13 , 18 - 20 , 60 - 64 . Wannan yana nuni ne ga baƙin cikin da Maryamu za ta yi sa’ad da ta ga mutane sun ƙi Yesu a matsayin Almasihu da kuma baƙin cikin da za ta yi saboda mutuwarsa . — Yoh . 19 : 25 . 1 : 32 , 33 ; 2 : 19 , 51 . 24 : 3 . 2 : 41 - 50 . Ya kamata malamin Kalmar Allah ya kafa misali mai kyau ga ɗalibansa . 8 : 15 . HIDIMAR YESU TA ƘARSHE Yesu ya tura mutane saba’in zuwa cikin birane da wurare a Yahudiya . Yesu ba ya nufin cewa an riga an kori Shaiɗan daga sama . ‘ Gawar ’ da suka taru a kai shi ne Kristi na gaskiya a bayyanuwarsa wanda ba a gani da ido , da kuma abinci na ruhaniya wanda Jehobah yake yi musu tanadi . — Mat . 11 : 1 - 4 . Ko da yake Jehobah yana shirye ya amsa addu’o’inmu , muna bukatar mu dage sa’ad da muke addu’a . — Luk 11 : 5 , 13 . Ana samun cikakken farin ciki ne kawai ta wajen yin nufin Allah da aminci ba dangantaka da iyali ba ko kuwa dukiyar da aka tara . Ya kamata kyautar da za mu ba da ta fito ne daga cikin zuciyarmu . Yana da kyau mu yi rayuwa daidai ƙarfinmu . Ko da yake kalmar nan “ Armageddon ” a baya bayan nan an yi amfani da ita wajen kwatanta duniya da ta ƙone da wutar nukiliya , wani ƙamus ya bayyana cewa ainihin ma’anar kalmar ita ce : “ Yaƙi na ƙarshe tsakanin dakarun nagarta da ta mugunta . ” ( Zabura 104 : 35 ) Littafin misalai kuma ya ce : “ Masu - adalci za su zauna cikin ƙasan , kamilai kuma za su wanzu a cikinta . Littafi Mai Tsarki ya nuna a bayyane cewa miyagu ba za su ba da kansu cikin salama ba ; saboda haka za a bukaci yaƙi na Allah da zai kawar da mugunta haɗe da muguntar yaƙi . “ A dukan tarihi , Megiddo da kuma ƙwarin Jezreel wurare ne da aka yi yaƙe - yaƙe da suka canja hanyar rayuwar ’ yan adam , ” haka ɗan tarihi Eric H . Cline ya rubuta a cikin littafinsa ( Yaƙe - Yaƙen Armageddon ) The Battles of Armageddon . Sojojin Mangol da suka ci yawancin Asiya a yaƙi a ƙarni ta 13 , an yi nasara na farko a kansu ne a wannan ƙwarin . A kusa da Megiddo , sojojin Britaniya a ƙarƙashin shugabancin Janar Edmond Allenby suka yi nasara bisa mutanen Turks a Yaƙin Duniya na Ɗaya . Wani ɗan tarihi ya ƙirga aƙalla 34 ! Tarihin Megiddo da kuma wurin da ya kasance ya shafi yadda aka yi amfani da wannan kalmar “ Armageddon ” a alamance . Ko da yake kalmar ta bayyana sau ɗaya ne kawai cikin Littafi Mai Tsarki , yadda ta bayyana a cikin littafin Ru’ya ta Yohanna ya nuna ƙwarai cewa Armageddon zai taɓa rayuwar mutane da yawa a duniya . Ko da yake yawancin yaƙe - yaƙe da aka yi a Megiddo sun kasance da nasara , babu ko ɗaya cikinsu da ya kawar da mugunta . ( Luka 18 : 19 ) Bugu da ƙari , Littafi Mai Tsarki ya nuna cewa Armageddon yaƙin Allah ne . ( Ru’ya ta Yohanna 19 : 19 ) Kuma wannan mutumin da ke kan doki , ba wani ba ne Yesu Kristi ne . — 1 Timothawus 6 : 14 , 15 ; Ru’ya ta Yohanna 19 : 11 , 12 , 16 . Me ya sa Jehobah da kuma Ɗansa , Yesu Kristi , za su yi wannan yaƙin ? Abu ɗaya da Armageddon zai yi shi ne zai “ hallaka masu hallaka duniya . ” Me Ya Sa ake Bukatar Armageddon ? Littafin Zabura ya kwatanta Yesu da jarimi . Zabura ta bayyana cewa , Kristi ya hau , “ domin gudunmuwar gaskiya da tawali’u da adilci . ” Yana yaƙi ne domin ya ƙi mugunta kuma yana ƙaunar adalci . — Zabura 45 : 4 , 7 . 59 : 15 , 17 . Ibrahim ya yi tambaya : “ Mai - shari’an dukan duniya ba za ya yi daidai ba ? ” ( Farawa 18 : 25 ) Bugu da ƙari , Littafi Mai Tsarki ya tabbatar mana cewa Jehobah ba ya jin daɗin halaka miyagu ; yana yin haka ne sa’ad da babu wani mafita . — Ezekiel 18 : 32 ; 2 Bitrus 3 : 9 . Fahimci Cewa Armageddon Yaƙi ne na Gaske Amma ta yaya za mu tabbata hakan ? “ Ku biɗi adilci , ku biɗi tawali’u ” in ji annabi Zephaniah . ( Zephaniah 2 : 3 ) Nufin Allah ne dukan ire - iren “ mutane su tsira , kuma su kawo ga sanin gaskiya . ” — 1 Timothawus 2 : 4 . Fahimtar gaskiya game da Jehobah da kuma niyarsa na kawar da mugunta daga duniya ita ce matakin farko na samun ceto . ‘ Ba kuwa za su ƙara koyon yaƙi ba . ’ — Ishaya 2 : 4 . ‘ ZUCIYARMU ta ba mu laifi . ’ Hakika , tana iya sa ma mu ji ba mu cancanci Allah ya ƙaunace mu ko ya kula da mu ba . Duk da haka , Littafi Mai Tsarki ya ba mu wannan tabbacin : “ Allah ya fi zuciyarmu girma , ya kuwa san abu duka . ” Gwarare su ne tsuntsaye mafiya araha da ake ci . ( Matta 10 : 29 ) Dukan lokaci da gwara ɗaya ta faɗi ƙasa wataƙila domin ta ji ciwo ko kuma ta sauka domin ta nemi abinci Jehobah yana da sani . Ƙanƙanuwar tsuntsuwa da Jehobah ya halitta , ko yaya ƙanƙantan ta Jehobah ba zai manta ta ba . Sau nawa martabarku ta ninka ta tsuntsaye ! ” Bisa ga kalmomin Yesu , bai kamata mu ji cewa ba mu cancanci kula daga Allah wanda ya fi “ zuciyarmu ” ba . Sparrows : © ARCO / D . Ka Yi Koyi Da Bangaskiyarsu ILIYA yana da muradin ya kaɗaita cikin Addu’a ga Ubansa na samaniya . Wannan rana da ta kusa faɗuwa ta bayyana irin halin waɗannan mutane biyu . Wannan rana ce ta kunya ga Ahab da kuma masu bautar Ba’al . Ba da daɗe wa ba , Jehobah kansa zai nuna cewa shi ne Allah na gaskiya ta wajen kawo ƙashen farin . — 1 Sar . Wane hali ne Iliya zai nuna kafin zuwa wannan lokaci ? Bari mu gani yayin da muka bincika larabi da ke rubuce cikin 1 Sarakuna 18 : 41 - 46 . Misalin Iliya ya koya mana abubuwa da yawa game da addu’a . Wataƙila kuma ya yi godiya ƙwarai ganin mu’ujiza da Jehobah ya aikata a wannan rana . Ya hau , ya duba , ya ce , Babu komi . Ya ce , Ka sake tafiya har so bakwai . ” Misalin Iliya ya koya mana akalla abubuwa biyu . Na farko , ka lura da tabbacin annabin . Da baran ya dawo ya ba shi wannan rahoto mai kashe gwiwa : “ Babu komi . ” Hakika kuwa babu kome , babu ma alamar hadari . Sai , ka lura da yadda Iliya yake a faɗake . Sai ya ba wa baransa umurni na gaggawa : “ Tashi , ka ce ma Ahab , Ka shirya karusarka , ka gangara , kada ruwa ya tare ka . ” Muma yanzu muna rayuwa ne a lokacin da Allah zai aikata domin ya cika nufinsa . Iliya ya jira ƙarshen fari ; bayin Allah a yau suna jiran ƙarshen wannan malalaciyar duniya . ( 1 Yoh . 2 : 17 ) Har sai Jehobah Allah ya aikata , muna bukatar mu kasance a faɗake , kamar yadda iliya ya kasance a faɗake . * * Busashiyar ƙasa ta sha ruwa . Hakika Iliya ya yi begen cewa abubuwa za su kasance haka ! Annabin Jehobah ya bi wannan hanyar da Ahab ya bi . Doguwar tafiya tana gabansa . “ Hannun Ubangiji kuwa yana bisan Iliya ; ya kuwa ɗamarce gidinsa , ya yi gudu a gaban Ahab har ƙofar Jezreel . ” ( Isha . 35 : 6 ; Luk 23 : 43 ) Babu shakka , sa’ad da Iliya yana gudu a wannan jikakkiyar hanya ya sani cewa Ubansa , Allah kaɗai na gaskiya , ya aminci da sa shi ! Domin ƙarin bayani game da tabbacin cewa kalmomin Yesu suna faruwa a yau , dubi babi na 9 na littafin nan Menene Ainihi Littafi Mai Tsarki Yake koyarwa ? ( 2 Sar . 3 : 11 ) Elisha ya zama baran Iliya , hakika yana taimakon mutumin don ya tsofa . “ Shekara uku da wata shida ” sun riga sun cika sa’ad da mutanen suka taru su ga gwaji mai girma a kan Dutsen Kamel . [ Inda aka Dauko ] Pictorial Archive ( Near Eastern History ) Est . Sai Yesu ya sake taɓa idanun mutumin ga abin da ya faru : “ Shi ma ya kafa ido , aka warkadda shi , ya ga kome sarai . ” Sake gani bayan mutum ya kasance makaho na shekaru masu yawa , wataƙila ma dukan rayuwarsa , canji ne ƙwarai a rayuwarsa . Amma , yawan abubuwa da suke gani da idanunsu da suke shiga ƙwaƙwalwa ta dame su . Me ya sa a zamanin Yesu karatu daga littafin da ake naɗe wa yake da wuya ƙwarai ? A wasu yanayi , ana amfani da falle masu tsawo . Game da wannan , Alan Millard ya ce a littafinsa Discoveries From the Time of Jesus : “ Mai karatu zai riƙe littafin ya warware shi da hannunsa na hagu , ya riƙe inda ya ware da hannunsa na dama ya rika naɗewa sa’ad da yake karatu . Domin mutum ya karanta Ishaya sura 61 , wato surar da Yesu ya karanta a majami’a , yana bukatar ya warware yawancin littafin bayan haka kuma ya naɗe shi . ” Timothawus Yana Shirye Ya Yi Hidima Sa’ad da aka gayyaci Timothawus ya bauta wa Allah , yana da irin halin wani cikin bayin Allah , wanda ya ce : “ Ga ni ; Ka aike ni . ” Suna tsammanin ya riga ya mutu . Bayan da suka isa bakin teku , sai suka taka zuwa Tassalunika . Tambayoyi : ○ A ina ne Timothawus ya girma , kuma menene ya faru sa’ad da Bulus ya ziyarci wurin da fari ? Armageddon , ko kuma Har – Magedon , shi ne “ yaƙin babbar rana ta Allah Mai - iko duka . ” Jehobah Allah zai yi amfani da Ɗansa , Yesu Kristi , ya tara dakaru na mala’iku su yaƙi dakarun dukan miyagun sarakuna na duniya . — Ru’ya ta Yohanna 16 : 14 ; 19 : 11 - 16 . Da yake magana game da ra’ayin yawancin mutane tsakain masu tsattsauran ra’ayi wani shugaban addini , John F . “ Ubangiji ya san yadda zai kuɓutar da masu tsoronsa , ” in ji Littafi Mai Tsarki . Talifi na farko a cikin waɗannan talifofi ya nuna yadda Littafi Mai Tsarki yake taimakon matasa sa’ad da za su ɗauki mataki da zai shafi rayuwarsu . Talifin Nazari na 5 SHAFUFFUKA NA 21 - 25 12 : 11 , LITTAFI MAI TSARKI . Ka lissafa abubuwa masu tamani da muke da su , kuma a wance hanya ce ya dace a yi amfani da su ? Waɗannan sun ƙunshi ƙoshin lafiya , kuzari , fahimi , ko kuma arziki . 3 : 9 . Za mu ga cewa Kirista da ya bauta wa Jehobah da zuciya ɗaya da kuma bangaskiya zai mori kwanciyar hankali na gaske . Ta yaya za mu guje wa haka ? A cikin waɗannan sune allolin ƙarya . 16 : 25 , 26 . Kamar yadda Dauda ya nuna , muna kewaye da tabbacin da ya nuna girman Jehobah . ( Zab . 139 : 14 ; 148 : 1 - 10 ) Gata ce Isra’ilawa sun yi alkawari na dangantaka da Jehobah . 10 : 14 , 15 ; Isha . 46 : 5 - 7 . A ƙasashe da yawa a yau , mutane har yanzu suna yi wa siffofi sujada , kuma waɗannan allolin ba su da amfani a yau kamar yadda ba su da amfani a dā . ( 1 Yoh . Muna bukatarsu don mu rayu , kuma muna iya yin amfani da su da kyau a hidimar Jehobah . Duk da haka , mutane da yawa da suka biɗi irin wannan ilimi a ƙarshe sai a cika zuciyarsu da hikima ta duniya . Maimakon mu dogara ga ilimi na wannan zamani don mu sami kāriya , ya kamata Kiristoci su dogara ga Jehobah . — Mis . Kada Ka Bari Sha’awa ta Jiki ta Zama Allahnka 3 : 23 , 24 . 3 : 5 ; Littafi Mai Tsarki . ) Kwaɗayi sha’awa ne mai ƙarfi na abin da ba mu da shi . Yesu ya yi amfani da kwatanci don ya nuna muhimmancin kame kai daga irin wannan muguwar sha’awar . — Ka karanta Markus 9 : 47 ; 1 Yohanna 2 : 16 . Sha 32 : 46 , 47 ) Hakika , kalaman Musa hurarru ne daga Allah . Saboda haka , suna da amfani , hakika da muhimmanci ƙwarai don rayuwar al’umma . Waɗanda suka yi biyayya da su , sun more tsawo rai da wadata . Bari mu ci gaba da guje wa kalaman banza kuma mu manne wa kalaman gaskiya masu amfani . Ko kaɗan ! ( Mat . 24 : 45 - 47 ) Amma , ’ yan ridda suna furta na su hikimar , kuma kalamansu duk banza ne , suna hana wasu sauraro . ( Luk 17 : 1 , 2 ) Ta yaya za mu guje wa rinjayar su ? Idan muka ji wata baƙar magana game da gaskiya ko kuma da ta ɓata sunan ikilisiya ko dattawa , ko kuma wani ɗan’uwanmu , kada mu yarda da abin da aka ce ba tare da yin bincike ba . Maimakon haka , ya kamata mu tambayi kanmu : “ Mutumin da yake yaɗa wannan labarin yana yin abin da Littafi Mai Tsarki ya ce ? Duk abin da muka ji da zai rushe yan’uwancinmu maimakon ya gina su , banza ne . — 2 Kor . 13 : 10 , 11 . Idan muka yi haka , za mu kasance da irin wannan ra’ayi kamar na mai zabura : “ Ka kawasda idanuna ga barin duban abin banza , Kuma ka rayadda ni cikin tafarkunka . ” • Waɗanne ‘ ayyukan banza ’ ne ya kamata mu guje su ? 12 : 1 . JEHOBAH yana ɗaukan Kiristoci matasa da tamani kamar raɓa . Ya amince da ku ’ yan’uwa maza da mata . Menene tuna Jehobah ya ƙunsa ? ( M . Wa . 12 : 1 ) Hakika , tuna Jehobah ya kunshi fiye da yin tunaninsa kawai . Bayan baftismarsa Shaiɗan ya yi ƙoƙari ya jarabci Yesu ya karɓi sarautar duniya da ɗaukakarsa . A yau wannan duniya tana cike da haɗama da kuma son kai . Maimakon haka , ka tsai da shawarar tuna Mahaliccinka . ( Ka karanta Zabura 119 : 99 , 100 . ) Abin baƙin ciki , wasu matasa bayin Allah ba su kula ba kuma sun mance cewa wannan duniya ta kusa shuɗewa . ( 2 Bit . 7 , 8 . ( a ) Wane tarko ne Shaiɗan ya yi amfani da shi a Filayen Moab ? Mutanen suka soma yin lalata da ’ yan matan Moab kuma suka yi sujada ga Ba’al na Peor . A yau , mun kusa shiga ƙasar alkawari da ta fi ta dā , wato , sabuwar duniya . Kamar dā , Shaiɗan yana amfani da lalata ya lalata mutanen Allah . Ɗabi’ar mutane yanzu ya lalace sosai har ana ɗaukan fasikanci ba wani abu ba ne , luwaɗi kuma ganin daman mutum ne . Ka yi addu’a ga Jehobah ya taimake ka ka mai da hankali ga abubuwa masu tsarki . Wane irin mugun tunani ya kamata mu guje wa , kuma wace tambaya ce ya kamata mu yi wa kanmu ? 29 : 18 ) Suna kama da Isra’ilawa marasa ibada na zamanin Ishaya waɗanda suke rayuwa domin “ farinciki da murna , . . . cin nama da shan ruwan anab . ” ( Isha . ( Tit . 2 : 12 , 13 ) Amsar da ka ba da zai ƙarfafa ka bisa makasudin da ka zaɓa . Me ya sa ya kamata matasa Kiristoci da suke makaranta su sa ƙwazo sosai a makaranta ? Matasa suna samun shawara daga mutane dabam dabam , kamar malamai da suke ba wa daliɓai shawara a makaranta , waɗanda shawarar su game da yadda za su yi nasara ne a duniya . 3 : 1 - 6 . ( Mis . 1 : 8 , 9 ) Saboda suna so ku sami rai , wani abin da ya fi arziki ko kuma ɗaukaka a wannan duniya . — Mat . ( b ) Wane darassi mai muhimmanci ne muka koya daga labarin Baruch ? Saboda irin wannan rayuwa ya bambanta da na duniya , kada mu yarda ra’ayin duniya ya rinjaye mu . ( Afis . Mai yiwuwa ne Baruch yana so ya sami abin duniya . Jehobah ya lura da hakan sai ya gargaɗi Baruch kada ya biɗa ma kansa ‘ mayan abubuwa . ’ ( 2 Laba . 36 : 15 - 18 ) Labarin Baruch ya koya mana cewa dagantaka mai kyau da Allah ya fi arziki da ɗaukaka a wannan duniya . Alal misali , Yesu shi ne mutum mafi baiwa da ya taɓa rayuwa a nan duniya , duk da haka ya mai da hankali ga abin da zai taimaki mutane har abada , wato , “ Bishara ta mulkin Allah . ” Timothawus , ‘ ɗa na gaske cikin bangaskiya , ’ ya bi misali mai kyau na Bulus . ( 1 Tim . 3 : 8 - 11 . Wane canje - canje ne wani ɗan’uwa matashi ya yi , kuma me ya sa bai yi nadama ba ? Maimakon haka , ku saurari waɗanda suke ƙaunarku da gaske . Hakika , ku tuna da Mahaliccinku . [ Hotuna a shafi na 13 ] Jehobah yana bada ilimi mafi kyau Aure Da Renon Yara A Wannan Zamanin Ƙarshe 8 : 17 , 19 ; Luk 21 : 10 , 11 ) Littafi Mai Tsarki ya yi gargaɗi cewa wannan lokaci mai muhimmanci a tarihin ’ yan adam zai kasance lokacin canji ne ƙwarai a dangantakar ’ yan adam . 3 : 1 - 4 ) Me ya sa waɗannan canje - canje za su dame mu ? Domin sun zama ruwan dare gama gari kuma za su iya rinjayar yadda Kiristoci suke ɗaukan aure da renon yara . A yau kisan aure ya zama da sauki da kuma gama gari , kuma yawan kisan aure yana ƙaruwa a ƙasashe masu yawa . Jehobah yana bukatar ma’aurata su kasance da aminci ga alkawarin da suka yi . Hakika , Kalmar Allah ta ce Jehobah ya ƙi jinin kisan aure da ba shi da ka’ida bisa Nassi . Aure Mai Daraja Me ya sa wasu matasa Kiristoci sukan yi da na sani bayan sun yi saurin aure ? Duniyar da muke ciki marar tsoron Allah tana da jarabar jima’i . Me ya kamata matasa su yi game da irin wannan rinjaya marar kyau , wadda za ta iya tada musu sha’awa ba da son ransu ba ? Ta haka , suna begen cewa za su guji yin lalata . Me ya sa ? Yaya ya kamata matasa Kirista su ɗauki aure ? Kai matashi ne marar aure ? Menene wasu matasa da suka yi aure suke fuskanta , kuma me ya sa hakan zai iya kawo damuwa a aure ? Sa’ad da matar ta suma mai da hankalinta ga jaririn , mai yiwuwa matashi mai - gidan sai ya soma kishi . Hakan zai iya raunana ruhaniyarta . 3 : 14 , 15 . Ba Su Haifi ’ Ya’ya ba Domin Kyakkyawar Manufa Hakika , waɗanda suka yi hidima na cikakken lokaci sa’ad ba su da aure kuma daga baya suka yi aure sau da yawa suna ganin aurensu yana amfana daga abubuwa da suka koya sa’ad da ba su yi aure ba . Wasu sun yi haka ne don rashin kuɗi ; wasu kuma domin su nemi kuɗi . Amma , sun yi haka ne don su bauta wa Jehobah . Hakan ba ya nufin cewa waɗannan ma’aurata ba sa jin daɗin aure yadda ya kamata ba . Renon yara matsala ce sosai ga iyaye Kiristoci . 17 : 25 . 3 : 10 - 13 ) A haka , rayuwarmu ko mun yi aure ko ba mu yi ba , ko muna da ’ ya’ya ko ba mu da su , za ta yabi Jehobah da kuma ikilisiya ta Kirista . Waɗanda suke fama da matsalar aure za su sami ƙarfafa idan suka yi nazarin waɗannan talifofi game da aure da ke cikin Hasumiyar Tsaro na 15 ga Satumba , 2003 na Turanci , da Awake ! na 8 ga Janairu , 2001 na Turanci . Domin Maimaitawa Me ya sa yana da kyau matasa Kiristoci su jira kafin su yi aure ? Me ya sa wasu ma’aurata Kiristoci suka tsai da shawara ba za su haifi ’ ya’ya ba ? 1 : 13 ) Akwai abubuwa da yawa da za mu koya daga labarin Sulemanu . 1 : 2 , 3 ) Wani lokaci Sulemanu yana yin amfani da kalmar nan “ banza ” daidai da furcin nan “ cin iska . ” ( M . Wa . Da farko za mu tattauna game da biɗan nishaɗi da kuma abin duniya . A ina ne Sulemanu ya nemi gamsuwa ? Kamar mutane da yawa a yau , Sulemanu ya yi ƙoƙari ya nemi gamsuwa ta wurin rayuwar jin daɗi . A’a . ( Gwada da Markus 6 : 31 . ) Bugu da ƙari , ba kowane nishaɗi ne yake da kyau ba . Idan muka saurari jawabi na jana’iza kuma muka yi bimbini a kan rayuwar wannan amintaccen bawan Jehobah da ya rasu , zai motsa mu mu bincika rayuwarmu . Sa’ad Sulemanu ya rubuta littafin Mai - Wa’azi yana ɗaya daga cikin masu arziki na duniya . ( 2 Laba . Da daɗewa Sulemanu ya faɗi haka . Ga shi kuwa , duk banza ne , cin iska kawai . ” * ( M . ( Ayu . 38 : 4 - 7 ) Hakazalika Sulemanu yana son aiki mai muhimmanci . — M . Wa . Wani lokaci wajen aiki kansa yakan jawo takaici kuma mutane suna fuskantar rashin adalci . Kamar yadda Sulemanu ya nuna , sai a ba rago ladan aikin wanda ya yi aiki tuƙuru wataƙila domin alaƙarsa da masu sarauta . ( M . Wa . 2 : 21 ) Akwai wasu abubuwa da za su sa mutum ya yi takaici . Hakan na da muhimmanci ƙwarai . ” ( 1 Kor . 3 : 9 - 11 ) Miguel ya kuma ce yin wa’azin Mulki ya kawo masa gamsuwa fiye da aiki na duniya . “ Ka Aika da Abincinka ” 6 : 10 ) Dukan irin waɗannan ƙoƙarce - ƙoƙarce suna da amfani na dindindin kuma za su kawo albarka ga waɗanda suka same su . Littafi Mai Tsarki ya aririce mu mu yanke shawara mai kyau game da yadda za mu yi amfani da rayuwarmu sa’ad da muke da sauran ƙarfi . 7 : 1 ) Babu abin da ya bayyana hakan da kyau fiye da rayuwar Yesu . 20 : 28 ) A lokacin da yake duniya , Yesu ya nuna mana misali mai kyau wanda ya kamata mu yi ƙoƙari mu bi gurbinsa , wato , na yin rayuwa mai ma’ana . — 1 Kor . Koyaushe ya kamata mu nemi zarafin yin abubuwa masu kyau da Jehobah yake so , yin hakan zai kyautata rayuwarmu . Alal misali , za mu iya yi wa wasu wa’azi , mu ƙarfafa aurenmu da iyalinmu , kuma mu ƙarfafa ruhaniyarmu ta wurin yin nazari na kai da kuma halartar taro . ( M . 13 : 16 ) Saboda haka , kana son ka more rayuwa mai ma’ana ? • Wane irin aiki ne zai kawo gamsuwa na dindindin ? 6 : 10 ) A yau , muna bin wannan hurarriyar shawara kuma muna neman hanyoyin da za mu yi wa ’ yan’uwanmu masu bi alheri . Hakika , a wasu ƙasashe , al’ada ce iyalai su kula da iyayensu tsofaffi a gida . Wane ƙalubale ne suke fuskanta ? Yaya ne ikilisiyar Kirista za ta iya taimaka musu ? Ƙalubale da Ake Fuskanta a Gidan Tsofaffi Sa’ad da tsofaffi Kirista suka ƙaura zuwa gidan tsofaffi , sai su kasance a yankin wata ikilisiya dabam . A sakamakon haka , Shaidu da suke yankin ba za su yi tunanin ziyartar su kai a kai ba . Ƙari ga haka , a gidan tsofaffi , mai yiwuwa za su kasance a tsakanin mutane masu imani dabam dabam . Wani mai kula da tsofaffi ya ce : “ An kai wasu Shaidu tsofaffi da ba su iya magana ba sosai zuwa sujada a coci , ba tare da an tambaye su ko sun amince ba . ” Bugu da ƙari , ma’aikatan gidan tsofaffi suna canja yanayin daƙin a ranar bikin haihuwarsu , ranar Kirsimati , ko kuma ranar Easter . 15 : 29 ) Idan muka ziyarci ’ yan’uwanmu tsofaffi maza da mata a kai a kai , za mu iya taimakonsu su magance waɗannan ƙalubalan . * Robert Wani dattijo ya ce : “ Zai yi kyau idan dattawa Kiristoci suka ziyarci tsofaffi don su ga lafiyarsu kuma su yi addu’a tare da su . Idan ya wajaba , dattawan su taimaki ’ yan’uwansu da suke gidan tsofaffi da ke yankinsu . Jacqueline , wata ’ yar’uwa ’ yar shekara 85 mai ciwon osteoarthritis , tana saurarar jawabi a taro ta wayar tarho . Ta ce : “ Ina amfana sosai idan na saurari taro a lokacin da ake yin ta . Ina son in saurari jawabi a taro ko da menene ya faro . ” Wani dattijo ya ce : “ Idan aka gaya musu abubuwa game da ’ yan’uwa na cikin ikilisiya zai sa tsofaffin sun san cewa suna cikin iyalin ’ yan’uwan na cikin ikilisiya . ” Mu Ci Gaba da Ziyararsu Me za mu iya yi idan yana ƙoƙari ya tuna wata kalma ? Ya kamata ka saurara da kyau , kuma idan zai yiwu ka ambata kalamai guda biyu ko uku da wataƙila yake so ya tuna , ko kuma ka sake faɗin abubuwan da ya faɗa sannan ka ƙarfafa shi ya ci gaba . Laurence , wata majagaba , a kai a kai tana ziyartar Madeleine , wata tsohuwa Kirista mai shekara 80 wadda ba ta iya magana kuma . Robert , da aka ambata a gaba , ya ce : “ Ma’aikatan gidan tsofaffin suna saurarar wanda yake ziyartar wurin a kai a kai . A wasu wurare saboda karancin ma’aikatan gidan tsofaffi , ba sa samun kulawa sosai . Ka da mu yi jinkirin tambayar ma’aikatan yadda za mu iya taimaka musu . Yin irin waɗannan abubuwa yana da muhimmanci ga tsofaffi da suke zama a gidan tsofaffi . — Mis . Laurence ta ce : “ Da farko , yanayin madeleine ya dame ni sosai har ya sa bayan kowane ziyarar da na yi sai na yi kuka . Amma sa’ad da muka yi addu’a tare , ina ganin bangaskiyarsa . ” Saboda haka , ya kamata kowannenmu ya ɗauki kula da tsofaffi , har na dogon lokaci , sashen hidimarmu ce ga juna . ( 1 Bit . Darussa Daga Littafin Yohanna Babban Firist da Farisiyawa suka yi shawara za su kashe Yesu . 2 : 20 — Wane haikali ne aka gina a cikin “ shekara arbain da shidda ” ? An gina mazaunin haikalin da wasu gine - gine a cikin shekara takwas . Mutumin zai iya yin zunubin da ba za a yafe masa ba , wanda zai kai ga mutuwa na dindindin . — Mat . 12 : 31 , 32 ; Luk 12 : 10 ; Ibran . 5 : 26 ; 6 : 53 — Menene ake nufi da “ rai a cikin kansa ” ? Ga Yesu Kristi , wannan yana nufin samun abubuwa guda biyu a wajen Allah , wato , hakan zai ba mutane zarafin samun dangantaka mai kyau da Jehobah da kuma ikon tada matattu . 6 : 64 — Yesu ya sani cewa Yahuda Iskariyoti zai bashe shi tun a lokacin da ya zaɓe shi ? A wani lokaci a shekara ta 32 A.Z . , Yesu ya gaya wa manzaninsa cewa : “ Ɗaya fa a cikinku shaiɗan ne . ” Wataƙila a lokacin ne Yesu ya soma lura da mugun halin Yahuda Iskariyoti . — Yoh . 6 : 66 - 71 . Za mu yi farin ciki idan muka yi hakan . — Yoh . 11 : 55 – 21 : 25 ) Yesu ya koma Bait’anya a lokacin da Idin Ƙetarewa na shekara ta 33 A.Z . ya kusa . A ranar 10 ga Nisan kuma , Yesu ya je haikali . Sa’ad da suke cin jibin bikin Ƙetarewa , Yesu ya yi wa mabiyansa umurnin mai muhimmanci domin ya kusa barin su . Bayan da aka kama shi , aka tsananta shi , kuma aka rataye shi , Yesu ya tashi . 14 : 2 — Yaya ne Yesu zai “ shirya ” wa amintattun bayinsa wuri a sana ? 9 : 12 , 24 - 28 ; 1 Bit . Domin mu zama “ yayan haske , ” ko kuma mai ɗauke da haske , muna bukatar cikakken sani daga Kalmar Allah , Littafi Mai Tsarki . Sannan dole ne mu yi amfani da sanin mu kawo ciro mutane daga ruhaniya mai duhu zuwa hasken Allah . 14 : 6 . 14 : 15 , 21 , 23 , 24 ; 15 : 10 . Ruhun Jehobah yana koyarwa kuma yana tuna mana abubuwan da muka koya . Yesu ya tambayi Bitrus yana ƙaunarsa fiye da “ waɗannan , ” wato , kifayen da suke gabansu . Hakika , bari mu ci gaba da binsa da zuciya ɗaya . To , ka yi ƙoƙari ka ga ko za ka iya amsa waɗannan tambayoyi : Tana da kuɗi amma ba ta farin ciki . • Game da abin da ke cikin Yaƙub 3 : 17 , wane hali ne ya kamata mu kasance da shi ? Ina da saurin fushi , ko kuma Ina da yawan ɓata wa wasu rai ? ( Markus 8 : 22 - 26 ) Amma wataƙila dalilin shi ne , Yesu ya warƙar da makahon sannu sannu don ya ba shi lokaci ya daidaita da sabon mahallinsa . Abubuwan Da Za Su Sa Iyali Farin Ciki Ya ce : [ Da fushi da babbar murya ] “ Me ki ke nufi da ‘ sayan sababbin tufafi ’ ? Ta ce : [ Tana kāre kanta , cike da fushi don yana ganin laifinta ne ] “ Ai kayan suna da araha . Maimakon haka , ku zaɓi lokacin da hankalinku ya fi kwanciya . Idan kana da aure , matarka ita ce maƙwabciyarka mafi kusa . Ka tuna cewa makasudinka a duk lokacin da kuke tattaunawa game da matsala shi ne , barin abokiyar aurenka ta san abin da ke zuciyarka ba wai kama maƙiyi ko cin yaƙi ba . Kada ka yi zaton cewa ka san abin da matarka take tunani ko yadda take ji . Kalmar Allah ta ce : “ Ta hanyar girman kai babu abin da ke zuwa sai husuma : amma hikima tana wurin masu karɓa shawarar kirki . ” Ku tattauna har sai kun fahimci juna sosai da kuma yadda kuke ji game da batun . Hakika , kuna bukatar tawali’u da haƙuri don ku saurari juna sosai kuma ku fahimci ra’ayin juna . Amma , idan ka daraja matarka , hakan zai motsa ta ta daraja ka sosai . — Matta 7 : 2 ; Romawa 12 : 10 . Ku yarda da shawarar da kuka bayar na magance matsalar . “ Gwamma biyu da ɗaya ; domin suna da arziki cikin aikinsu . Hakika , Jehobah ya naɗa miji ya zama shugaban iyali . Miji mai hikima ba zai yanke shawara ba tare da ya ji ra’ayin matarsa ba . Tanya , wadda ta yi aure shekaru bakwai da suka shige ta ce , “ Wannan ba batun wanda ke da gaskiya ko wanda ya yi laifi ba ne . ( Matta 19 : 6 ) A zamaninsa , ana amfani ne da karkiya don a haɗa dabbobi biyu su yi aiki tare . Abin Da Muka Koya Daga Yesu Menene Mulkin Allah ? Yesu ya ce : “ Da hakanan fa za ku yi addu’a : . . . Mulkinka shi zo . ( Luka 1 : 30 - 33 ) Bugu da ƙari , Yesu ya zaɓi wasu a cikin mabiyansa su yi sarauta da shi . ( Luka 22 : 28 , 29 ; Daniel 7 : 27 ) Mabiyan Yesu su 144,000 ne za su yi sarauta tare da shi . — Ru’ya ta Yohanna 5 : 9 , 10 ; 14 : 1 . Yesu ya gaya wa almajiransa : “ Kadan na tafi na shirya muku wuri kuma [ a sama ] , sai in sake dawowa , in karɓe ku wurin kaina ; domin wurin da ni ke , ku zauna kuma . . . domin ina tafiya wurin Uban . ” — Yohanna 14 : 2 , 3 , 12 ; Daniel 7 : 13 , 14 . Sa’ad da yake duniya , Yesu ya gaya wa taro “ zance a kan mulkin Allah ; waɗanda su ke bukatar warkaswa kuma , ya warkadda su . ” ( Luka 9 : 11 ) Bayan ya ga Yesu da aka ta da daga matattu a wahayi , manzo Yohanna ya ce : “ Na ga sabuwar sama da sabuwar duniya kuma : . . . ( Yohanna 5 : 19 ) Alal misali , yi la’akari da abin da ya faru a Yohanna 11 : 33 - 35 . ( Yohanna 11 : 41 - 44 ) Da wani abin kuma da ya taɓa zuciyar Yesu ? Ka sake duba waɗannan kalaman da aka yi ƙaulinsu a baya . Hawayen da suka cika idonsa sun nuna yadda abin ya shafe shi sosai . Hakika , wasu marubutan Littafi Mai Tsarki sun tabbatar da wannan gaskiyar . Juyayi yana jawo mu kusa da mutane . [ Hasiya ] Ka ji muryoyin . A ganinka , yaya uwar take ji ? ․ ․ ․ ․ ․ Wace irin murya ce ka “ ji ” daga bakin Yesu a ayoyi na gaba ? ․ ․ ․ ․ ․ Me ya sa Yesu ya warkar da yarinyar ? KA YI AMFANI DA ABIN DA KA KOYA . KA RUBUTA ABIN DA KA KOYA GAME DA . . . Talifofin Nazari na 1 , 2 SHAFUFFUKA NA 3 - 11 A cikin sanannen Huɗubarsa na Kan Dutse , Yesu ya nanata muhimmancin kasancewa da tawali’u , juyayi , da salama . Ka duba ka ga yadda za ka tabbatar da cewa Jehobah ne Mai Ceto Mai Girma kuma ka nuna wa mutane yadda Mulkin Allah zai ceci mutane nan ba da daɗewa ba . Za su iya yin nasara ta wajen keɓe rayuwarsu ga Jehobah duk da yadda mutane za su iya ɗaukansu ? Ta yaya ne misalin manzo Bulus zai iya taimaka wa dukan waɗanda suke cikin ikilisiya su sami ci gaba na ruhaniya ? An tattauna waɗannan tambayoyin masu muhimmanci a cikin waɗannan talifofin biyu . Sa’ad da abokan gabansa na addini suka aika mutane su kama shi , dogarawan suka koma ban da shi kuma suka ce : “ Babu mutumin da ya taɓa yin magana haka . ” ( Yoh . Alal misali , ba ma “ sāka ma kowanne mutum mugunta da mugunta . ” — Rom . Da yake Yesu “ mai - tawali’u ne , mai - ƙasƙantar zuciya , ” an naɗa shi “ magajin abu duka ” saboda haka shi ne magajin duniya na musamman . ( Mat . 11 : 29 ; Ibran . 1 : 2 ; Zab . ( Dan . 7 : 13 , 14 , 21 , 22 , 27 ) Da yake su “ masu - tarayyan gādo [ ne ] da Kristi ” shafaffu 144,000 masu tawali’u za su yi tarayyan gado da Yesu a duniya . ( Rom . ( Mat . 5 : 7 ) “ Masu - jinƙai ” suna nuna juyayi kuma suna jin tausayin talakawa . Yesu ya yi mu’ujizar da ta kawo sauƙi ga masu shan wahala domin ya ji “ tausayi ” ko kuma ya yi ‘ juyayinsu . ’ ( Mat . Sa’ad da taron jama’a suka sadu da Yesu a kan hanyarsa ta zuwa inda zai huta , “ ya ji juyayinsu , gama kamar tumaki su ke waɗanda ba su da makiyayi . ” Saboda haka , “ ya fara koya masu abu dayawa . ” ( Mar . ( Luka 6 : 38 ) Bugu da ƙari , Yesu ya ce : “ Idan kuna gafarta ma mutane laifofinsu , Ubanku na sama kuma za ya gafarta muku . ” ( Mat . Menene za mu yi idan mu masu son zaman lafiya ne ? Me ya sa “ masu - sada zamunta [ “ son zaman lafiya ” ] ” suke farin ciki ? 2 : 24 ) “ Waɗansu tumaki ” na Yesu masu zumunci kuma fa ? 15 : 27 , 28 . 3 : 17 ) Hakika , za mu zama masu salama masu farin ciki . ( a ) Menene Yesu ya ce game da haske na ruhaniya ? “ Birnin da ke kafe bisa tudu ba shi ɓoyuwa , ” in ji Yesu . Bayan da ya ambata fitila mai haske ne Yesu ya gaya wa almajiransa : “ Hakanan ku kuma ku bari haskenku shi haskaka a gaban mutane , domin su ga ayyukanku masu - kyau , su girmama Ubanku wanda ke cikin sama . ” 17 - 19 . ( a ) Wace ‘ baiwa ’ ce aka ambata a Matta 5 : 23 , 24 ? ( Ka karanta Matta 5 : 21 - 25 . ) Idan ka kawo kyautarka kan bagadi kuma ka tuna cewa kana da matsala da ɗan’uwanka , menene za ka yi ? Amma idan ka tuna cewa kana da wata matsala da ɗan’uwanka , magance wannan matsalar ya fi miƙa baiwarka muhimmanci . “ Sai ka bar baiwarka can a gaban bagadi , ka yi tafiyarka , ” in ji Yesu . Ka “ sulhuntu da ɗan’uwanka tukuna , kāna ka zo ka miƙa baiwarka . ” Yesu bai ambata irin hadaya da kuma laifin ba . Idan hadayar dabba mai rai ce , za a bar ta “ a gaban bagadi ” na hadayar ƙonawa a farfajiyar haikali na firist . Ka Daraja Mutane A Koyaushe ( b ) Menene za mu bincika a talifi na gaba ? Da addu’a , ƙoƙari , da kuma taimakon Jehobah Allah , za mu iya kasancewa masu tawali’u , jin ƙai da kuma salama . ( Mar . 12 : 31 ) A talifinmu na gaba , za mu bincika wasu kalamai a cikin Huɗuba a kan Dutse da ya kamata su taimake mu mu ci gaba da nuna nagarta ga wasu . Bayan mun yi bimbini a kan darussan da aka ambata a baya da aka samu daga jawabin Yesu na musamman , muna iya tambayar kanmu , ‘ Ina bi da mutane yadda ya kamata ? ’ Yin shelar saƙon Mulki hanya ce mai muhimmanci na barin haskenmu ya haskaka [ Hoto a shafi na 6 ] Ka Ci Gaba Da Yin Nagarta Ko da yake muna iya ƙoƙarinmu mu taimaka wa mutane a ruhaniya ta wajen gaya musu “ bishara ta darajar Allah mai - albarka ” da kuma Ɗansa , suna iya ƙin saurarawa ko kuma su nuna rashin godiya . ( 1 Tim . “ Ku Yi Ƙaunar Magabtanku ” 5 : 44 ) Almajiransa suna bukatar su nuna ƙauna ga dukan waɗanda suke nuna musu ƙiyayya . Kuma muna yin addu’a ga “ waɗanda su kan tsananta ” mana ta wajen yi mana mugunta ko kuma wasu ayyukan ‘ wulakanci . ’ Me ya sa za mu ƙaunaci maƙiyanmu ? “ Domin ku zama ’ ya’yan Ubanku wanda ke cikin sama , ” in ji Yesu . ( Mat . Masu karɓan haraji ma da mutane suke renawa suna ƙaunar waɗanda suke ƙaunarsu . — Luka 5 : 30 ; 7 : 34 . Muna bukatar mu yi koyi da Allah , wanda yake gafarta wa masu zunubi da suka tuba . Gama ya san tabi’ammu ; Ya kan tuna mu turɓaya ne . ” — Zab . Allah zai gafarta wa mutane ne kawai idan sun riga sun gafarta wa waɗanda suka yi musu laifi . 3 : 13 . An ambata wata hanyar da za a yi nagarta a cikin Huɗuba a kan Dutse sa’ad da Yesu ya gaya wa masu sauraronsa su daina zartar wa mutane kuma ya yi amfani da kwatanci mai kyau don ya nanata wannan darassin . ( Ka karanta Matta 7 : 1 - 5 . ) Bari mu bincika abin da Yesu yake nufi sa’ad da ya ce : “ Ku [ daina ] zartar . ” Maimakon haka , za su ci gaba da ‘ kwancewa , ’ wato , za su ci gaba da gafarta wa mutane laifofinsu . 7 : 2 ) Za mu girbe abin da muka shuka dangane da yadda muka bi da mutane . — Gal . 6 : 7 . ( Mat . 7 : 3 , 4 ) Mutumin da yake yawan sūkan wani yana lura da ɗan hakin da ke “ idon ” ɗan’uwansa . A munafunce ya ba da kansa don ya taimaki ɗan’uwan ya ga abubuwa sosai . Saboda haka , Yesu ya ce : “ Kai mai - riya , ka fara cire gungume daga cikin ido naka ; kāna za ka gani sarai da za ka cire ɗan hakin daga cikin idon ɗan’uwanka . ” ( Mat . ( Ka karanta Matta 7 : 7 - 12 . ) Mai - albarka ne mutum wanda ya ke aika wannan , ɗan mutum kuma wanda ya lizimce shi , . . . yana kuwa tsare hannunsa ga barin yin mugunta . ” ( Isha . 56 : 1 , 2 ) Hakika , Allah yana bukatar mutanensa su ci gaba da yin nagarta . Yaya Za Ka Amsa ? • Me ya sa ya kamata mu riƙa gafartawa ? [ Bayanin da ke shafi na 10 ] Kana bi da mutane a koyaushe yadda za ka so su bi da kai ? Menene ainihin koyarwar Yesu ? SA’AD da Yesu Kristi ya yi Huɗubarsa a kan Dutse , ya haɗa da addu’ar misali da ya taƙaita ainihin koyarwarsa . Abin da ka ke so , a yi shi , cikin duniya , kamar yadda a ke yinsa cikin sama . ” ( Luka 8 : 1 ) Kristi ya aririce mabiyansa : ‘ Ku fara biɗan mulkinsa , da adalcin Allah . ’ ( Mat . Alal misali , ka yi tunanin yadda za ka amsa waɗannan tambayoyin : Yaya muhimmancin saƙon Mulki ? Yesu ya annabta : “ Wannan bishara kuwa ta mulki za a yi wa’azinta cikin iyakar duniya domin shaida ga dukan al’ummai ; sa’annan matuƙa za ta zo . ” ( Mat . 24 : 14 ) Yin bishara game da Mulkin Allah shi ne yana da muhimmanci sosai . Kafawarsa labari ne mai daɗi domin hakan yana nufin cewa Allah ya kafa gwamnati a sama da zai ja - goranci harkokin duniya . 21 : 4 ) Mutane ba za su yi ciwo ba ko kuma su mutu domin zunubin da suka gāda da kuma ajizanci . Har dabbobin da a yanzu mugaye ne za su zauna lafiya da ’ yan adam da kuma junansu . — Zab . 46 : 9 ; 72 : 16 ; Isha . Don dukan waɗannan abubuwan su faru , za a kawar da wannan zamanin da gwamnatocinsu , addinai , da kuma tsarin kasuwancinsu . Kuma wannan shi ne ainihin abin da gwamnati ta samaniya za ta yi . ( Dan . 2 : 44 ) Mulkin Allah , wato , sabuwar gwamnati ta samaniya , za ta yi sarauta bisa sabuwar duniya . Za a sami “ sabobin sammai da sabuwar duniya , inda adalci yake zaune . ” — 2 Bit . 3 : 13 . Shekaru 1,600 bayan haka , “ muguntar mutum ta yi yawa cikin duniya , kuma kowacce shawara ta tunanin zuciyarsa mugunta ce kaɗai kullayaumi . ” ( Far . Yanayin duniya cikin shekaru 100 da suka shige ya fi muni da kowane lokaci , kuma sun ci gaba da daɗa muni . Hakika , shekaru dubbai da mutane suka yi suna sarauta ya tabbatar da gaskiyar waɗannan kalmomin : “ Na tabbata hanyar mutum ba cikin nasa hannu ta ke ba ; mutum kuwa ba shi da iko shi shirya tafiyarsa . ” ( Irm . 5 : 19 ) Amma , abin farin cikin shi ne , nan ba da daɗewa ba Allah zai ceci waɗanda suke ƙaunarsa . Me ya sa Jehobah kaɗai ne tabbataccen Tushe na ceto ? Yoh . 4 : 11 ) Muna da tabbaci cewa a kowane lokaci Jehobah zai ceci mutanensa kuma ya cika nufe - nufensa , don ya yi alkawari cewa : “ Yadda na sa tsammani , hakanan za ya faru . ” Jehobah ya ba da tabbacin cewa zai ceci bayinsa sa’ad da ya zartar da hukunci a kan miyagu . Me ya sa ? A dukan duniya ma , Jehobah yana iya ceton waɗanda suke yin nufinsa . 2 : 3 ) Domin wannan halaka ta dukan duniya , ‘ masu - adalci za su zauna cikin ƙasan , amma za a datse miyagu daga cikin ƙasan . ’ — Mis . Ta yaya za a ceci bayin Jehobah da suka mutu ? Amma , bayin Allah masu yawa sun riga sun mutu domin rashin lafiya , tsanantawa , da sauransu . ( Mat . 4 : 8 ) Allah ya riga ya miƙa Mulkin ga Yesu Kristi , wanda ya fi cancanta ya yi sarautar wannan duniya . Shi ya sa Nassosi ya ce kada mu dogara ga mutum , “ wanda babu taimako gareshi ” ! ( Zab . 146 : 3 ) Ita kuwa sarautar Kristi za ta kasance mai kyau ! “ Ku zo gareni , dukanku da ku ke wahala , masu - nauyin kaya kuma , ” in ji Yesu , “ ni kuwa in ba ku hutawa . Ku ɗauka ma kanku karkiyata , ku koya daga wurina ; gama ni mai - tawali’u ne , mai - ƙasƙantar zuciya : za ku sami hutawa ga rayukanku . ( Ka karanta Matta 24 : 21 . ) Ƙunci mai girma zai soma ne ba zato ba tsammani . Sa’ad da abin ya yi tsanani sosai , za a ga alamu “ a cikin rana da wata da tamrari ” kuma “ alama ta Ɗan mutum za ta bayana a sama . ” • Ta yaya ne Jehobah ya tabbatar da cewa shi ne Mai Ceto Mai Girma ? [ Hotuna a shafuffuka na 12 , 13 ] [ Hoto a shafi na 15 ] Jehobah “ za ya share dukan hawaye kuma . . . mutuwa kuwa ba za ta ƙara kasancewa ba . ” — R . Yoh . “ Ka lizima kai a cikin al’amuran da ka koyo , waɗanda ka tabbata da su kuma . ” — 2 Tim . Ku matasa da ke cikin ikilisiyar Kirista , kun keɓe kanku ga Jehobah kuwa ? Manyan ’ yan kasuwa , malamai , kuma a wasu lokatai ’ yan’uwa da kuma abokai sukan mai da hankalin matasa wajen biɗar abin duniya . Amma gaskiyar ita ce , bauta wa Allah na gaskiya ita ce hanyar rayuwa mafi kyau da za ka iya biɗa . Me ya sa ya kamata ka bauta wa Allah na gaskiya ? Waɗanne ayyuka ne na Jehobah suka sa Joshuwa ya kusanci Jehobah ? Wani dalilin kuma da zai sa mu bauta wa Jehobah yana cikin kalaman Joshuwa shugaban Isra’ila . Joshuwa ya san cewa Jehobah ya cika alkawuransa . Hakan ya sa Joshuwa ya ce : “ Amma da ni da gidana , Ubangiji za mu bauta ma . ” ( Josh . 24 : 15 ) Kai kuma fa ? Me ya sa baftisma mataki ne mai muhimmanci da ya kamata a ɗauka ? Me ya sa Yesu ya ɗauki wannan matakin ? Mafi muhimmanci , za ka faranta wa Jehobah zuciya . Hakika , wasu ba za su fahimci dalilin da ya sa ka zaɓi ka bauta wa Jehobah ba , kuma suna iya tunanin cewa wannan ba shawara mai kyau ba ce . Suna ma iya yi maka hamayya . Amma za ka iya sha kan waɗannan matsalolin . 10 , 11 . ( a ) Waɗanne tambayoyi ne mutane za su iya yi maka game da shawarar da ka tsai da na bauta wa Allah ? ( b ) Menene za ka iya koya daga yadda Yesu ya amsa tambayoyi game da bauta ta gaskiya ? Shawarar da ka yanke na bauta wa Jehobah tana iya ba abokan makarantarka , maƙwabtanka , da kuma ’ yan’uwanka mamaki . Sa’ad da shugabannin addinai na Yahudawa suka tuhumi Yesu game da tashin matattu , ya jawo hankalinsu zuwa ga nassi da ba su bincika ba . ( Fit . 3 : 6 ; Mat . ( Ka karanta 1 Yohanna 5 : 19 . ) Manzo Bitrus ma ya fuskanci hamayya , kuma ya rubuta : “ Ƙaunatattu , kada ku ga abin mamaki ne tsanani mai - zafin nan da ke wurinku , wanda ke auko muku domin ya auna ku , sai ka ce wani baƙon al’amari ya same ku : amma da shi ke kuna tarayya cikin azabai na Kristi sai ku yi murna . ” — 1 Bit . Jimre wa tsanantawa ko kuma hamayya domin kai Kirista ne dalili ne na farin ciki . Domin samun amincewar duniya zai nuna cewa kana rayuwar da ta jitu da mizanan Shaiɗan ba na Allah ba . ( Luka 6 : 26 ) Tsanantawa na nuna cewa Shaiɗan da duniyarsa suna fushi da kai domin kana bauta wa Jehobah . 16 : 8 , 9 ) Kofa ce da za ta kai ga yin wa’azin bishara da almajirantarwa a cikin wannan birnin . Ta wajen yin amfani da wannan zarafin , Bulus ya taimaka wa mutane da yawa su koya game da Jehobah kuma su bauta masa . Gina Majami’ar Mulki , hidima a Bethel , da kuma yin wa’azi a ƙasashen waje suna cikin damar da yawancinku za su iya samu . Sa’ad da ya tsufa , Dauda ya ce : “ Gama kai ne begena , ya Ubangiji Yahweh : kai ne madogarata tun ina yaro . To , ka faɗaɗa hidimarka , kuma ka ci gaba da samun cin gaba a ruhaniya . Yaya Za Ka Amsa ? [ Hoto a shafi na 18 ] Bauta wa Jehobah ita ce hanya mafi kyau a rayuwa [ Hoto a shafi na 19 ] Za ka iya amsa tambayoyi game da imaninka ? 4 : 7 . 1 , 2 . Amma ‘ yana zamansa a dā a cikin sha’awoyin jikinsa . ’ ( Afis . Tsarin Nazari na Bulus 22 : 1 - 3 ; Filib . 3 : 4 - 6 ) Nan da nan bayan baftismarsa ya “ tafi . . . cikin Arabiya , ” wataƙila Hamada na Suriya ko kuma wani waje da babu surutu a ƙasar da ta kutsa cikin Teku na Arabiya da ya dace don yin bimbini . ( Gal . 1 : 17 ) Mai yiwuwa Bulus yana son ya yi bimbini a kan nassosin da suka tabbatar da cewa Yesu ne Almasihu . Bulus ya ambata ayoyin nassosi sau da yawa ba tare da ya yi ƙaulinsu kai tsaye ba . Dokokinka sun hikimtadda ni , har na fi maƙiyana ; Gama suna tare da ni tuttur . M . 26 : 11 . Sa’ad da Ubangiji Yesu ya bayyana a gaban Shawulu , yana kan hanyar zuwa Dimashƙa don ya tsananta wa almajiran Kristi . Sa’ad da Jehobah ya yi amfani da Hananiya don ya buɗe idon Shawulu , halin Shawulu game da mutane ya canja gabaki ɗaya . ( A . M . Bulus bai gamsu kawai da zaman lafiya da mutane ba . 1 : 16 ) Jehobah ya gafarta wa Bulus , kuma samun irin wannan alheri da jin ƙai sun motsa shi ya nuna wa mutane ƙauna ta wajen yi musu wa’azin bishara . 9 : 35 - 38 ) Bulus ya aikata cikin jituwa da duk wani roƙon da ya yi don samun ƙarin ma’aikata ta wajen zama mai aiki da himma . 2 : 16 ; Littafi Mai Tsarki . Bulus ya fahimci cewa sauran Kiristocin su ma masu hidimar bishara ne da suka ƙware . Ta yaya Bulus ya nuna tawali’u da filako game da batun kaciya ? Ka yi la’akari da yadda Bulus ya magance matsalar da ta taso a birnin Suriya ta Antakiya . Ikilisiyar Kirista da ke wurin ta rabu don batun kaciya . ( A . M . M . 20 : 37 , 38 . Wata hanya kuma ita ce ta wajen daraja dukan ’ yan’uwanmu a cikin ikilisiya . Ikilisiyoyin mutanen Jehobah sun ƙunshi mutanen da suka fito daga ƙasashe , al’adu , kabilu da kuma wurare dabam dabam . 15 : 7 . Ka Yi “ Tseren . . . da Jimiri ” [ Hoto a shafi na 23 ] [ Hoto a shafi na 24 ] TA WAJEN nuna cewa Jehobah Allah mai tsarki ne wanda babu kamarsa , Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Mai - tsarki , Mai - tsarki , Mai - tsarki ne , Ubangiji . ” ( Isha . 6 : 3 ; R . Yoh . 4 : 8 ) Kalmomin Ibraniyanci da Helenanci na “ tsarki ” suna nufin tsabta ta addini wanda ke keɓe mutum daga ƙazanta . Jehobah Allah mai tsarki , yana son waɗanda suke bauta masa su kasance masu tsarki , wato , su kasance da tsarki a jiki , a ɗabi’a da kuma a ruhaniya . Ko ba haka ba ? Jehobah ya bayyana dalla - dalla a cikin Littafi Mai Tsarki cewa yana son mutanensa su kasance masu tsarki . A matsayinmu na masu bauta wa Jehobah a yau , muna more mahalli na ruhaniya mai tsabta a inda muke bauta wa Jehobah kuma muna da dangantaka mai kyau da shi da kuma mutane . Waɗanda suke son su sami tagomashin Jehobah a yau suna bukatar su cika waɗannan mizanan . Lalata ya ƙunshi “ fajirci ; iskanci ; rashin kunya , da batsa . ” A ce wani Kirista ya soma kallon hotunan batsa a ɓoye . Yi la’akari da wani misali . 7 : 1 ; Kol . A yau , maganganun banza masu ɓata rai , har da batsa , sun zama gama gari har ma a cikin gida . Kallon hotunan tsirarun mutane yana ɓata dangantakar mutum da Jehobah [ Hoto a shafi na 28 ] “ Bari dukan . . . hargowa , da zage - zage , su kawu daga gareku ” HUKUMAR Mulki na Shaidun Jehobah ta ƙunshi maza shafaffu bayin Allah da suka keɓe kansu . Wannan na taimaka wa waɗannan ’ yan’uwan su yi aikinsu da haɗin kai . Wannan kwamitin na tabbatar da cewa dukan kwamitocin na aiki da kyau ba tare da wata matsala ba . Wannan kwamitin yana kula da zaɓa da kuma gayyatar sababbi zuwa Bethel da kuma amsa tambayoyi game da hidimarsu a Bethel . 12 : 4 , 5 ; 1 Kor . 12 : 12 - 31 ) Shugaba Yesu Kristi yana ba jiki abin da ake bukata don haɗin kai mai kyau , shiri , da abinci na ruhaniya . ( Afis . 4 : 15 , 16 ; Kol . 2 : 19 ) Hakan ne aka tsara Hukumar Mulki su yi shugabanci yayin da Jehobah yake yi musu ja - gora da ruhu mai tsarki . 4 : 12 ) Zai motsa mu mu saɗaukar da kanmu kuma zai ƙarfafa bangaskiyarmu ga begen Mulki . Bayan sun samu ruhu mai tsarki , manzannin sun yi wa’azi da gaba gaɗi . 2 : 44 - 47 ; 4 : 34 , 35 — Me ya sa masu bi suka sayar da dukiyarsu kuma suka rarrabar da kuɗin ? Ya kamata mutum ya bauta wa Jehobah Allah kaɗai kuma ya yi addu’a a gare shi . Darussa Dominmu : 1 : 8 . An canja sunan mahaifin Yusufu mutumin Ƙubrus zuwa Barnaba , wato , “ Ɗan ƙarfafawar zuciya . ” Ya kamata mu zama kamarsa ba kamar Hananiya da Safiratu ba , waɗanda suka nuna kamar su masu alheri ne , amma masu riya ne da cuku - cuku . A lokacin salama , ya kamata mu yi ƙoƙari mu ƙarfafa bangaskiyarmu ta wurin yin nazari da bimbini . A shekara ta 44 A.Z . , Agabus ya tafi Antakiya , inda Barnaba da Sila suka yi koyarwa “ har shekara guda . ” M . 11 : 26 - 28 ) “ Bayanda suka cika hidimassu ” na gudanar da kayan agaji a Urushalima , Barnaba da Shawulu suka koma Antakiya . ( A . 18 : 11 ) Bulus ya bar Timothawus da Sila a Koranti kuma ya shiga jirgin ruwa zuwa ƙasar Suriya , tare da Biriskilla da Akila a farkon shekara ta 52 A.Z . ( A . M . ( A . M . Zafsa sarkin allolin almara na Helenawa ne , kuma an san ɗansa Harmasa da iya magana mai rinjayar mutane . Domin masu aikin kaɗan ne . Wataƙila Galiyo ya yi tunani cewa abin da ake yi wa mutumin ya dace da yake shi ne shugaban ’ yan iska da suke son su yi wa Bulus dūka . Lis . 6 : 1 - 21 ) Amma Littafi Mai Tsarki bai faɗi irin alkawarin da Bulus ya yi ba . Hirudus ya karɓi daraja da ya kamata a ba wa Allah kaɗai . Hakan ya bambanta da yadda Bulus da Barnaba nan da nan suka ƙi yabo da daraja da ba su cancance su ba ! Kasancewa da aminci ga Allah ya fi muhimmanci da mu ceci ranmu . Daidai ne mu biɗi abin da Allah da kansa ya ce game da wannan batu . ( Yohanna 17 : 17 ) Kuma manzo Bulus mai aminci ya tabbatar da haka : “ Kowane nassi hurarre daga wurin Allah mai - amfani ne ga koyarwa , ga tsautawa , ga kwaɓewa . ” — 2 Timothawus 3 : 16 . Sa’ad da mutanen suka yi abin da waɗannan dokoki , waɗanda ake kira Dokar Musa , suka umurce su , Allah ya karɓe su kuma ya albarkace su . Amma hakan gaskiya ne ? Masana sun ce waɗannan gumaka na allahiya ce Ashtoreth da Asherah . Rubutu da aka samu a inda ake tonon ƙasa ya tabbatar da wannan ra’ayi . Waɗannan misalai sun nuna yadda Isra’ilawa suka yi ridda ta wajen gauraya bauta ta gaskiya ta Jehobah Allah da kuma abin kunya da arna suke yi . Yaya Allah ya ɗauki irin wannan bautar ? Babban darassi shi ne cewa Allah bai yarda da bauta da ta so ta gauraya koyarwar Littafi Mai Tsarki da koyarwa , al’adu , da kuma bukukuwan wani addinai ba . Wannan shi ne darassi da manzo Bulus bai manta ba . ko kuwa wace tarayya haske ya ke da duhu ? Domin wannan , Ku fito daga cikinsu , ku ware , in ji Ubangiji , Kada ku taɓa kowane abu mara - tsarki ; Ni ma in karɓe ku . ” — 2 Korinthiyawa 6 : 14 - 17 . Da yake muna fahimci cewa yadda muke bauta wa Allah yana da muhimmanci a gare shi , mu tambayi kanmu : Wace irin bauta ce Allah ya yarda da ita ? Kuma menene zan yi domin in bauta wa Allah a hanyar da ya yarda da ita ? ’ Siffar Ashtoreth daga gidan dā na Yahudiya Ta So Ta Yi Taimako KA SAN wani wanda ba shi da lafiya sosai ? Kana fatan da za ka yi wani abu domin ka taimake shi ? Idan daga wata ƙasa ko kuma yanki yake fa ? Suka ɗauke ta suka kai ta Suriya , ta zama baiwar matar Na’aman , shugaban sojojin Suriya . Ta ce : ‘ Da a ce Na’aman a Samariya yake , da annabin Jehobah Elisha ya warkar da shi . ’ Ya yi tsammanin Elisha zai zo wurinsa ne ya yi amfani da hannunsa ya warkar da kuturtar . Ya yi wa Elisha alkawari cewa ba zai sake “ yin hadaya ta ƙonawa , ko kowace hadaya haka ga waɗansu allohi sai ga Ubangiji . ” — 2 Sarakuna 5 : 13 - 17 . Yesu ya warkar da shi , kamar yadda Jehobah ya warkar da Na’aman . — Matta 8 : 2 , 3 . ○ Menene Yesu yake so ya yi , kuma me ya sa rayuwa za ta kasance da ban sha’awa a sabuwar duniya ta Allah ? ( Zabura 86 : 5 ) Da waɗannan kalmomi masu ƙarfafawa , Littafi Mai Tsarki ya tabbatar mana cewa Jehobah Allah ne mai karimci wajen gafartawa . Yesu bai yi masa baƙar magana ba ko kuma ya la’ance shi . Yesu ya sake tambayar , kuma Bitrus ya sake ba da amsa kamar dā , wataƙila da ƙarin kuzari . Yesu ya ce : “ Ka zama makiyayin tumakina . ” Yesu ya amsa : “ Ka yi kiwon ’ yan tumakina . ” — Yohanna 21 : 15 - 17 . Hakika , hakan yana da ban ƙarfafa . Na Nazari SHAFI NA 7 11 - 17 ga Agusta SHAFI NA 11 SHAFI NA 22 WAƘOƘI : 201 , 132 Talifofin Nazari na 1 , 2 SHAFUFFUKA NA 7 - 15 Talifin Nazari na 4 SHAFUFFUKA NA 22 - 26 Wannan talifin nazari zai taimake mu mu bincika abin da ya sa muka karɓi gaskiya kuma muka ƙaunaci Jehobah . Ya ba da shawarwari a kan yadda mutum zai sabonta ƙaunarsa ta farko ga Jehobah da kuma gaskiya idan wannan ƙauna ta ragu da shigewar shekaru . Yesu Yana Nufin Wutan Jahannama Ne ? Tambayoyi Daga Masu Karatu Maganar Jehobah Rayayya Ce — Darussa Daga Wasiƙar Romawa Kasancewa Da Ƙarfi Sa’ad Da Aka Raunana Za ka ji kamar Ayuba , sa’ad da ya ce wa Allah : “ Da fa za ka yarda ka ɓoye ni cikin Lahira , ka ɓoye ni har lokacinda fushinka ya wuce , ka sanya mini rana , sa’annan ka tuna da ni ! ” — Ayu . Yaya za ka magance wannan matsalar ? Alal misali , ka yi la’akari da tambayar da Jehobah ya yi wa amintaccen bawansa Ayuba : “ “ Ina ka ke sa’anda na sanya tussan duniya ? Wanene ya aiyana iyakarta , ko ka sani ? Wanene ya miƙa igiyar aunawa a kanta ? ” Ya ƙyale yanayin wannan duniya ta ci gaba don dalili mai kyau . Bulus ya kwatanta ta da mari da ake yi wa mutum koyaushe . Amsar Jehobah ita ce : “ Alherina ya ishe ka : gama cikin kumamanci ikona ya ke cika . ” Dole ne Bulus ya jimre cutar , amma ya ce : “ Sa’anda ina rashin ƙarfi , sa’annan mai - ƙarfi ni ke . ” ( 2 Kor . Bulus ya faɗi abin da ya sa Allah bai cire masa masukin ba : “ Domin kada in fiye ɗaukaka . ” ( 2 Kor . 12 : 7 ) ‘ Masukin ’ Bulus ya tuna masa da kasawarsa kuma ya taimake shi ya ci gaba da kasancewa da tawali’u . Hakan ya yi daidai da abin da Yesu ya koyar : “ Dukan wanda za ya ɗaukaka kansa za ya ƙasƙanta ; dukan wanda ya ƙasƙantadda kansa kuwa za ya ɗaukaka . ” ( Mat . 23 : 12 ) Gwaji zai iya sa bayin Allah su zama masu tawali’u kuma ya taimake su su fahimci cewa suna bukatar su dogara ga Jehobah don su kasance da aminci . Waɗansu suna da kasawa da ba su sani ba ko kuma sun ƙi su amince da su . Ya kashe janarori guda biyu . 17 : 25 ; 20 : 8 - 10 ) Amasa ne ya maye gurbin Joab a matsayin janar shi ya sa ya yi amfani da zarafin ya kashe shi , wataƙila yana zaton cewa za a mai da shi ya zama janar . A ƙarshen rayuwarsa Sarki Dauda ya umurci ɗansa Sulemanu ya tabbata cewa an kashe Joab don muguntarsa . — 1 Sar . Za mu ci gaba da wannan yaƙin don mu ajizai ne . ( Rom . 7 : 15 - 25 ) Bulus ya kuma ce : “ Ina dandaƙin jikina , ina kai shi cikin bauta : domin kada ya zama bayanda na yi ma waɗansu wa’azi , ni da kaina a yashe ni . ” — 1 Kor . Dauda ya roƙi Jehobah : “ Ka auna cikina da zuciyata . ” Duk da haka , mutane da yawa sun koyi yadda za su jimre , kuma hakan ya taimake su su yi rayuwa mai gamsarwa . Ta ce : “ Na yi godiya sosai ga Jehobah don taimakonsa ; ya sa na ci gaba da rayuwa . Sa’ad da mutane suka ji kamar ba su cancanta ba , sai su ga kamar Jehobah ba zai saurare su ba a lokacin da suke cikin matsala . Za mu iya yin iya ƙoƙarinmu kuma mu dogara ga Jehobah da tabbacin cewa zai ja - gorance mu . Kana Shirye Ka Kāre Bangaskiyarka ? An kusan tashi ajin koyar da tarbiyya , sai ta gaya wa malamarsu ta ba ta izinin tattauna imaninta a matsayin ɗaya daga cikin Shaidun Jehobah . Malamar ta yarda . Susana ta bayyana tushen sunan nan Shaidun Jehobah . Cike da mamaki , malamar ta ce , “ Me ya sa cocinmu suke cike da siffofi bayan Littafi Mai Tsarki ya haramta hakan ? ” Sa’ad da Susana ta tambayi ’ yan ajin ko za su so su kalli bidiyon nan No Blood — Medicine Meets the Challenge , sai dukansu suka ce e . Susana za ta iya yin shiru . Yarinyar ta ga cewa ya kamata ta yi shelar bisharar Allah na gaskiya . Waɗannan abubuwan za su taimake ka ka kāre imaninka Kamar dai a wannan aya , annabin yana maganar barin “ Urushalima zuwa Kwarin Hinnom ( Gehenna ) , inda ake hadayar mutane a dā , ( Irm . 7 : 31 ) kuma inda daga baya ya zama wajen zuba shara . ” A cikin littafin , annabin ya nuna hanyoyi biyu da ake halaka gawawwaki : ana barinsu su ruɓe kuma ana ƙona su . . . Rubuce - rubucen Littafi Mai Tsarki na asali da aka amince da su ba su sa ayoyi 44 da 46 ba . Farfesa Archibald T . Robertson ya rubuta cewa : “ Littattafai na dā ba su sa waɗannan ayoyin ba . “ Za su fita , su yi kallon gawayen mutane waɗanda sun yi mini laifi : gama tsutsarsu ba za ta mutu ba , wutarsu kuma ba za a ɓice ta ba : za su zama abin ƙyama kuwa ga dukan masu - rai . ” — Isha . 11 : 26 ) Yana nufin cewa a wani lokaci dukan Yahudawa za su zama Kiristoci ne ? A wace hanya ? Bulus ya kira wannan al’ummar “ Isra’ila na Allah . ” — Gal . Waɗansu ayoyi a Nassosin Kirista na Hellenanci sun ce “ Isra’ila na Allah ” ta ƙunshi Kiristoci shafaffu na ruhu guda 144,000 . ( Rom . 8 : 15 - 17 ; R . Hakika , kamar dukan mutane , dole ne a saye waɗannan Yahudawa da jinin Yesu Kristi . — 1 Tim . Hakan gaskiya ne game da nufin Allah na zaɓan waɗanda za su yi sarauta tare da Ɗansa a sama . Duka za su cika ! — R . Yoh . Bulus ya kuma ce : “ Mutum ta wurin bangaskiya ya ke barata banda ayukan shari’a . ” 2 : 21 - 24 ; Mat . 25 : 46 . Bulus ya yi tambaya , “ mu yi zunubi , domin ba mu ƙalƙashin shari’a ba , amma ƙalƙashin alheri ? ” Bulus ya ba da bayani , “ bayi ku ke . . . ko na zunubi zuwa mutuwa , ko kuwa na biyayya zuwa adilci ? ” 8 : 13 . Sa’ad da Jehobah ya shafa mabiyan Kristi da ruhu mai tsarki , sun haɗa kai da Yesu kuma suka zama waɗanda suke cikin ikilisiyar , wato , jikin Kristi wanda shi ne shugaba . ( 1 Kor . 12 : 12 , 13 , 27 ; Kol . Dokar ta taimaki mutane su fahimci dukan abubuwan da zunubi ya ƙunshi , ta sa su san cewa su masu zunubi ne . Darussa Dominmu : 2 : 28 ; 3 : 1 , 2 ; 7 : 6 , 7 . 3 : 4 . Ta wajen kasancewa da himma a aikin wa’azin mulki da almajirantarwa , za mu iya taimakon wasu su fahimci cewa shi ne Allah na gaskiya . 12 : 4 ; 15 : 6 ; 16 : 3 ; 17 : 1 , 9 , 10 ) Ta haka , Allah ya nuna cewa kasancewa da adalci a gabansa zai yiwu . 20 : 28 ) Ya kamata mu yi koyi da wannan misali na yin koyarwa da hujja kuma a taƙaice . — 1 Kor . 7 : 23 . 8 : 38 , 39 . 9 : 22 - 28 ; 11 : 1 , 5 , 17 - 26 . Domin muna ƙaunar Allah da kuma ’ yan’uwanmu , kasancewa da bangaskiya mai ƙarfi ga Jehobah da kuma alkawuransa za su iya motsa mu mu kasance da ƙwazo a hidimar Kirista . “ Nagarta da rashin siyasa na Allah ” sun daidaita . 12 : 1 — 16 : 27 ) Tambayoyin Nassi da aka Amsa : A lokacin da aka rubuta Littafi Mai Tsarki , ana saka kuza a cikin wuta kuma a zuba gawayi a kanta da ƙarƙashin ta . Darussa Dominmu : Za mu rama mugunta idan muka yi abin da Jehobah ne kaɗai ya cancanta ya yi . Ba tare da nuna bambanci ba , mu marabci dukan waɗanda suke son gaskiya a cikin ikilisiya kuma mu sanar da saƙon Mulki ga dukan waɗanda muka sadu da su . Wajen kusan mil 60 ne kuma hanyar ba ta da kyau , kuma ba su da kuɗin mota . Bayan mil ɗaya , mai tukin ya tsaya kuma ya jingina keken a wata itace . Sai wanda ya fara tuka keken ya ci gaba da tafiya da kafa . MENENE yake faɗa maka a zuciya sa’ad da ka ji kalmar nan ‘ gudu ’ ? Misalai da aka ambata a baya ya ƙunshi guduwa a zahiri . 3 : 7 , 8 . 23 : 33 ) Menene Yesu yake nufi da “ Jahannama ” ? Jahannama kwari ne da ke bayan Urushalima inda ake ƙone juji da gawakin dabbobi . ( Ka duba shafi na 27 . ) Ta yaya ne tarihi ya nuna cewa gargaɗin da Yohanna da Yesu suka yi ya cika ? Hasala ta Nan Gaba da Za a Guje Wa Kamar shugabannin addinai da Yesu ya hukunta , za a halaka masu bauta a zamanin nan da suke tare da “ ɗan hallaka ” kuma ba su da bege . 8 , 9 . ( a ) Wane annabci ne Irmiya ya annabta game da Yahudawa da suke bauta a Babila ? ( b ) Bayan da ’ yan Midiya da Farisa suka ci Babila , wane irin gudu ne ya zama dole ? Hakan ya faru bayan da ’ yan Midiya da Farisa suka ci Babila a shekara ta 539 K.Z . A cikin “ abubuwa masu - ban ƙyama ” da addinin ƙarya ke da alhakinsu su ne yaƙe - yaƙe da yawa inda “ aka kashe [ mutane da yawa ] a duniya . ” ( R . Yoh . Hakika , za su ga cewa ya dace su “ gudu daga cikin tsakiyar Babila ” kafin ya makara . — Irm . Ka Guje wa Bautar Gunki Menene ra’ayin Allah game da bautar siffofi da gumaka ? ( K . Sha 29 : 17 ) Duk waɗanda suke so su faranta wa Allah rai dole ne su guji bautar gunki , bisa ga abin da Allah ya ce : “ Ni ne Ubangiji ; wannan ne sunana : ba ni kuwa bada ɗaukakata ga wani , yabona kuma ga sifofi sassaƙaƙu . ” — Isha . ( b ) Me ya kamata mu yi idan muna sha’awar jima’i da ba ta dace ba ? A wasiƙarsa ta fari ga Timothawus , Bulus ya nanata ka’idodi da ya kamata ya kāre Kiristoci da bayi ne , waɗanda wasu cikinsu suna tsammanin za su sami albarka saboda shugabanninsu Kiristoci ne . Bulus ya yi gargaɗi a kan tunani cewa “ ibada wata hanyar riba ce . ” ( Josh . 7 : 11 , 21 ; 2 Sar . Kiristoci matasa da yawa waɗanda iyayensu ba Shaidun Jehobah ba ne ya kamata su biɗi kuma su yi amfani da ka’idodin da ke cikin Littafi Mai Tsarki . Ko wanene ya ba da shawara daga cikin Littafi Mai Tsarki , yin biyayya zai iya kai ga yin farin ciki yanzu da kuma nan gaba . — Ibran . Ka karanta 2 Timothawus 2 : 20 - 22 . Talifi na gaba zai tattauna abubuwa guda bakwai . Me ka ke tuna sa’ad da ka ji kalmar nan ‘ gudu ’ ? 14 : 23 ) Ko kuma za ka tuna da haɗarin da wanda ya yi kisan kai ba da son ransa ba yake fuskanta a Isra’ila ta dā . A yau yawancin Kiristoci na gaskiya suna da bege ko makasudi da ta bambanta . Ta yaya za mu nuna godiyarmu ga alherin Allah ? Ka Biɗi “ Adalci ” Me ya sa ya kamata mu tabbata cewa biɗan “ adalci ” yana da muhimmanci , kuma wane mataki ne mutum yake bukatar ya ɗauka ? A wasiƙunsa ga Timothawus , manzo Bulus ya lissafa halayen da za a biɗa , a kowannensu ya ambata “ adalci ” da farko . ( 1 Tim . 6 : 11 ; 2 Tim . 2 : 22 ) Amma , a wasu ayoyin , Littafi Mai Tsarki ya ƙarfafa mu a kai a kai mu biɗi adalci . ( Mis . 17 : 3 ) Biɗan adalci zai motsa mutum ya tuba kuma ya “ juyo ” don ya yi nufin Allah . — A . Me ya kamata mu yi don mu samu kuma mu kasance da adalci a gaban Allah ? Kasancewa da adalci ya bambanta da adalcin kai ko kuma “ cika yin adalci . ” ( M . ( Mat . 6 : 1 ) Hakika biɗan adalci ya ƙunshi zuciya wato , gyara tunani , halaye , muradi , da kuma sha’awoyi marar kyau . Wani ƙamus na Littafi Mai Tsarki ya ce kalmar Hellenanci da aka fassara “ ibada ” tana nufin “ kasancewa da hali mai kyau don kada mu bar kome ya hana mu tsoron Allah . ” ( b ) Ta yaya ne aka bayyana amsar wannan “ asirin ” ? 11 : 25 ; Yoh . 12 : 27 , 28 ) Saboda haka , Jehobah ya huri Bulus ya yi magana game da “ ibada ” ta wajen kwatanta rayuwa mai kyau da Yesu ya yi . — Ka karanta 1 Timothawus 3 : 16 . Amma za mu iya yin ƙoƙari mu bauta masa . Hakan yana bukatar mu bi gurbin Kristi kud da kud . ( 1 Bit . Alal misali , sa’ad da muke zaɓan kayan da za mu sa a ranar aurenmu ko kuma kayan da za mu sa mu je kasuwa , ya kamata adonmu a kowane lokaci ya jitu da “ shaidan ibada [ ta Allah ] ” da muke yi . Littattafai uku fitattu su ne The Greatest Man Who Ever Lived , Ka Koya Daga Babban Malami , da kuma Come Be My Follower , ” an tsara waɗannan littattafai don su taimake mu mu san Kristi sosai kuma mu bi gurbinsa . ( Mat . 24 : 45 - 47 ) Rukunin bawan nan yana kuma shirya taro , manyan taro , da kuma taron gunduma , waɗanda yawancin su suna nanata “ maganar Kristi . ” Ka ga hanyoyin da za ka iya amfana sosai daga waɗannan tanadodin sa’ad da ka “ ƙara mai da hankali ” ga abubuwan da Allah yake tanadinsu ? — Ibran . 6 : 33 . Bulus ya ba da shawara mai kyau a kan yadda Kiristoci za su nuna wa juna ƙauna . ( 1 Yoh . 3 : 17 ) Za ka taɓa tuna lokacin da ka nuna ƙauna kuwa ? Ka Biɗi “ Haƙuri ” 3 : 10 ) Hakika , Yesu ya koyar da muhimmancin yin jimiri , wato , halin da zai hana mu yin sanyin gwiwa sa’ad da muke fuskantar jarraba . Menene Yesu ya koyar game da jimiri ? Amma , ya kwatanta mabiyansa masu aminci da ƙasa mai kyau domin sun “ riƙe ” Kalmar Allah “ da haƙuri kuma suna bada amfani . ” — Luka 8 : 13 , 15 . Menene ya taimaki mutane da yawa su jimre ? Yin bimbini bisa Kalmar Allah kowace rana zai taimake mu mu sami ƙarfin ci gaba da ba da amfani da “ haƙuri . ” — Zab . ( a ) Me ya sa “ tawali’u ” yake da muhimmanci ? Ba shi da sauƙi a nuna tawali’u idan aka zarge mutum . Don yin koyi da Yesu , bari ‘ kullum [ mu kasance ] a shirye mu ba da amsa , ’ don imaninmu , da tawali’u “ da ladabi . ” ( 1 Bit . Mun tattauna halaye bakwai da aka aririce mu mu biɗa wato , adalci , ibada , bangaskiya , ƙauna , jimiri , tawali’u da kuma salama . ( b ) Da gaske ne cewa waɗanda suka ce ba sa son su kasance a ƙarƙashin iko suna da ’ yanci ? Wani mawallafi ya ce : Ba na yarda iyayena ko firist ko shugabannin coci ko malamin addinin Hindu ko Littafi Mai Tsarki su tsai da mini shawara a kan abin da ya dace ba . ” Ta yaya ne Kiristoci na ƙarni na farko suka nuna cewa ba duka abin da mutane masu iko suka ce su yi ba ne za su yi ? Matsayin da mu Kiristoci muka ɗauka ya bambanta da ta duniya . 1 : 8 - 14 ) Daga tarihi , waɗannan misalan sun nuna cewa mutanen Allah sun manne wa gaskiya ko da menene zai kasance sakamakon hakan . da hakanan ne da salamarka ta yi kamar kogi , adalcinka kuma kamar raƙuman teku . ” ( Isha . 5 : 3 ) Amma akwai wani fasalin biyayya da bai kamata mu manta da shi ba . Ta yaya ne koyar da “ hankalinmu ” ya daidaita da amincewa da ikon Jehobah ? Littafi Mai Tsarki ya gaya mana cewa mu koyar da ‘ hankulanmu . . . bisa ga aikaceya garin rabewar nagarta da mugunta . ’ Muna so mu ga hikimar nufin Jehobah , don mu ce kamar mai zabura : “ Murna ni ke yi in yi nufinka , ya Allahna , hakika , shari’arka tana cikin zuciyata . ” — Zab . 40 : 8 . Don mu fahimci dokar Allah kamar yadda mai zabura ya yi , ya kamata mu yi bimbini a kan abin da muka karanta daga cikin Littafi Mai Tsarki . Menene sakamakon waɗanda suka ƙi su bi umurnin Allah game da wannan batu ? ’ Wasu sun fi so su zauna tare ba sai sun yi aure ba , wasu kuma suna neman hanyar da za su kashe aurensu . 11 , 12 . ( a ) Me ya sa zai iya yi wa matasa wuya su amince da ikon Jehobah ? ( b ) Ka ba da labarin da ya nuna cewa wawanci ne a ƙi bin dokokin Jehobah da ka’idodinsa . Idan haka ne , Shaiɗan yana so ka yi tunani cewa ikon Jehobah ba zai amfane ka ba . “ Sha’awoyin ƙuruciya ” tare da matsi daga wajen abokanka za su iya sa ka kammala cewa dokokin Allah suna da wuya . ( 2 Tim . Suna farin ciki yanzu ? Ta fahimci cewa wauta ce a taka dokokin Jehobah kuma da ta ɗauke su da muhimmanci . Sharon ta rasu bayan sati bakwai da rubuta waɗannan kalaman . Kamar yadda mugun abin da ya same ta ya nuna , Shaiɗan ba shi da wani abu mai kyau da zai ba waɗanda suke yin sha’ani da wannan mugun zamanin . Don mu amince da ikon Jehobah , muna bukatar mu guji halin neman ’ yancin kai . Girman kai zai iya sa mu ga cewa ba ma bukatar ja - gora daga kowa . Alal misali , za mu iya ƙin shawarar da dattawa suka ba mu . Ka bi misalin manzanni masu aminci . 14 , 15 . Alal misali , rukunin bawan nan mai aminci mai hikima yana ci gaba da yi mana gargaɗi cewa mu “ zauna a faɗake , da natsuwa . ” ( 1 Tas . ( Luka 12 : 16 - 21 ) Saboda haka , abu ne mai muhimmanci sosai mu bi gargaɗin da Littafi Mai Tsarki ya yi kuma mu guji hanyar rayuwa ta son kai da ta zama gama gari a duniyar Shaiɗan ! — 1 Yoh . 2 : 16 . Hakika , ka ƙudurta guje wa ruhun duniya na neman ’ yancin kai kuma ka amince da ikon Jehobah . Ka yi iya ƙoƙarinka a dukan fasalolin rayuwa ka nuna cewa ba ka son ’ yancin kai kuma ka amince da ikon Jehobah . Ka Tuna ? Kada Ka Bar “ Ƙaunarka Ta Fari ” 3 : 11 . Wataƙila ka fahimci cewa ba a koya maka gaskiya game da Allah ba . Ka taɓa jin haka ? ( R . Yoh . 1 : 10 ) Duk da haka , a yau wasu Kiristoci za su iya “ barin ƙaunarsu ta fari ” ga Jehobah da kuma gaskiya . 9 : 5 , 10 ) Abin da ya motsa wasu kuma ita ce ƙaunar da ke tsakanin mutanen Jehobah . ( Yoh . 13 : 34 , 35 ) Abin da ake nufi da ba na duniya ba ne ya motsa wasu mutane . Sun kammala cewa bai kamata Kiristoci na gaskiya su sa hannu a siyasa ko kuma yaƙe - yaƙe na kowace ƙasa ba . — Isha . Ƙaunarka ta fari don gaskiya tana da muhimmanci , amma da wucewar lokaci , kana bukatar ka ƙara ƙarfafa ƙaunarka don ka fuskanci sababbin ƙalubalen da za su jarraba bangaskiyarka . Amma , Jehobah zai taimake ka . ( 1 Kor . 34 : 8 . Hakika , Jehobah ya zama ainihin abin da yake so domin ka . 11 , 12 . Abubuwa masu amfani , kamar su yi wa iyali tanadi yadda ya kamata , kula da lafiyar jikinka , ko irin waɗannan abubuwan , sun sa ka mance cewa ranar Jehobah tana gabatowa da gaggawa ? Amma wanda ya duba cikin cikakkiyar shari’a , shari’a ta yanci , ya lizima , shi kuwa ba mai - ji wanda ke mantawa ba ne , amma mai - yi ne wanda ke aikatawa , wannan za ya zama mai - albarka a cikin aikinsa . ” — Yaƙ . Idan waɗannan binciken sun nuna kasawa , kada ka yi banza da su . Idan kana bukatar gyara , ka yi su ba tare da ɓata lokaci ba . — Ibran . Ban da haka ma , manufar bincika kai don a yi gyara ne . ( Ka karanta Matta 10 : 29 - 31 . ) Sanin ajizancinka ya kamata ya motsa ka ka ƙudurta cewa za ka ƙoƙarta sosai da taimakon Jehobah . ( 2 Kor . Za ka amfana sosai idan ka ci gaba da ƙarfafa ƙaunar da kake da ita a dā . Ka fahimci abin da ya jawo abubuwan da suke faruwa a duniya a yau . Kana godiya don abubuwa masu kyau a rayuwarka . Yin haka a koyaushe zai taimake ka ka bi wannan umurnin : “ Ka riƙe abin da ka ke da shi da kyau . ” — R . Yoh . Sau da yawa wannan mujallar tana jawo hankalinmu ga abubuwa masu muhimmanci da za mu yi don mu riƙe dangantaka mai kyau da Jehobah . Sa’ad da Wanda Kake Ƙauna Ya Mutu Tana kallon Talabijin sa’ad da ta ji labarin haɗarin jirgin . Ɗanta , Renato , ɗan shekara 26 , yana cikin jirgin . Kuma yana shirin aure a watan Oktoba . Antje ta yi rashin saurayinta a wani mugun haɗarin mota a watan Janairu 1986 . Zai yiwu a jimre rashin wanda ake ƙauna kuwa ? Tare da kakansa Ibrahim da kuma mahaifinsa , Ishaƙu , an yaba wa Yakubu domin fitacciyar bangaskiyarsa . ( Farawa 32 : 24 - 30 ) Babu shakka , Yakubu mutumi ne mai ruhaniya sosai . Da farko , bai yarda ba cewa gaskiya ne . A irin waɗannan lokatai ya kan fashe da kuka . Kamar yadda labarin Leonardo ya nuna , baƙin ciki yana iya yin tsanani . Kamar yadda mugun ciwo yake ɗaukan lokaci kafin ya warke , haka ma baƙin ciki . Warwarewa daga baƙin ciki na iya ɗaukan watanni , ’ yan shekaru , ko fiye a haka . Amma baƙin cikin da kake yi zai ragu bayan wani ɗan lokaci , kuma rayuwa za ta kasance da ma’ana . Muna bukatar mu daidaita rayuwarmu tun da ba mutumin . Ta yaya za ka iya nuna baƙin cikinka a hanyoyin da suka dace ? Alal misali , yi la’akari da kalaman mutumin nan Ayuba da ke cikin Littafi Mai Tsarki , wanda ya rasa duka ’ ya’yansa goma kuma ya jimre wasu bala’o’i . ( Farawa 23 : 2 ; 2 Samuila 1 : 11 , 12 ) Yesu Kristi “ ya yi kuka ” sa’ad da ya kusanci maƙabartar Li’azaru , wanda bai daɗe da mutuwa ba . — Yohanna 11 : 33 , 35 . ( Zabura 55 : 22 ) Ka yi tunanin wannan . Na roƙe shi ya taimake ni . ” Kai ma za ka iya ganin cewa ta wajen nacewa a addu’a , “ Allah na dukan ta’aziyya ” zai ba ka ƙarfafawa da gaba gaɗin da kake bukata don ka jimre . — 2 Korinthiyawa 1 : 3 , 4 ; Romawa 12 : 12 . Yesu ya ce : “ Ni ne tashin matattu , ni ne rai : wanda ya bada gaskiya gareni , ko ya mutu , za shi rayu . ” ( Ayukan Manzanni 24 : 15 ; 2 Bitrus 3 : 13 ) Ka yi tunanin irin farin cikin da mutane za su yi sa’ad da aka ta da matattu kuma suka sake saduwa da ƙaunatattunsu ! Zai iya ƙarfafa ka ! [ Hasiya ] Don ƙarin bayani game da begen tashin matattu da ke Littafi Mai Tsarki , ka duba babi na 7 na littafin nan Menene Ainihi Littafi Mai Tsarki Yake Koyarwa ? [ Box / Hoto a shafi na 7 ] Wannan ayar ta Littafi Mai Tsarki ta nuna cewa Allah zai iya taimaka wa bayinsa masu aminci su jimre duk wata matsala ko ƙalubale da za su fuskanta . Ya isa gida , amma sa’ad da ya tuna cewa babu kowa a gidan , sai ya soma kuka ba ji ba gani . Kwaram , sai wata mota ta tsaya , kuma Leonardo ya lura cewa direban motar ɗan’uwansa ne Kirista . Ya tuna : “ Ɗan tattaunawar da muka yi tare ya ƙarfafa ni sosai . Na gaskata cewa kiran da ta yi shi ne amsar taimakon da na roƙa . ” [ Akwati a shafi na 9 ] Ƙarfafa Wasu Yi la’akari da misalin Claudete , wadda take ziyartar wasu a kowane lokaci don ta gaya musu abin da ta gaskata da ke cikin Littafi Mai Tsarki . Matar tana jin daɗin ziyarar , amma tana jin cewa Claudete ba za ta taɓa fahimtar baƙin cikin da take ji ba . Amma , ba da daɗewa ba bayan mutuwar ɗan Claudete , matar ta ziyarce ta kuma ta gaya mata cewa ta zo ta gani ne ko har yanzu Claudete tana riƙe da bangaskiyarta . Domin bangaskiyar Claudete ya burge ta , Claudete tana nazarin Littafi Mai Tsarki da wannan matar kuma tana samun ta’aziyya daga Kalmar Allah . Ya ce : “ Wani abin da ya taimaka mini na jimre da baƙin cikin shi ne muradi na son taimaka wa kurame su koyi game da Allah . Yin karatu game da begen tashin matattu zai iya ƙarfafawa sosai Na biyu , Jehobah ya “ ba kowa rai , da numfashi , da abu duka . ” ( Yaƙubu 1 : 17 ) Ya dace mu gaskata cewa Allahnmu mai karimci zai nisanta kansa daga wurinmu , kuma ya ƙi ba mu damar sanin ko shi wanene kuma mu kusance shi ? ( 1 Timothawus 2 : 4 ) Saboda haka , zarafin kusantarsa yana buɗe ga kowannenmu ko da menene kalar fatarmu , ƙasarmu , ko yarenmu . Bulus ya ba mu tabbacin cewa za mu “ same shi . ” — Aya ta 27 . Bai nemi ganin mahaifinta ko mahaifiyarta ba . A ko’ina , za a gane cewa wannan baƙo ne . An riga an sanya ranar auren Maryamu da Yusufu kafinta , mutum marar arziki amma mai aminci . Kwaram , sai ga wannan baƙon da ya kawo mata saƙo daga Allahnta , wato , gatan da zai canja rayuwarta . Maimakon haka , bari mu mai da hankali a kan ainihin abin da Littafi Mai Tsarki ya bayyana . Mala’ika Ya Kai Ziyara Wataƙila kamar yadda ka sani , baƙon Maryamu ba mutum ba ne . Sa’ad da ya kira Maryamu “ mai - samun alheri , ” sai “ hankalinta ya tashi ƙwarai ” domin kalamansa , kuma ta yi mamakin irin wannan gaisuwar . Duk da haka , ba ta soma yin fahariyar cewa ta sami alherin Allah ba . Ya bayyana mata cewa za ta haifi ɗan da zai zama mafi muhimmanci a cikin mutane . A yau , yawancin matasa suna ɗokin kawar da budurcinsu kuma su yi wa waɗanda ba su yi hakan ba ba’a . Jibra’ilu ya yi bayani : “ Ruhu Mai - tsarki za ya auko miki , ikon Maɗaukaki kuma za ya inuwantadda ke : domin wannan kuwa abin nan da za a haifa , za a ce da shi mai - tsarki , Ɗan Allah . ” Abin da Maryamu ta Gaya Wa Jibra’ilu Waɗanda suke shakkar wannan mu’ujizar tare da wasu ’ yan tauhidin Kiristendom ba su yarda ba cewa budurwa za ta iya haihuwa . Duk da iliminsu , sun kasa fahimtar gaskiya marar wuya . Ga aikin da aka ba ta a gabanta kuma tana da shaidar da ta tabbatar da ita cewa Allah zai yi dukan abin da Jibra’ilu ya ce . Za ta ɗauki ran halitta mafi muhimmanci cikin dukan waɗanda Allah ya halitta , wato , ƙaunataccen Ɗansa ! Tana bukatar ta kula da shi sa’ad da yake jariri kuma ta kāre shi a wannan muguwar duniya . Ta san cewa tana ƙarƙashin kāriyarsa , Allah yana nuna aminci ga waɗanda suka kasance da aminci , kuma zai albarkace ta sa’ad da take iya ƙoƙarinta wajen cika wannan jan aikin da ke gabanta . — Zabura 18 : 25 . Bugu da ƙari , an hure ta ta yaba wa Maryamu saboda biyayyar da take yi cikin aminci , ta ce : “ Ita fa da ta bada gaskiya mai - albarka ce . ” Bayan haka , sai Maryamu ta soma magana . Kalaman da ta faɗa suna nan a rubuce a cikin Luka 1 : 46 - 55 . ( Luka 1 : 56 ) Waɗannan matan sun tuna mana muhimmancin abota . Idan muka yi abota da waɗanda suke ƙaunar Jehobah Allahnmu sosai , muna da tabbacin cewa za mu girma a ruhaniya kuma za mu kusanci Allah sosai . Maryamu da Yusufu Kafin ta yi hakan , wataƙila ta yi tunanin yadda wannan mutumin mai tsoron Allah zai ji idan ta gaya masa . Amma ya gaya mana cewa ya yanke shawarar sakinta , domin waɗanda aka sa wa rana a zamanin dā ana ɗaukansu kamar ma’aurata . Ya auri Maryamu , kuma ya ɗauki nauyin kula da Ɗan Jehobah . — Matta 1 : 20 - 24 . Ya kamata ma’aurata da waɗanda suke tunanin yin aure a nan gaba su bi misalin waɗannan ma’auratan na shekaru 2,000 da suka shige . Duk da cewa a dā bai yarda da labarin da ta ba shi ba , ta ci gaba da yi masa biyayya a matsayin mutumin da zai zama shugaban iyali . [ Hoto a shafi na 23 ] Masu Karatu Sun Yi Tambaya Ainihin dalilin da ya sa Shaidu ba sa saka hannu a yaƙi shi ne , saka hannu a irin waɗannan yaƙe - yaƙen zai ɓata lamirinsu na Kirista . Wani dalilin kuma da ya sa Shaidun Jehobah ba sa zuwa yaƙi shi ne cewa suna cikin rukunin addinin da mabiyansa ke ko’ina a duniya . Ga misali , ka bincika matakan da suka ɗauka a lokacin Yaƙin Duniya na Biyu , a shekara ta 1939 zuwa 1945 . Duk mutanen da waɗanda suke ƙauna suka mutu a filin dāga na Yaƙin Duniya na Biyu , ko yaƙin da ya faru bayan hakan , su san cewa babu wani cikin Shaidun Jehobah da ke da alhakin kashe wani a cikinsu . A shekara ta 1942 Nazi ta yanke kan wannan ɗan Jamus ɗin ɗan shekara 20 domin ya ƙi zuwa yaƙi . Doka mafi girma kuma mafi tsarki da ya ba mutane ita ce : ‘ Ka ƙaunaci Allahnka fiye da komi kuma ka ƙaunaci maƙwabcinka kamar kanka . ’ In ji ɗan tarihi Bayahude na ƙarni na farko mai suna Flavius Josephus , an manne rubuce - rubucen da aka yi da yaren Helenanci da kuma Latin a jikin wannan bangon , wanda ke ɗauke da gargaɗin da aka yi wa ’ yan Al’ummai cewa kada su wuce bangon don kada su shiga wuri mai tsarki . Duk wanda aka kama zai ɗauki alhakin mutuwarsa . ” Jehobah ya gaya wa Musa : “ Sai kabilar Levi kaɗai ba za ka ƙididiga su ba , ba kuwa za ka lissafta yawansu a cikin ’ ya’yan Isra’ila ba : amma ka sanya Leviyawa a bisa mazaunin shaida , da bisa dukan kayansa , da dukan abin da ya tabata gareshi . ” — Litafin Lissafi 1 : 49 , 50 . Saboda waɗannan dalilan biyu , ba a saka ƙabilar Lawi a cikin jerin sauran ƙabilun ba . Wannan yana nufin cewa ana rubuta sunan Allah da baƙaƙe huɗu na Ibrananci Yohdh , He , Waw , da He , wanda ake rubutawa YHWH . In ji wannan fassarar , sa’ad da Musa ya tambayi Allah yaya zai amsa idan Isra’ilawa suka tambaye shi , wa ya aike shi gare su , Allah ya ce : “ Ka gaya wa ’ ya’yan Isra’ila , Yahweh , Allah na ubanninku , Allah na Ibrahim , Allah na Ishaƙu , Allah na Yaƙub , ya aike ni gareku : wannan shi ne sunana har abada , shi ne kuma inda za a tuna da ni har tsararaki duka . ” — Fitowa 3 : 15 . Sa’ad da yake addu’a , Yesu ya ce game da yadda ya yi amfani da sunan Allah : “ Na kuma sanar masu da sunanka , zan kuma sanarda shi . ” Saboda haka zai kasance abin mamaki , a fahimci cewa a littafinsa na baya bayan nan Jesus of Nazareth , ( Yesu Banazare ) , Paparoma Benedict na XVI ya faɗi haka game da yin amfani da sunan Allah : “ Abin da Isra’ilawa suka yi . . . daidai ne da suka ƙi furta wannan sunan na Allah , da ake rubuta wa YHWH , don a guji lalata sunan har ya yi daidai da sunan allolin arna . Ka ji muryoyin mutanen . ․ ․ ․ ․ ․ Haɗayun kaɗai ne Jehobah ya karɓa ko ya ƙi karɓa , ko kuwa akwai wasu abubuwa kuma ? ( Misalai 21 : 2 ) Yadda za ka ‘ rinjayi ’ tunani marar kyau . ․ ․ ․ ․ ․ ▪ Idan wani da kake ƙauna ya mutu , ta yaya za ka iya jure baƙin cikinka yadda ya dace ? KA DUBA SHAFI NA 3 . Za Ka Yarda A Ziyarce Ka ? 14 Domin Matasanmu — Fushin Ɗan’uwa 28 Abin da Muka Koya Daga Yesu — Game da Mulkin Allah A ina ne aka ambata wa’azi na gida gida a Littafi Mai Tsarki ? A wasu shekaru 20 bayan haka , manzo Bulus ya tuna wa dattawa na ikilisiyar Afisa : ‘ Ban ji nauyin bayyana muku kowane abu mai - amfani , gida gida ni ke bin ku , ina koya muku a sarari . ’ Daga shekara ta 1919 , an nanata cewa kowane Kirista yana da hakkin yin wa’azi . An kwatanta dalla - dalla yadda za a yi wa’azi a ƙasidar nan Bulletin ( yanzu ana ce da ita Our Kingdom Ministry ) . Sun ba da dalilai dabam dabam , amma ainihin dalilin shi ne wasu suna ganin cewa wa’azi gida gida zai rage musu mutunci . A farkon shekara ta 1950 , kashi 28 na Shaidu a wannan ƙasar sun rage aikin wa’azi zuwa rarraba warƙa ko kuma tsaya a tituna da mujallu . 8 , 9 . Wane tsarin koyarwa ne aka soma a shekara ta 1953 , kuma da wani sakamako ? Ɗan’uwa Nathan H . Sakamakon wannan koyarwa fitacce ne . Bayan shekaru goma , adadin masu shela a dukan duniya ya ƙaru da kashi 100 , adadin waɗanda aka koma a ziyarce su ya ƙaru da kashi 126 , kuma adadin nazari na Littafi Mai Tsarki ya ƙaru da kashi 150 . An ce mutum na bakwan ya “ ratsa ta tsakiyar birni ” kuma ya “ sa shaida a goshin mutanen da ke ajiyar zuci , suna kuwa kuka saboda dukan ƙazanta da a ke yi a cikinta . ” Bisa ga umurnin wannan aiki na sa shaida , an umurci mutane shida da ke ɗauke da makaman kisa su kashe dukan waɗanda ba su da shaida . — Ka karanta Ezekiel 9 : 1 - 6 . 22 : 17 . Ta yaya ne wahayin Ezekiel game da sa shaida a goshi ya nanata muhimmancin aikinmu na neman masu kama da tumaki ? Hakika , za a ci gaba da shelar saƙon Allah har ƙarshe . ( R . Yoh . A cikin annabci da aka ambata a Malachi 1 : 11 , Jehobah ya ce : “ Tun daga fitowar rana har faɗuwanta sunana ya ɗaukaka a wurin al’ummai ; . . . ana miƙa ma sunana turare , da hadaya mai - tsarki ; gama sunana yana da girma a wurin al’ummai . ” 13 : 15 . Mun ga misalin hakan a harin da aka kai wa Yariko da ke rubuce a littafin Joshua . Babu shakka , a lokacin da za a halaka wannan zamani , za mu ga cewa za a ba da shaida sosai game da sunan Allah da Mulkinsa a tarihi na wannan duniya . 16 , 17 . ( a ) Menene za a cim ma kafin ƙarshen “ babban tsanani ” ? 7 : 14 ; Ezek . Za a tattauna waɗannan tambayoyi a talifi na gaba . Ta Yaya Za Ka Amsa ? Yadda Za A Magance Ƙalubale Na Hidimar Gida Gida “ Muka yi ƙarfin hali cikin Allahnmu da za mu faɗa maku bisharar Allah cikin husuma mai - yawa . ” — 1 TAS . 2 : 2 . Sa’ad da Jehobah ya gaya masa zai zama “ annabi ga al’ummai , ” sai ya ce : “ Ai , Ubangiji Yahweh ! Duk da haka , ya dogara ga Jehobah , kuma ya karɓi aikin . Duk da haka , yawancinmu muna fuskantar yanayi a rayuwarmu da yake sa ya kasance da wuya mu ci gaba da wa’azi , wataƙila na ɗan lokaci . Idan kai Mashaidi ne da ka yi baftisma kuma yana maka wuya ka fita hidimar kofa kofa , ko da yake kana da koshin lafiya kuma fa ? Ka kasance da tabbaci cewa mutane daga al’adu dabam dabam suna magance ƙalubalen hidima na gida gida . ( Ka Karanta Afisawa 6 : 18 - 20 . ) Ta yaya za mu yi koyi da misalin Bulus ? Wata majagaba ta ce : “ Na yi addu’a don na yi magana da gaba gaɗi , na yi addu’a don na iya motsa zuciyar mutane , kuma na yi addu’a don na yi farin ciki a hidimata . Ballantana ma , wannan aikin Jehobah ne , ba tamu ba , saboda haka , ba za mu iya yin kome ba tare da taimakonsa ba . ” A cikin wani wahayi , Jehobah ya ba Ezekiel littafin da aka rubuta “ kuka , da makoki , da labarin balai ” a dukan gefen kuma aka gaya masa ya ci shi , yana cewa : “ Ɗan mutum , sai ka sa cikinka ya ci , kuma ka cika hanjinka da litafin nan da na ba ka . ” Ya ji cewa gata ne na musamman ya wakilci Jehobah kuma ya cika wannan aikin da Allah ya ba shi ko idan hakan yana nufin ya sanar da saƙo mai girma ga mutane da ba sa so su ji . — Ka karanta Ezekiel 2 : 8 - 3 : 4 , 7 - 9 . Mu ma muna da saƙo mai muhimmanci da za mu sanar wa mutane da ba sa amince da ƙoƙarce - ƙoƙarcenmu ba . Domin mu ci gaba da ɗaukan hidima ta Kirista a matsayin gata da Allah ya ba mu , dole ne mu ci abinci na ruhaniya da kyau . Za ka iya yin bimbini a kan abin da ka karanta a kai a kai ? — Zab . Wani majagaba kuma ya ce , “ Idan na fahimci littattafai da zan bada , zai sa na yi niyyar yin amfani da su . ” Yin hakan zai sa su yi iya ƙoƙarinsu a hidimar Jehobah . — Kol . Duk da haka , ɗan’uwa da yake gudanar da taron fita wa’azi ya ɗauki lokaci ya tattauna ko kuma ya gwada yadda za a yi wa’azi mai sauƙi da ya dace da yankin ko kuma ya tattauna wasu abubuwa da za a yi amfani da shi a hidima na ranar . Muhimmancin Saurarawa Ka ba da misali . Sai na ce su shiga da niyyar ƙaryata abubuwan da za su faɗa . . . 12 : 15 ) Da shigewar lokaci , wannan mata ta yarda a yi nazarin Littafi Mai Tsarki da ita . Jehobah ya daraja mu da ya ba mu ’ yancin kai . 2 : 4 ) Ya kamata mu masu yi masa hidima mu shirya mu yi shelar bishara a hanyar da za ta ɗaukaka Allahnmu mai jin kai a kowane lokacin da za mu yi wa’azi . ( 2 Kor . Menene zai iya taimakon mu mu cim ma hakan ? ( b ) Menene zai iya taimakonmu mu samu waɗanda suka cancanta ? Yesu ya umurci mabiyansa kada su damu ainun idan wasu suka ƙi saƙon amma su mai da hankali wajen neman waɗanda suka cancanta . M . 20 : 26 , 27 ) Ta wajen wannan aikin ana yi wa marasa ibada gargaɗi cewa “ sa’ar hukuncin [ Allah ] ta zo . ” ( R . • Menene zai taimake mu mu soma nazarin Littafi Mai Tsarki a hidima ta gida gida ? ▪ Bayan ka gai da mai gidan , kana iya ba shi warƙa kuma ka ce , “ Dalilin ziyara ta a yau shi ne mu tattauna wani batu mai muhimmanci . ” Haka manzo Bulus ya kwatanta gatar da dukanmu za mu iya samu . ( Ka karanta 1 Korinthiyawa 3 : 5 - 9 . ) Me ya sa sanin cewa ‘ Allah ne mai ba da amfani ’ yake taimakon mu mu kasance da ra’ayin da ya dace game da hidimarmu ? Menene kamani da ke tsakanin aikin shuka iri a zahiri da yin almajirantarwa ? Akwai abubuwa da yawa da ba za mu iya fahimta ba . A lokacin da aka rubuta Littafi Mai Tsarki , ana yafa iri ne a ƙasa . Maimakon haka , ya ce iri ɗaya ne ya faɗa a ƙasa dabam dabam , suka ba da amfani dabam dabam . Saƙon Mulki da ke cikin Kalmar Allah ne . ( Mat . Hakkin Waɗanda Suka Ji Maganar An ƙaddara yadda za su aikata ne ? Amma bai kamata hakan ya faru ba . 6 : 9 , 10 ) Ta yaya za su guji hakan ? 13 : 5 . Ko da yake waɗanda suka saurari kalmar suna da zuciya mai kyau kuma suna ba da amfani , abin da suka iya yi wajen shelar bishara ya bambanta bisa ga yanayinsu . Alal misali , tsufa ko kuma ciwo mai tsanani zai iya rage abin da wasu za su iya yi a aikin wa’azi . ( Ka gwada Markus 12 : 43 , 44 . ) 15 , 16 . Wace gaskiya game da girma a zahiri da ta ruhaniya ce Yesu ya bayyana a kwatancinsa na mai shuki ? Kalaman da aka yi amfani da su a wannan ayar sun nuna aikin da ake yi da rana kuma a yi barci da dare . Sun nuna keɓe kansu ta wurin yin baftisma . Mai shuki na asali da kuma wasu masu shelar Mulki da ba su sa hannu sa’ad da ake shuka iri ba sun girbe amfanin Mulki da ya sa aka samo wannan almajirin . Darussa Dominmu a Yau Mun fahimci cewa muna da aiki , wato , aikin shuki . Abin ban ƙarfafa ne cewa ana gwada nasararmu da bangaskiyarmu ga Jehobah da kuma gata da ya ba mu na yin wa’azin “ bishara ta mulki . . . domin shaida ga dukan al’ummai . ” — Mat . Za mu bincika wasu cikin waɗannan kwatanci a talifi na gaba . Amma , ka lura cewa a kwatancin Yesu wannan iri ba ya canja zuwa iri marar kyau . • Ta yaya Jehobah yake gwada amincin mai wa’azin Mulki ? [ Hotuna a shafi na 16 ] Ba Ka San Inda Zai Yi Albarka Ba ! MANOMI yana bukatar ya yi haƙuri . A hankali , idan yanayin yana da kyau , tsiron zai fashe ƙasar ya soma fitowa . A ƙarshe manomin zai yi girbi . Mu masu tawali’u ne idan muka fahimci Tushen wannan girmar . ( Mar . 4 : 26 - 29 ) Bari yanzu mu ƙara bincika kwatancin Yesu guda uku na ƙwayar mastad , na yisti , da kuma taru . Kwatanci na Ƙwayar Mastad Yana kama da ƙwayar mustard ; ita kuwa sa’anda aka shibka ta a cikin ƙasa , ko da ta fi kowane irin da ke cikin ƙasa ƙanƙanta , duk da haka sa’anda aka shibka ta ta kan yi girma , ta kan fi dukan ganyaye girma , ta kan miƙa ressa masu - girma ; har tsuntsayen sama sun iya sabka ƙalƙashin inuwatata . ” — Mar . 4 : 30 - 32 . ( Ka gwada Luka 17 : 6 . ) Tun lokacin da aka kafa Mulkin Allah a sama a shekara ta 1914 , rassan “ itacen ” mastad sun faɗaɗa fiye da yadda aka yi tsammani . Mutanen Allah sun ga cikawa ta zahiri na annabcin da Ishaya ya rubuta : “ Ƙaramin za ya zama dubu , ƙanƙanin kuma za ya zama al’umma mai - ƙarfi . ” ( Isha . 11 : 9 . ( a ) Su waye ne tsuntsaye na cikin kwatancin Yesu suke wakilta ? ( Gwada da Isha . 32 : 1 , 2 . ) Kwatancin Yisti Ya ce : “ Mulkin sama yana kama da yeast wanda mace ta ɗauka , ta ɓoye cikin mudu uku na gari , har duka ya game da yeast . ” ( Mat . Manzo Bulus ya yi nuni ga yisti a wannan hanyar sa’ad da yake maganar tasiri marar kyau na wani mai zunubi a ikilisiyar da ke Koranti na dā . ( 1 Kor . Wannan abincin zai sa masu cin sa farin ciki . — Lev . Amma a Ru’ya ta Yohanna 5 : 5 an kwatanta Yesu da zaki , wato , “ zaki wanda shi ke na asalin kabilar Yahuda . ” Yana maganar yadda ake yin burodi ne kawai . Da haka , uwargidan ba ta ga yadda yisti ɗin ya ruɓe ba . Yesu ya ce “ iri kuma ya tsira ya yi girma , shi kuwa [ mutumin ] ba ya san yadda ya ke yi ba . ” ( Mar . Wane fanni na aikin wa’azi ne yisti da ya sa dukan curin suka ruɓa yake kwatanta ? Wannan warewa yana nuni ne ga hukunci na ƙarshe na tumaki da awaki da Yesu ya faɗa za a yi sa’ad da ya dawo cikin ɗaukakarsa ? 25 : 31 - 33 ) A’a . Za a yi wannan hukunci na ƙarshe sa’ad da Yesu ya bayyana a lokacin ƙunci mai girma . Wasu sun halarci Tuna Mutuwar Kristi , wasu sun halarci taronmu , kuma har ila wasu suna farin cikin yin nazarin Littafi Mai Tsarki . 20 , 21 . ( a ) Menene muka koya daga maimaitawar kwatancin Yesu game da girma ? Na biyu , Allah ne ke sa ya yi girma . Kamar yadda aka kwaɓa yisti da fulawa , ba a cika ganin wannan girman , amma hakan yana faruwa ! Wannan yana nufi ne cewa mala’iku suna ganin kowane mutum da ya daina yin nazari ko kuma tarayya da mutanen Jehobah bai cancanta ba ? A’a ! Yaya Za Ka Amsa ? • Ta yaya za mu tabbata cewa mun kasance cikin waɗanda aka ‘ tara cikin kurtuna ’ ? [ Hotuna a shafi na 18 ] Menene ake kwatantawa game da warware kifi mai kyau daga marar kyau ? Me Ya Sa Hidimar Gida Gida Take da Muhimmanci Yanzu ? Ba Ka San Inda Zai Yi Albarka Ba ! Wasu cikin bayyanan sun ba da sabon fahimi . SHAFI NA 22 Ba Mu Ji Tsoro Ba Don Jehobah Yana Tare Da Mu A shekara ta 1972 , Shaidu da suke Cyprus sun taru a birnin Nicosia don su ji jawabi na musamman da Nathan H . Knorr ya bada , ya yi ja - gora a hidima ta Shaidun Jehobah shekaru da yawa . Ya gane ni ba tare da ɓata lokaci ba , kuma kafin na gabatar da kai na , ya tambaye ni : “ Kina da wani labari daga Masar ? ” Na sadu da Ɗan’uwa Knorr shekara 20 da ta shige a garinmu Iskandariya , da ke Masar . AN HAIFE ni a Iskandariya a ranar 23 ga Janairu , 1914 , ni ce ta farko cikin yara huɗu . A lokacin , Iskandariya birni ce mai kyau inda mutane daga ƙasashe dabam dabam suke da zama , an san birnin don zane - zanensa da tarihi . Ni mai bin addini ne sosai kuma ina son karanta Littafi Mai Tsarki ko da ba na fahimtar abin da na ke karantawa . A tsakiyar shekara ta 1930 na sadu da wani saurayi mai kyau , ɗan Cyprus . Sau da yawa , yana zuwa wajen taga ta yana yi mini waƙar soyayya ta Helenanci . Mun yi aure a ranar 30 ga Yuni , a shekara ta 1940 . Asirin Theodotos ya tonu . Na yi mamaki ƙwarai . A shekara ta 1939 , aka soma Yaƙin Duniya ta biyu , kuma ba da daɗewa ba ta yaɗu . An ba wa Theodotos aikin kula da sabon wajen yi gashe - gashe na shugaban wajen aikinsa da ke Port Taufiq kusa da garin Suez , sai muka ƙaura zuwa wajen . Stavros yana jin daɗin nazarin Littafi Mai Tsarki sosai har ya mai da dukan agogo da ke gidansa baya da awa guda don kada mu samu jirgi na ƙarshe na koma gida don mu daɗe sosai tare da su . Jehobah kuma ya ƙarfafa mu ta wurin cuɗanya da abokai Kiristoci da suka manyanta . Da hakan , ɗanmu na fari John , ya so gaskiyar Littafi Mai Tsarki , kuma sa’ad da yake cikin tsakiyar shekarunsa na goma sha , sai ya soma majagaba . Ɗanmu James yana shekara huɗu ne kawai . Menene za mu yi ? A shekara ta 1960 mun bar Masar , kowannenmu da jaka guda kawai . Mun ƙaura zuwa Cyprus , garin maigidana . An Kula da Mu a Lokacin Wahala Daga baya , James ya yi aure , kuma shi da matarsa suka yi hidimar majagaba har suka haifi ɗansu na fari , daga baya suka sami yara uku . Ko da yake mutane sun ƙaura , mun yi farin cikin ganin cewa adadin masu shelar Mulki a Cyprus sun ƙaru . Ina yin farin ciki sa’ad da na ji labarin waɗanda ni da Theodotos muka samu zarafin taimakonsu . Yawancin yaransu da tattaɓa - kunne suna yin hidima na cikakken lokaci , wasu suna hidima a Austariliya , Kanada , Ingila , Hellas , da Siwizalan . * Ismailia [ Inda aka Dauko ] [ Hoto a shafi na 23 ] Ya ji cewa akwai matsala a tsakaninsu . Sun yarda da lalata . ‘ KU YI TSARO , KU YI ƘARFI , KU ƘARFAFA ’ 1 : 1 – 16 : 24 ) ( 1 Kor . 7 : 1 ) Bayan da ya yi magana game da shugabanci na Kirista , tsarin taron Kirista , da kuma tabbacin tashin matattu , Bulus ya yi wannan gargaɗi : “ Ku yi tsaro , ku tsaya da ƙarfi cikin imani , ku mazakuta , ku ƙarfafa . ” — 1 Kor . 16 : 13 . A’a . Abin da ya sa aka cire mutumin shi ne don kada ya lalata ko kuma don a cire mugu daga cikin ikilisiya kuma a kāre ruhun Allah . — 2 Tim . 7 : 33 , 34 — Menene “ abin da ke na duniya ” da ma’aurata suke damuwa da shi yake nufi ? 11 : 1 ) Ƙauna ta fi bangaskiya da bege saboda tana kasancewa har abada . A nan Bulus yana magana cewa shafaffun Kiristoci sun soma bin wani tafarkin rayuwa da ya sa suka kasance da aminci har mutuwarsu da kuma tashiwarsu zuwa rayuwa na ruhu . 1 : 26 - 31 ; 3 : 3 - 9 ; 4 : 7 . 2 : 3 - 5 . Hakazalika , bai kamata mu bar yanayi mai wuya ya hana mu shelar bisharar Mulki Allah ba . Ya kamata ma’aurata su mai da hankali kada su yi tunanin bukatar juna har su mance da al’amuran Mulki ko kuma su sa ta zama abu na biyu a rayuwarsu . Tambayoyin Nassi da aka Amsa : Mai yiwuwa manzon ya hangi aljanna ta ruhaniya da ikilisiyar Kirista za ta more a “ kwanakin ƙarshe . ” — Dan . 4 : 16 . Wata mata tana iya furta hakan domin ta gaji don jaririnta na bukata a mai da masa hankali kuma tana baƙin ciki cewa ba za ta iya mai da hankali ga abubuwa na ruhaniya ba . Ta yaya wasu Kiristoci suka kasance da ra’ayin da ya dace game da yanayinsu ? Manzo Bulus ya gaya mana yadda za mu ci gaba da yin farin ciki sa’ad da ya ce : “ Ku yi farinciki cikin Ubangiji kullayaumi : sai in sake cewa , Ku yi farinciki . ( Filib . 4 : 4 , 5 ) Don mu yi farin ciki kuma mu samu gamsuwa a hidimarmu ga Allah , muna bukatar mu kafa makasudai da suka yi daidai da iyawarmu da kuma yanayinmu . A wani ɓangare kuma , ya kamata mu mai da hankali kada muna sauƙaƙa wa kanmu ainun , mu yi amfani da kasawarmu a matsayin hujja don rage hidimarmu na Kirista fiye da yadda ya kamata . ( Rom . 12 : 1 ) Ƙari ga haka , za mu hana wa kanmu gamsuwa , farin ciki , da wasu albarka da ake samu ta yin hidima da dukan zuciyarmu . — Mis . 3 : 17 ) Kalmar tana kuma nufin kada mutum ya matsa wa kansa ainun . Saboda haka , idan muka san abin da ya dace , za mu bincika yanayinmu yadda ya dace . Kasancewa da ra’ayin da ya dace game da kasawarmu zai fi wuya idan iyayen da suka yi renonmu suna bukatar mu yi abubuwa da sun fi ƙarfinmu . Jehobah yana ƙaunarmu don hidimar da muke masa da zuciya ɗaya . 103 : 14 ) Ya san kasawarmu kuma yana ƙaunarmu idan muka bauta masa da himma duk da kasawarmu . Idan haka kake , ka nemi taimakon Kirista da ya manyanta da ya san ka da kyau . ( Mis . Wannan makasudi ne mai kyau ƙwarai ! Alal misali , yana iya ba ta shawara ta huta sosai kafin ta soma sabuwar wata da za ta ƙara hidimarta . Wannan zai iya sa ta yi ƙarfi kuma ya taimake ta ta ci gaba da farin ciki a hidima . Yana da gatar yin hidima na makonni biyu a kowace shekara a haikali . Amma , sa’ad da mai tukin jirgin ya fuskanci hadari mai tsanani , hakan zai sa ya zama dole ya gyara filafilan . Ba shi da iko bisa hadarin , amma idan ya yi gyara zai iya riƙe filafilan . Haka nan ma , sau da yawa ba za mu iya magance wani yanayi masu kama da hadari da muke fuskanta a rayuwa ba . Idan wata uwa ba ta iya fita hidimar gida gida ba domin yaron ba shi da lafiya , za ta iya gayyatar wata ’ yar’uwa ta zo gidanta don su yi wa’azi na tarho sa’ad da yaron yake barci . Za ka san iyakan abin da za ka iya shiryawa kuma ka yi wannan da kyau yadda zai yiwu . Daidaita makasudinmu yana bukatar tsayin daka da kuma yin ƙoƙari . Serge ta ce : “ Muna da amfani sosai a cikin ikilisiyar . ” Da hakan za mu yi farin ciki don abin da muka cim ma , ko idan abin da muka cim ma bai yi yawa ba . — Gal . Yayin da muka kasance da daidaita daga abin da muke so mu cim ma , za mu fi yin la’akari da ’ yan’uwanmu masu bi . 3 : 8 ) Ka tuna cewa da yake Jehobah Uba ne mai ƙauna ba ya biɗan abin da ya fi ƙarfinmu . [ Hoto a shafi na 30 ] Serge da Agnès sun amfana ta wurin kafa sabon makasudi Bulus ya yi wannan furci ba don kansa kaɗai ba amma domin “ mu ” wato , dukan mutane da suke bauta wa Allah cikin aminci . Domin ya nanata abin da yake nufi , Bulus ya jera abubuwa masu yawa da ba za su iya hana bayin Jehobah amintattu su more ƙaunarsa ba . ( Yohanna 5 : 28 , 29 ; Ruya ta Yohanna 21 : 3 , 4 ) A yanzu dai , ƙaunar Allah ga bayinsa masu aminci ba ta ƙarewa ko da me za su fuskanta a wannan duniyar . ( Ru’ya ta Yohanna 12 : 10 ) Gwamnatoci ma da suke yin hamayya da kiristoci na gaskiya ba za su iya canja ra’ayin Allah game da bayinsa ba . — 1Korinthiyawa 4 : 13 . Kalmar Hellenanci da aka yi amfani da ita a nan tana da ma’ana dabam dabam . “ Ba tsawo , ba zurfi . ” Jehobah yana ƙaunar bayinsa ko yaya yanayinsu . “ Ba kuwa wani halittacen abu . ” Sanin haka yana sa mu mu kusaci Jehobah kuma mu yi iyaka ƙoƙarinmu mu tabbatar masa cewa muna ƙaunarsa . Tattaunawa da Matasa ka tambayi ɗanka . Ka tambayi ’ yarka : “ Me ya faru yau a makaranta ? ” Ramón a Mexico ya lura cewa ɗansa mai shekara 16 yana da irin wannan halin . Faɗin abin da ke zuciyarsa zai iya kasance wa matashi ƙalubale domin sa’ad da ya balaga , yaro ko yarinya da a dā yake yawan magana zai ko za ta iya koma mai jin kunya sosai . Masana sun ce matasa sai su ji a kullum kamar suna kan fage kuma ana haska masu wuta domin jama’a su kalle su . Maimakon su sha kan irin wannan tunanin , wasu matasa masu kunya sai su ja da baya kuma iyayensu su kasa fahimtar abin da ke zuciyarsu . Nazari ya nuna cewa ko da yake matasa ba sa furtawa , suna ɗaukan shawarar iyayensu da muhimmanci fiye da ta tsaransu . Amma , ta yaya za ka tabbata cewa ba ku daina tattaunawa ba ? A ce kana tuki a wata babbar hanya , miƙaƙƙiya mai tsawo . Idan kana son motarka ta ci gaba da tafiya a kan hanyar , dole ne ka daidaita sitiyarin naka . ▪ ‘ Sa’ad da ɗana ko ’ yata take son mu tattauna , zan kasance a shirye in yi hakan ? ’ Ka yi amfani da wannan zarafi . ▪ ‘ Shin na fahimci abin da furcin yake nufi ? ’ Alal misali , “ kullum kamar ɗan yaro kake ganina ” na iya nufin “ Ina gani ba ka yarda da ni ba ” ko kuma “ Ba ka taɓa sauraron abin da na ce ba ” ƙila yana nufin “ Ina son in gaya maka yadda nake ji . ” Ka yi ƙoƙari ka fahimci abin da furcin ke nufi . ( Yaƙub 3 : 18 ) Ta wajen furcinka da halayenka , ka sa yanayin ya kasance na “ salama ” domin ɗanka ya kasance da niyar tattaunawa . Tattaunawa da matasa ba abu ba ne marar yiwuwa . “ Idan muka fara yabon yaranmu kuma mun furta cewa muna ƙaunarsu sosai , sai su gaya mana abin da ke zuciyarsu . ” — DONIZETE A BRAZIL . Kana kasancewa da alheri har sa’ad da mutane suka yi maka rashin alheri ? Ya kamata maigida ya ƙaunaci matarsa kamar kansa . Yesu ya kafa wa magidanta misali . Ya zama fa daga nan gaba su ba biyu ba ne , amma nama ɗaya ne . Abin da Allah ya gama fa , kada mutum shi raba . . . Ko da yake Yesu kamili ne kuma iyayensa ajizai ne , duk da hakan ya yi musu biyyaya . [ Hoto a shafi na 19 ] KA TAƁA ganin wasu suna yin abin da babu kyau ? — * Sama’ila ya gani . Ya zauna a inda ba za ka sa tsammani mutane za su kasance da mummunan hali ba . Me kake gani babansu ya kamata ya yi ? — Hakika , ya kamata ya yi musu horo kuma ya hana su yin waɗannan munanan abubuwa . Sai Eli ya ce : “ Ubangiji . . . shi yi abin da ya yi masa kyau . ” Idan ka yi hakan , za ka faranta wa Jehobah da kuma iyayenka rai . [ Hasiya ] Idan kana karanta wa yara , wannan alamar fid da ma’ana tana nufin ka dakata , ka yi masu tambayar . Tambayoyi : ○ Waɗanne ƙalubale ne Sama’ila ya fuskanta a wajen ? Ko da shike Littafi Mai Tsarki bai ce ko hakan ya kasance ba , abin muhimmanci shine ba a ce wai an yi amfani da mai fasara ba . — Yohana 18 : 28 - 40 . A lokacin da Yesu yake duniya , Sarki Hirudus ya ƙara girman dakalin magana na haikali kusan so biyu fiye da yadda yake a zamanin Sulemanu . [ Hoto a shafi na 23 ] Dutsen haikali da aka ture wajen daga haikali a Urushalima 1 , 2 . ( a ) Menene ya faru a ƙarni na goma K.Z . , da ya sa aka gwada bayin Allah ? Don ya sami iko sosai , Jeroboam sabon sarkinsu da aka naɗa ya kafa sabon addini a ƙasar . 12 : 1 - 33 ; 2 Laba . 11 : 13 , 14 . Za mu iya yin nasara mu ‘ tsaya masa muna tabbatawa cikin bangaskiyarmu ’ kuwa ? Dauda ba kamili ba ne , amma mai aminci ne ga Allah kuma ya dogara gare shi . 6 : 11 - 13 . ( 1 Sar . 11 : 4 - 6 ) Da sannu sannu Sulemanu ya daina yin biyayya ga dokokin Jehobah kuma ya soma zalunci sosai . Jehobah ya gaya wa Sulemanu : “ Tun da shi ke . . . ba ka kuwa kiyaye wa’adina da farillaina ba , waɗanda na umurce ka , hakika zan fizge maka mulkinka , in ba bawanka . ” — 1 Sar . Ko da yake an ƙi Sulemanu , ta yaya Jehobah ya kula da amintattunsa ? ( 1 Sar . 11 : 38 ) Jehobah ya taimaki mutanensa kuma ya yi musu hanyar tsira daga zalunci . Zalunci da rashin gaskiya sun yi yawa a yau . Mai Wa’azi 8 : 9 ya ce : “ Mutum ya sami iko bisa wani , ikon kuwa ya ciwuce shi . ” Kasuwanci na haɗama da sarauta na lalaci suna iya kawo mugun yanayi na tattalin arziki . 3 : 1 - 5 , 12 . Ka yi tunanin abubuwan da ya riga ya yi don ya canja lalatattun shugabannin wannan duniya . Yesu Kristi yana sarauta a sama kusan shekara ɗari . Ba da daɗewa ba zai kawo sauƙi ga waɗanda suke tsoron Allah . Yesu ya riga ya kasance da aminci ga Allah har mutuwarsa . ( a ) Ta yaya za mu nuna cewa mun amince da Mulkin Allah ? Da tabbaci sosai bisa Mulkin , za mu ƙi rashin ibada na duniya kuma mu yi ƙwazo wajen biɗan nagargarun ayyuka . ( Tit . 2 : 12 - 14 ) Muna ƙoƙari mu kasance marasa aibi a duniya . ( Ka karanta Zabura 7 : 10 . ) Jehobah yana ɗaukan bayinsa da tamani shi ya sa ba zai ƙyale su su halaka gabaki ɗaya ba . Sa’ad da Muke Fuskantar Tasirin ’ Yan Ridda Ta yaya ne Jeroboam ya zama marar aminci ? Maimakon haka , halinsa ya gwada amincinsu ga Allah . Sai Jeroboam ya kafa sabon addini da maruƙa guda biyu na zinariya . Kamar kakaninsu masu aminci , Lawiyawa da suke zaune a birnin da aka ba su a yankin masarauta ƙabilu biyu ta arewa sun ɗauki mataki nan da nan . ( Fit . 32 : 26 - 28 ; Lit . Lis . ( 2 Laba . 10 : 17 ) Jehobah ya ga cewa wasu daga cikin masarauta ƙabila ta arewa a nan gaba za su iya ƙyale bautar maraƙi su koma wa bauta ta gaskiya a Yahuda . — 2 Laba . 2 : 9 ; R . Yoh . 14 : 1 - 5 . Kamar amintattun Lawiyawa a ƙarni na goma K.Z . , a yau amintattun Allah ba sa barin ’ yan ridda su rinjaye su . Me ya sa ya kamata mu yi biyayya ga “ bawan nan mai - aminci , mai - hikima ” ? 12 : 1 - 4 ) Da farin ciki , muna bin umurnin “ bawan nan mai - aminci , mai - hikima wanda ubangijinsa ya sanya shi bisa iyalin gidansa , domin shi ba su abincinsu a lotonsa ? ” Kristi ya naɗa bawansa “ bisa dukan abin da ya ke da shi . ” ( Mat . 24 : 45 - 47 ) Saboda haka , idan ba mu fahimci wani mataki da rukunin bawa ya ɗauka ba , hakan ba dalili ba ne da zai sa mu ƙi umurninsu ko mu koma wa duniyar Shaiɗan ba . Ya naɗa annabi daga Yahuda ya je arewacin Bethel ya sami Jeroboam sa’ad da yake hidima a bagadi . Annabin zai idar da saƙon hukunci ga Jeroboam . 13 : 1 - 3 . Hakan ya sa ya zama dole Jeroboam ya ce annabin ya roƙan masa Jehobah kuma ya yi addu’a don hannun da ya shanye ya dawo daidai . 13 : 4 - 6 . 24 : 14 ; 28 : 19 , 20 ) Ka da mu bari tunanin cewa ba za a saurare mu ba ya sa mu daina ƙwazo a hidima . ( Ka karanta Yohanna 14 : 15 - 17 ; Ru’ya ta Yohanna 14 : 6 . ) 15 : 4 ; 16 : 5 ) Shi “ mai - alheri ne cikin dukan ayyukansa . ” [ Hasiya ] Ko annabin ya ci gaba da yi wa Jehobah biyayya ko a’a , a talifi na gaba za a tattauna abin da ya same shi . • Ta yaya ya kamata mu bi da ’ yan ridda da ra’ayinsu ? • Ta yaya Jehobah yake kāre amintattunsa sa’ad da suke hidima ta Kirista ? 86 : 11 . 1 , 2 . Menene Zabura 86 : 2 , 11 , ta ce zai taimake mu mu riƙe amincinmu ga Jehobah a lokacin da muke fuskantar gwaji ? Yana da muhimmanci mu kasance da aminci ga Jehobah yanzu da zuciya ɗaya , kafin mu fuskanci gwaji . “ Ni Ma In Ba Ka Lada ” Menene Jeroboam ya yi sa’ad da annabin Allah ya sanar masa da saƙon hukunci ? Mutumin Allah ya sanar da saƙon hukunci ga Sarki Jeroboam , wanda ya kafa bautar maraƙi a masarauta kabilu goma ta arewa a Isra’ila . Sarkin ya yi haushi sosai . ( Zab . 119 : 113 ) Ko kuma zai je ne tun da yake sarkin ya nuna kamar ya tuba ? Idan da annabin Allah yana sha’awar abin duniya a zuciyarsa , da kyautar sarkin za ta zama masa gwaji mai tsanani . Son abin duniya batun aminci ne . ( Ka karanta Filibbiyawa 4 : 11 - 13 . ) Wace “ kyauta ” ce za a iya ba mu , kuma menene zai taimake mu mu yanke shawara ko za mu karɓa ? Amma kafin mu yanke shawara , ya kamata mu bincika dalilin yin haka . ( Mat . 4 : 8 - 10 ) Ya yi gargaɗi : “ Ku yi lura , ku tsare kanku daga dukan ƙyashi : gama ba da yalwar dukiya da mutum ya ke da ita ransa ke tsayawa ba . ” Da annabin Allah ya ci gaba da tafiyarsa zuwa gida da bai samu matsala ba . Sa’ad da mutumin Allah ya ƙi , sai tsohon annabi ya ce masa : “ Ni kuma annabi ne kamarka ; wani mala’ika kuwa ya yi magana da ni ta wurin maganar Ubangiji , cewa , Ka dawo da shi cikin gidanka , domin ya ci gurasa , ya sha ruwa . ” 13 : 11 - 18 . Ya kamata annabin daga Yahuda ya fahimci cewa wayo ne tsoho annabin yake yi . Hakan ya kawo ƙarshen aikin annabcinsa ! — 1 Sar . * Wane misali mai kyau ne Ahijah ya kafa ? Dattijon yana iya cewa ba zai gaya wa ɗan’uwan yadda zai tallafa wa iyalinsa ba . Misalai 3 : 5 ta ce : “ Ka dogara ga Ubangiji da dukan zuciyarka , kada ka jingina ga naka fahimi . ” Kuskurensa ya sa ya yi hasarar ransa da kuma dangantakarsa da Allah . ( Mis . 24 : 10 ) Muna iya gajiya game da yin wani fanni na hidima kuma mu soma jin kamar abin da muka yi shekaru da yawa ya isa haka , lokaci ya kai da wasu za su ɗauki hakkin . Yana da kyau mu nemi taimakon Jehobah duk lokacin da muke fuskantar irin wannan yanayin . Duk da haka , wasu sun kasance da aminci ga Jehobah . [ Hasiya ] Littafi Mai Tsarki bai faɗa ko Jehobah ya kashe annabin tsoho ba . Daniel ya rubuta : “ Ina nan ina dubawa , har na ga an kafa kursiyai , wani kuma wanda shi ke mai - zamanin dā yana zaune : tufafinsa farifat kamar snow su ke : gashin kansa kuma kamar tsatsabtar ulu . ” — Dan . Jehobah da “ bawan nan mai - aminci , mai - hikima ” suna godiya ga dukan abubuwan da suka yi dā da waɗanda suke yi yanzu a aikin Mulki . — Mat . Hakika , Dokar da Allah ya ba Musa ta nuna cewa idan mutum yana tsoron Jehobah zai kula kuma ya daraja tsofaffi . ( Lev . * Ka Nuna Ƙauna a Hanyoyi Dabam Dabam Me ya sa ya kamata ikilisiyoyi su damu da tsofaffi Kiristoci ? ( 1Bit . 3 : 8 ) Bulus ya kwatanta kula da tsofaffi na ikilisiya sa’ad da ya ce idan gaɓa ɗaya na jikin mutum ya sha wuya , “ dukan gaɓaɓuwa suna shan raɗaɗi tare da shi . ” Menene tsofaffi suke fuskanta ? Za su ga kamar ba za su iya zuwa wajen likita ba , rubuce - rubuce , sharan gida , da kuma yin girki . ’ Yan’uwa suna taimakonsu da cefane , girke - girke , da kuma shara . Da matar wani ɗan’uwa tsoho ta rasu , bai iya biyan kuɗin gidansa ba don ba ya karɓan kuɗin fenshonta kuma . Wannan ɗan’uwa tsoho ya zauna tare da su har ya mutu yana shekara 89 . Ba su yi hasarar ‘ ladar ’ da suka samu na taimakon almajirin Yesu Kristi ba . — Mat . Kana iya gayyatarsu zuwa gidanka da kuma idan za ka je yawon shakatawa . Ta sunkuyar da kanta tana kuka , ta ce , “ Ba na iya yin kome kuma . ” Ta yaya zabura za ta ƙarfafa tsofaffi bayin Jehobah ? ( Ka karanta Zabura 68 : 19 . ) Ku yi ƙoƙari ku canja mummunan ra’ayi ku kasance da ra’ayi masu kyau . * Ga misalin , Johan , mai shekara 80 da ke kula da Sannie * matarsa mai aminci da ba ta iya tashiwa yanzu . Suka aririce shi ya ci gaba da hidimarsa na dattijo , ko idan abin da yake yi kaɗan ne . ( Za 92 : 13 , 14 ) Manzo Bulus , wanda wataƙila ya yi fama da wani ciwo bai ‘ yi yaushi ba ; ko da mutumi da yake a waje yana lalacewa . ’ — Ka karanta 2 Korinthiyawa 4 : 16 - 18 . Misalai da yawa na zamani sun nuna cewa tsofaffi “ za su yi ta ’ ya’ya . ” Amma ƙalubale da ciwo da tsufa suke kawo wa suna sa mutum sanyin gwiwa , har ga waɗanda suke da iyalai masu kula da su . Waɗanda suke kula da tsofaffi ma suna iya gajiya . Ikilisiya tana da gata da kuma hakkin nuna ƙaunarta ga tsofaffi da waɗanda suke kula da su . Me ya sa ya kamata Kiristoci shafaffu masu aminci su ɗauki nan gaba da tabbaci ? A wani ɓangare , dukan waɗannan Kiristoci masu aminci suna da tamani a idanunsa , kuma ba zai taɓa yashe su ba . An canja sunaye . Yaya Za Ka Amsa ? • Me ya sa kake ɗaukan Kiristoci tsofaffi masu aminci da tamani ? [ Hotuna a shafi na 18 ] “ Zan juya ma al’ummai da harshe mai - tsarki , domin dukansu su kira sunan Ubangiji . ” — ZEPH . 3 : 9 . 2 : 19 , 20 , 23 ) Wannan kyauta ce mai ban al’ajabi . Me ya sa ’ yan adam ba sa magana a harshe ɗaya kuma ? Jehobah ya riƙitar da ainihin harshen waɗannan masu tawaye kuma ya sa suka soma magana a harsuna dabam dabam . Da haka , sai suka watsu a duniya . — Ka karanta Farawa 11 : 4 - 8 . Menene ya faru sa’ad da Jehobah ya riƙitar da harshen ’ yan tawaye a Babel ? Ta wurin annabinsa Zephaniah , Jehobah ya ce : “ Sa’annan zan juya ma al’ummai da harshe mai - tsarki , domin dukansu su kira sunan Ubangiji , su bauta masa da zuciya ɗaya . ” ( Zeph . Harshe mai tsarki shi ne gaskiya game da Jehobah Allah da kuma nufinsa da ke cikin Kalmarsa , Littafi Mai Tsarki . Wannan “ harshe ” ya ƙunshi fahimtar gaskiya sosai game da Mulkin Allah da kuma yadda zai tsarkaka sunan Jehobah , ya ɗaukaka ikon mallakarsa , da kuma yadda zai kawo albarka ga amintattu mutane har abada . Menene sakamakon wannan canjin harshe ? Yadda za a furta sabon sauti zai bukaci yin amfani da gaɓoɓin magana dabam , kamar harshe . Menene zai taimake mu mu fahimci harshe mai tsarki kuma mu yi amfani da shi sosai ? Hakazalika , an aririce mu : “ Lalle ne mu ƙara mai da hankali musamman ga abubuwan da muka ji , don kada mu yi sakaci , su sulluɓe mana . ” ( Ibran . Saurara yana bukatar mai da hankali sosai , amma ƙoƙarin yin haka yana da amfani . ( Luk 8 : 18 ) Idan muna taron Kirista , muna sauraron abin da ake koyarwa kuwa , ko hankalinmu yana rabe ? Yana da muhimmanci mu yi ƙoƙari don mu riƙa mai da hankali ga abin da ake koyarwa . Yin koyi da masu iya magana sosai . Ana ƙarfafa ɗalibai da suke koyon sabon yare su saurara kuma su koyi yadda masu iya magana sosai suke furta kalmomi da kuma yadda suke magana . Ka amince da gyara idan ka yi kuskure . — Ka karanta Ibraniyawa 12 : 5 , 6 , 11 . ( 1 Kor . 11 : 1 ; Ibran . 12 : 2 ; 13 : 7 ) Idan muka sa ƙwazo a yin wannan , hakan zai jawo haɗin kai a tsakanin mutane Allah , ya sa su su yi magana da harshe ɗaya . — 1 Kor . Wasu sun ƙuduri aniyar haddace ayoyi a cikin Littafi Mai Tsarki . Za mu iya yin amfani da wannan baiwa mai muhimmanci kuwa ? Manzo Bitrus ya ce : “ Zan fa kasance da shiri kullayaumi garin in tuna muku da waɗannan al’amura , ko da shi ke kun san su , kun kuwa kahu cikin gaskiya da ke tare da ku . ” ( 2 Bit . 1 : 12 ) Me ya sa muke bukatar tunasarwa ? ( Zab . 119 : 129 ) Tuna mizanai da ƙa’idodin Allah zai taimake mu mu bincika kanmu kuma hakan zai taimake mu mu guji zama masu ‘ ji da suke mantawa . ’ Menene zai taimake mu idan muna nazarin harshe mai tsarki ? Ka furta kalamai idan kana karatu . A Ibrananci , furcin nan “ karatu ciki - ciki ” ya yi daidai da yin bimbini . Yana da kyau mu san yadda ake amfani da nahawu ko kuma yadda ake tsara kalmomi su zama jimla a sabon yare da muke koya . Kamar yadda yare yake da tsarin kalmomi da za a bi , harshe mai tsarki na Nassosi yana da “ sahihiyan kalmomi . ” ( 2 Tim . Ci gaba da koyon yaren . Me zai iya taimakon mu mu sha kan irin wannan matsalar ? 6 : 1 , 2 . Yin nazari kaɗan a kai a kai ya fi yin nazari na dogon lokaci da ba a yi kullum . Ka yi nazari a lokacin da babu wani abin da zai ɗauke maka hankali . 6 : 18 . Abin farin ciki ne mu sani cewa kowane irin yare ne muke yi yanzu , dukanmu muna magana da harshe mai tsarki na koyarwar Littafi Mai tsarki ne . [ Akwati a shafi na 23 ] 1 : 13 111 : 3 . A cikin Littafi Mai Tsarki , za a iya fassara kalmar nan “ girma ” a Ibrananci zuwa “ jamala , ” “ ɗaukaka , ” da kuma “ daraja . ” Wani ƙamus ya ba da ma’anar “ girma ” cewa “ yanayi ne na zama wanda ya cancanta , mai ɗaukaka , da kuma mai daraja . ” Me ya sa ’ yan adam suke iya kasancewa da mutunci ? Ta yaya ne aka bayyana ɗaukakar Jehobah da darajarsa ? Ta yaya girman Allah zai shafe mu ? Menene Yesu Kristi ya koya mana game da yadda za mu iya kasancewa da wannan halin ? Domin an halicce su cikin surar Allah , dukan ’ yan adam suna iya kasancewa da daraja . Waɗanne ɗaukakar Jehobah ne da darajarsa muke gani a sama ? Duk da haka , Jehobah “ yana ƙididigan yawan taurari ; dukansu yana ba su sunayensu . ” ( Zab . Ta yaya ne yadda aka yi tanadin burodi yake girmama hikiman Mahaliccinmu ? Da yake burodi abinci ne mai sauƙi , abubuwan da ake yin burodi da shi don ya zama abinci mai daɗi ba shi da sauƙi sosai . Wani lokaci ana sa yisti sa’ad da ake yin burodi . Waɗannan abubuwa da ake haɗawa suna da amfani ga juna . Bugu da ƙari , yadda burodi yake aiki a cikin jiki wani abu ne mai ban mamaki . Ta Yaya Ne Girman Allah da Ɗaukakarsa Suke Shafan Ka ? Ta yaya yin bimbini bisa ayyukan Allah zai shafe mu ? Hakika , kamar Dauda za mu girmama Jehobah muna cewa : “ Ni ma in bayana girmanka . ” ( Zab . Kana shelar bishara kuma kana taimakon mutane su nuna godiya da ɗaukaka , da kuma darajar Jehobah Allah ? ( b ) Da yake Yesu Sarki ne , yaya ya bi da talakawansa ? Ka yi la’akari da wani misali na yadda Yesu da aka naɗa Sarki ya bi da mutane da ya sadu da su , musamman ma waɗanda mutane suka ƙi kuma ba sa son su . ( Ka karanta Markus 1 : 40 - 42 . ) Ya taɓa kuturun kuma ya warkar da shi . Hanya ɗaya , ita ce ta wajen fahimta cewa dukan ’ yan adam ko da menene matsayinsu , lafiyarsu , ko shekarunsu sun cancanci mu daraja su kuma mu yi musu ladabi . ( 1Bi 2 : 17 ) Ya kamata musamman waɗanda suke da matsayin shugabanci , kamar magidanta , iyaye , da kuma dattawa Kirista su ɗaukaka waɗanda suke kula da su don su ci gaba da samun darajar kansu . Nuna Daraja ga Bauta 19 , 20 . ( a ) Wace hanya ce mai kyau na ɗaukaka wasu ? ( 1Bi 2 : 12 ) Bari koyaushe mu ɗaukaka shi , bautarsa da kuma ’ yan’uwanmu masu bi . 2 : 5 - 9 . Abin Da Ke Ciki Na Nazari SHAFI NA 8 Jehobah Yana Kula da Bayinsa Tsofaffi WAƘOƘI : 58 , 216 Waɗannan talifofi sun nuna yadda Jehobah bai yasar da amintattunsa ba , a lokacin da aka raba masarauta ƙabilun Isra’ila 12 zuwa masarauta biyu na arewa da na kudu . Wannan talifin ya nuna yadda ya kamata godiya don ɗaukakar Allah za ta shafe mu . Za mu kuma koya yadda za mu nuna ɗaukaka . Jehobah ya ce ta bakin annabinsa Zafaniya : “ Zan juya ma al’ummai da harshe mai - tsarki . ” SHAFI NA 29 An Kwatanta Masu Wa’azi a Ƙasashen Waje da Fari SA’AD da manzo Bulus ya ji cewa Kiristoci suna barin bauta ta gaskiya don rinjayar masu bin Yahudanci , sai ya rubuta wasiƙa mai ƙarfi ga “ ikilisiyoyin ƙasar Galatiya . ” ( Gal . Ya gargaɗi Galatiyawa : “ Ku tsaya fa da kyau , kada ku sake nannaɗewa cikin ƙangin bauta . ” — Gal . 3 : 16 - 18 , 28 , 29 — Har ila ana bin alkawarin da aka yi wa Ibrahim ne ? ( Afis . 2 : 15 ) Ainihin “ zuriyar ” Ibrahim wato , Yesu Kristi da waɗanda suke “ na Kristi ” za su sami amfanin alkawarin . 6 : 2 — Mecece “ shari’ar [ dokar ] Kristi ” ? Yin shuki ga ruhu ya ƙunshi kasancewa da ayyukan da za su sa ruhu ya yi aiki a gare mu . 2 : 20 . Fansa kyauta ce da Allah ya ba mu . Mugun tarayya zai iya ‘ hana mu yin biyayya da gaskiya . ’ 6 : 1 , 2 , 5 . Amma idan ya zo ga ɗaukan hakki na ruhaniya , kowa zai ɗauka da kansa . 1 : 1 – 6 : 24 ) 1 : 10 ; 4 : 8 , 13 . Ya kamata kuma su yi “ tsayayya da dabarun Shaiɗan ” ta wajen kasancewa da dukan makamai na ruhaniya . — Afis . Furcin nan “ cikin sammai ” ba ya nufin gadō na sama da aka yi musu alkawarinsa . 4 : 8 , 11 - 15 . Kristi ” ta wajen zama masu biyayya da masu miƙa kai ga waɗanda suke shugabanci a tsakaninmu da kuma ba da haɗin kai ga shirye - shirye na ikilisiya . — Ibran . Kamar yadda yake ‘ ciyar ’ da kansa , ya kamata miji ya zama mai yi wa matarsa tanadi mai kyau , a zahiri , a hankali , da kuma na ruhaniya . Ya kamata ya yi tattalinta ta wajen ba ta isashen lokaci da kuma bi da ita cikin ƙauna ta maganarsa da kuma ayyukansa . 6 : 10 - 31 . ( Filib . 1 : 1 – 4 : 23 ) Domin yanayin da yake ciki , Bulus yana da matsi daga abubuwa biyu da suke gabansa , wato , rai ko mutuwa . ( Filib . 3 : 20 , 21 ; 1 Tas . 4 : 16 ) An cika wannan burin a bayanuwar Kristi sa’ad da ya samu ladar da Jehobah ya shirya masa . — Mat . 2 : 12 , 13 — Ta yaya Allah yake sa mu ‘ yi nufi kuma mu aikata ’ ? 1 : 3 - 5 . KU ZAMA ‘ KAFAFFU CIKIN BANGASKIYA ’ ( Kol . Abubuwa ne de ke cikin duniyar Shaiɗan , wato , ainihin abubuwa ko ƙa’idodi da ke ja - gora , ko motsa ta . ( 1 Yoh . 4 : 16 — Me ya sa wasiƙa zuwa ga Lawudiyawa ba ta cikin Littafi Mai Tsarki ? 1 : 2 , 20 . KOWANE watanni shida , Makarantar Littafi Mai Tsarki ta Gilead tana yin bikin sauke karatu da ake gayyatar dukan iyalin Bethel na Amirka . Duka mutane 6,411 da suka halarta sun taya ɗaliban murna a ranarsu ta musamman . Jawabin bisa misalin Littafi Mai Tsarki ne na Akila da Biriskilla , ma’aurata na Kirista a ƙarni na farko . ( Rom . ( Zech . 9 : 16 , 17 ) Nagartar Allah zai iya motsa mu mu yi wa mutane abubuwa masu kyau . ( Alƙa . 5 : 16 - 18 ) Kamar kalmomin waƙar , ayyukan kowanne Kirista ya zama sananne ga mutane . A jigon nan “ Ku bi Shugabancin Ruhu Mai Tsarki , ” ɗaliban sun nanata wa Sam Roberson da ke sashe na makaranta na Allah , abubuwan da suka fuskanta a hidimarsu , sun kuma sake nuna yadda abin ya faru . Masu - wa’azi na ƙasashen waje za su iya fuskantar irin waɗannan mugun yanayin . Adadin ƙasashen da suka wakilta : 7 ; Snape , L . ; Williams , N . ; Huntley , E . ; Vanegas , A . ; Pou , A . ( 7 ) Zuroski , M . ; Rodgers , G . ; Stainton , B . ; Wells , S . Makarantar Gilead tana nan a Cibiyar Koyarwa ta Watchtower Hakika , hikima ce mu nemi sanin inda hanya za ta ƙare kafin mu soma taku na fari cikinta . Wataƙila , kai ma ka ce , ‘ Da na san hakan zai faru da ban soma ba . ’ Saboda haka , kafin ka soma bin kowace hanya , hikima ce idan muka nemi shawarar Jehobah kamar yadda Sarki Dauda na Isra’ila ta dā ya yi yayin da ya roƙa : “ Ka sa in san tafarkin da zan bi . ” — Zabura 32 : 8 ; 143 : 8 . Menene Ƙarshensu ? Ya yi tunanin yadda waɗanda yake yin kishinsu za su ƙarata . Ina matuƙarsu ? Ya fahimci cewa suna tsaye ne “ cikin wurare masu - samtsi ” kuma “ sun kare sarai da razaizani ! ” To , tafarkin da mai zaburar yake bi fa ? Yin bimbini a kan matuƙar waɗanda suka yi arziki ta cuwa - cuwa ya ƙarfafa mai zabura cewa tafarkin da ya bi mai kyau ne . Kusantar Jehobah Allah kullum yana kawo sakamako masu kyau . — Zabura 73 : 28 . Menene hakan zai jawo ? Zai bukaci ka yi kwanaki ba ka gida kuma ka jawo wa kanka ko abokiyar aurenka matsala ? Ta wajen hangen hanyar da ke gaba , za ka yi zaɓi mai kyau . Abin da ya faru ya yi daidai da abin da aka kwatanta a cikin Littafi Mai Tsarki : “ Farat ya bi ta , kamar sa mai - tafiya wurin fawa . ” Da ma ya yi la’akari da ’ yadda ƙarshen zai zama , ’ da hakan bai faru ba . — Misalai 7 : 22 , 23 . Al’ummar tana bukatar ta yanke shawara , kuma Jehobah Allah ya ba su shawara : “ ku tambayi hanyoyi na dā inda hanyar kirki ta ke , ku yi tafiya a ciki . ” ( Irmiya 6 : 16 ) Yaya ‘ ƙarshen ’ tawayensu ya kasance ? A shekara ta 607 A.Z , Babiloniyawa suka hallaka birnin Urushalima kuma suka kwashi mazaunansa zuwa bauta . Amma yin watsi da alamar da ta ce “ Kada ka shiga , ” zai kai ne ga bala’i . Idan ka dakata , ka yi tunani a kan ‘ yadda ƙarshen zai zama ’ hakan zai iya hana ka yin tafiya da za ta kai ga mummunan sakamako . Cutar sida da wasu cututtuka da ake ɗauka ta jima’i , cikin shege , zubar da ciki , matsala da abokanan zama da kuma lamiri mai sūka sun zama sakamako da waɗanda suka yi watsi da hanyar nan suka fuskanta . Manzo Bulus ya faɗi “ yadda ƙarshe zai zama ” ga waɗanda suke yin lalata . A wasu lokatai ba za mu iya hangan sakamakon shawara da muka yanke ba . Hanyar mai kyau ce ? Ka dubi taswirar , wato Littafi Mai Tsarki . Saboda haka , kafin ka yi takun da ke gaba , ka dakata , ka tambayi kanka , ‘ Yaya ‘ ƙarshen zai zama ’ ? Duk da haka , ranar wata Talata da safe na fara tafiya ta na halarci taron Kiristoci a Wanblan wani ƙaramin gari a arewacin Nicaragua . Na tashi da asuba , ina tuƙa motata da ta tsufa amma mai ƙarfi a kan Babbar Hanya da ta haɗa Amirka ta arewa da ta kudu . Ta cikin hazo na ga itatuwa da furanni suka kewaye su . A wani kwana saura kaɗan na yi karo da wata mota da take tafiya a tsakiyar hanya . Rana ta yi zafi sa’ad da na kusa da Wiwili kuma na hangi Kogin nan Coco . A ƙarshe , na isa ƙarshen hanyar , a can cikin kwari mai itatuwa ga Wanblan , inda na nufa . Da ƙananan ɗakuna da aka gina da kwano . Mutane suka yi murmushi suka marabce ni . Muka yi hira a inda da yawan karan motoci da na dawakai da alfadarai . Washegari Asabar . Duk da haka , masu sauraro suka kasa kunne suka mai da hankali ga shawara da gargaɗi da ake bayarwa . Suna bi suna karatu sa’ad da masu jawabi suke karatun Littafi Mai Tsarki , suka yi kuma waƙoƙi da suke da jigo daga Littafi Mai Tsarki , kuma suka saurara da ban girma sa’ad da ake yin addu’a a madadinsu . Na nuna musu hoton taurari da damin taurari a kwamfuta ta ta - tafi - da - gidanka . Kamar dai taron ya yi saurin ƙarewa , kuma dole kowa ya koma gida . 2 Korinthiyawa 1 : 3 , 4 A aya ta 3 , an kira Allah “ Uban jiyejiyenƙai . ” Kalmar Hellenanci da aka fasara “ jiyejiyenƙai ” tana iya nufin yin juyayi domin wahala da wasu suke sha . Bulus ya gaya mana cewa Allah ya ba mu Kalmarsa cikin ƙauna domin “ ta wurin haƙuri da ta’aziyar litattafai mu zama da bege . ” Yaya yawar ta’aziya da Allah ke yi wa mutanensa ? Bulus ya ce Allah yana “ yi mana ta’aziyya cikin dukan ƙuncinmu . ” Domin Matasanmu ․ ․ ․ ․ ․ A ganinka , wane irin hali ne Yesu ya nuna sa’ad da ya yi tambaya , “ Ina abin da ya sa kuka neme ni ? ” KA RUBUTA ABIN DA KA KOYA GAME DA . . . WAƊANNE BANGARORIN WANNAN LABARI NE YA FI MA’ANA A GARE KA KUMA ME YA SA ? A SAFIYA RANAR 16 , GA AFRILU 2007 , yayin da nake hawa na uku na benen ofishin Norris Hall na jami’ar Virginia Polytechnic Institute and State University , ko kuma Virginia Tech , an sake tuna mini cewa muna bukatar mu yi godiya kowance rana da muka kasance da rai . Wani Farfesa ya zo ya kira ni in je ofishinsa in taimaka in gyara masa kwamfutarsa . Sa’ad da muke jira sai na tuna da wani abin da ya faru shekara 15 da suka gabata . Ina aikin kanikanci a wani shagon da ake gyaran motoci . Ya sāke ƙarfafa ƙudurina na yi amfani da ran a hidimar wanda ya ba ni wannan rai , wato Jehobah Allah a matsayin Mashaidinsa . — Zabura 90 : 12 ; Ishaya 43 : 10 . Wannan abin baƙin cikin da ya faru ya koya mani cewa rai ba shi da tabbas a duniya ta yau . [ Inda Aka Ɗauko Hoto da ke shafi na 31 ] Abin baƙin ciki , ba da daɗewa ba aka lalata auren da Allah ya haɗa . Menene ya lalata tsarin aure a yau ? Auren ’ yan daudu , mutane biyu da suke zama tare da ba su auri juna ba , da kuma saurin kashe aure sun nuna cewa yana yin nasara sosai wajen raba aure . Don a yi nasara a aure , ya kamata a haɗa Jehobah cikin dangantakar . ( b ) Menene wata ’ yar’uwa take so game da maigidanta ? Ya kamata ma’aurata su yi ƙoƙari su ƙarfafa ƙaunar abokin aurensu da Allah . — Mis . Wa . 4 : 9 , 10 ; LMT ) Hakika , dole ne mata da miji su yi ƙoƙari don su samu “ amfani ” mai kyau a aurensu , hakan zai kawo dangantaka na dindindin da Allah ya sa albarka . Hakika , ana ganin halin ’ yancin kai a cikin aure masu yawa . 12 : 4 . Ya daɗa , “ Yin abubuwa tare , musamman abubuwa na ruhaniya , na sa ma’aurata su kusaci juna da kuma Jehobah . ” Sarki Dauda ya ce : “ Idanun dukan mutane suna sauraro a gareka . ” A taronmu , ma’aurata suna koyan yadda ake ƙin “ makamai ” da Shaiɗan yake amfani da su don ya raba iyalai . Hakika , shawarwari na sama ba sabon abu ba ne , amma yana da kyau ka tattauna su da abokin aurenka . Ka ga ko da akwai wurin da kake bukata ka mai da wa hankali a cikin aurenka . ( Ayu . 2 : 9 ) Hakika , sa’ad da masifu ko wasu yanayi masu wuya suka taso , alhini da ke tattare zai iya sa mutum ya aikata da garaje . Za ka iya taimakon abokiyar aurenka ta yi gyara a hankali ta wajen nuna ƙauna da kuma yin haƙuri . Amma kada ka manta cewa Yesu ya kwatanta wanda yake kallon ɗan kuskuren wani da “ haki ” a cikin idon ɗan’uwansa amma ya kasa ganin “ gungumen ” da ke cikin idonsa ba . Yesu ya aririce mu : “ Kada ku zartar , domin kada a zartar muku . ” 17 , 18 . Iyayensu da suka tsufa suna iya bukatar a kula da su sosai . Idan matsala a aurenka ya sa ka ji ba za ka ci gaba da auren ba , menene za ka yi ? ( Mis . Littafi Mai Tsarki na ɗauke da labarai masu yawa na waɗanda suka kasance da aminci duk da gwaji mai tsanani . Waɗanne albarkatai ne za a samu idan aka sa Allah cikin aure ? Albarka da ake samu wajen sa Allah ya kasance cikin aure tana da yawa . “ Mun yi ƙoƙari koyaushe mu riƙa nuna wa juna alheri , haƙuri , da kuma ƙauna . ” ASHEKARA ta 1911 , gwamnatin Britaniya ta kafa doka da aka shirya don a ceci ran mahaƙar kwal . Wannan alamar tana da muhimmanci . A hanya ta ruhaniya , Kiristoci suna fuskantar yanayi irin na masu haƙa kwal . 3 , 4 . Wane kashedi ne Yesu ya yi wa almajiransa , me ya sa za mu mai da hankali ga wannan ? 14 : 26 . Idan haka ne , menene za mu yi don mu sami taimakonsa ? 5 , 6 . Menene ruhu mai tsarki zai iya yi mana , menene za mu yi don mu samu taimakonsa ? ( Ka karanta Luka 11 : 13 . ) Ta yaya ne ruhun duniya yake shafan mutane ? Kamar yadda muke gani a ko’ina a yau , ruhun duniya na ƙarfafa yin tawaye ga mizanan Allah . Amma , barin ruhun duniya ya ja - gorance mu yana iya yiwuwa . Waɗanne alamu ne za su iya nuna cewa muna barin ruhun duniya ta rinjaye mu ? A rayuwarmu ta Kirista , waɗanne alamu ne na farko suke nuna mana cewa ruhun duniya ne yake ja - gorarmu ? Wataƙila muna yin addu’a sosai a kai a kai . Hakika , muna da hakki da yawa da suke bukatar lokacinmu da kuzarinmu , kuma yakan yi wuya mu riƙe tsarin ayyuka na ruhaniya . Muna bukatar mu yi ƙoƙari mu dawo da halayenmu masu kyau da muke da su a dā . ‘ Kada Ka Yi Nauyi ’ Ya ce : “ Ku yi hankali da kanku , kada ya zama zukatanku su yi nauyi da zarin ci da maye da shagulgula na wannan rai , har ranan nan ta hume ku , ba labari , kamar tarko . ” — Luka 21 : 34 , 35 . 13 , 14 . 3 : 12 , 13 ) Duk da haka , Yesu ya san cewa ruhun duniya yana ɗaukaka rashin kama kai a waɗannan abubuwa . Ta yaya za mu iya tabbata cewa ruhun duniya bai lalata mana ra’ayi game da zarin ci da yin maye ba ? Wani mataki mai muhimmanci na ƙin ruhun wannan duniya ya ƙunshi yadda muke bi da alhini . Ya gaya wa almajiransa : “ Kada ku yi alhini . ” ( Mat . Waɗanda aka ruɗe su da wannan ra’ayin za su yi ta aiki don su samu kuɗi kuma koyaushe suna damuwa game da sayan sababbi da manyan kaya . ( Mis . Za mu yi iya ƙoƙarinmu mu cika alkawarinmu , mu sa ‘ zancenmu i ya zama i ’ idan ya zo ga biyan bashi . ( Mat . 5 : 37 ; Zab . Shi ya sa manzo Bulus ya tuna mana cewa muna bukatar mu tsare tunaninmu . 8 : 6 . Ta yi addu’a ga Jehobah . Hakika , idan suna fuskantar jarabobbi masu tsanani ko kuma matsaloli , bayin Allah suna roƙonsa ya taimake su . Dauda mutum mai bauta wa Jehobah da aminci wanda ya fuskanci jarabobbi da ƙalubale a rayuwarsa ne ya rubuta zabura . Zabura sura 70 ta soma kuma ta ƙare da roƙon Allah ya taimaka . Menene muka koya game da Dauda a cikin Zabura sura 70 , kuma wane tabbaci ne ya kamata mu kasance da shi ? Kamar Dauda , za mu iya tabbata cewa Jehobah mai Taimakonmu ne kuma ‘ mai - cetonmu . ’ Menene ya taimaki Dauda ya san cewa Jehobah yana ceton masu aminci ? Sa’ad da Jehobah ya kawo rigyawa bisa duniya marar ibada , ya ceci Nuhu da iyalinsa masu tsoron Allah . ( Far . ( Far . 19 : 12 - 26 ) Sa’ad da Jehobah ya halaka Fir’auna mai fahariya da sojojinsa a Jan Teku , ya ceci mutanensa daga halaka . ( Fit . 7 - 9 . ( a ) Wane dalili ne ya sa Dauda ya dogara da ikon Allah na ceto ? Dauda da kansa ya ga yadda ‘ madawaman hannuwan ’ Jehobah suke ceton waɗanda suke bauta masa . ( K . 18 : 17 - 19 , 48 ) Ka yi la’akari da wannan misali . ( Ka karanta 1 Samuila 18 : 11 - 14 . ) Daga baya , sa’ad da ƙullin da Saul ya yi don Filibiyawa su kashe Dauda bai yiwu ba , “ Saul . . . ya lura ya sani Ubangiji yana tare da Dauda . ” — 1 Sam . ( Zab . Dauda ya yi rashin lafiya sosai yana kwance a bisa gado , har abokan gabansa suna tsammanin cewa ba zai “ sake tashi ba . ” 12 , 13 . ( a ) Wane tabbaci ne Dauda yake da shi ? Ubangiji za ya toƙara shi a bisa shimfiɗarsa ta rashin lafiya : kana gyarta masa shimfiɗa cikin cutarsa . ” ( Zab . Amma , Dauda ya tabbata cewa Jehobah za ya “ toƙara shi ” wato , zai taimake shi kuma ya ƙarfafa shi sa’ad da yake kwance a gadon ba lafiya . ( Ayoyi 5 , 6 ) Wataƙila Jehobah ya ƙarfafa Dauda ta wurin sa ya tuna da kalamai masu ƙarfafawa . ( Aya 12 ) Wataƙila Dauda ya sami ƙarfi sa’ad da ya tuna cewa ko da yake ba shi da lafiya kuma abokan gabansa suna mugun maganganu , Jehobah ya ɗauke shi a matsayin mutum mai aminci . Daga baya Dauda ya warke daga rashin lafiyar da ya yi . 1 : 3 . Abinci da Sutura Sa’ad da ya zama sarki a Isra’ila , Dauda yana cin abinci da abin sha mafi kyau har ya gayyaci wasu mutane su ci abinci da shi . Sa’ad da suka ga matsalar da Dauda da mutanensa suke ciki , waɗannan mutane masu aminci sun kawo musu abin biyan bukata , har da shimfiɗa , alkama , sha’ir , gasashen hatsi , wake , lentils , zuma , mai , da kuma tumaki . Dauda ya tabbata cewa Jehobah ne yake kula da mutanensa . “ Ubangiji Ya San Yadda Zai Ceci ” Mutane Menene Jehobah ya ci gaba da nunawa ? Bayan zamanin Dauda , Allah ya ci gaba da nuna gaskiyar abin da manzo Bitrus ya ce : “ Ubangiji ya san yadda zai ceci masu - ibada daga cikin jaraba . ” ( 2 Bit . Yaya ne Jehobah ya yi tanadin tsira a zamanin Hezekiya ? INUWA ba ta tsayawa wuri ɗaya . Amma , Mahaliccin duniya da rana ba ya canjawa . ( Mal . Kamar yadda muka lura a talifin da ya gabata , Jehobah ‘ mai ceto ’ ne a zamanin da aka rubuta Littafi Mai Tsarki . ( Zab . 37 : 40 ) Ta yaya Jehobah ya ceci bayinsa a zamanin nan ? Me ya sa muka tabbata cewa masu hamayya ba za su iya hana mutanen Jehobah yin aikin wa’azin bishara ba ? Babu hamayya da Shaiɗan zai kawo da za ta taɓa hana Shaidun Jehobah su bauta masa shi kaɗai don ya cancanci hakan . Kalmar Allah ta tabbatar mana : “ Babu alatun da aka halitta domin ciwutanki da za ya yi albarka ; iyakar harshe kuma da za shi tashi gaba da ke , a shari’a za ki kayar da shi . ” F . A lokacin tsanantawar , ’ yan’uwanmu sun ci gaba da aikin wa’azi a ɓoye . Bayan faɗuwar mulkin ’ yan Nazi , sun yi amfani da ’ yancinsu su ci gaba da wa’azi . A yau , masu shelar Mulki sun fi 165,000 a Jamus . Yau kuma fa ? 10 , 11 . 89 : 48 ) Jehobah kuma fa ? ( Rom . 15 : 4 ) Ta wurin roƙon ruhunsa , za mu sami taimako don mu kauce wa gwaji da zai sa mu lalata dangantakarmu da shi . 4 : 8 . ’ Yan kwanaki bayan da aka gaya musu cewa ’ yarsu Theresa ta ɓace , sun sami labari marar daɗi cewa an kashe ta . Na sami kwanciyar hankali da sanin cewa rayuwarta ta nan gaba tana hannunsa . ” da suka tattauna irin rashin lafiya da muke yi . Ka yi la’akari da matashi da aka yi maganarsa a somawar talifin da ya gabata . A shekara ta 1998 an gano cewa yana da ciwon da zai shanye masa jiki . Ya ba da bayani : “ Akwai lokacin da nake baƙin ciki sosai sa’ad da na ga cewa mutuwa ce kaɗai hanyar da zan samu sauƙi daga wannan ciwon . Sa’ad da nake baƙin ciki sosai , ina yin addu’a ga Jehobah ya ba ni abubuwa guda uku : kwanciyar hankali , haƙuri , da jimiri . Kwanciyar hankali ta sa na yi tunani a kan abubuwan da za su ƙarfafa ni , kamar yadda zama a sabuwar duniya za ta kasance sa’ad da zan iya tafiya , more abinci mai ɗanɗano , da kuma yin magana da iyalina . Jimiri ya taimake ni na kasance da aminci kuma ban yi rashin ruhaniya ta ba . 35 : 5 , 6 . Jehobah ya yi alkawari zai kula da bukatunmu . ( Ka karanta Matta 6 : 33 , 34 da Ibraniyawa 13 : 5 , 6 . ) Ka ba da labarin da ya nuna cewa ana iya biya mana bukatunmu sa’ad da muke da damuwa . Ta ce : “ Zan fita hidimar fage da safe kuma da rana na soma neman aiki . Na tuna wata rana da na je wani kanti na sayi madara . Yar’uwar daga baya ta gane cewa wani ɗan’uwa a cikin ikilisiyarsu da ke da lambu ne ya kawo mata kayan miya da yawa . Ta rubuta masa : “ Ko da yake na gode maka sosai , na kuma gode wa Jehobah don ya yi amfani da alherinka ya tuna mini cewa yana ƙaunata . ” — Mis . Ba da daɗewa ba , sa’ad da ƙunci mai girma zai faɗa wa duniyar Shaiɗan , za mu bukaci taimakon Jehobah fiye da kowane lokaci . na Janairu 2006 , shafuffuka na 25 - 29 . 10 - 16 ga Nuwamba Jehobah Shi Ne ‘ Mai Cetonmu ’ SHAFI NA 6 WAƘOƘI : 153 , 3 17 - 23 ga Nuwamba Manufar Talifofin Nazari Talifofin Nazari na 1 , 2 SHAFUFFUKA NA 3 - 10 Wannan talifin ya tattauna yadda za mu sami taimakon ruhun Allah da kuma yadda za mu ƙi ruhun duniya , kuma zai taimake mu mu yi zaɓi da ke kawo farin ciki . SHAFI NA 26 Tambayoyi Daga Masu Karatu SHAFI NA 32 Da yake muna son hakan , muna son mu kyautata bangaskiyarmu kuma mu bauta masa da himma . Abin da Zai sa Mu Kasance da Bangaskiya Bulus ya ƙarfafa mu mu bauta wa Allah da “ hankalinmu ” kuma ‘ mu sabonta azancinmu . ’ ( Rom . Ina ta tunani a kanta dukan yini . ” — Zab . Ewa ta ce : “ Koyaushe ina ƙoƙari na kyautata nazari na . Ka yi la’akari da misalin Wojciech da Małgorzata , ma’aurata da suke da hakkin iyali da yawa . Menene suka yi don su haɗa nazarin Littafi Mai Tsarki cikin tsarinsu ? Ka Yi Nazari da Nufin Aikatawa Alal misali , kana iya sa ya zama halinka ka gaya wa abokin aurenka ko kuma wani abokinka Kirista abubuwan da ka karanta ko ka koya a lokacin da kake nazari . Shekaru da yawa wasu sun mori yin nazari sosai , kuma suna koyon abubuwa na ruhaniya . Yaya Zan Iya Samun Lokaci ? Yana da kyau sa’ad da kake karanta Littafi Mai Tsarki ka riƙa tunanin yanayin . Zai fi kasance da sauƙi ka riƙa karanta Littafi Mai Tsarki kowace rana . Me ya sa ba za ku zauna tare ku tattauna amfanin nazari na iyali ba ? Ko kuwa wataƙila abubuwan da kuka tattauna zai nuna cewa kuna bukatar ku gyara tsarin iyalinku . Yin nazarin Kalmar Allah sosai zai ba da “ ’ ya’ya cikin kowane kyakkaywan aiki . ” ( Kol . Fiye da kome , za ka kusaci Jehobah . [ Hotuna a shafi na 14 ] [ Hoto a shafi na 15 ] Ka Yi Koyi Da Yesu Ka Bauta Wa Allah Yadda Yake So Hakika , Yesu ya nuna wa mutane yadda za su bauta wa Allah . Yesu ya manne wa Ubansa ta wajen yi masa biyayya da yin nufinsa har a lokacin da yin haka ya kasance da wuya . ( Filib . Don halinsa na saɗaukar da kai ya ba da kansa a wajen hidima kuma ya yi farin cikin yi wa mutane wa’azi . Ƙoƙarin Faranta wa Allah Rai 17 : 5 ) Amma , Shaiɗan ma ya lura cewa Yesu ya yi rayuwa ta aminci . Kuma Iblis yana so ya hana Yesu yi wa Jehobah bautar da ya cancanta . — R . Yoh . Shaiɗan ba zai iya ba mu duka mulkokin duniya da ɗaukakarsu don mu bauta masa ba . 4 : 4 . Ta wajen kasancewa da amincinsa ga Allah , Yesu ya ɗaukaka Jehobah a hanya da babu wanda ya taɓa yi . Albarka da Ake Samu ta Wajen Bauta wa Allah Yadda Yake So Ka yi tunanin irin farin cikin da zai yi idan ya marabce ka a cikin tantinsa , yana kula da kai don kada wani abu ya same ka . Amma , an kwatanta duk waɗanda suke bauta wa Allah yadda ya kamata da “ maɓulɓulan ruwaye na rai . ” gama kai kaɗai mai - tsarki ne ; gama dukan al’ummai za su zo su yi sujjada a gabanka ; gama ayyukanka masu - adalci sun bayyanu . ” — R . Yoh . Me ya sa ? A yau , kasuwa tana iya zama manyan kantuna inda mutane suke yin sayayya . Alal misali , a wani babban kanti da ke New Jersey a Amirka , an baza wasu littatafai da suke tattauna “ Yadda Za a Daraja Iyali . ” A rana guda , an ba da littatafai guda 153 a harsuna shida . Wata mata da ta je wajen da aka ajiye littattafan ta saurari bayanin da wata Mashaidiya take yi . Da rana , wani mutum ya wuce wajen da aka ajiye littattafan sa’ad da yake son ya shiga shagon da ke kusa da wajen . ’ Yar’uwar da take wajen ta lura cewa mutumin yana sha’awar littafin . Mutumin ya rigaya ya miƙa hannu ya ɗauki littafin . Mutumin ya yi farin ciki kuma ya ba da nasa gudummawa , ya kuma yarda wani Mashaidi ya ziyarce su . Ina farin ciki da yake ina cikin wannan shirin . Dukan waɗanda suka yi wa’azin suna farin ciki . Tambayoyi Daga Masu Karatu 5 : 22 . A’a . Me ya sa ? A wannan karon ya rubuta ne don ya gyara wani ra’ayi da wasu suke da shi kuma ya ƙarfafa ’ yan’uwan su tsaya da ƙarfi a ruhaniya . Bulus ya rubuta wa Timothawus wasiƙa yana ƙarfafa shi ya tsaya a Afisas don ya ƙarfafa ’ yan’uwa su riƙe dangantakarsu da Jehobah duk da cewa akwai masu koyarwar ƙarya a cikin ikilisiyar . Sa’ad da aka tsananta wa Kiristoci a lokacin da wuta ta halaka Roma a shekara ta 64 A.Z . , Bulus ya rubuta wa Timothawus wasiƙarsa ta biyu . 4 : 12 . KU “ ZAUNA A FAƊAKE ” ( 1 Tas . Bulus ya yaba wa Tassalunikawa don ‘ aikin bangaskiyarsu da ɗawainiyar ƙaunarsu da haƙuri . ’ 4 : 15 - 17 — Su waye ne aka “ fyauce su zuwa cikin gizagizai su tarbi Ubangiji a sararin sama , ” kuma ta yaya hakan ya faru ? Waɗannan shafaffun Kiristoci ne waɗanda suke da rai a lokacin da Kristi ya soma Mulki . Za a “ fyauce ” su ko kuma a ta da su nan da nan . — 1 Tas . Ya kamata masu bauta wa Jehobah su ci gaba da ƙarfafa dangantakarsu da shi . 2 : 1 - 3 . 1 : 1 ) Saboda haka , za a iya cewa Yesu zai halaka mutanen zunubi da “ numfashin bakinsa [ wato , ikonsa na aiki ] . ” Darussa Dominmu : Bai kamata kusatowar ranar Jehobah ya zama dalilin ƙin yin aiki don mu biya bukatunmu ba kuma mu tallafa wa kanmu a hidima ba . “ KA TSARE ABIN DA AKA DAMƘA MAKA ” ( 1 Tim . Tambayoyin Nassi da aka Amsa : Haifan yara , kula da yaranta , da kuma yin aikacen - aikacen gida , za su sa mace “ ta tsira ” daga ragonci kuma ba za ta zama mace mai “ shishigi ” ba . — 1 Tim . 5 : 11 - 15 . Waɗannan kalmomi na nuni ga wanda ake kwatantawa a nan , wato , Yesu Kristi . ( 1 Tim . Ko mun zama Kirista ba da daɗewa ba ko kuma da daɗewa , ya kamata mu yi ƙoƙari mu zama masu cin gaba a ruhaniya . Idan muna aiki a ƙarƙashin ɗan’uwa , ya kamata mu yi masa aiki sosai fiye da yadda za mu yi wa wani da ba ɗan’uwa ba . “ KA YI WA’AZIN KALMA ; KA YI NACIYA ” An yi wa Timothawus gargaɗi : “ Kada bawan Ubangiji kuwa shi yi husuma , amma sai shi yi nasiha ga duka , mai - sauƙin koyaswa . ” — 2 Tim . 1 : 7 ; 2 : 24 . Da yake ana yaɗa koyarwar ridda , manzon ya gargaɗi Timothawus : “ Ka yi wa’azin kalma ; ka yi naciya . . . ka tsautar , ka kwaɓa , ka gargaɗar , da iyakacin jimrewa da koyarwa . ” — 2 Tim . Mu ci gaba da riƙe wannan kwatanci ta wajen yin abin da muka koya daga Littafi Mai Tsarki . 4 : 13 — Menene “ fatun nan ” ? Wasu cikin naɗaɗɗun littattafan wataƙila na ganyen papyrus ne wasu kuma na fata ne . 4 Annabci Game da Almasihu 13 Ka Kusaci Allah — “ Ku Zama Masu Koyi da Allah ” 28 Wasiƙa Daga Nicaragua 31 Na Fahimci Cewa Rai Yana da Tamani Ta bakin Ishaya , Allah ya annabta cewa za a saki Isra’ila ta dā daga bauta a Babila kuma za su koma Urushalima su gina haikali . Wannan annabci ya cika a kan lokaci kuwa ? Amma , me ya sa Allah ya bambanta ? Sa’ad da ya annabta ta bakin annabawansa cewa wani abu zai faru , sai ya zama Wanda yake “ ƙarfafa maganar bawansa , yana tabbatadda shawarar manzanninsa . ” Akasin haka , sun “ yi magana daga wurin Allah , Ruhu Mai - tsarki ne yana motsa su . ” Sannan za mu yi la’akari da wasu abubuwa da Yesu da almajiransa suka annabta game da zamaninmu da kuma abin da zai faru a nan gaba . ( Luka 3 : 15 ) Abin muhimmanci , annabce - annabcen Littafi Mai Tsarki suna ɗauke da wasu aukuwa masu ban mamaki na rayuwar Almasihu . Ishaya ya annabta cewa budurwa ce za ta haifi Almasihu ko Kristi . Cikakken Bayani Game da Rayuwar Almasihu . Ba za shi yi husuma ba , ba kuwa za shi tada murya ba . . . Annabcin Ishaya ya ci gaba da cika a lokacin mutuwar Yesu da kuma bayan mutuwarsa . ( Matta 27 : 38 ) Daga baya attajiri Yusufu na Arimathiya ya ajiye shi a sabon kabari da aka tauna daga dutse . Bisa ga abubuwan da suka faru a zamaninsa Yesu ya bayyana cikar annabce - annabcen Littafi Mai Tsarki da kuma waɗanda za su faru a nan gaba . ( Daniel 9 : 27 ; Matta 15 : 7 - 9 ; 24 : 15 ) Bugu da ƙari , Yesu da almajiransa sun annabta abubuwa da za su faru bayan zamaninsu da kuma waɗanda muke gani a yau . Talifi na gaba zai tattauna waɗannan da wasu annabce - annabcen Littafi Mai Tsarki da za su cika a nan gaba . Shafi na 200 , Shaidun Jehobah ne suka wallafa . “ Budurwa za ta . . . haifi ɗa ” Abubuwa da Aka Annabta Za Su Faru a Zamaninmu LITTAFI MAI TSARKI ya annabta cewa Mulkin Allah zai kawo salama ta dindindin da kuma farin ciki a duniya . Yaƙe - Yaƙe a Dukan Duniya . Alal misali , an ƙera wani sabon jirgin sama da zai riƙa jefa bam ga farar hula . A ƙasashe da suka bunƙasa ma , ƙarin farashin abinci ya sa mutane da yawa su zaɓi tsakanin cin abincin yamma ko kuma biyan kuɗin magani . A shekara ta 2007 , R . K . Chadha wani ɗan Indiya mai ilimin girgizan ƙasa ya ce : “ Yanzu muna ganin abubuwan da suke sa girgizan ƙasa ta yi yawa a dukan duniya . Ƙungiyar kiwon lafiya ta duniya ta ce : “ Kashi ɗaya cikin uku na mutane a duniya sun kamu da cutar fuka . ” “ Gama mutane za su zama masu - son kansu , masu - son kuɗi , masu - ruba , masu - girman kai , masu - zagi , marasa - bin iyaye , marasa - godiya , marasa - tsarki , Marasa - ƙauna irin na tabi’a , masu - baƙar zuciya , masu - tsegumi , marasa - kamewa , masu - zafin hali , marasa - son nagarta , masu - cin amana , masu - taurin kai , masu - kumbura , ma - fiya son annishuwa da Allah ; suna riƙe da surar ibada , amma sun musunci ikonta . ” ( 2 Timothawus . “ Za a yi . . . annoba ” Annabcin Rayuwarmu Ta Nan Gaba Salama a Dukan Duniya da Bauta Ɗaya . “ A cikin wannan dutse Ubangiji mai - runduna za ya yi ma dukan al’ummai biki na abinci mai - mai , biki na ruwan anab ajiyayye da tsakinsa , na abinci mai - mai cike da laka , na ruwan anab gyartace sarai , ajiyayye da tsakinsa . ” — Ishaya 25 : 6 . Ba Za a Yi Mutuwa Kuma Ba . “ Ba za ya yi shari’a bisa ga abinda ya bayyana ga idanunsa ba , ba kuwa za shi yanka magana bisa ga abin da kunnensa ke ji ba : amma da adilci za ya yi ma talakawa shari’a , da daidaita kuma za ya yanka magana domin masu - tawali’u na duniya . ” — Ishaya 11 : 3 , 4 . “ Jeji da ƙeƙasashiyar ƙasa za su yi farinciki ; hamada kuma za ta yi murna , ta yi fure kamar rose . Ba za su yi gini , wani ya zauna ba : ba za su dasa , wani ya ci ba ; gama kamar yadda kwanakin itace su ke , hakanan kwanakin mutanena za su zama , zaɓaɓuna kuma za su daɗe suna jin daɗin aikin hannuwansu . “ Gama , yadda sababbin sammai da sabuwar duniya , waɗanda zan yi , za su dawwama a gabana , in ji Ubangiji , hakanan kuma zuriyarku da sunanku za su dawwama . ” — Ishaya 65 : 17 - 25 ; 66 : 22 . [ Hoto a shafi na 8 ] ’ Yan adam za su yi zaman lafiya da juna da kuma dabbobi Matattu za su rayu Ka Kusaci Allah Juyayi . Ka taɓa jin kamar komin ƙoƙarinka ba za ka taɓa iya nuna irin waɗannan halaye masu gwanin kyau ba ? Idan zuciyarka tana ɗaura maka laifi , tana iya sa ka ji kamar wasu munanan halaye da suka zama jiki ko kuma abubuwa masu jawo baƙin ciki da suka same ka a da , za su iya sa ka ji cewa ba zai yiwu ka kasance da halaye masu ban sha’awa ba . Kamar yadda yaro ƙarami zai so ya zama kamar babansa , hakanan Kiristoci na gaske suna iya ƙoƙarinsu su zama kamar Ubansu na samaniya . Jehobah ba ya tilasta wa mutane su yi koyi da shi . Akasin haka , ya daraja mu da ’ yancin yin zaɓe . ( Kubawar Shari’a 30 : 19 , 20 ) Amma , Kada ka manta cewa kana iya nuna halaye irin na Allah . Kolossiyawa 3 : 9 , 10 , ta nuna cewa halitta ta surar Allah tana da nasaba da halaye . An gargaɗe waɗanda suke so su faranta wa Allah rai su yafa kansu da “ sabon mutum wanda a ke sabonta shi . . . bisa ga surar mahaliccinsa . ” Amma mecece gorar da Dauda ya ambata kuma ta yaya Allah yake saka hawayen mu a cikinta ? Dauda ya san gora . A sakamakon haka , duniya tana fuskantar kaito masu tsanani . ( Ru’ya ta Yohanna 12 : 12 ) Saboda haka , da mutane da yawa kamar Dauda da suke fuskantar matsaloli da suka shafi motsin zuci , hankali ko kuma wahala ta zahiri , musamman ma waɗanda suke iya ƙoƙarinsu su faranta wa Allah rai . Kana cikin waɗannan ? ( Zabura 126 : 6 ) Suna iya kasancewa da tabbacin sanin cewa Ubansu na samaniya yana sane da gwajin da suke fuskanta da kuma yadda hakan ke shafan su . Wannan kyautar bata nufin cewa Adamu ba kamili ba ne . ( Kubawar Shari’a 32 : 3 , 4 ; Zabura 18 : 30 ; Markus 10 : 18 ) Babu mutum ko wani abu da ya kamilta baki ɗaya ba . Abu na da cikkaken amfani idan ya cika nufin da ya sa aka ƙera shi . ( Farawa 1 : 31 ) Saboda haka , sa’ad da Adamu ya yi zunubi , Mahaliccinsa bai bukaci ya daidaita wani kuskure a yadda ya halicce sa ba , amma ya ɗaura masa laifi . Amma , me ya sa Adamu ya zaɓi ya yi wa Allah rashin biyayya ? Yana gani zai kyautata yanayinsa ne ? ▪ Littafi Mai Tsarki ya annabta matsalolin da muke gani a yau kuwa ? Ka dubi shafi na 13 . Ka dubi shafi na 17 . Suna ba ka shawara a cikin ƙauna sa’ad da kake bukatar haka . ( Zab . 141 : 5 ; Gal . Mai zabura Dauda ya nuna cewa Jehobah yana ƙaunarmu sosai , sa’ad da ya ce : “ Idanun [ Jehobah ] suna duban ’ yan adam , maƙyaptansa suna gwada su . ” ( Zab . Ta yaya ne Jehobah ya nuna cewa ya fahimci kasawarmu ? 32 : 2 ; 42 : 12 ) Hakazalika , Jehobah bai yi fushi saboda abin da gwauruwa ’ yar Zarephath ta ce wa annabi Iliya ba . 4 , 5 . Ta yaya ne Jehobah ya nuna wa Abimelech alheri ? Yanzu fa sai ka mayasda matar mutumin ; gama annabi ne shi , za ya kuwa yi maka addu’a , za ka rayu kuma . ” — Far . Amma Allah ya ga cewa mutumin ya yi abin da ya kamata a wannan lokaci . Yesu ya yi koyi da Ubansa sosai , ya mai da hankali ga halaye masu kyau na almajiransa kuma ya gafarta musu kurakuransu . ( Mar . 14 : 15 ) Irin wannan ƙaunar ta nuna abin da ya sa Jehobah yake bincika mu , yadda yake ɗaukanmu da kuma yadda yake aikata bisa abin da yake gani . — Ka karanta 1 Yohanna 4 : 8 , 19 . 4 : 6 ) Sau da yawa irin waɗannan halayen suna somawa ne idan mutum ya yi tunanin abubuwa marasa kyau . Me ya sa Jehobah ya ƙi hadayar Kayinu , kuma menene Kayinu ya yi ? 11 : 4 ) Maimakon ya koyi darasi daga abin da ya faru kuma ya canja halinsa , Kayinu ya ji haushin ɗan’uwansa sosai . — Far . Idan aka ba mu shawara daga cikin Nassi , ya kamata mu ɗauke ta a matsayin ƙauna daga wurin Jehobah . Wane mataki ne Jehobah yake ɗauka game da masu yin abubuwa marasa kyau ? Wasu suna ganin cewa idan babu wanda ya gan su , ba za a yi musu horo ba . ( Zab . 10 : 26 ) Jehobah ya nuna hakan a matakin da ya ɗauka a kan Achan , Hananiya da Safiratu . Bayan Fentakos na shekara ta 33 K.Z . , an ce a tara kuɗi don a kula da sababbi da suka zama masu bi daga ƙasa mai nisa da suka rage a Urushalima . Shaiɗan yana iya ƙoƙarinsa don ya ɓata mu kuma ya sa mu yi rashin tagomashin Jehobah . Ana iya ganin batsa da sauƙi yanzu ta wurin kwamfuta da kuma wasu na’urori . 101 : 2 . ( a ) Me ya sa Jehobah yake fallasa zunubai da ke ɓoye ? Kana godiya da yadda Jehobah yake ƙaunar bayinsa ne ? Ta yaya za mu yi hakan ? Ta wurin nazarin Kalmarsa da kuma ganin albarkarsa a rayuwarmu . — Mis . Ka ga amfanin bin ƙa’idodin Littafi Mai Tsarki ? • Me ya sa Jehobah yake gwada mu ? [ Hoto a shafi na 6 ] “ Idanun Ubangiji suna kai da kawowa a cikin dukan duniya , domin ya bayyana kansa mai ƙarfi sabili da waɗanda zuciyarsu ta kamalta gareshi . ” — 2 LABA . 3 , 4 . Ya ce : Domin ‘ Jehobah yana hannun damana ba zan jijjigu ba . ’ — Zab . Hakika , ba za ba mu iya riƙe hannun Jehobah mu yi tafiya tare da shi ba a zahiri . Ta yaya ne Jehobah yake kula da ƙaunatattunsa , kuma yaya ya kamata mu ɗauke shi ? Alal misali , zai ga cewa zuciyarmu mai rikici tana sa mu soma sha’awar abubuwan da ba su dace ba . ( Irm . 11 : 4 ; 139 : 4 ; Irm . 17 : 10 ) Ka yi la’akari da abin da ya faru da Baruch , sakataren Irmiya kuma amininsa . Uba na Gaskiya Ga Baruch ( b ) Ta yaya ne Jehobah ya nuna cewa yana ƙaunar Baruch ? Ta wurin Irmiya , Jehobah ya daidaita batun , ya ce wa Baruch : “ Ka ce , Kaitona yanzu ! 45 : 1 - 5 . Jehobah ya san cewa ya kusan halaka Urushalima da Yahuda , kuma ba ya son Baruch ya yi sanyin gwiwa a wannan lokaci mai wuya . Hakika , Jehobah ya motsa zuciyar Baruch , don ya bi umurninsa kuma ya tsira daga halakar Urushalima da ta faru bayan shekara 17 . Ta yaya za ka amsa tambayoyin da aka yi a wannan sakin layin ? Sa’ad da kake tunanin labarin Baruch , ka yi la’akari da waɗannan tambayoyin da nassosin : Menene yadda Allah ya bi da Baruch ya nuna game da Jehobah da kuma ra’ayinsa game da bayinsa ? ( Ka karanta Luka 21 : 34 - 36 . ) Ta wajen yin koyi da Irmiya , ta yaya dattawa Kiristoci za su iya nuna yadda Jehobah yake kula da bayinsa ? — Ka karanta Galatiyawa 6 : 1 . 1 : 22 , 23 ) A littafin Ru’ya ta Yohanna , an kwatanta Yesu da Ɗan rago mai “ ido bakwai , Ruhohin Allah bakwai ke nan , aikakku ne cikin dukan duniya . ” ( R . Yana bincika mu da idanunsa na ƙauna . Ɗaya cikin laƙabin Yesu , wato , “ Uba Madawwami , ” yana tuna mana da aikin da zai yi na ba wa dukan waɗanda suka gaskata da shi rai na har abada . Yoh . 2 : 1 – 3 : 22 ) A cikin wasiƙun , Yesu ya nuna cewa ya san dukan abu da ke faruwa a cikin kowace ikilisiya kuma ya damu da mabiyansa . Ka ba da misali . Sau da yawa Jehobah yana amsa addu’o’inmu ta waɗannan hanyoyin . Game da taimako da ake samu ta wurin addu’a , ka yi la’akari da misalin mutane uku da suke kurkuku da suka koyi gaskiyar Littafi Mai Tsarki sa’ad da suke kurkuku kuma suka zama masu shela da ba su yi baftisma ba . Hakan ya sa suka yi tawaye . Sun yi farin ciki sosai cewa “ mai - jin addu’a ” yana kusa . ( Zab . 24 : 8 ) Alal misali , farashin abinci zai iya ƙaruwa don mutane sun yi yawa , canjin yanayi , ko kuma tattalin arziki . Da an sake shi da ya nemi abinci . 37 : 21 ) Irmiya , Baruch , Ebed - melech , da waɗansu mutane , sun tsira daga wannan lokaci na karancin abinci , cuta , da kuma mutuwa . — Irm . Hakika , “ idanun Ubangiji suna bisa masu - adalci , kunnuwansa kuma suna buɗe ga jin roƙonsu . ” ( 1 Bit . 3 : 12 ) Kana farin cikin yadda Ubanka na samaniya yake kula da kai ? • Ta yaya za mu iya nuna cewa muna “ tafiya tare da Allah ” ? • A matsayinsa na Shugaban ikilisiya , ta yaya Yesu ya nuna irin halin Ubansa ? [ Hotuna a shafi na 9 ] WAƘOƘI : 74 , 90 WAƘOƘI : 216 , 155 SHAFI NA 25 Manufar Talifofin Nazari Talifofin Nazari na 1 , 2 SHAFUFFUKA NA 3 - 6 ; 8 - 11 Sanin hakan yana ƙarfafa mu . Talifin Nazari na 3 SHAFUFFUKA NA 12 - 16 Yawancinmu mun san kalmomin da ke Zabura 83 : 18 . Menene girmama wasu yake nufi ? Waɗanne misalai muke da su a cikin Littafi Mai Tsarki ? Talifin Nazari na 5 SHAFUFFUKA NA 25 - 29 Wata rana , Yesu ya yi tambaya : “ Ina kuwa abin da mutum za ya bayas musanyar ransa ? ” Ta yaya za ka ba da amsar wannan tambayar ? Wannan talifin zai taimake ka ka yi bimbini sosai a kan tambayar Yesu mai sa tunani . SHAFI NA 7 “ Hakika Wannan Sunan Allah Ne Mafi Tsarki Mai Girma ” 83 : 18 . 1 , 2 . Bayan ’ yan kwanaki , Shaidun Jehobah suka ziyarce ta suka ƙarfafata kuma suka koya mata abin da take bukata . Ta ce , “ wannan ne Allahn da nake nema tun da nake ƙarama . ” Menene za mu koya daga wannan zaburar ? Wanene ya rubuta Zabura 83 , kuma wane matsi ne ya kwatanta ? Waɗannan maƙiyan suna ƙasashen da suka kewaye Isra’ila kuma an lissafa su haka : “ Tents na Edom da na Ishma’ilawa : Moab da Hagarawa ; Gebal , da Ammon , da Amalek ; Philistia da mazaunan Tyre : Asshur kuma ta gama kai da su . ” ( Zab . Ka saurari yadda mai zabura ya nuna yadda yake ji a cikin addu’a : “ Ya Allah , kada ka yi shuru : Kada ka yi kurum , ya Allah , kada ka kawaita . Suna yi ma mutanenka makirci , . . . Gama tare suka yi shawara da zuciya ɗaya ; A kanka suna yin wa’adi . ” — Zab . Menene abu mafi muhimmanci ga zabura ? 83 : 4 ) Hakika , ƙasashen nan sun ƙi jinin mutanen Allah ! Amma suna da wani dalilin da ya sa suka ƙi jinin su . “ Mazauninka Mai - Tsarki ” 9 , 10 . ( a ) A zamanin dā , menene mazauni mai tsarki na Allah ? A zamanin dā , ana kiran Ƙasar Alkawari mazauni mai tsarki na Allah . 15 : 13 ) Daga baya , wannan ‘ mazaunin ’ ya ƙunshi haikali da firistoci da kuma babban birni wato , Urushalima , da kuma sarakuna da suka fito daga zuriyar Dauda da suke zaune a kan kursiyin Jehobah . 2 : 9 ) Jehobah ya yi musu alkawari kamar yadda ya yi wa Isra’ila ta dā : ‘ zan zama Allahnsu , su kuma su zama mutanena . ’ ( 2 Kor . Hakan kuwa yana sa Shaiɗan ya yi fushi . Ainihin nufin Shaiɗan shi ne ya halaka mu duka don kada a sake tuna da wannan sunan ‘ Shaidun Jehobah . ’ Ka yi la’akari da abin da mai zabura ya ce . Abin da ya Faru a dā ya Nuna Cewa Jehobah Zai yi Nasara Mai zabura ya haɗa nasarori guda biyu da Isra’ila suka yi bisa maƙiyansu a kusa da birnin Megiddo na dā , da aka sa ma sunan wani kwari . 4 : 13 ; 5 : 19 . Sun bi umurnin Allah , daddare suka kewaye sansanin maƙiyan suna riƙe da tuluna inda suka ɓoye tocila . Bayan haka , sai Isra’ilawa da yawa suka haɗa hannu suka kori maƙiyan . Sai “ Ubangiji kuma ya pallasa Sisera da dukan karusansa da dukan rundunassa . ” Ta yaya fuskokin masu hamayya suka ‘ cika da ɗimuwa ’ a yau ? A cikin wannan “ kwanaki na ƙarshe , ” Jehobah ya lalata dukan shiri da aka yi don a halaka mutanensa . ( 2 Tim . 3 : 1 ) Don haka , masu hamayya sun sha kunya . 18 , 19 . ( a ) Menene ke jiran masu hamayya da ikon mallakar Jehobah ? ( 2 Tas . 1 : 7 - 9 ) Halakarsu da kuma ceton waɗanda suke bauta wa Jehobah zai ba da tabbaci cewa Jehobah ne Allah makaɗaici na gaskiya . Ubanmu na sama mai ƙauna ya shirya wa masu bauta masa da aminci rayuwa mai kyau a nan gaba ! 83 : 17 , 18 . [ Taswira a shafi na 15 ] Ta yaya yaƙe - yaƙe da aka yi kusa da Magiddo na dā ya shafi rayuwarmu ta nan gaba ? Kogin Kishon Harosheth Rijiyar Harod Dutsen Tabor [ Hoto a shafi na 12 ] “ Kuna gabatarda juna cikin bangirma . ” — ROM . Wanene Kalmar Allah ta ce mu girmama ? 5 : 23 ) An kuma umurce mu mu daraja iyalinmu , ’ yan’uwa masu bi da kuma wasu da ba sa cikin ikilisiya . ( Rom . 12 : 10 ; Afis . 6 : 1 , 2 ; 1 Bit . 2 : 17 ) Waɗanne hanyoyi ne muke nuna cewa muna girmama Jehobah ? Wace hanya ce mafi muhimmanci da za a girmama Jehobah ? Wata hanya mafi muhimmanci da za ka iya girmama Jehobah ita ce ka daraja sunansa yadda ya dace . Kamar yadda Bulus ya tuna wa Kiristoci a Roma , idan ba mu yi rayuwar da ta jitu da bisharar da muke yi ba , hakan zai sa a ‘ saɓa ’ wa sunan Allah , a kuma ɓata sunan . — Rom . ( 1 Yoh . 4 : 16 . Ta yin haka , yana yin koyi da Yesu . Ya ce : “ Girbi hakika yana da yawa , amma ma’aikata kaɗan ne . ( Mat . 24 : 42 ) Kowane lokaci , Yesu yana gaya wa almajiransa abin da za su yi da kuma dalilin da ya sa ya kamata su yi hakan . Sa’ad da muka daraja dukan ikilisiyar Kirista da kuma wakilanta , wanene muke girmamawa ? Ka yi bayani . Sa’ad da muka bi umurnin Nassi da bawa mai hikima yake bayarwa , muna nuna cewa muna daraja tsarin Jehobah . A ikilisiyar Kirista a ƙarni na farko , manzo Yohanna ya ga cewa bai kamata ya amince da waɗanda ba sa daraja waɗanda aka naɗa ba . Tarihin ubanin iyalai , alƙalawa da kuma sarakuna a cikin Ibraniyawa na dā ya nuna cewa Jehobah yana ba da umurni ta wurin wakilansa . 1 : 2 - 17 ; 2 : 19 , 23 , 24 . Waɗanne hanyoyi ne za mu iya nuna cewa muna daraja waɗanda suke da hakkin kula da dukan ikilisiyar Kirista ? Girmama Masu Kula Masu Ziyara 5 : 12 , 13 ; LMT ) Hakika , masu kula masu ziyara suna ɗaya daga cikin waɗanda suke “ fama da aiki . ” Wata hanya ɗaya da za mu iya yin haka ita ce ta yin biyayya ga umurninsu . Idan aka ce mu yi wani abu da ya bambanta da wanda muka saba yi kuma fa ? A waɗanne hanyoyi ne za mu iya girmama ’ yan’uwanmu masu bi ? Dattijai mata kuma kamar uwaye ; ƙanƙanana kamar ’ yan’uwa mata cikin dukan tsabtar rai . Idan ka sami ɗan matsala da ɗan’uwa ko ’ yar’uwa fa ? 5 : 3 ) Hakika , a ikilisiyar Kirista da aka sani da nuna ƙauna ga juna , muna da zarafi masu yawa na girmama juna . — Ka karanta Yohanna 13 : 34 , 35 . 6 : 10 ) Hakika , bin wannan ƙa’ida zai iya kasance da wuya idan abokan aikinmu ko kuma abokan makarantarmu suna yi mana mugunta . Yaya Za Ka Amsa ? [ Hoto a shafi na 24 ] Dattawa a kowace ƙasa suna daraja masu kula masu ziyara , waɗanda Hukumar Mulki ta naɗa Me ya sa Yesu ya ƙi abin da Bitrus ya ce ? MANZO Bitrus ya yi mamakin abin da ya ji . Wataƙila su ma sun yarda da wannan shawara marar kyau . Sai ya ce wa Bitrus : “ Ka koma bayana , Shaitan : abin tuntuɓe ka ke a gareni ; gama ba ka yi tattalin abin da ke na Allah ba , sai na mutane . ” — Mar . wataƙila ya tuna wa masu sauraransa abin da Shaiɗan ya ce a zamanin Ayuba : “ Dukan abin da mutum ya ke da shi , ya bayar a bakin ransa . ” ( Ayu . Amsar ita ce , babu amfani ko kaɗan . Menene Yesu ya mai da hankali a kai ? Maimakon ya gamsar da kansa , ya ce : ‘ Ina aikata abin da ya gamshe [ Allah ] . ’ ( Yoh . ( Mat . 20 : 28 ) A lokacin da Yesu ya gaya wa almajiransa cewa ba da daɗewa ba zai “ bada ransa , ” Bitrus ya ce masa Allah shi sawaƙa maka . Idan bawa yana ƙaunar shugabansa sosai , zai iya zaɓi ya ci gaba da bauta a gidan har abada . Haka yake sa’ad da muka keɓe kanmu ga Allah . 7 : 23 ) Gata ne mu zama bayi amintattu ga Jehobah don ya yi amfani da mu yadda yake so . ( Rom . 12 : 1 ) Waɗannan kalaman sun tuna wa Kiristoci Yahudawa irin hadayu da suke yi a addininsu na dā kafin su zama mabiyan Yesu . Ba za a karɓi dabbobi marasa kyau ba . Idan muka keɓe kanmu ga Allah , za mu ba shi ‘ ranmu , ’ har da ƙarfinmu , arzikinmu , da kuma ingancinmu . ( Kol . 12 , 13 . Hakika , “ ga kowane abu akwai nasa kwanaki , ” hakan ya ƙunshi lokacin nishaɗi da lokacin aiki don mu cika hakkinmu na Kirista . ( M . Wa . 3 : 1 ) Amma , ya kamata Kirista da ya keɓe kai ya daidaita abubuwa kuma ya yi amfani da lokacinsa da kyau . ( A . M . 14 : 3 ) Za ka iya daidaita yanayinka ka yi aikin wa’azi “ da daɗewa , ” har ma ka zama majagaba ? — Ka karanta Ayukan Manzani 14 : 3 . Sa’ad da manzo Bulus da wasu maza amintattu suka ziyarci ikilisiyar Kirista a Antakiya , “ suka zauna kwanaki ba kaɗan ba tare da masu - bi ” don su ƙarfafa su . ( A . M . Mutane da yawa suna farin cikin taimaka wa waɗanda suka yi rashin abubuwa don tsarar bala’i . 6 : 10 . Menene za ka ba da don ka yi musanya da rai na har abada ? Za mu yi kowane irin sadaukarwa da Jehobah ya ce mu yi don mu sami “ hakikanin rai . ” ( 1 Tim . Duk da haka , kamar Yesu , bari mu guji gwajin ‘ sawaƙa wa kanmu . ’ • A Isra’ila ta dā , wace irin hadaya ce Jehobah yake karɓa , kuma ta yaya hakan yake yi mana ja - gora a yau ? “ Hakika Wannan Sunan Allah Ne Mafi Tsarki Mai Girma ” A wannan jawabin , mai jigo , “ A Cikin Farko Akwai Kalma ” , Nicholas ɗan birnin Cusa ya rubuta Iehoua da harshen Latin , wato Jehovah kenan a Turanci . Daga ƙarni na 15 wannan littafin shi ne litafin da ya fi daɗewa da aka rubuta “ Iehoua ” da baƙaƙe . Mahaifina yakan ce , “ A duk lokacin da iska ta hura ki , za ki yi rashin lafiya . ” SA’AD da nake ƙarama , shugabannin addinai suna yin addu’a sosai don zaman lafiya , amma lokacin da aka soma yaƙin duniya na biyu , suna yin addu’a don a yi nasara . Hakan ya ba ni mamaki kuma ya sa ni shakka . Annie ta ba mu littafin nan Salvation kuma ta gayyaci mamata ta halarci tattaunawar Littafi Mai Tsarki da za a yi a gidansu Annie . Tattaunawar game da fansa ne , kuma na yi mamaki cewa bai gajiyar da ni ba ko kaɗan . A lokacin da na yi baftisma ne aka soma wa’azi na kan titi . Kuma na yi hakan . A watan Mayu a shekara ta 1945 , na yi farin cikin zama majagaba na musamman . Sa’ad da nake hidima a Lisburn da ke Ireland , Na yi nazari da wani mutum wanda shi ne mataimakin Fasto a cocin Farostatan . Wannan lokacin ya yi mini wuya sosai . Na haɗu da wani mutum tsoho da ya karɓi ɗaya daga cikin littattafanmu fiye da shekaru 20 da suka wuce . Da shi da ɗansa da ’ yarsa suka amince da koyarwa Littafi Mai Tsarki . Na yi farin cikin koyarwar Littafi Mai Tsarki da aka yi mana a waɗannan watannin . Malaminmu ɗan’uwa Maxwell Friend ya ce : “ Kamar yadda dukan ƙwararrun masu ba da jawabi suke jin tsoro daga farko , ke kin ji tsoro har zuwa ƙarshe . ” Sa’ad da muke makarantan , dukanmu mun koyi yadda za mu iya bayyana kanmu a gaban ajin . A shekara ta 1952 masu shelar mulki a ƙasar ba su kai mutane 150 ba . Musamman ma yana da wuya a ambata kalmar yadda ya kamata . Amma da kaɗan kaɗan bayan an yi mana dariya , mun koyi yaren . Yawancin mutanen Thai ’ yan addinin Buddhism ne ba su san Littafi Mai Tsarki ba . Na yi nazari da wani mai aiki a gidan waya a harshen Khorat . Kamar manzo Bulus , mun fuskanci abin da ake nufi da “ yin abu duka a cikin wannan da ya ke ƙarfafa ” mu . — Filib . A farkon shekaru biyu da rabi muna zuwa wurare a bisa keke , muna hawan duwatsu , ko ana ruwan sama ko rana . Kalaman Mai Wa’azi 4 : 9 , 10 : ta kasance gaskiya : “ Gwamma biyu da ɗaya . . . Gama idan sun fāɗi , ɗaya za ya ɗaga ɗan’uwansa . ” Wannan furcin ya sa Benjamin ya yi tunanin rayuwarsa . Ainihi ni mace ce marar ƙarfi kamar ‘ tukunyar ƙasa . ’ Na yi farin ciki da na soma hidima na majagaba sa’ad da nake matashiya . An daina bugawa yanzu . Don mu san amsar muna bukatar mu fahimci abin da Bulus yake nufi da “ dukan abu . ” An ‘ cece su ta wurin wanka ’ sa’ad da Allah ya yi musu wanka ko kuma ya tsabtace su da jinin Yesu don fansar hadaya . An ‘ sabonta su ta ruhu mai - tsarki ’ saboda sun zama “ sabuwar halitta ” a matsayin haifaffun ’ ya’yan Allah na ruhu . — 2 Kor . Kamar yadda yake a ƙarni na farko , ya kamata Kiristoci mata da suka manyanta su kasance da “ ladabi cikin al’amuransu , ba masu - tsegumi ba , ba bayi ne ga yawan ruwan anab ba , masu - koyarda nagarta . ” Mai da ‘ hankalin mu lizimci nagargarun ayyuka ’ yana da “ kyau . . . kuma da amfani ” saboda hakan zai taimake mu mu sami sakamako mai kyau a hidimar Allah kuma mu kasance dabam daga wannan muguwar duniya . GARGAƊI “ SABILI DA ƘAUNA ” An yaba wa Filimon don ya nuna misali a wajen nuna ‘ ƙauna da bangaskiya . ’ Yadda ya wartsake ’ yan’uwa Kiristoci ya sa Bulus ya yi “ farinciki mai - yawa da ta’aziya . ” — Fil . 4 , 5 , 7 . Tambayoyin Nassi da Aka Amsa : 4 : 15 . 15 , 16 . ( Ibran . 3 : 1 - 3 ; 7 : 1 - 3 , 22 ; 8 : 6 ; 9 : 11 - 14 , 25 , 26 ) Hakika , wannan ilimin ya taimaki Ibraniyawa su jimre tsanantawa da suka fuskanta a hannun Yahudawa . Ya ƙarfafa Ibraniyawa : “ Tare da haƙuri kuma mu yi tseren da an sa gabanmu , ” yin haka cikin bangaskiya . — Ibran . 11 : 6 ; 12 : 1 . Tambayoyin Nassi da Aka Amsa : Amma , a farkon lokacin da Shaiɗan ya soma mugunta a Adnin , ƙaryar da ya yi ta jawo mutuwa saboda Adamu ya yi zunubi kuma ya ba wa ’ yan adam zunubi da mutuwa . ( Rom . Ko da Allah ya ƙyale wasun mu su mutu don harin Shaiɗan , mu tabbata cewa Allah zai cire kowane irin mugunta da muke fuskanta . 4 : 9 - 11 — Ta yaya muka ‘ shiga cikin hutun ’ Allah ? Jehobah shi ne tushin sabon alkawari , Yesu kuma shi ne “ wasici . ” Yesu shi ne Matsakanci na alkawari , kuma ta mutuwarsa ya ba da kansa hadaya da ta nuna cewa alkawarin zai cika . — Luk 22 : 20 ; Ibran . Wannan ba birni na zahiri ba ne , amma na alama . Ibrahim ya jira “ Urushalima ta sama , ” da take ɗauke da Yesu Kristi da kuma abokan sarautarsa guda 144,000 . Wannan farin ciki ne na ganin abin da hidimarsa za ta cim ma har da yadda za a tsarkaka sunan Jehobah , a kunita ikon mallaka na Allah , da kuma ceton ’ yan adam daga mutuwa ta wurin ba da ransa ta fansa . 2 : 10 . 12 : 3 , 4 . Mu kuɗiri aniya mu yi tsayayya “ har jini , ” wato , har mutuwa . — Ibran . 12 : 13 - 15 . 12 : 26 - 28 . Idan haka ya faru , abubuwa “ da ba a raurawadda su , ” ba , wato , Mulkin da kuma masu goyon bayansa , sune za su tsira . [ Hasiya ] Mai Son Adalci Littafi Mai Tsarki ya gaya mana cewa Allah zai hukunta masu taurin zuciya da suka ƙi su yi abin da ya dace . ( Aya 26 ) Ya dace a hukunta waɗanda suke aikata zunubin ganganci . Suna yin zunubi ne a kai a kai . ( Galatiyawa 6 : 7 ) A ƙarshe , za su fuskanci hukuncin Allah sa’ad da ya zo ya cire kowace irin mugunta a wannan duniyar . Sanin cewa Jehobah bai amince da zunubin ganganci ba yana da ƙarfafa musamman ga waɗanda aka yi wa mugunta . [ Hasiya ] Shaidun Jehobah ne suka wallafa . Shaidun Jehobah Suna Raba Aure Ne ? “ IDAN wata mai aure ta canja addininta , hakan zai raba aure . ” Amma wannan abin da ake faɗa gaskiya ne ? Ra’ayin Masu Gida Farat ɗaya sai na ji ana yi wa salon rayuwata barazana . Ya ci gaba da kyautata tun da matata ta zama Mashaidiyar Jehobah shekaru 15 da suka wuce . ” Menene ya taimaki auren ya yi nasara ? Na fi so na yanke nawa shawara da kaina . Saboda haka , na yi ƙoƙari na zama matar kirki , na yi magana kuma na yi abubuwa a hanyar da za ta sa Jehobah da kuma maigidana farin ciki . ” Da farko , mijina ba ya su na fita hidimar fage . Yanzu , yana tallafa mini ƙwarai wajen ayyukana na ruhaniya . Rinjayar Aure a Hanya Mai Kyau Wani Maigida da ba Mashaidin Jehobah ba ne ya ce : “ Da farko na damu sa’ad da matata ta karɓi imanin Shaidun Jehobah , amma yanzu na sani cewa riba da na samu ya fi damuwa da na yi . ” Wani kuma ya faɗa haka game da matarsa : “ Amincin matata , ƙudurinta , sun sa ina sha’awar Shaidun Jehobah . ▪ Shin Shaidun Jehobah suna ƙarfafa ’ yan’uwansu ne su rabu da abokan aurensu da ba Shaidun Jehobah ba ? Mace kuwa wadda ta ke da miji mara - bangaskiya , yana kuwa yarda ya zauna tare da ita , kada ta rabu da mijinta . ” Amma , ikonsa yana da iyaka . Zai amsa wa Allah da kuma Kristi . A’a . ( Matta 19 : 9 ) Saboda haka , Shaidun Jehobah sun yi imani da abin da Yesu ya ce , zina tana iya sa a kashe aure . Ku Manne wa Wa’adin da Kuka Ɗauka a Aurenku Ta ce : “ Na lura cewa mai gidana Micheal ya daina sake mana jiki da ni da yaranmu . * Halinsa ya canja bayan da muka saka Intane a gida , kuma na lura cewa wataƙila yana kallon batsa a kwamfuta . Wata rana daddare bayan da yaranmu sun shiga barci , na tambaye shi game da abin da yake yi , sai ya amince cewa yana kallon batsa ne a Intane . Bugu da ƙari , wani abokin aikina ya soma nuna cewa yana sha’awa ta . ” Na ji kunya sosai kuma na kasance mai laifi . Kamar ma’aurata da yawa , ba da daɗewa ba wa’adin da suka ɗauka a aure ya yi sanyi , sai suka daina sha’awar juna . Kana ganin cewa ƙaunar da ke tsakaninka da matarka ta yi sanyi da shigewar lokaci ? Waɗanne abubuwa ne za su iya sa wa’adin da kuka ɗauka ya yi sanyi ? ( Farawa 2 : 22 - 24 ) Babu shakka , irin waɗannan muradin suna da kyau kuma za su taimaki ma’aurata su magance matsala a aurensu . ( Misalai 5 : 18 ; Afisawa 5 : 28 ) Ya kamata ma’aurata su gaskata da juna , idan suna so dangantakarsu ta yi ƙarfi . Abin muhimmanci ma , suna bukatar su ƙafa dangantaka na dindindin . Ana yin kwaɓi da ƙasa , siminti da kuma ruwa . Amma , kasancewa da ra’ayin saɗaukar da kai don a samu lada ya zama gama gari a yau , har wasu ma suna ganin cewa ya dace . Amsar ita ce , mutane kaɗan ne , Idan akwai . Me ya sa ? Ya ce “ amma mai - amre yana tattalin abin da ke na duniya , yadda za shi gami matatasa , ” kuma “ amrarriya tana tattalin abin da ke na duniya , yadda za ta gami mijinta . ” Ta yin haka , za ka ‘ amfani kanka ’ da abokiyar aurenka . Kuma macen da take daraja mijinta tana da “ tamani mai - girma a gaban Allah . ” — 1 Bitrus 3 : 1 - 4 , 7 . Menene muhimmancin aurenka a gare ka ? Yanzu ka lissafa su bisa ga abin da kake ganin shi ne ya fi muhimmanci ga abokiyar aurenka . ( Matta 5 : 28 ) Idan mutum ya yi zina , ya lalata dangantakar aure , kuma Littafi Mai Tsarki ya ce zina ce tushen kisan aure . Kana tsammanin cewa abin da yake yi zai sa matarsa ta riƙe wa’adin aurenta kuwa ? Yana bi da ita kamar abokiyarsa na kud da kud kuwa ? ( Irmiya 17 : 9 ) Zuciyarka tana ruɗinka ? Idan matata ta ce ka in mai da hankali ga dangantaka ta da mata , menene zan yi ? KA GWADA WANNAN : Idan ka ga cewa kana yin kusa da wadda ba matarka ba , ka rage yin tarayya da ita , sai dai da dalili , tarayya da ita ta kasance a abubuwa masu muhimmanci ba na abokantaka ba . Maimakon haka , ka mai da hankali ga halayen matarka masu kyau . ( Misalai 31 : 29 ) Ka tuna da dalilin da ya sa ka soma son matarka . Hakika , neman shawara ita ce abu na farko . Ka yarda za ka yi haka ? Ko da yake wannan misalin game da namiji ne da yake kallon batsa , mace da take yin haka ma tana nuna rashin wa’adi a aure . KA TAMBAYI KANKA . . . ▪ Menene zan yi don in tabbatar wa matata cewa ina riƙe wa’adi a aurenmu ? Kwarkwasa yana somawa daga zuciya 13 : 20 ) Nassosi sun annabta zuwansa kuma sun nuna cewa shi fitaccen Makiyayi ne wanda ya zo neman “ ɓatattun tumaki ” na Isra’ila . Sanyin gwiwa , rashin lafiya , ko wasu abubuwa dabam suna iya rage himmarsu kuma su zama marar ƙwazo . 23 : 1 ) Waɗanda suke cikin garken Allah ba sa rasa komi a ruhaniyance , amma tumakin da suka bar garken ba sa shaida wannan farin cikin . Ta yaya za a iya taimakawa ? Ta yaya ne Yesu ya nuna abin da ake bukata don a ceto tumakin da suka bar garken Allah ? Ana bukatar a ƙoƙarta sosai don a ceto tumakin da suka bar garken Allah . 18 : 12 - 14 ) Wanene zai iya taimaka wa mutane masu kama da tumaki da suka bar garken ? 5 : 1 - 3 . Kiristoci makiyaya suna bukatar su yi koyi da “ makiyayi mai - kyau , ” Yesu . 2 : 15 - 17 ; 5 : 19 ) Waɗanda suka daina zuwa taro musamman za su iya faɗawa tarkonsa da wuri , saboda haka , suna bukatar taimako don su yi amfani da umurnin nan na ‘ yin tafiya bisa ga Ruhu . ’ ( Gal . ( Gwada Misalai 27 : 23 . ) Wannan ya haɗa da yin shiri don taimakawa tumakin da suka bar garken . 34 : 11 ) Saboda haka , Allah yana farin ciki sa’ad da dattawa suka ɗauki irin waɗannan matakan don su taimaki tumakin da suka bijire su dawo cikin garken . Dattawa suna iya karanta nassosi , su maimaita wani talifi , su tattauna batutuwa masu muhimmanci da aka faɗa a taro , kuma su yi addu’a tare da wanda ya daina zuwa taro , da sauransu . Mu Haɗa Hannu Don Taimakawa Sauran ’ yan’uwa za su iya haɗa hannu da waɗannan dattawan . Ta yaya za a iya ba da wannan taimakon ? Ta yaya za ka iya samun gatan taimaka wa waɗanda suke bukatar taimako na ruhaniya ? Bulus yana ɗokin ganin Kiristocin da ke Roma don ya ba su wasu kyauta ta ruhaniya da za ta ƙarfafa su . Bai kamata ba ne mu ma mu kasance da irin wannan halin sa’ad da muke son mu taimaka wa tumakin da suka bar garken Allah ? Gaskiyar tana da ban al’ajabi , ta sa sun san abin da ya kamata , ta gamsar da su , kuma ta ’ yantar da su ! Ku Ci Gaba da Nuna Musu Ƙauna Shawarwarin da aka ambata a baya suna aiki sosai kuwa ? Ƙwarai kuwa . Ƙauna ce ke motsa Kiristoci su taimaki waɗanda suka bar cikin garke su dawo cikin ikilisiya . 13 : 34 , 35 ) Hakika , ƙauna ce alamar da ke sa a gane Kiristoci na gaskiya . Bai kamata ba ne a nuna irin wannan ƙaunar ga Kiristocin da suka yi baftisma amma suka daina zuwa taro ? Bisa ga yanayin , wataƙila za ka bukaci ka nuna gafara . 3 : 12 - 14 . Me ya sa yake da amfani sosai a ƙoƙarta wajen taimaka wa masu kama da tumaki su koma cikin garken Kirista ? Kuma zai nuna yadda za a marabci waɗanda suka dawo . • Ta yaya za ka iya taimaka wa waɗanda suka daina tarayya da ikilisiya ? “ Wurin wa za mu tafi ? Menene Bitrus ya ce sa’ad da yawancin almajirai suka daina bin Yesu ? AKWAI lokacin da yawancin almajiran Yesu Kristi suka daina binsa domin sun ƙi yin na’am da ɗaya daga cikin koyarwarsa . 6 : 51 - 69 ) Babu inda za su iya komawa . 5 : 1 ; Gal . A talifin da ya gabata , an ambata kwatancin da Yesu ya bayar game da mutumin da ke da tumaki 100 . Domin ƙauna , wataƙila dattawa da wasu a cikin ikilisiya sun ziyarci waɗanda suka daina zuwa taro . Wataƙila za su iya taimaka wa mutumin ya dawo cikin ikilisiya idan suka nuna masa cewa Jehobah yana ƙaunar tumakinsa kuma yana sa mu yi abin da ya san za mu iya ne kawai . Don su fahimci yadda za su taimaka wa ɗan’uwan da ya daina zuwa taro , dattawa da masu shela da suka ƙware suna bukatar su saurara sosai sa’ad da irin waɗannan mutanen suke faɗin yadda suke ji . Menene za mu iya ƙarfafa waɗanda suka bar garke su yi ? 12 : 5 - 13 . Wata Koyarwa Ce Matsalar ? 10 , 11 . Sa’ad da yake ƙoƙarin taimaka wa waɗanda suka bar garken Allah , dattijon yana iya ambata almajiran da suka daina bin Yesu domin sun ƙi yin na’am da ɗaya daga cikin koyarwarsa . ( Yoh . 6 : 53 , 66 ) Domin sun daina tarayya da Kristi da kuma amintattun mabiyansa , sun yi rashin ruhaniyarsu da kuma farin ciki . A’a , domin babu wani wuri dabam ! Idan mutumin da ya bar garke ya faɗi cewa ya yi mugun zunubi , ta yaya zai yiwu a taimaka masa ? Amma ba za a kore su daga cikin ikilisiya ba idan sun riga sun daina aikata abubuwan da suka saɓa wa nassi kuma suka tuba da gaske . ( 2 Kor . Tun da yake za a halaka wannan duniyar ba da daɗewa ba , yana bukatar ya ‘ dawo gida ’ da wuri . Wasu sun daina zuwa taro ne a hankali a hankali , kamar yadda kwalekwale zai iya yin nisa a hankali idan babu mai tuƙa shi . 16 - 18 . ( a ) Ta yaya wani dattijo ya taimaki wani ɗan’uwa da ya yi shekaru ba ya zuwa taro ? Wani dattijo Kirista ya ce : “ Rukunin dattawa na ikilisiyarmu suna ƙoƙartawa sosai su ziyarci waɗanda suka daina zuwa taro . Ya ce , “ Na soma mai da hankali sosai ga abin duniya fiye da na ruhaniya . Matsalolin wannan ɗan’uwan sun soma raguwa bayan ya yarda a soma nazarin Littafi Mai Tsarki da shi . Ya ce : “ Na fahimci cewa abin da na yi rashi a rayuwata su ne ƙauna da kuma ja - gorar Jehobah da ƙungiyarsa . ” Hakan ya taɓa zuciyata sosai . Ta yaya za ku iya ƙarfafa waɗanda suka daina zuwa taro su koma cikin garke babu ɓata lokaci , kuma ta yaya za ku nuna musu cewa Allah ba ya bukatar abin da ya fi ƙarfinmu ? Ku aririce su su soma nan da nan . Ita ma ta yi abin da za ta iya . ( Luk 21 : 1 - 4 ) Yawancinmu za mu iya halartan taron Kirista kuma mu yi aikin wa’azi na Mulki . [ Hoto a shafi na 15 ] Mata masu leƙe ta taga don samun haske amma sun duhunta , kwatanci ne mai kyau na idanun da ba sa gani sosai domin tsufa . Ƙari ga haka , mutuwar da muka gada daga Adamu , tana ɗaya daga cikin “ aikin Iblis ” da Ɗan Allah zai kawar ta wajen Mulkin Almasihu . A yanzu , wasu a cikin bayin Jehobah suna fuskantar matsaloli na rashin lafiya da kuma tsufa da mutane masu zunubi suke fuskanta . 5 : 23 ) Bulus da kansa ya jimre da “ masuki , ” wataƙila ciwon ido ko wani ciwon da babu maganinsa a lokacin . ( 2 Kor . 12 : 7 ; Gal . Maimakon haka , Allah ya ƙarfafa shi ya jimre . Me ya sa za mu guji yawan damuwa da lafiyar mu ? Hakika , mun san cewa ba zai yiwu a sami cikakkiyar lafiya ba . suna ƙunshe da talifofi game da ’ yan’uwanmu maza da mata na ruhaniya da suke mugun rashin lafiya . * ba na iya jimrewa da su , mugunta ne , i , har da taro mai - saduda . ” ( Isha . Shaiɗan zai yi amfani da kowace hanya don ya rinjaye mu daga bauta ta gaskiya . Me ya sa muke bukatar hikima yayin da muke neman magani , kuma wace shawara mai kyau ce hukumar mulki na ƙarni na farko ta bayar ? Kasancewa da ra’ayin Nassi game da kula da lafiyar jiki yana bukatar hikima ta Allah da kuma tunanin kirki daga gare mu . 7 : 14 - 17 ; 22 : 1 , 2 ) A lokacin , za mu shaida cikar wannan annabcin mai ban sha’awa : “ Wanda ya ke zaune a ciki ba za ya ce , Ina ciwo ba . ” — Isha . Yayin da muke kula da lafiyar mu daidai wa daida , wane tabbaci ne muke da shi ? Domin Maimaitawa • Wanene ya jawo rashin lafiya , kuma wanene zai cire sakamakon zunubi ? • Ko da yake daidai ne mu damu da lafiyar mu , me ya kamata mu ƙi ? • Me ya sa maganin da muka zaɓa yake da muhimmanci ga Jehobah ? • Game da lafiyar mu , ta yaya za mu amfana daga mizanan Littafi Mai Tsarki ? Me ya sa Jehobah yake da tabbaci cewa Yesu zai yi nasara wajen yin tsayayya da Iblis ? Da yake rubuta abin da Allah ya hure shi ya rubuta , annabi Daniel ya annabta : “ A cikin zamanin waɗannan sarakuna kuwa [ na zamaninmu ] , Allah mai - sama za ya kafa wani mulki [ a sama ] , wanda ba za a rushe shi ba daɗai , sarautassa kuwa ba za a bar ma wata al’umma ba ; amma za ya parpashe dukan waɗannan mulkoki [ da suke ci a yanzu ] ya cinye su , shi kuwa za ya tsaya har abada . ” ( Dan . Babu shakka cewa za a kāre ƙungiyar Jehobah kuma za ta ci gaba da samun tagomashin Allah . Yoh . 12 : 10 , 11 ) Amma hakan na bukatar ƙoƙari sosai da yin addu’a don a “ cece mu daga Mugun . ” — Mat . A cikin jeji , Shaiɗan ya yi amfani da gwaji don Yesu ya daina yi wa Jehobah biyayya . ( Mat . 4 : 5 , 6 ) Shaiɗan yana nufin cewa hakan zai sa Yesu ya nuna cewa shi Almasihu ne . 4 : 7 ; K . 12 : 9 - 12 ) Kada mu gwada Jehobah ta hanyoyi da ba su dace ba , wataƙila ta ƙulla abota da duniya . — Karanta Yaƙub 4 : 4 ; 1 Yohanna 2 : 15 - 17 . ( Mat . 4 : 11 ) Amma fa , Shaiɗan bai da niyyar daina jarraba Yesu , domin an gaya mana cewa : “ Lokacinda Shaiɗan ya gama kowace jaraba [ a cikin jeji , ] ya rabu da shi tukuna . ” Muna kuma bukatar mu ci gaba da neman taimakon Allah , domin Iblis zai dawo ya sake jarraba mu a wani lokacin da ya ga ya dace , wato , a lokacin da ba ma sa ran fuskantar jarraba . Yesu ya ba mabiyansa tabbacin samun ruhun Allah sa’ad da ya ce : “ Idan ku fa [ ajizai ] da ku ke miyagu , kun san yadda za ku ba ’ ya’yanku alherai , balle fa Ubanku na sama za ya bada Ruhu Mai - tsarki ga waɗanda su ke roƙonsa ? ” ( Luk 11 : 13 ) Bari mu ci gaba da roƙon Jehobah don samun ruhunsa mai tsarki . Tare da taimakon wannan iko mafi ƙarfi , za mu yi nasara a ƙudurinmu na yin tsayayya da Iblis . 6 : 11 - 18 . Wane farin ciki ne ya taimaka wa Yesu ya yi tsayayya da Iblis ? Yesu ya ƙi tayin da Shaiɗan ya yi masa na dukan mulkin duniya 15 Ga Nuwamba , 2008 Na Nazari Ku Taimake Su Su Dawo Babu Ɓata Lokaci ! 19 - 25 ga Janairu SHAFI NA 23 SHAFI NA 28 Za ka ga yadda dattawa da wasu za su iya taimaka wa ’ yan’uwa masu bi da suka bar garken Allah . Amma fa , yin amfani da “ hankali ” yana da muhimmanci . Za ka ga yadda Yesu Kristi ya kafa misali wajen yin tsayayya da Iblis . Wane Irin Mutumi ne Kake Son Ka Zama ? Maganar Jehobah Rayayya Ce — Darussa Daga Wasiƙun Yaƙub da Bitrus SHAFI NA 32 Wane Irin Mutumi ne Kake Son Ka Zama ? Sa’ad da yake nuna tarin takardun da ke kan teburinsa , ya daɗa : “ Kin san cewa waɗannan tarin bayanai ne na shari’o’in da aka yi masa a dā ? Hurarren saƙon da ke cikin Kalmar Allah ne , Littafi Mai Tsarki . Amma fa , muna bukatar mu ƙara kyautata sabon halinmu . Muna bukatar mu ci gaba da kyautata shi ta wajen yin gyare - gyare . Bulus ya ga cewa yana bukatar ya yi gyare - gyare . Sa’ad da muka yi wa tsohon gini gyaran fuska , yi wa gidan fenti ba zai magance matsalolin ba idan azarar ta riga ta ruɓe . Saboda haka , bincika kai sosai ya zama dole . Don mu cim ma haka , Jehobah ya yi mana tanadin taimako . Yana shiga cikinmu sosai , a alamance , har cikin ɓargon da ke can cikin ƙasusuwanmu . Hakika , Kalmar Allah tana taimaka mana mu fahimci matsalolinmu ! Sa’ad da muka gyara tsohon gini , ba canja abubuwan da suka lalace ba ne ba kawai zai magance matsalolin gabaki ɗaya . Shirye - shirye da wasannin da muke kallo a talabijin , da kuma wasu hanyoyin yin nishaɗi suna shafanmu sosai . Sa’ad da yake magana game da waɗanda suke ikilisiyar Koranti da a dā mazinata ne , masu kwana da maza , mashaya , da sauransu , Bulus ya ce : “ Waɗansu ma a cikinku dā haka ku ke : amma aka wanke ku , . . . cikin Ruhun Allahnmu . ” ( 1 Kor . 6 : 9 - 11 ) Tare da taimakon ruhu mai tsarki na Jehobah , mu ma za mu iya yin nasara wajen yin canje - canje da suka dace . Yi la’akari da labarin wani mutumi mai suna Marcos , * wanda ke zaune a ƙasar Philippines . Sa’ad da yake bayani game da irin yanayin da ya girma , Marcos ya ce : “ Iyaye na suna yawan yin gardama . Marcos ya zama mugun ɗan caca , ɓarawo , har da yin fashi da makami . A yanzu ya riga ya yi baftisma kuma yana koya wa mutane a kowane lokaci yadda su ma za su canja halinsu . 3 : 8 - 10 . Ainihin makasudinmu shi ne , mu kawar da tsohon halinmu kuma mu sanya sabon hali . 3 : 12 - 14 ) Yin iya ƙoƙarinmu don mu nuna waɗannan halayen zai taimaka mana mu sami “ tagomashi a wurin Ubangiji duk da mutane . ” Wata hanya kuma da za mu iya gane canje - canje da wataƙila muke bukatar mu yi ita ce , yin nazarin halayen mutanen da ke cikin Littafi Mai Tsarki , ta wajen yin la’akari da halayensu masu kyau da marar kyau . [ Hoto a shafi na 5 ] YAHUDAWA da kuma shigaggu sun kewaye almajiran Yesu Kristi . An ji jama’ar nan suna ta harsuna dabam - dabam . Nan da nan suka yi na’am da abin da ya ce . A yau , ikilisiyar Kirista tana ci gaba da bauta wa Jehobah da ‘ zuciya da rai ɗaya . ’ [ Akwati a shafi nas 6 , 7 ] Yawanci suna keɓe kuɗin da za su riƙa sakawa a cikin akwatunan da aka rubuta “ Worldwide Work . ” Su ne : Inshora : Kuna iya rubuta sunan Watch Tower a matsayin wanda zai karɓi inshorar rai ko na murabus ko fansho . Fegi da Gida : Kuna iya yi wa Watch Tower kyautar fegin da za a iya sayarwa , idan kuma gida ne da mutum yake ciki , mutumin yana iya ci gaba da zama a ciki yayin da yake da rai . Ku gaya wa ofishin reshen da ke ƙasarku kafin ku yi kyauta da gidan ko fegin . Jehovah’s Witnesses Edo State , Nigeria . Ya shawarci ’ yan’uwa Kiristoci : “ Mu bi waɗannan abu fa da ke nufa wajen salama , da abubuwa waɗanda za mu gina junanmu da su . ” ( Rom . Ƙin magance rashin jituwa zai iya jawo masifa . Yesu ya umurci almajiransa : “ Idan fa kana cikin miƙa baiwarka a wurin bagadi , can ka tuna ɗan’uwanka yana da wani abu game da kai , sai ka bar baiwarka can a gaban bagadi , ka yi tafiyarka , a sulhuntu da ɗan’uwanka tukuna , kāna ka zo ka miƙa baiwarka . ” ( Mat . * “ Masu - albarka ne masu - sada zumunta , ” in ji Yesu . Bugu da ƙari , salama tana sa ƙoshin lafiya , domin “ natsatsiyar zuciya rai ce ga jiki . ” Ko da yake yawancin Kiristoci sun yarda cewa suna bukatar su biɗi salama , wataƙila kuna mamakin yadda za ku iya sasanta matsalar da ke tsakaninku da wani . Bari mu bincika mizanai na Nassi da za su yi mana ja - gora . Kafin “ ’ ya’yan Reuben da ’ ya’yan Gad da rabin kabilar Manasseh ” su tsallaka Kogin Urdun , sun gina “ babban bagadi abin hanga . ” Sauran ƙabilun Isra’ila sun ɗauka cewa suna amfani da bagadin ne su bauta wa gunki kuma suka kasa yin watsi da matsalar . Za su gaya wa waɗanda suke tuhumarsu baƙar magana ce ko kuwa za su ƙi tattaunawa da su ? Yadda suka mai da martani ya kāre dangantakarsu da Allah da kuma rayuka da yawa . A wani ɓangare kuma , menene za mu yi idan ɗan’uwanmu Kirista ya zo ya gaya mana cewa mun yi masa laifi , ko da hakan ba gaskiya ba ce ? “ Mayarda magana da taushi ya kan juyadda hasala , ” in ji Littafi Mai Tsarki . Riƙe mutum a zuci na iya kai ga baƙar magana . Biɗar salama ba ta nufin cewa ba za mu yi magana ba sam game da ’ yan’uwa maza da mata ba . Amma hakan wawanci ne . ( Mis . 3 : 9 . Yesu bai hana ta yin hakan ba . Maganar Jehobah Rayayya Ce 1 : 1 ) Manufarsa ita ce : ya motsa su su ƙarfafa bangaskiyarsu kuma su jimre sa’ad da suke fuskantar jarrabobi . A wasiƙarsa ta biyu , wadda ya rubuta jim kaɗan da rubuta na farko , Bitrus ya ƙarfafa ’ yan’uwansa masu bi su mai da hankali ga kalmar Allah kuma ya yi musu gargaɗi game da ranar Jehobah da ke tafe . ALLAH YANA BA DA HIKIMA GA WAƊANDA SUKE “ ROƘO DA BANGASKIYA ” 1 : 5 - 8 , 12 . Waɗanda suka zama “ masu - koyaswa ” a cikin ikilisiya suna bukatar bangaskiya da hikima . 2 : 13 , Littafi Mai Tsarki . — Ta wace hanya ce ‘ jin ƙai yake rinjayar hukunci ’ ? 4 : 5 — Wane nassi ne Yaƙub ya yi ƙaulinsa a nan ? Amma waɗannan hurarrun kalaman wataƙila suna bisa abubuwan da nassosi kamar su Farawa 6 : 5 ; 8 : 21 ; Misalai 21 : 10 ; da Galatiyawa 5 : 17 suka ce ne . Darussa Dominmu : Saboda haka , bai kamata mu yi sha’awar abubuwa marar kyau ba ta wajen yin tunaninsu . 4 : 8 . 2 : 8 , 9 . Nuna “ tara ” bai jitu da “ shari’an nan ba’sarauciya ” ta ƙauna ba . 2 : 14 - 26 . Bai kamata bangaskiyarmu ta kasance ta baki ba kawai . ( Afis . 2 : 1 - 5 . 3 : 18 . Ya gaya musu : “ Ku natsu , ku kuma zauna a faɗake . . . . Waɗanda suke son su sami ceto suna bukatar su yi baftisma . Dole ne wanda zai yi baftismar ya gaskata cewa zai iya samun ceto ne kawai domin Yesu ya yi mutuwar hadaya , aka ta da shi daga matattu , kuma yana “ hannun dama na Allah , ” cike da iko bisa masu rai da matattu . Don bangaskiyarmu ta kasance da amfani sosai , dole ne ta kasance tabbatacciya ko kuwa wadda aka gwada . 1 : 19 — Wanene “ tauraro na assubahi , ” a wane lokaci ne ya fito , kuma ta yaya muka san cewa hakan ya riga ya faru ? Yesu Kristi ne “ tauraro na assubahi ” sa’ad da ya zama Sarki na Mulkin Allah . ( R . Bitrus yana magana ne game da kasancewa da sanin abubuwan da za su faru a nan gaba , wanda aka ba shi da sauran marubutan Littafi Mai Tsarki ta hurarriyar hanya . Ƙari ga taimaka mana mu ƙara “ sanin Allah da na Yesu , ” ƙoƙartawa sosai wajen koyan halaye kamar su bangaskiya , jimiri , da kuma bauta wa Allah sosai za su hana mu zama ragwaye ko kuwa marasa amfani game da wannan sanin . — 2 Bit . 1 : 8 . 13 : 7 , 17 . 3 : 11 - 14 . “ Waƙar Teku ” Littafin Tarihi da Aka Rubuta Tsakanin Littattafan Tarihi Biyu Sashen littafin yana cikin littattafai masu yawa da aka gano a ƙarshen ƙarni na 19 a majami’a da ke Kairo , a ƙasar Masar . Da yake magana a kan muhimmancin sashen littafin , Adolfo Roitman shugaban Ɗakin Ajiye Kayayyakin Tarihi a Isra’ila kuma mai kula da Dead Sea Scrolls ( Naɗaɗɗen Littafi na Tekun Gishiri ) ya ce : “ Littafin tarihi na Waƙar Teku ya bayyana tabbacin yadda aka fassara juyin Ibrananci na Littafi Mai Tsarki a ƙarnuka da yawa da suka shige . Bugu da ƙari , marubutan Nassosi sun yi hakan da kyau . Hakika , tsaba ya bambanta bisa ga al’adu da kuma yanayin wurin . Menene kai da iyalinka za ku iya yi don ku rage haɗarin kamuwa da cuta ? Sai ya ce “ Ki yi haƙuri , Mama . Kamar yadda labarin Max ya nuna , ana bukatar koyarwa na dogon lokaci saboda kasancewa da tsabta yana bukatar ƙoƙari sosai kuma yara suna bukatar a riƙa tuna musu a kai a kai . “ Littafi Mai Tsarki ya ce dole ne mutanen Allah su zama masu tsarki , domin Allah mai tsarki ne , ” in ji ta . Zubar da shara matsala ce a dukan duniya kuma ya dami hukumomi da yawa . Za a iya roƙan ’ yan ƙasan su taimaka . Suna sha’awar mahalli mai tsabta kuma suna tsabtace mahallinsu ba sai mai shela ya tuna musu ba . Tsabtace jikinmu da tufafinmu suna nuna irin bauta da muke yi kuma sau da yawa hakan yana sa mutane su ga cewa mun bambanta . Sa’ad da matasa za su tafi , ma’auratan suka yaba musu saboda halinsu mai kyau kuma suka gaya wa ɗaya daga cikinsu cewa a yau da wuya a sami matasa masu irin wannan halin . Yin amfani da turare ba zai hana tsabtace jiki ba . [ Akwati da ke shafi na 22 ] Ko da yake ba su fahimci dalilin yin hakan ba , amma ya taimaki Isra’ilawa su guji kamuwa da cuta . — Leviticus 11 : 32 - 38 . Cika kwanon da ruwa ba zai yi sauƙi ba , amma wanke hannuwa doka ce da dole a bi ta . — Fitowa 30 : 17 - 21 . Ruwa abu ne mai muhimmanci a rayuwa , amma idan ruwa ya gurɓata zai iya jawo cuta da mutuwa . Mbangue Lobe , shugaban sashen ilimantar da likitoci a tashar jirgin ruwa da ke Douala a ƙasar Kamaru , ya ba da bayanin abin da ya kamata a yi , a wani ganawa da aka yi da shi . Ku yi wanka kafin ku kwanta , ku wanke haƙoranku sosai daddare , kuma ku yi amfani da gidan sauro idan za ku yi barci . ” Ranar da Ya Ƙi Faɗan Karate Ya haɗa fuskarsa , yana mai da hankali . Da gaske wannan mutumin ne ya ce yana so a yi nazarin Littafi Mai Tsarki da shi ? Ya ce : “ E , ina so sosai ” yaushe za mu soma ” ? “ Abin da nake so ƙwarai a wannan duniya shi ne karate ” Ya gaya mini . Ina zaune ina sauraron matasan guda biyu suna tattauna daga cikin Littafi Mai Tsarki abin da ya sa akwai wahala sosai a duniya . Sa’ad da Kojo ya miƙa hannusa ya taimaki Luke ya buɗe Littafi Mai Tsarki , ina kallon yadda hannunsa mai ƙarfi yake buɗe nassosi a hankali . Sai na ga ya huce kuma ya bar wajen . Muka yi tafiyarmu . Da ka sani abin da zai yi wa mutumin nan ? ” Ru’ya Ta Yohanna 4 : 11 Yohanna ya rubuta waƙa da ake yi a samaniya domin yabon Allah : “ Kai ne mai - isa ka karɓi ɗaukaka da daraja da iko , ya Ubangijinmu da Allahnmu : gama kai ka halicci dukan abu , saboda nufinka kuma suka kasance , saboda nufinka aka halicce su . ” Jehobah ne kaɗai ya cancanci irin wannan ɗaukakar . An ce Jehobah ya cancanci ya “ karɓi ” ɗaukaka , daraja da kuma iko . Babu shakka , shi ne mafi girma , ɗaukaka da kuma iko a sararin samaniya . Suna gaya wa duka waɗanda za su saurari tabbaci da ya nuna cewa Jehobah ne ya halicci dukan abubuwa kuma ya cancanci mu ɗaukaka shi . — Zabura 19 : 1 , 2 ; 139 : 14 . Mun rayu ne saboda nufin Allah . [ Picture Credit Line on page 19 ] 7 : 8 . 1 , 2 . Za ta sa baki a gulmar ce ko kuma za ta yi ƙoƙari ta canja batun ? Kana tunanin nagartarka sa’ad da kake fuskantar damuwarka , bukatunka , da makasudinka a rayuwa ? A kowace rana , mutane suna tunanin siffarsu , lafiyar jikinsu , ƙalubalen biyan bukatun rayuwa , lokacin farin ciki da baƙin ciki na abokantaka , wataƙila har da dangantaka ta soyayya . Muna iya mai da wa irin waɗannan damuwar hankalinmu . 139 : 23 , 24 ) Yin nagarta ne . Wane gata ne Jehobah ya ba mu , menene za mu tattauna a wannan talifin ? An samo kalmomin Ibrananci da suke da nasaba da “ nagarta ” daga kalmar da ke nufin lafiyayye , cikakke , ko kuma marar aibi . Yana amincewa da dabbar da aka yi hadaya da ita idan lafiyayya ce , ko kuma cikakkiya . Ka yi bayani . Alal misali , ka yi tunanin mutum mai adana littattafai wanda ya samu wani littafi mai tamani da yake nema da daɗewa , amma sai ya ga cewa babu shafuffuka da yawa masu muhimmanci a cikin littafin . Domin hakan ya ɓata masa rai , yana iya mai da littafin cikin kanta . Ka tabbata cewa Jehobah ba ya bukatar mu zama kamiltattu . 20 : 5 ) Yana son mu ƙaunace shi da dukan zuciyarmu kuma mu bauta masa shi kaɗai , ba wai mu zama kamiltattu ba . 7 , 8 . ( a ) Wane misali ne Yesu ya kafa game da nagarta ? ( Karanta Markus 12 : 28 - 30 . ) Ya nuna cewa ana yin nagarta ne ta ayyuka da aka yi da muradi mai kyau . Abubuwa da suka fi muhimmanci a gare shi , za su zama mafi muhimmanci a gare mu . Bari mu tattauna dalilai uku da ya sa hakan yake da muhimmanci sosai . Saboda haka , ya kamata a ƙunita sarautarsa , kuma a tabbatar wa dukan halittu masu basira cewa sarautarsa ce mafi dacewa , mafi adalci , kuma mai ƙauna . Wace da’awa ce Shaiɗan ya yi game da amincin ’ yan adam , kuma menene za ka so ka yi ? ( R . Yoh . 12 : 10 ) Ya gaya wa Jehobah cewa Kiristoci , har da kai , ba za su kasance da aminci ba . Ta yaya za su nuna nagarta ? Mijin da yake amfani da Intane yana iya kallon abin da zai ta da sha’awar jima’i , amma sai ya tuna mizanin da ke cikin kalmomin Ayuba : “ Na yi wa’adi da idanuna ; yaya fa zan yi sha’awar budurwa ? ” ( Ayu . 31 : 1 ) Hakazalika , mutumin ya ƙi ya kalli hotunan batsa , ya guji hotunan kamar yadda zai guje wa guba . Sa’ad da kake yin zaɓi da yanke shawarwari , kana ƙoƙarin faranta wa Jehobah rai kuwa ? Ita ce tushen hukuncin da Allah zai iya yi mana . ( Ayuba 31 : 6 , Littafi Mai Tsarki . ) Ayuba ya san cewa Allah yana auna dukan mutane cikin “ ma’aunin da ke daidai , ” ta wajen yin amfani da cikakken mizaninsa na adalci ya auna nagartarmu . Dauda ma ya faɗi hakan : “ Ubangiji yana hukumta ma dangogi shari’a : Ya Ubangiji , ka yi mani shari’a gwalgwadon adilcina , gwalgwadon nagarta da ke gareni kuma . . . . Muna bukatar mu tuna ainihin abin da yake bincikawa . Kamiltattun mutane uku ne kawai suka taɓa rayuwa a wannan duniyar , biyu daga cikinsu , Adamu da Hauwa’u , sun ƙi kasancewa da aminci . Duk da haka , miliyoyin mutane ajizai sun yi nasara . Domin nagarta ce tushen hukuncin da Jehobah yake yi mana , tana da muhimmanci ga begenmu na nan gaba . ( b ) Waɗanne tambayoyi ne talifi na gaba zai tattauna ? Bege na iya ba mu farin cikin da muke bukata don mu jimre wahala . [ Hasiya ] Yesu ya ce : “ Ku fa za ku zama cikakku , kamar yadda Ubanku na sama cikakke ne . ” ( Mat . 5 : 48 ) Babu shakka , ya fahimci cewa ’ yan adam ajizai za su iya zama cikakku , ko kamiltattu amma ba gabaki ɗaya ba . 1 , 2 . A duniya ta yau , sau da yawa kayan gini na zahiri suna da tsada . ( Luk 14 : 28 , 29 ) Hakazalika , koyon nagarta yana ɗaukan lokaci kuma yana bukatar yin ƙoƙari , duk da haka kwalliya ce da ke biyan kuɗin sabulu . Saboda haka , bari mu tattauna tambayoyi uku : Ta yaya za mu zama mutane masu nagarta ? Ta yaya za mu ci gaba da yin nagarta ta Kirista ? Yesu ya bi tafarki na cikakkiyar biyayya . Ya yi “ biyayya har da mutuwa . ” ( Filib . Hotunan batsa suna da lahani , don suna ta da mummunan sha’awoyi da haɗama , suna ɓata lamiri , suna rushe aure , kuma suna zubar da mutuncin duk wanda ya yi hakan . — Mis . 7 : 1 ; 1 Tas . Jehobah yana farin ciki sa’ad da ya gan ka kana yin tsayayya da gwaji ! Kada ka yi musanyar amincinka mai tamani da kallon ko kuma karanta littafin batsa ! Muna iya zama masu adalci ta wajen yin biyayya da Jehobah sa’ad da muke tsakanin marasa bi . Ka yi tunanin Daniel da abokansa uku . An kwashe su zuwa bauta a Babila sa’ad da suke matasa . A wajen , marasa bi da ba su san kome ba game da Jehobah sun kewaye su , kuma an matsa wa Ibraniyawan huɗu su ci abinci da Dokar Allah ta hana . A dukan duniya , matasa Shaidun Jehobah suna bin irin wannan tafarkin , sun manne wa mizanan Allah ga Kiristoci kuma sun ƙi su faɗa wa matsi na tsara . Kuna amfana , kuma kuna sa Jehobah da ’ yan’uwanku Kiristoci farin ciki ! — Zab . Muna bukatar kuma mu yi biyayya sa’ad da muke sha’ani da wani jinsi . Bai kamata mu yi abin da bai da kyau da gangan ba domin mun san cewa babu wanda zai yi mana horo . Ya tsai da shawara cewa babu amfanin jimrewa ne ? Bai yi hakan ba . Muna cikin ikilisiya na dukan duniya da ke cike da mutane ajizai , kowanne cikinsu yana iya yi mana laifi har ma ya yi rashin aminci . 54 : 17 ) Amma , yaya za mu aikata idan wani ya yi mana laifi ko kuma ya ɓata mana rai ? Yana yi wa mutanensa albarka yanzu fiye da dā . Muna farin cikin ganin tabbacin cewa haske na ruhaniya har ila yana ƙaruwa . ( Mis . Idan Mutum Ya Daina Yin Nagarta Fa ? Idan ba ma yin nagarta , ba mu da dangantaka da Jehobah kuma ba mu da bege . Duk da haka , wasu sun daina yin nagarta . Bari mu fara tattauna abin da bai kamata a yi ba . ( Karanta Ibraniyawa 4 : 13 . ) Jehobah ba ya son bautar mutanen da suke rufe mugun zunubansu . 21 : 27 ; Isha . 18 , 19 . ( a ) Ta yaya misalin Dauda ya nuna cewa mutum zai sake yin nagarta ? Rayuwar Dauda ta nuna tabbacin abin da aka faɗa a Misalai 24 : 16 : “ Mai - adilci ya kan fāɗi so bakwai , ya sake tashi kuma . ” ( Karanta 1 Sarakuna 9 : 4 . ) Hakika , za ka zama mutum mai nagarta ta wajen yin biyayya ga Allah don kana ƙaunarsa . Jakar tana ɗauke da Dala 2,000 , kuɗi mai yawa fiye da waɗanda take fita da su a dā . Ta gaya wa wata jarida cewa , “ Na rikice ba kaɗan ba . ” “ Wannan halin kirki ne sosai , ” in ji wannan mata mai nuna godiya . Jaridar ta faɗi cewa a matsayinta na Mashaidiyar Jehobah , ta “ yi irin wannan nagarta domin addinin da ta yi girma a ciki . ” Duk da haka , Yesu Kristi , Ɗan Allah , ya fita dabam a hanyoyi masu yawa . Yesu ya ce : “ Ni ne hanya , Ni ne gaskiya , Ni ne rai : ba mai - zuwa wurin Uban sai ta wurina . ” ( Yoh . ( b ) Ta yaya ne matsayin Yesu a halitta ya fita dabam ? ( Yoh . 3 : 18 ) Kalmar Helenanci da aka fassara “ haifaffe kaɗai ” an ce tana nufin “ irinsa kaɗai , ” “ irinsa kaɗai a dangi , ” ko kuwa na “ musamman . ” Yoh . 3 : 14 ) Matsayin da Ɗa makaɗaici ya cika a halitta ya fita dabam . Ba shi ne Mahalicci ba , ko kuma Tushen halitta . Me ya sa aka kira Yesu “ Kalman ” ? Idan kowane mutum yana da nufi shi aika nufin Allah , shi za ya sani ko abin da ni ke koyarwa na Allah ne , ko domin kaina ni ke magana . ” ( Yoh . 10 : 15 ) Fahimtar misalin Yesu na tawali’u ya kamata ya motsa mu mu guji faɗan ra’ayinmu . 8 , 9 . ( a ) Menene kalmar nan “ amin ” take nufi , me ya sa aka kira Yesu “ Amin ” ? ( b ) Ta yaya Yesu ya cika hakkinsa a matsayin “ Amin ” ? Kalmar da aka fassara “ amin ” kalmar Ibrananci ne da ke nufin “ ya kasance hakan , ” ko kuma “ hakika . ” 1 : 6 - 12 ; 2 : 2 - 7 ) A cikin dukan halittun Allah , Ɗansa na farko ne ya ba da amsa ta ƙwarai ga wannan da’awar . Ta yaya za mu yi koyi da Yesu a matsayinsa na “ Amin ” ? 11 , 12 . Menene matsayin Yesu na Matsakanci ya ƙunsa ? Me ya sa ya kamata dukan Kiristoci , ko da menene begensu su nuna godiya ga matsayin Yesu na Matsakanci ? 2 : 23 ; 1 Yoh . 2 : 1 , 2 ) Ko da begenmu na zuwa sama ne ko kuma na zama a duniya , muna da dalili mai kyau na nuna godiya ga matsayin Yesu na Matsakanci na sabon alkawari . Me ya sa hadayar Yesu ta fita dabam ? Yesu kamiltaccen mutumi ne , wanda ya yi daidai da Adamu kafin ya yi zunubi . 4 : 15 ) Hakika , ya kamata fahimtar wannan batun ya motsa mu ‘ kada mu yi rayuwa don kanmu , amma ga wanda ya mutu ya kuwa tashi sabili da mu . ’ — 2 Kor . ‘ Zuriya ’ da Aka Annabta Wane annabci ne aka yi bayan da Adamu ya yi zunubi , kuma menene aka bayyana daga baya game da wannan annabcin ? Zai kuma fito ne daga zuriyar Sarki Dauda . — Far . 3 : 29 ) Ta yaya Kristi ya zama Zuriya da aka yi alkawarinta , kuma aka haɗa wasu a ciki ? Hakika , matsayin Yesu wajen cika wannan annabci ya fita dabam . Menene muka koya daga maimaita matsayin Yesu na musamman a nufin Jehobah ? Ka Tuna ? • Menene ka koya game da matsayin Yesu na musamman daga laƙabinsa ko kuma sunayensa ? ( Ka duba akwati . ) ▪ Kalman . ( Far . 3 : 15 ) Yesu Kristi ne kaɗai ainihin sashen wannan zuriya da aka annabta . Abin sha’awa ce mu yi nazarin dukan abin da Bulus ya yi bayan hakan , amma a yanzu , za mu mai da hankali ne a kan jawabin da Bulus ya bayar a wajen shekara ta 56 A.Z . , kamar yadda aka rubuta a Ayukan Manzanni sura ta 20 . Za ka iya yin tunanin irin farin cikin da dattawan Afisa suka yi sa’ad da suka sami saƙon Bulus . Wane tafarki ne Bulus ya bi a ’ yan shekarun da ya yi a Afisa ? ( Gwada Ayukan Manzanni 17 : 16 , 17 ) Kalaman Bulus ga dattawan Afisa ya taimaka mana mu san amsar . Domin ya san cewa babu wanda zai ƙaryata shi , ya ce : “ Ku da kanku kun sani , tun randa na fara sa ƙafa cikin Asiya , . . . [ na ba da ] shaida . ” Wannan shi ne umurnin da ke cikin nassi na yin bishara na gida - gida da kuma koyarwa a sarari . ” Kana tunanin cewa dukan waɗanda suka ji saƙonsa suna zaune ne kawai a Afisa , babu mai zuwa wani wuri ya yi kasuwanci , ya je ya ziyarci danginsa , ko ya nemi inda babu hayaniya ya zauna ? Da kyar . Menene zai faru sa’ad da suka koma gida ? Waɗanda suka karɓi gaskiya za su ba da shaida . Wasu ƙila ba su zama masu bi ba , duk da haka , wataƙila sun faɗi abubuwan da suka ji sa’ad da suke Afisa . Da haka , wataƙila ’ yan’uwansu , maƙwabtansu , ko kuwa masu aiki a ƙarƙashinsu sun ji gaskiya , kuma sun karɓe ta . ( Gwada Markus 5 : 14 ) Menene hakan ya nuna game da yadda shaidar da kake yi sosai zai iya shafan wasu ? Bulus bai taɓa zuwa wurin ba , amma sun ji wa’azin bishara . Abafras ya fito ne daga wannan yankin . ( b ) Menene zai zama jigon shekara ta 2009 ? Wannan umurnin ya shafi dukan Kiristoci na gaskiya a yau , kamar yadda kalaman Yesu suka nuna : “ Ga shi kuwa ina tare da ku kullayaumi har matuƙar zamani . ” — Mat . A cikin wani littafi na shekara ta 2007 game da yin aikin wa’azi na ƙasar waje da kyau , David G . ( a ) Me ya sa muke zuwa wajen mutane “ sau da yawa ” a yankinmu ? Wasu kuma sun ɗan saurare ka sa’ad da kake tattauna wata aya cikin Littafi Mai Tsarki ko wani jigo na Nassi da su . Wataƙila wani abu ya faru da su ko wani da suke ƙauna , kuma hakan ya taɓa zuciyarsu kuma suka saurari gaskiya . Saboda haka , kada ka yi sanyin gwiwa ko da mutane da yawa ba su saurare ka ba kwanan nan . Ga wasu , za a iya samun sakamako mai kyau nan da nan . Hakika , wataƙila ba da saninsu ba sun taimaki wannan iri ya faɗi a ƙasa mai kyau a wani waje . Menene sakamakon wa’azin da wani ɗan’uwa ya yi ? Da shigewar lokaci , Jodi ta sadu da Mandi , da yake su biyun nas ne . Mandi ta yi farin cikin amsa tambayoyin Jodi . Wataƙila , ka yi wa’azi a gida , a wajen aiki , a makaranta , ko kuma a wurin da ka sami zarafin yin haka , kuma ba da saninka ba hakan ya zama hanyar da wasu suka ji wa’azin bishara . A shekara ta 2009 , bari mu ɗauki aikinmu na yin wa’azi gida - gida da kuma sauran hanyoyi da muhimmanci . • Menene jigon shekara ta 2009 , kuma me ya sa kake ganin ya dace ? [ Bayanin da ke shafi na 19 ] Jigon shekara ta 2009 zai zama : “ Shaida bishara ” Sosai . — A . M . 20 : 24 . Masu tona ƙasa sun tono rubuce - rubucen cuneiform da suka yi magana game da mutane da aukuwa da aka ambata cikin Nassosi . Ta yaya waɗannan rubuce - rubucen suka tabbatar da gaskiyar Littafi Mai Tsarki ? “ Alamun sun wakilci kalaman da kuma gaɓoɓinsu , ana kuma iya haɗa yawancinsu su wakilci gaɓoɓin kalma , ” in ji NIV Archaeological Study Bible . Littafin Archaeology Odyssey ya ce : “ Masana sun kimanta cewa allon cuneiform wajen miliyan ɗaya zuwa biyu ne aka haƙo , kuma ana samun wajen 25,000 ko fiye da haka a kowace shekara . ” Rubutun cuneiform da aka gano masu harsuna biyu da uku ne suka sa aka fahimci ma’anar rubutun . In ji littafin nan The Bible in the British Museum : “ A cikin jawabinsa ga Society of Biblical Archaeology a shekara ta 1870 , Dakta Samuel Birch ya gano [ sunaye a cikin rubuce - rubucen cuneiform ] na sarakuna Ibraniyawa kamar Omri , Ahab , Jehu , Azariah . . . , Menahem , Pekah , Hoshea , Hezekiya da Manassa , da sarakunan Assuriya Tiglath - Pileser . . . [ na 3 ] , Sargon , Sennacherib , Esarhaddon da Ashurbanipal , . . . da kuma sarakunan Suriya , Benhadad , Hazael da Rezin . ” Wasu cikin waɗanda suka amfana su ne Yahudawa . A shekara ta 1883 , an gano rubuce - rubucen cuneiform a Nippur , a kusa da Babila . A cikin sunaye 2,500 da aka ambata , guda 70 Yahudawa ne . Sun bayyana , in ji ɗan tarihi Edwin Yamauchi , “ a matsayin mutanen da suka karɓi kwangila , wakilai , shaidu , masu karɓan haraji , da kuma fadawa . ” Alamar da ta nuna cewa Yahudawa sun ci gaba da yin waɗannan ayyukan a kusa da Babila a wannan lokacin yana da muhimmanci . 10 : 21 , 22 . Rubuce - rubucen da ƙwararru suka riga suka fassara sun tabbatar da cewa abin da ke cikin Littafi Mai Tsarki gaskiya ne . Na Ga Yadda Suka Ƙaru A Koriya Mun yi aure a shekara ta 1948 . Liz ta yarda ta bi zuwa taron waɗanda suke son su halarci makarantar Gileyad . Ƙasar Japan muka fara zuwa bisa ja - gorar da aka ba mu a cikin wasiƙar da muka yi ƙaulinta a baya . Shaidu ’ yan Koriya fiye da ɗari biyu ne suka marabce mu , kuma mun yi hawayen farin ciki . Koriyawa suna da harshensu da kuma baƙaƙen rubutu da yadda suke yin dahuwa , kamaninsu , da kuma kayansu , da kuma wasu abubuwan da su kaɗai suke yi , kamar irin gidajen da suke ginawa . Ba mu da littafin da za mu yi amfani da shi mu koyi yaren Koriya . Mutum zai iya koyan yadda zai faɗi yaren ne ta wajen koyan kalmomin Koriya . Mun yi kurakurai wajen faɗin kalmomi . Matar ta kalle ta cike da mamaki sai ta shiga gida ta kawo kwalin ashana . Liz ta ce a ba ta sungnyang ( ashana ) maimakon sungkyung , kalmar da ake amfani da ita don “ Littafi Mai Tsarki . ” A shekara ta 1944 , a lokacin da ake Yaƙin Duniya ta biyu , ni ma na ƙi shiga aikin soja kuma saboda haka , sai da na yi shekaru biyu da rabi a kurkukun da ke Lewisburg a Pennsylvania . Da a ce mun bar Koriya a cikin waɗannan shekarun , da ba za a ƙyale mu mu koma ƙasar ba . Daga baya , sun fahimci cewa hakan ba zai ba mu tsoro ba , sai suka cire hanin , bayan shekara goma . A kusan shekara ta 1985 , waɗanda suke hamayya da hidimarmu sun yi ƙarya cewa waɗanda suke kula da aikinmu a ƙasar ne suke koya wa matasa su guji aikin soja . Hakan ya taimaka wajen daidaita batutuwa don gaba . Allah Ya Albarkaci Aikinmu A Koriya , hamayya da aikinmu na wa’azi ya yi tsanani sosai a cikin waɗannan shekarun domin tsakatsakinmu . Bayan sun koma Amirka , yawancinsu sun zama Shaidu masu ƙwazo . Akwai Shaidu fiye da 95,000 a Koriya , kusan kashi 40 suna hidima a matsayin majagaba na kullum ko na ɗan lokaci . Maganar Jehobah Rayayya Ce Mai da hankali ga saƙon wasiƙu uku na Yohanna da kuma wasiƙar Yahuda zai taimaka mana mu kasance da ƙarfi cikin bangaskiya duk da matsaloli . — Ibran . ( 1 Yoh . 1 : 1 – 5 : 21 ) Ko da yake an rubuta wasiƙun don dukan ikilisiyoyi da suke tarayya da Kristi , wasiƙar Yohanna ta farko ta ba da gargaɗi mai kyau da zai taimaka wa Kiristoci su ƙi ridda kuma su manne wa gaskiya da kuma adalci . Yohanna yana maganar doka game da ƙaunar ’ yan’uwa ta sadaukar da kai . ( Yoh . 19 : 18 ; Yoh . 15 : 12 , 13 . 5 : 5 - 8 — Ta yaya ruwa , jini , da ruhu suke ba da shaida cewa “ Yesu Ɗan Allah ne ” ? 2 : 9 - 11 ; 3 : 15 . Idan Kirista ya ƙyale wani abu ko kuma wani mutum ya sa ya daina ƙaunar ’ yan’uwansa , yana tafiya ne cikin duhu na ruhaniya , bai san inda ya nufa ba . Ko kuma wataƙila ya yi amfani da fasahar magana ce don ya yi wa wata ikilisiya magana domin ya rikitar da ’ yan hamayya . 7 — Wane ‘ zuwan ’ Yesu ne Yohanna yake magana a nan , kuma ta yaya masu ruɗin mutane “ ba su shaida ” shi ba ? Darussa Dominmu : 8 - 11 . ( 3 John 1 - 14 ) Yohanna ya rubuta wasiƙarsa ta uku zuwa ga abokinsa Gayus . Manzon ya ce : “ Ya kamata fa mu yi ma irin waɗannan maraba , domin mu zama abokan aiki tare da gaskiya . ” — 3 Yoh . 5 - 8 . Domin ba su da ruhaniya , wasu ba sa ganin Allah da idanunsu na fahimi . Yohanna ya yi amfani da ita ce ga ’ yan’uwa gabaki ɗaya . ( Yahu . 1 - 25 ) 5 - 7 . Miyagu za su iya tsira ne daga hukuncin Jehobah ? Ya kamata mu bi misalin Mika’ilu , shugaban mala’iku kuma mu nuna daraja ga waɗanda Jehobah ya ba iko . Malaman ƙarya suna iya yin kamar suna mana alheri , amma suna kama ne da hadari da ba a yi ruwa ba domin ba su da ruhaniya . 22 , 23 . Ta yin ƙoƙari a ceci ‘ waɗanda ke shakka ’ daga wutar halaka ta har abada , waɗanda suka manyanta a cikin ikilisiya , musamman dattawa suna ba da taimako na ruhaniya . 2 : 7 ) Da haka , littafin nan Insight on the Scriptures ya ce “ abubuwa masu kitse ” a nan yana “ nufin lafiyayyen abu ba busassu ba , kuma ya ƙunshi abinci mai ɗanɗano da aka dafa da man zaitu . ” Ba sa bin Dokar , har da bukatunta game da hadayun dabba . — Rom . 2 : 16 , 17 . Za Ka Ci Gaba da Yin Nagarta Kuwa ? 23 ga Fabrairu – 1 ga Maris Ka Ƙudurta Ba da Shaida Sosai SHAFI NA 16 WAƘOƘI : 6 , 193 Me ya sa take da muhimmanci ? Za ka sami amsoshin waɗannan tambayoyin a cikin talifofin nan biyu . Za mu kuma ga yadda za mu yi koyi da Yesu a yadda ya cika muhimmin hakkinsa . SHAFI NA 23 Maganar Jehobah Rayayya Ce — Darussa Daga Wasiƙun Yohanna da Yahuda SHAFI NA 31 SHAFI NA 32 Ka ji daɗin karanta fitowar Hasumiyar Tsaro na kwanan baya ? • Menene “ ɗibiyar hannuwa ” da ke Ibraniyawa 6 : 2 take nufi ? • Ta yaya waɗanda suke shugabanci za su girmama wasu ? Makiyayi ya yi amfani da dogon lanƙwasashen sanda don ya yi wa tumakinsa ja - gora . Ka Biɗi “ Tsarki Cikin Tsoron Allah , ” 5 / 15 Ka Kafa Makasudai da za su Yiwu Kuma ka Yi Farin Ciki , 7 / 15 Ka Koya Daga Kurakuran Isra’ilawa , 2 / 15 Kasancewa da Ƙarfi Sa’ad da Aka Raunana , 6 / 15 Ka Yi La’akari da ‘ Yadda Ƙarshen Zai Zama , ’ 10 / 08 “ Ku Zama Masu Koyi da Allah , ” 10 / 08 Bala’o’in Da Suke Faɗa wa Mutane Horo Ne ? 7 / 08 “ Ba Shi da Nisa da Kowane Ɗayanmu , ” 7 / 08 Laifi ne a Kira Sunan Allah ? Mai Ta da Matattu , 4 / 08 Na Ga Yadda Suka Ƙaru a Koriya ( M . LITTAFI MAI TSARKI Allon Laka na Dā , da Kuma Littafi Mai Tsarki , 12 / 15 Darussa Daga Littafin Romawa , 6 / 15 Darussa Daga Wasiƙu Zuwa ga Korinthiyawa na 1 da na 2 , 7 / 15 Darussa Daga Wasiƙun Yaƙub da Bitrus , 11 / 15 SHAIDUN JEHOBAH Kana Shirye Ka Kāre Bangaskiyarka ? Na Fahimci Cewa Rai Yana da Tamani , 10 / 08 Yadda Aka Tsara Hukumar Mulki , 5 / 15 Yaɗa Bishara a Tuddan Andes , 3 / 15 Zuwa ga Masu Karatu ( sabon talifi a Hasumiyar Tsaro ) , 1 / 08 Aure da Renon Yara a Wannan Zamanin Ƙarshe , 4 / 15 Jehobah Ba Zai Yashe Amintattunsa Ba , 8 / 15 Ka Kasance Mai Sauƙin Hali A hanyar da Ta Dace , 3 / 15 Ka Ƙudurta Ba da Shaida Sosai , 12 / 15 Ka Sa Jehobah A Zuciyarka Koyaushe , 2 / 15 “ Ka Yi Lura da Hidima Wadda Ka Karɓa Cikin Ubangiji , ” 1 / 15 Sun Sami Cancantar Samun Ja - gora Zuwa , 1 / 15 Anini Biyu na Gwauruwa , 4 / 08 Ra’ayin Bayyanau Ya jitu ne da Littafi Mai Tsarki , 1 / 08 1 / 08 Masu Sauraransa Sun Yi Mamaki , 10 / 08 Warkar da Mutane ta Hanyar Mu’ujiza , 7 / 08 4 / 08 Yadda Za Mu Bi da Mutane , 10 / 08 Mafi muhimmanci , yaya Allah ya ɗauke ta ? Wataƙila Maryamu ta yi tunanin cewa wanene zai yarda da wannan labari na ta . Bangaskiya mai ƙarfi da Maryamu take da shi ne ya sa ta yi biyayya ga Allahnta Jehobah . Sai ta ce : “ Ga ni , baiwar Ubangiji ; bisa ga faɗinka shi zama mani . ” Maryamu ta yarda za ta fuskanci ƙalubale da ke tafe saboda ta ɗauki gata na ruhaniya da aka ba ta da muhimmanci . — Luka 1 : 38 . Littafi Mai Tsarki bai faɗi tsawon wannan lokaci mai wuya ba . Amma Maryamu da Yusufu sun sami kwanciyar hankali sosai sa’ad da mala’ikan Jehobah ya yi magana da Yusufu . Kaisar Agustus ya ba da doka a yi ƙirge , kuma ana bukatar kowa ya je a ƙirga shi a garin da aka haife shi . Daga baya , wasu makiyaya suka iso , suna ɗokin ganin jaririn . Sai muka karanta : “ Maryamu ta kiyayadda waɗannan al’amura , tana bimbini da su a cikin zuciyatta . ” Yin hakan zai taimake mu mu jimre gwaji . Talauci da kuma Gudun Hijira Littafi Mai Tsarki ya nuna cewa Yusufu da Maryamu talakawa ne . Abin da Linjilar Matta , Markus , Luka , da kuma Yohanna suka ambata game da wannan ma’aurata shi ne bayan kwana arba’in da haihuwar Yesu , Maryamu da Yusufu sun je haikali don su yi hadaya kamar yadda ake bukata , wato “ kurciya biyu , ko yan tantabarai biyu . ” Duk da haka , zama a wata ƙasa tana cike da ƙalubale da wahala . Kai da iyalinka kuna cikin miliyoyin mutane da suka bar ƙasarsu , wataƙila don neman abin biyan bukata na rayuwa ko kuma don ku guje wa haɗari ? Amma , ka yi la’akari da abin da Linjila suka ce . Matta 1 : 25 ; LMT ta ce Yusufu ‘ bai san ta ba , sai bayan ta haifi ɗanta . ’ Maryamu mace ce mai ruhaniya . Ko da yake doka ba ta ce dole mata su halarci bikin Idin Ƙetarewa ba , Maryamu tana bin Yusufu zuwa Urushalima don idin . ( Luka 2 : 41 ) Wannan tafiyar takan kai tsawon kusan mil 190 kowace shekara , tare da iyali mai girma . Kamar Maryamu , sun san cewa bauta wa Allah tare da mazansu da yaransu zai ƙarfafa kuma ya haɗa kan iyalin . Lokacin da Maryamu da Yusufu suke dawowa daga idin a Urushalima , wataƙila tare da wasu ’ yan’uwan Yesu , sai suka lura cewa Yesu mai shekara 12 ba ya tare da su . Wannan kuma ya nuna irin ruhaniyar da Maryamu take da shi . Shekaru da suka wuce , wataƙila ta ambata wa waɗanda suka rubuta Linjila wannan abun da kuma wasu abubuwa da suka faru sa’ad da Yesu yake ƙarami . — Luka 2 : 41 - 52 . Jimrewa a Lokacin Wahala da Rashi Kamar mata gwauraye a yau , ta yi wahalar kula da yaranta ba tare da maigidanta ba . Iyaye suna ba da lokaci sosai , kuma suna nuna ƙauna ga yara , shi ya sa suke baƙin ciki sosai sa’ad da suka bar gida . ( Yohanna 7 : 5 ) Babu shakka , Maryamu ta gaya musu abin da mala’ikan ya ce mata , cewa Yesu “ Ɗan Allah ” ne . Irin wannan jimrewa yana da tamani a wajen Allah , ko da mutane sun canja ko ba su canja ba . — 1 Bitrus 3 : 1 , 2 . Ƙalubale Mafi Wuya Mutuwar yaro kamar yadda aka kwatanta shi ne “ babban rashi , ” “ mutuwa mai ɓarna , ” ko yaron matashi ne ko babba . Maryamu ta bar wannan gwaji na ƙarshe ya lalata ko kuma ya sa bangaskiyarta ga Jehobah ya yi sanyi ne ? * — Ayukan Manzanni 1 : 14 . Labarin Maryamu a cikin Littafi Mai Tsarki ya nuna cewa ta cancanci a bauta mata ne ? Shaidun Jehobah ne suka wallafa . Hakika , yana da su . Saboda haka , wani masani Frank E . [ Akwati da ke shafi na 7 ] Ta Kasance da Gaba Gaɗi Ta Yi Canji An haifi Maryamu a iyalin Yahudawa , kuma tana bin addinin Yahudawa . Tana zuwa majami’a , wato , inda Yahudawa suke zuwa bauta , kuma tana zuwa haikali a Urushalima . Shugabannin addinin Yahudawa ne suka kashe ɗanta Almasihu . ( Matta 23 : 38 ) Allah zai janye albarkarsa daga addinin da aka yi renon Maryamu ciki . — Galatiyawa 2 : 15 , 16 . Ta yi tunanin cewa an haife ta a cikin addinin Yahudawa kuma tana son ta kasance da aminci ga al’adun iyayenta ? Ta ce ta tsufa ba za ta iya yin canji ba ? Idan da Yesu yana sun a bauta wa mahaifiyarsa , a wannan lokaci ya sami zarafin da zai ce a bauta mata . Ta yaya wannan ya jitu da bauta da yawancin sahihan masu bi suke yi wa Maryamu ? ( Luka 1 : 42 ) Waɗannan kalaman sun nuna cewa ya kamata a bauta wa Maryamu ne ? A’a . Wane wuri ne wannan ? ( Ayukan Manzanni 1 : 12 - 15 ) Sa’ad da “ ranar Fentekos ta yi ” in ji Littafi Mai Tsarki ya ce , “ dukansu suna tare wuri ɗaya ” sa’ad da ruhu mai tsarki na Allah ya zauna bisa kowannen su , ya ba su gatar yin magana a harshen da ba na su ba . — Ayukan Manzanni 2 : 1 - 4 . ( Ru’ya ta Yohanna 14 : 1 , 4 ; 20 : 4 , 6 ) A matsayinsu na firistoci , za su kasance a yin amfani da hadayar Yesu ga dukan ’ yan adam da suka yi biyayya , za su sa su kamilta a ruhaniya , ɗabi’a , da kuma zahiri . [ Hasiya ] Kana Tsoron Matattu ? Sa’ad da wasu suka fuskanci mummunan abu sukan ce kurwan matattu ne suka haddasa hakan . Amma , wasu bangaren sihiri suna da ban tsoro . Bayanin da John ya yi game da yanayin matattu daga cikin Littafi Mai Tsarki ne . Wanene ya cancanci ya amsa wannan tambayar ? Maimakon haka , mahaliccin duka rai “ cikin sammai da bisa duniya kuma , abubuwa masu - ganuwa da abubuwa marasa - ganuwa , ” ne zai iya ba da amsar . ( Farawa 2 : 17 ) Me yake nufi ? Amma , ba su ba ne suka soma mutuwa . Ɗansu Habila ne ya soma mutuwa . Bayan ƙarnuka da yawa , Sarki Hirudus ya damu sa’ad da masana taurari suka gaya masa cewa an haifi “ Sarkin Yahudawa ” a ƙasarsa . Su ba kurwan mutanen da suka mutu ba ne . Maimakon haka , Yesu ya ce su “ aljanu ” ko kuma iskoki . — Matta 8 : 29 - 31 ; 10 : 8 ; Markus 5 : 8 . ( Yahuda 6 ) Sun zo ne da mugun nufi . Amma , Jehobah ya hana su shiga cikin ainihin “ matsayi nasu . ” ( Yahuda 6 ) Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Gama idan Allah ba ya keɓe mala’iku sa’anda suka yi zunubi ba , amma ya jefa su cikin Jahannama , ya sanya su kuma cikin ramummuka masu - dufu , ajiyayyu zuwa hakumci . ” — 2 Bitrus 2 : 4 . Agboola ya gaskata cewa har da yaransa uku . Wataƙila ’ yan’uwanka da suka mutu suna cikin waɗanda za a ta da . Ka yi tarayya da waɗanda suka gaskata da abin da Littafi Mai Tsarki yake koyarwa . Yanzu Agboola ba ya jin tsoron matattu , kuma ya koyi yadda zai guje wa aljanu . Ya ce : “ Ban san wanda ya kashe ’ ya’yana uku ba . Abin baƙin ciki kuwa shi ne , akwai rashin adalci sosai a duniya yau . Amma akwai alƙali da ya cancanta mu dogara da shi , wato , Jehobah Allah . * ( Ayoyi 23 , 24 ) Allah ya ce ba zai halaka birnin ba idan akwai mutane 50 masu adalci a ciki . Ibrahim yana gardama da Allah ne ? Ya kira kansa “ turɓaya da toka . ” Uban iyali ya kasance da tabbaci cewa “ Mai - shari’an dukan duniya . . . za ya yi daidai . ” — Aya 25 . Gaskiya ne kuma ba gaskiya ba ne . Amma ya yi gaskiya da ya ce Allah ba zai “ hallaka mai - adilci tare da miyagu ” ba . [ Hasiya ] Alal misali , dubi Farawa 16 : 7 - 11 , 13 . Alal misali , labarin Yunana ya taimake mu mu fahimci cewa waɗanda suke da bangaskiya ma suna iya yin kuskure , kuma su yi gyara . * Yunana annabi ne a lokacin sarautar Sarki Jeroboam na biyu na ƙabila goma na Isra’ila . ( 2 Sarakuna 14 : 24 ) Shi ya sa hidimar Yunana ba zai kasance mai daɗi ba ko kuma mai sauƙi . Wasu masu bincike sun ce Tarshish tana ƙasar Spain . Kada mu yi saurin hukunta shi . Kamar yadda za mu gani , yana da gaba gaɗi sosai . Kamar kowannenmu , Yunana ajizi ne da yake kokawa da kasawa . A wasu lokatai yana iya kasancewa kamar Allah yana cewa mu yi wani abu mai wuya , ko kuma abin da ba zai yiwu ba . Minti nawa ne ya ɗauka wannan jirgin ya gigice a cikin wannan guguwa ? A wannan lokaci Yunana ya san abin da ya rubuta daga baya cewa “ Ubangiji ya aike da babban iska cikin teku ” ? A nan ne ya yi barci mai zurfi . Nan da nan sai gaskiya ta fito . Shi bawan Maɗaukakin Allah ne , Jehobah . Wataƙila Yunana ya yi tunanin yadda zai nitse a cikin wannan teku mai zurfi . Amma me ya sa zai sa waɗannan mutanen su halaka bayan zai iya ceton rayukansu ? Hakika waɗannan kalaman sun faranta wa Jehobah rai da ya ga irin saɗaukar da kai da Yunana ya yi a wannan lokaci mai wuya . Maimakon haka , suka yi iya ƙoƙarinsu don su wuce haɗarin , amma son kasa . Haɗarin sai gaba gaba yake yi . Sai suka yi kira ga Jehobah Allahn Yunana ya yi musu jin ƙai , suka ɗauke shi suka jefa shi cikin tukun . — Yunana 1 : 13 - 15 . Yunana ya faɗa cikin raƙumin ruwa . Wataƙila ya yi ƙoƙari don ya kasance a saman ruwan don ya tabbata cewa jirgin yana tafiya da kyau . Yana baƙin ciki cewa ba zai sake ganin haikali mai kyau na Jehobah a Urushalima ba . Babu shakka , Allahnsa Jehobah ne ya “ shirya baban kifi wanda za shi hadiye Yunana . ” Ya kuma nuna irin halinsa : wato na yin godiya . Yunana ya koyi cewa Jehobah zai iya ceton kowa , a duk inda mutum yake , kuma ko wani lokaci . ( Yunana 1 : 17 ) Jehobah ne kaɗai zai iya sa mutum ya rayu kwana uku a cikin babban kifi . Ya koyi nuna godiya ga Jehobah da yin biyayya ? E . ( Yunana 2 : 10 ) Ka yi tunani , bayan haka , Yunana bai soma iyo don ya kai bakin teku ba ! Kasancewar Yunana ɗan asalin Galili abu ne mai muhimmanci saboda Farisawa sun ce game da Yesu : “ Ka bi ciki , ka gani , daga cikin Galili babu annabin da ke fitowa . ” ( Yohanna 7 : 52 ) Masu fassara da yawa da kuma masu bincike sun ce wai Farisawa suna nufi cewa ba a taɓa annabi ba daga Galili . Amma , maimakon mu yi tunanin cewa Yunana bai kula da abin da yake faruwa da jirgin ba , za mu iya tuna cewa wani lokaci barci yakan sha kan waɗanda suke da damuwa . Ko da yake babu yadda za a san kowane irin halitta ne wannan , an lura cewa akwai manyan kifaye da za su iya haɗiye mutum ɗungum a cikin tekun . Sa’ad da ba shi da isashen kuɗin da zai biya kuɗin daƙin sai mai gidan ya kore shi . Ga wanda yake da iko marar iyaka , waɗannan abubuwa ba za su kasance da wuya ko kaɗan ba . — Ishaya 40 : 26 . Allah ba zai iya yin amfani da ikonsa ya yi abin da ya fi haka ba ? “ Babu magana daga wurin Allah da za ta rasa iko . ” — Luka 1 : 37 Dubi shafi na 15 da 16 . Dubi shafi na 21 . 18 Ka Kusaci Allah — Mai Son Adalci 19 Ka Kusaci Allah — Mahalicci da Ya Cancanci Mu Yabe Shi SHAFI NA 11 SHAFI NA 25 “ Idan kowane mutum yana nufi shi bi ni , sai shi yi musun kansa , shi ɗauki gicciyensa kowacce rana , shi biyo ni . ” — LUK . 9 : 23 . GAB da ƙarshen hidimarsa , Yesu yana wa’azi a Periya , wata ƙasa da ke tsallaken Urdun , a arewa maso gabashin Yahudiya . ( Mat . 9 : 9 ; 10 : 2 - 4 ) Hakika , Yesu ya miƙa irin wannan gayyatar ga dukan waɗanda suke ƙaunar adalci sa’ad da ya ce : “ Idan kowane mutum yana nufi shi bi ni , sai shi yi musun kansa , shi ɗauki gicciyensa kowacce rana , shi biyo ni . ” ( Luk 9 : 23 ) Saboda haka , kowane mutum yana iya zama mabiyin Yesu idan yana son ya yi hakan . Ta yaya za mu guji zakuɗawa daga bin Yesu ? Amsoshin waɗannan tambayoyi za su taimake mu mu ƙarfafa ƙudurinmu na ci gaba da bin hanya mai kyau da muka zaɓa . Me Ya Sa Za Mu Bi Yesu ? Annabi Irmiya ya ce : “ Ya Ubangiji , na tabbata hanyar mutum ba cikin nasa hannu ta ke ba ; mutum kuwa ba shi da iko shi shirya tafiyarsa . ” Wanene ya fi Mahaliccinmu sanin irin Shugaban da muke bukata ? Na biyu , Yesu yana da halaye masu ban sha’awa da za mu iya koyi da su . Menene bin Yesu ya ƙunsa ? ( Karanta Matta 7 : 21 - 23 . ) 7 , 8 . ( a ) Mecece hikima , kuma me ya sa Yesu yake da ita sosai ? ( Yoh . 8 : 28 ) Jehobah ne ya ba shi hikima , saboda haka , matakan da Yesu ya ɗauka ba su ba mu mamaki ba . “ Fara biɗan mulkinsa ” yana kawo farin ciki mai yawa da kuma gamsuwa . — Mat . 6 : 33 . 2 : 5 - 7 ) Menene hakan ya ƙunsa ? Yesu ya more gata mai girma na kasancewa da Ubansa a sama , amma da son rai ya “ wofinta kansa . ” An tura ransa zuwa cikin wata budurwa Bayahudiya , kuma bayan wata tara an haife shi jarari marar ƙarfi a cikin gidan wani kafinta talaka . ( Luk 2 : 51 , 52 ) Hakika wannan tawali’u ne mai girma ! Irin wannan aikin zai iya kasancewa marar martaba , musamman ma idan mutane suka nuna ƙiyayya , ko suka yi ba’a . Da haka mun taimaka wajen ceton rayuka . Wani misali kuma shi ne kula da Majami’ar Mulkinmu . 12 , 13 . ( a ) Ta yaya Yesu ya nuna ƙwazo , kuma mecece ta motsa shi ? Sa’ad da yake matashi , wataƙila ya yi aikin kafinta tare da Yusufu , mijin mahaifiyarsa . Ta yaya za mu iya bin misalinsa ? Waɗannan gaskiya suna da tamani ƙwarai . ( Karanta Matta 13 : 52 . ) A kowane lokaci , yana mai da hankalin masu sauraronsa ga Nassosi . ( Mat . 4 : 4 ; 21 : 13 ) A cikin kalamansa da aka rubuta , ya yi ƙauli kai tsaye ko kuma ya yi nuni a wasu hanya ga rabin Nassosin Ibrananci . Sa’ad da irin waɗannan mutanen suka karɓi gayyatar su bi Yesu , farin cikinmu yana ƙaruwa sosai . Ba da ransa da ya yi da son rai domin ’ yan adam ita ce ƙauna mafi girma da ya nuna . ( Yoh . Sai ya yi wani abin mamaki . “ Ya miƙa hannunsa , ya taɓa shi , ya ce masa , Na yarda ; ka tsarkaka . Duk da haka , Yesu ya nuna juyayi ga masu ciwo ko da yake shi da kansa bai taɓa yin ciwo ba . Da zarar mun ƙara sani game da shi , haka nan kuma za mu so mu zama kamarsa , kuma haka za mu so mu taimaki wasu su ma su zama kamarsa . • Ta yaya za mu nuna hikima kamar Yesu ? [ Akwati / Hotunan da ke shafi na 5 ] [ Hotunan da ke shafi na 4 ] ‘ Ku tafi fa , ku almajirtar . ’ — MAT . WATA ’ yar’uwa da take hidima a rukunin yaren Hindi a Amirka ta rubuta cewa : “ Ina nazari da wata iyali daga Pakistan makonni goma sha ɗaya yanzu , kuma mun shaƙu . Ina hawaye idan na tuna cewa ba da daɗewa ba wannan iyalin za ta koma Pakistan . ( Luk 10 : 17 - 21 ) Hakazalika , mutane da yawa a yau suna farin ciki sosai a aikin almajirtarwa . Wasu ma’aurata daga Australiya da suke hidima na ɗan lokaci a ƙasar Zambiya sun rubuta : “ Labarin gaskiya ne . Mutane suna zuwa wajenmu , wasu suna neman jaridu na musamman . ” Amma , a wasu wurare , yana yi wa masu shela wuya su ba da littattafai su kuma gudanar da nazarin Littafi Mai Tsarki a kai a kai . Makiyayan ƙarya sun wahalar da mutane da yawa , kuma sun watsar da su . ( Mat . 9 : 36 ) Saboda waɗannan dalilan , irin waɗannan mutanen ba sa son su tattauna game da Littafi Mai Tsarki . Musa ya ce : “ Ya Ubangiji , ni ba mai - iya baki ba ne , ko dā , ko kuwa yanzu da ka yi magana da bawanka . ” Muna iya damuwa cewa mutum ba zai zama almajiri domin mu ba ƙwararrun malamai ba ne . Ta yaya za mu sha kan waɗannan ƙalubalen da aka ambata ? Mataki na farko shi ne mu shirya zuciyarmu . ( Luk 6 : 45 ) Abin da ke motsa Yesu a hidimarsa ita ce damuwa da zaman lafiyar mutane . Ya gaya wa almajiransa : “ Girbi hakika yana da yawa , . . . Ku yi addu’a fa ga Ubangijin girbi , shi aike ma’aikata cikin girbinsa . ” — Mat . Ka yi tunanin mutanen da za mu sadu da su a hidima da kuma yadda za su amfana ta wajen jin saƙon da muke sanarwa . Na gode wa Jehobah da Yesu cewa na san waɗannan mutanen . ” ( Karanta Yohanna 4 : 35 , 36 . ) Maimakon mu yi ta kallon ƙasar da aka shuka hatsi kawai , ya kamata mu mai da hankali ga girbi da za mu iya yi a yankinmu . Alal misali , ka taɓa gwada yi wa mutane wa’azi a kan titi ko kuma a wuraren aikinsu ? Kana iya samun mutane ta wajen yin musu tarho ko kuma ka karɓi lambar wayar waɗanda ka yi wa wa’azin Mulki don ka riƙa kiransu . Idan mutane da yawa a yankinku ba sa son ji game da addini fa ? Ta wajen koyan wani yare . Kana kuma iya samun littattafai a yaren mutanen da ka sadu da su . Hakika , ana bukatar lokaci da ƙoƙari don a yi magana da waɗanda suke wani yare da al’ada . Hakika , samun almajirai ba aikin mutum ɗaya ba ne ba kawai . Maimakon haka , aikin dukan ikilisiya ce . Me ya sa ? Yesu ya ce : “ Bisa ga wannan mutane duka za su fahimta ku ne almajiraina , idan kuna da ƙauna ga junanku . ” Yesu ya ce iyalan waɗanda suka zama mabiyansa za su iya yi musu hamayya . Ta yaya za mu sha kan tsoron kasa taimakon ɗalibin Littafi Mai Tsarki ? 14 : 12 . Menene Sakamakon Haka ? ( b ) Ta yaya Jehobah yake ɗaukan dukan waɗanda suke aikin wa’azi ? Wannan zai zama abin farin ciki ! Wane tabbaci ne Kalmar Allah ta ba mu ? Amsar tana cikin littafin Bitrus na Farko . “ Alherin Allah Iri Iri Masu - Yawa ” Bitrus ya ce : “ Yayinda kowa ya karɓi baiko , kuna yi ma junanku hidima da shi , kamar nagargarun wakilai na alherin Allah iri iri masu - yawa . ” ( 1 Bit . Hakan na nufin cewa ko da wane irin jarraba ce muke fuskanta , akwai alherin Allah da zai yi daidai da ita . 4 : 8 , 10 ) Saboda haka , dukan waɗanda suke cikin ikilisiya suna da hakkin ƙarfafa ’ yan’uwa Kiristoci . An ba mu wani abu mai tamani na Jehobah , kuma mu ne ke da hakkin raba shi ga mutane . Ta yaya za mu yi amfani da shi mu yi wa ‘ juna hidima ’ ? Kalmar Allah ta ce : “ Kowace kyakkyawar baiwa da kowace cikakkiyar kyauta daga bisa ta ke . ” Ta Yaya Za Mu ‘ Yi Hidima da Shi ’ ? ( Gwada 1 Timothawus 5 : 9 , 10 . ) Kalmar Allah ta ambata hanyoyi dabam - dabam da Kiristoci na ƙarni na farko suka kyautata wa juna . ’ Yan’uwa maza da yawa suna amfani da awoyi masu yawa suna shirya taro . Nuna ƙauna da kuma taimako da waɗannan ’ yan’uwa maza da mata suke yi duk alamu ne na “ alherin Allah iri iri . ” — Karanta 1 Bitrus 4 : 11 . Manzo Bulus ya fahimci waɗannan ɓangarorin biyu na hidimarsa ga Jehobah . 3 : 2 ) Duk da haka , ya sake cewa : “ Mun zama yardaddu ga Allah da za a sanya bishara a hannunmu . ” Yin irin wannan tambayar ya yi daidai da yin tambaya game da tsuntsu : Cikin fukafukansa biyu , wannene ya fi muhimmanci ? A waɗannan ayyukan biyu , wato , yin wa’azi ga mutane da kuma “ kyautata wa ” juna , muna da gata mai ban al’ajabi na yin hidima a matsayin waɗanda Jehobah yake amfani da su . — Gal . Menene zai faru idan muka daina “ kyautata wa ” juna ? ( Rom . 12 : 10 ) Hakika , nuna ƙauna ga ’ yan’uwanmu zai motsa mu mu yi musu hidima da dukan zuciyarmu a matsayin masu riƙon amanar alherin Allah . Sa’ad da suka ji cewa guguwa da ake kira Katrina ta rugurguje ɗarurruwan gidajen Shaidu ’ yan’uwansu , ƙaunar da suke yi wa ’ yan’uwansu ta motsa su su bar aikin da suke yi , sun bayar da gidansu , kuma suka sayi kwancen mota wadda ake mai da wa gidan kwana , suka gyara ta , kuma suka yi tafiyar mil 900 zuwa Louisiana . Ryan ya daɗa : “ Yin aiki tare da tsofaffin ’ yan’uwa ya koya mini yadda zan kula da ’ yan’uwa . Waɗanda muka taimaka wa suna samun ƙarfafa a ruhaniya , yayin da muke samun farin cikin da masu bayarwa suke samu . ( A . M . Bugu da ƙari , ƙauna da kula da muke nuna wa juna suna bayyana cewa mu Kiristoci ne na gaskiya . Yesu ya ce : “ Bisa ga wannan mutane duka za su fahimta ku ne almajiraina , idan kuna da ƙauna ga junanku . ” • Menene aka ba mu ? YAYIN da lokacin tuna mutuwar Kristi yake kusatowa , yana da kyau mutanen Allah su bi gargaɗin manzo Bulus su “ zuba ido ga Yesu shugaban bangaskiyarmu da mai - cikanta . ” Za su sa mu faɗaɗa fahiminmu game da Tuna Mutuwarsa , wadda za a yi wannan shekara a ranar Alhamis , 9 ga Afrilu , bayan faɗuwar rana . An Gane Bawan 3 , 4 . ( a ) A cikin littafin Ishaya , mecece kalmar nan ‘ bawa ’ take nufi ? M . 8 : 26 - 35 . Sa’ad da Yesu yake jariri , wani mutum mai adalci da ake kira Siman ya sanar ta ikon ruhu mai tsarki cewa “ yaro Yesu ” zai zama “ haske domin bayanuwa ga Al’ummai , ” kamar yadda aka annabta a Ishaya 42 : 6 da 49 : 6 . ( Luk 2 : 25 - 32 ) Bugu da ƙari , an annabta wulakancin da Yesu ya sha a daren da aka kama shi a littafin Ishaya 50 : 6 - 9 . ( Mat . 50 : 4 ) A wannan lokacin , Bawan Jehobah ya saurari Ubansa kuma ya koya daga wajensa , ya zama almajiri mai yin biyayya . Kamar yadda aka annabta a annabcin Ishaya , Yesu ya ce : “ Mai - baratadda ni yana kusa ; wa za ya yi kokuwa da ni ? . . . Ga shi , Ubangiji Yahweh za ya taimake ni . ” Hidimar Bawan a Duniya Sa’ad da yake hidima a duniya , Yesu ya cika wannan annabcin a hanya ta musamman . 12 : 15 - 21 . Shugabannin addini na Yahudawa sun rena talakawa da ke tsakaninsu . ( Yoh . 3 : 13 ; Dan . “ Haske ” da “ Alkawari ” Sa’ad da yake cika annabcin da ke Ishaya 42 : 6 , Yesu ya nuna da gaske cewa shi ne “ haske na al’ummai . ” M . 13 : 46 - 48 ; gwada Ishaya 49 : 6 . ) Ana ci gaba da yin wannan aikin yayin da ’ yan’uwan Yesu shafaffu da ke duniya da abokansu suke yaɗa haske na ruhaniya kuma suke taimaka wa mutane su yi imani da Yesu , wanda shi ne “ haske na al’ummai . ” A wannan annabcin , Jehobah ya gaya wa zaɓaɓɓen Bawansa : “ [ Zan ] kiyaye ka kuma , in maishe ka alkawari na mutane . ” Wannan alkawarin ya ba da tabbaci cewa Bawan Allah mai aminci zai ci gaba da kasancewa “ haske na al’ummai , ” yana ’ yantar da waɗanda suke cikin duhu na ruhaniya . — Karanta Ishaya 49 : 8 , 9 . Daidai da wannan alkawarin , zaɓaɓɓen Bawan Jehobah zai “ buɗe idanun makafi , ” zai “ fito da yan sarƙa daga cikin duhu , ” kuma zai ceci “ mazauna a cikin duhu . ” ( Isha . 8 : 31 , 32 ) Hakazalika , Yesu ya kawo ceto na ruhaniya ga miliyoyin mutanen da ba Yahudawa ba . 28 : 19 , 20 ) Daga inda yake a sama , Yesu Kristi yana kula da aikin wa’azin da ake yi a dukan duniya . Jehobah Ya Ɗaukaka ‘ Bawan ’ Me ya sa Jehobah ya ɗaukaka Bawansa kuma ta yaya ya yi hakan ? Manzo Bitrus ya rubuta game da Yesu : “ Shi wanda ke ga hannun dama na Allah , ya rigaya ya hau sama ; an sarayyadda mala’iku da mulkoki da ikoki ƙarƙashinsa . ” Menene muka koya daga nazarin annabce - annabcen Ishaya game da ‘ bawan ’ ? Kamar yadda za mu gani , wani annabcin kuma game da Bawa Almasihu ya nuna cewa zai sha wahala kuma zai ba da ransa don amfaninmu , batutuwa da ya kamata mu “ lura da ” su domin lokacin Tuna Mutuwar Yesu ya kusa . — Ibran . Za ka iya ganin waɗannan annabce - annabce a Ishaya 42 : 1 - 7 ; 49 : 1 - 12 ; 50 : 4 - 9 ; da 52 : 13 – 53 : 12 . [ Hotunan da ke shafi na 21 ] Filibbus ya nuna cewa Yesu Almasihu ne ‘ bawan ’ da Ishaya ya ambata [ Hotunan da ke shafi na 23 ] Da yake shi ne Bawan nan da Jehobah ya zaɓa , Yesu ya nuna juyayi ga talakawa da kuma waɗanda suke wahala Tuna Mutuwar tana tuna mana kunita ikon mallakar Jehobah , tsarkake sunansa , da kuma cikar manufarsa har da ceton ’ yan adam . Ishaya ya annabta wahalolin da Bawan zai sha kuma ya yi bayani game da mutuwar Kristi da kuma albarkar da mutuwarsa za ta kawo ga ’ yan’uwansa shafaffu da “ waɗansu tumaki . ” — Yoh . 10 : 16 . Wannan gaskiyar ta tabbatar da irin amincewar da Jehobah yake da ita ga amincin Ɗansa . Me ya sa ya kamata Yahudawa su marabci Yesu , amma ta yaya suka karɓe shi ? Karanta Ishaya 53 : 3 . Manzo Yohanna ya rubuta : “ Ya zo wurin abin mulkinsa , amma su waɗanda ke nasa ba su karɓe shi ba . ” Ishaya ya kuma annabta cewa Yesu “ ya saba da ciwuta . ” A lokacin hidimarsa , akwai lokacin da Yesu ya gaji , amma babu alamar cewa ya yi rashin lafiya . ( Yoh . 4 : 6 ) Amma , ya san game da rashin lafiyar waɗanda ya yi wa wa’azi . Ya ji tausayinsu kuma ya warkar da yawancinsu . Mutanen zamanin Yesu ba su fahimci dalilin da ya sa ya sha wahala kuma ya mutu ba . 26 : 39 . Don mu fahimci wannan sashen annabcin , ya kamata mu tuna cewa sa’ad da Shaiɗan yake ƙalubalantar ikon mallakar Jehobah , ya ce bayin Allah na sama da duniya ba za su kasance da aminci ba . ( Ayu . Karanta Ishaya 53 : 6 . 2 : 25 ) Domin su ajizai ne , babu wani a cikin zuriyar Adamu da zai iya fansar abin da Adamu ya rasa . Domin ya yarda a ‘ yi masa rauni sabili da laifofinmu ’ kuma a “ ƙuje shi domin kurakuranmu , ” Kristi ya ɗauki zunubanmu a kan gungumen azaba kuma ya mutu a madadinmu . Sa’ad da Yohanna mai Baftisma ya ga Yesu yana tafe , ya ce da babbar murya : “ Duba , ga Ɗan rago na Allah wanda yana ɗauke da zunubin duniya ! ” Kamar Ishaƙu na dā , Yesu yana shirye ya ba da ransa hadaya a kan bagadin nufin Jehobah dominsa . ( Far . 22 : 1 , 2 , 9 - 13 ; Ibran . 1 : 19 , 20 . ( a ) Su wanene “ abubuwan da ke cikin sama ” da Bulus ya ambata ? Godiya ta Tabbata ga Jehobah da Amintaccen Bawansa ! 12 : 2 ) Mun koyi cewa Ɗan Allah ba mai rashin biyayya ba ne . Mun ga cewa a lokacin hidimar Kristi a duniya , ya nuna juyayi ga mutanen da ya yi wa wa’azi , ya warkar da yawancinsu a zahiri kuma a ruhaniya . ( Isha . 42 : 4 ) Ƙwazon da ya nuna a wajen wa’azin Mulki , a matsayin “ haske na al’ummai , ” abin tunawa ne ga mabiyansa da zai sa su yi wa’azi da ƙwazo a dukan duniya . — Isha . Yayin da muka taru domin Tuna Mutuwar Yesu , bari zukatanmu su cika da godiya ga Jehobah da kuma Bawansa mai aminci . Labarin Emilia Pederson Ruth E . Ko da yake malamar makaranta ce , ainihin abin da take so shi ne ta yi amfani da rayuwarta wajen taimaka wa mutane su kusaci Allah . Alamar muradin Mama shi ne babban akwatin da ke gidanmu a wani ɗan ƙaramin birni mai suna Jasper , Minnesota , Amirka . A shekara ta 1916 , Mama ta ji cewa Charles Taze Russell zai zo taron gundumar da za a yi a Birnin Sioux , a Iowa . Tana son ta halarci taron . A wannan lokacin , Mama tana da ’ ya’ya biyar , kuma Marvin , ɗan ƙaramin cikinsu , watansa biyar da haihuwa . Sa’ad da ta koma gida , ta rubuta wani talifi game da taron , wanda aka wallafa a cikin jaridar Jasper Journal . Sa’ad da nike ’ yar shekara bakwai , ƙanwar mahaifiyata , Lettie , ta yi waya kuma ta ce maƙwabtanta , Ed Larson da matarsa suna son su yi nazarin Littafi Mai Tsarki . An riga an gargaɗi Gordon : “ Ka mai da hankali da yaran shugabanka . Mafi muhimmanci shi ne taron da aka yi a Columbus , Ohio , a shekara ta 1931 , domin a nan ne aka amince da sunan nan Shaidun Jehobah . Eunice ta auri Leo Van Daalen a shekara ta 1940 , kuma suka zama majagaba . A wannan shekarar kuma , Lilian ta auri Gordon Kammerud , su ma suka zama majagaba . Wannan taron ne ya canja rayuwata . A yankinmu na manoma , ba shi da sauƙi dukan ’ yan’uwa su halarci taron gunduma domin yana faɗawa ne lokacin girbi . A watan Fabrairu na shekara ta 1943 , an kafa Makarantar Gileyad don koyar da majagaba domin hidima ta masu wa’azi a ƙasashen waje . Mun yi musu ban kwana cike da farin ciki da baƙin ciki , domin ba mu san sa’ad da za mu sake ganinsu ba . Ko da yake koyan Sfanisanci ya zame mini ƙalubale , ba da daɗewa ba wasu a cikinmu suna nazarin Littafi Mai Tsarki da mutane fiye da 20 . A ranar 11 ga Afrilu , sun shiga jirgin sama . Mutane fiye da 600 ne suka halarci jawabin jana’izar , kuma an ba da shaida mai kyau ga yankin , inda ake daraja Baba sosai . Ta auri Dennis Trumbore , kuma tun lokacin suna hidima ta cikakken lokaci . Mark da matarsa , Lavonne , sun yi shekaru suna hidima ta majagaba kuma sun yi renon yaransu huɗu a cikin “ hanya . ” — Isha . Har yanzu yana bauta wa Jehobah da aminci . Abin da Mama ta Bari Mama ba ta cika muradinta na zama mai wa’azi a ƙasar waje ba . 21 : 3 , 4 . Ka duba Hasumiyar Tsaro ta 15 ga Yuni , 1983 , shafuffuka na 27 - 30 , don labarin rayuwar Emil H . Leo da Eunice , kafin su mutu George da Ruth Pappas a aikin kula da da’ira a shekara ta 2001 Darussa Daga Littafin Ru’ya ta Yohanna — Sashe na Ɗaya Waɗanda suka karanta labarin da ke cikin waɗannan wahayin da bangaskiya za su sami ƙarfafa . — Ibran . 4 : 2 ; 5 : 1 , 2 , 5 , 6 . Saboda haka , saƙon da aka aika wa ‘ ikilisiyoyin nan bakwai ’ gabaki ɗaya yana nuni ne ga dukan mutanen Allah da suke ikilisiyoyi fiye da 100,000 a dukan duniya . 10 : 7 . Yoh . 21 : 6 ; 22 : 13 ) Ko da yake an kira Jehobah “ farko da ƙarshe ” a Ru’ya ta Yohanna 22 : 13 domin babu wani kafin shi da kuma bayansa , abin da aka faɗa a sura ta farko na Ru’ya ta Yohanna ya nuna cewa laƙabi nan “ farko da ƙarshe ” yana nuni ga Yesu Kristi . 24 : 45 , 47 . Wannan suna ne na sabon muƙamin Yesu da kuma gatan da yake da su . Darussa Dominmu : 1 : 3 . ( 1 Tim . 6 : 17 - 19 ) Kuma muna bukatar mu saka “ fararen tufafi , ” wanda ke bayyana mu a matsayin mabiyan Kristi , kuma muna bukatar mu yi amfani da “ maganin ido , ” kamar su shawarwarin da ake wallafawa cikin jaridar Hasumiyar Tsaro don mu sami fahimi na ruhaniya . — R . Yoh . Dattawa 24 suna wakiltar mutane 144,000 a ɗaukakarsu ta samaniya , inda suke hidima a matsayin sarakuna da kuma firistoci . Firistocin Isra’ila na dā waɗanda Sarki Dauda ya raba gida 24 ne suke wakiltansu . ( R . Yoh . Mala’iku bakwai sun karɓi ƙaho bakwai . Shida daga cikin mala’ikun sun busa ƙahonsu , suna sanar da hukunci a kan “ sulusin ” duniya , wato , Kiristendom . ( R . Yoh . 10 : 10 ; 11 : 1 , 15 . Wahayi na bakwai ya faɗaɗa abin da aka faɗa a Ru’ya ta Yohanna 11 : 15 , 17 . Ta wajen amsa addu’o’insu , mala’ikan ya jefa wuta ta alama a duniya wadda ta motsa shafaffu Kiristoci su yi aiki sosai . Ko da yake ba su da yawa , sun soma yin wa’azi a dukan duniya wanda ya mai da Mulkin Allah batun da ake yi yau da kullum , da haka , ya cinna wuta a Kiristendom . 8 : 13 ; 9 : 12 ; 11 : 14 — Ta yaya ne ƙaho uku na ƙarshe suka busa “ kaito ” ? Ƙaho na biyar da aka busa game da mutanen Allah ne da aka sako daga “ rami mara - matuƙa ” na rashin aiki a shekara ta 1919 zuwa aikin wa’azin da suke yi babu gajiya , wanda ya zama kamar annoba ga Kiristendom . ( R . Yoh . Mutane da yawa masu adalci da ke zaune a ƙasashen da aka ce ba na Kiristoci ba ne sun yi na’am da saƙon da muke sanarwa sosai . Na Nazari 23 - 29 ga Maris Bawan da Jehobah Yake Murna da Shi An Yi Wa Bawan Jehobah Rauni “ Domin Kurakuranmu ” WAƘOƘI : 224 , 214 Muna bukatar mu zama masu himma wajen almajirantarwa . Waɗannan talifofi biyu sun ambata annabce - annabce da yawa da suke cikin littafin Ishaya da suka cika a kan Yesu Kristi . A FITOWAR NAN : SHAFI NA 17 Yi Wa Yara Horo John : * Kafin iyaye na su yi mini horo don laifi da na yi , sukan yi ƙoƙari su fahimci abin da ya sa na yi haka da kuma yanayin . Iyayenta suna da zafin zuciya . Kamar dai suna yi wa yaransu horo ba tare da sun kula da yanayin da ya sa yaron ya aikata abin da bai kamata ba . Bai nuna yana ƙaunata ko kuma ƙannena uku ba . Mamarmu ta yi ƙoƙari sosai don ta biya bukatunmu , kuma na ɗauki hakkin kula da ƙannena mata . Idan ina son in yi wa ’ ya’yana horo , ina yin tunani sosai game da kuskuren da suka yi . Matsaloli za su yi yawa idan iyaye sun gaji . Idan iyaye da suka gaji suka yi gardama a kan yadda za su yi wa yaronsu horo , gardamar takan yi tsanani . Ma’aurata Su Kasance Tare da Juna Sun kasance tare da juna kafin su haihu , kuma za su kasance da juna bayan yaran sun bar gida . Hakika , iyaye suna bukatar su ba da lokaci a wajen koyar da yaransu , kuma su tuna cewa aure mai ƙarfi shi ne tushen yadda za a iya yin irin wannan koyarwa . Hakika , keɓe lokaci don a zauna tare ban da yara yana da wuya . Alison matar da aka ambata a baya , ta ce , “ A lokacin da ni da maigidana muke son mu yi hira tare , sai ’ yarmu ƙarama ta soma neman a mai da mata hankali , ko kuma ’ yarmu mai shekara shida tana kuka don ba ta ga fencirinta ba . ” Idan agogon ya yi kara , ka sa yaron ya shiga barci ba tare da sauraransa ba . Bari ‘ I , da ka ce ya zama I ; da A’a , A’a . ’ — Matta 5 : 37 . Ta yaya iyaye za su magance wannan matsalar ? Amma , ya amince cewa nuna haɗin kai yana da sauƙin faɗi amma da wuyan aikata . Alison ta ce : “ Idan ban yarda da yadda maigidana yake yi wa ’ yar mu horo ba , ina bari sai ta bar wajen kafin in bayana yadda nake ji . Ba na son ta yi tunani cewa za ta iya ‘ raba mu kuma ta yi nasara ’ ta wurin yin amfani da bambancin da ke tsakaninmu game da yin horo . Yaya za ka hana rashin jituwa game da horon yaro ya jawo matsala tsakaninka da matarka , kuma ya sa yaranka su daina yi maka biyayya ? Wani lokaci , yana gajiyarwa . Daraja da ƙauna da nike yi masa ya ƙarfafa sa’ad da na lura da yadda yake kula da yaranmu cikin ƙauna . ” Wataƙila yaranku za su yi koyi da misalinku mai kyau . [ Hasiya ] KA TAMBAYI KANKA . . . ▪ Minti nawa nike yi da matata kowane mako ba tare da yaranmu ba ? Amma sai farin cikinta ya koma ciki da ta ga ɗan ya kwanta a miƙe ba ya motsi . Sa’ad da kakarsa ta ɗauke sa za a yi masa wanka , sai yaron ya fara motsi yana numfashi sai ya fashe da kuka ! Sa’ad da yake ɓoye a cikin daji , ya yi wa Allah alkawarin cewa idan Allah ya cece shi , zai saka wa ɗansa na fari suna Manirakiza , wato , “ Allah ne Mai Ceto . ” SAKA wa yara sunaye masu ma’ana zai kasance abin mamaki ne a wasu wurare , amma wannan al’ada ta kasance tun a dā . Fahimtar ma’anar sunaye zai kyautata karatunka na Littafi Mai Tsarki . Ga wasu misalai . Sunaye Masu Ma’anar a Nassosin Ibraniyawa Seth yana ɗaya daga cikin sunaye da aka fara ambata a cikin Littafi Mai Tsarki , yana nufin , “ sanyawa . ” Allah ma ya canja sunayen wasu manyan mutane domin annabci . ( Farawa 17 : 5 , 6 ) Ka yi kuma la’akari da matar Ibrahim , Saraya , ƙila yana nufin “ Mafaɗaciya . ” ’ Yar surkuwar Ishaku Rahila ta raɗa wa ɗan autanta suna domin wani dalili na dabam . Ko an raɗa musu waɗannan suna sa’ad da aka haife su ne ba a faɗa ba , amma suna dace domin yadda waɗannan suka mutum suna samari . — Ruth 1 : 5 . Bayan da ta koma Bai’talami , a talauce bayan ta yi rashin mijinta da kuma ’ ya’yanta , Na’omi ta ƙi a kira ta da sunanta da ke nufin “ Jin Daɗi . ” Wani al’ada kuma shi ne a raɗa wa yaro suna domin girmama wani abu mai muhimmanci . ( Matta 1 : 21 ) Bayan an naɗa Yesu da ruhu mai tsarki a lokacin da ya yi baftisma , aka ƙara laƙabi na Ibrananci “ almasihu ” ga sunan . A Hellenanci , wannan laƙabin ake ce da shi “ Kristi . ” Wani misali kuma shi ne na almajiri Yusufu , waɗanda manzanni suka kira Barnaba , wato “ Ɗan Ƙarfafa Zuciya . ” Ta yaya ? [ Hasiya ] Shaidun Jehobah da yawa a Afirka sunaye da suke da alaƙa da taron gunduma ko kuma na da’ira da aka yi a lokacin da aka haife su . Duk da haka , marubucin Littafi Mai Tsarki Matta ya nuna cewa annabcin Ishaya ya cika ne bisa Yesu . — Matta 1 : 22 , 23 . Wasu kuma sun ce da yake an kira Yesu Immanuel , Littafi Mai Tsarki yana koyarwa ne cewa Yesu Allah ne . [ Akwati / Hotunan da ke shafi na 31 ] Menene muhimmancin wannan suna ? ( Fitowa 3 : 14 , The Emphasised Bible , na J . Maimaitawar addu’o’in da aka haddace ba sa faranta wa Allah rai . Yesu ya yi addu’a don wasu : “ Sa’annan aka kawo masa yara ƙanƙanana domin shi ɗibiya masu hannuwansa , shi yi addu’a . ” Yesu ya ce : “ Ku roƙa , za a ba ku . ” Maimakon haka , Yesu ya ce : “ Idan ku fa da ku ke miyagu , kun san yadda za ku ba ’ ya’yanku alherai , balle fa Ubanku na sama za ya bada Ruhu Mai - tsarki ga waɗanda su ke roƙonsa ? ” — Luka 11 : 5 - 13 . Kafin Ibrahim ya ba da hadayan ɗansa , Allah ya aiko da mala’ika . ( Aya 3 ) Hakika Ibrahim bai gaya wa kowa abin da gwajin ya ƙunsa ba . Amma ƙudurin Ibrahim bai raunana ba . Me ya sa ? ( Ibraniyawa 11 : 17 ) Wani masani ya bayyana cewa “ A gaban Allah , da yake Ibrahim ya yi niyar ya yi hadaya da ɗansa , daidai yake da yin hadaya da shi . ” Kuma an bai wa Ibrahim lada domin amincinsa ga Jehobah , saboda Allah ya sake yi wa Ibrahim alkawari cewa zai albarkaci dukan al’ummai . — Ayoyi 15 - 18 . Josiah Ya Zaɓi Ya Yi Abin da Ya Dace Josiah ɗan Amon ne , sarkin Yahuda , wanda yana ɗan shekara 16 da haihuwa sa’ad da aka haifi Josiah . Littafi Mai Tsarki bai ambata ko sau nawa Manasseh ya tattauna da jikansa Josiah ba . Josiah ya zaɓi ya bi mugun misalin mahaifinsa Amon ne , ko kuma misali mai kyau na kakansa da ya tuba Manasseh ? — Annabi Zephaniah ne ya kafa wa Josiah misali mai kyau . Menene kake ganin za ka iya koya daga yin nazari game da Josiah ? — Idan mahaifinka ba ya bauta wa Jehobah kamar mahaifin Josiah , akwai wanda zai iya taimakonka ka koyi game da Allah ? Ko da yake Josiah yaro ne , amma ya san cewa ya kamata ya yi abokai da mutanen da suke bauta wa Jehobah . Akasin haka , Shaidun Jehobah ba sa amfani da gunki ko sifa a bautarsu . Maimakon haka , sun haɗa ta da bautar Jehobah . Kwanakin jahilci fa Allah ya yi birin da su ; amma yanzu yana umurtan mutane dukansu cikin kowane wuri su tuba . ” Shaidun Jehobah suna yin biyayya ga gargaɗin da Allah ya ba da na kada su yi amfani da kowace irin gumaka sa’ad da suke bauta masa . [ Bayanin da ke shafi na 27 ] Tare da almajiransa da wasu da suke wajen , ya zauna a kan dutse kuma ya fara koyar da su . — Mat . Farin ciki ‘ yanayi ne na zaman lafiya da ake samu ta wajen gamsuwa da kuma murna . ’ * Albarkatu tara da Yesu ya tattauna sun nanata dalilin da ya sa Kiristoci suke farin ciki , kuma suna da amfani a yau kamar yadda suke kusan shekaru 2,000 da suka shige . 4 , 5 . ( a ) Me ya sa masu albarka ne masu ladabi a ruhu ? Menene ya kamata ya zama ra’ayinmu game da duniyar Shaiɗan ? 8 , 9 . Irin wannan tawali’un ya jitu da gargaɗin da manzo Bulus ya bayar . — Karanta Romawa 12 : 17 - 19 . Kamar Yesu , ya kamata mu zama masu tawali’u . Amma , idan an san mu da halin son yin faɗa kuma fa ? Irin wannan halin son faɗa da husuma za su iya sa mutane su guje mu . ( b ) Ta yaya za a ƙosar da waɗanda suke yunwa da ƙishirwa na adalci ? ( Mat . 5 : 6 ) “ Adalci ” da Yesu yake nufi shi ne halin yin abin da yake da kyau ta wajen aikata daidai da nufin Allah da kuma dokokinsa . Mai zabura ya ce “ ya karai saboda marmarin ” hukuncin adalci na Allah . ( Zab . 119 : 20 ) Muna ɗaukan adalci da tamani kuwa da har za mu yi marmarinta sosai ? Hakan ya yiwu bayan Fentakos na shekara ta 33 A.Z . , domin ruhu mai tsarki na Jehobah a wannan lokacin ya soma “ kāda duniya a kan . . . adalci . ” ( Yoh . Kafin lokacin , bari mu ƙuduri aniya mu yi rayuwa da ta jitu da mizanan Jehobah . 103 : 10 ) Muna iya nuna jin ƙai kamar haka da kuma kalamanmu da ayyuka na alheri da ke kawo sauƙi ga tsiyayyu . Muna da dalilin amincewa da furcin Yesu : “ Masu - albarka ne masu - jinƙai : gama su za su sami jinƙai . ” 2 : 13 ) Masu jin ƙai ne kawai za a gafarta wa zunubansu kuma za su sami rai madawwami . — Mat . Za mu nuna ‘ ƙauna mai - fitowa daga zuciya mai - tsabta . ’ ( 1 Tim . 28 : 9 ; Isha . 52 : 11 ) Idan muna da zuciya mai tsabta , abin da muka faɗa kuma muka yi zai kasance da tsabta , kuma munafunci ba zai kasance a hidimarmu ga Jehobah ba . Ta yaya “ masu - sada zumunta ” suke aikatawa ? ( Mat . 5 : 9 ) Ana sanin “ masu - sada zumunta ” ta abin da za su yi da abin da ba za su yi ba . Idan mu irin mutane ne da Yesu yake magana , mu masu sada zumunta ne kuma ba za mu ‘ saka ma wani mugunta da mugunta ’ ba . Kalmar Helenanci da aka fassara “ sada - zumunta ” a Matta 5 : 9 a zahiri tana nufin “ masu son zaman lafiya . ” Sun riga sun ƙulla dangantaka na kud da kud da Jehobah a matsayin yaransa domin sun ba da gaskiya ga Kristi kuma suna bauta wa ‘ Allah na ƙauna da na salama ’ da dukan zuciyarsu . ( 2 Kor . 13 : 11 ; Yoh . Yesu zai zama musu “ Uba madawwami ” a lokacin Sarautarsa ta Shekara Dubu , amma a ƙarshensa zai miƙa kansa ga Jehobah kuma za su zama ’ ya’yan Allah . — Yoh . 10 : 16 ; Isha . 5 : 22 - 26 ) Maimakon haka , za mu yi ƙoƙari mu “ [ zauna ] lafiya da dukan mutane . ” — Rom . Ku yi farinciki , ku yi murna ƙwarai : gama ladarku mai - girma ce cikin sama : gama hakanan suka tsananta ma annabawan da suka rigaye ku . ” — Mat . Kamar annabawa na dā na Allah , Kiristoci sun san za a zage su , za a tsananta musu , kuma a ƙaga musu kowace irin mugunta “ saboda adalci . ” 2 : 19 - 21 ) Wahalar da muke sha ba zai rage farin cikinmu ba wajen bauta wa Jehobah yanzu da kuma nan gaba . [ Hotunan da ke shafi na 8 ] Ka Bar Zantattukan Yesu Su Shafi Halinka YESU ya koyar da darussa masu kyau a cikin Huɗuba a kan Dutse . Da yake magana game da Yesu , Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Shi wanda Allah ya aiko , zantattukan Allah ya ke faɗi . ” — Yoh . 3 : 34 - 36 . Ko da yake wataƙila Huɗuba a kan Dutse ba ta kai minti talatin ba , tana ɗauke da nassosi da aka yi ƙaulinsu daga littattafai takwas na Nassosin Ibrananci . A matsayin Kiristoci , muna farin ciki , kuma mu masu salama ne domin muna da ruhu mai tsarki na Allah , kuma ɗiyar ruhu ya ƙunshi farin ciki da salama . 5 : 23 , 24 . 4 , 5 . ( a ) Wace “ baiwa ” ce aka yi maganarta a kalamin Yesu da ke rubuce a Matta 5 : 23 , 24 ? Alal misali , hadayun dabba suna da muhimmanci domin sashen bauta ne da mutanen Jehobah suke yi masa a lokacin . Tawali’u Yana da Muhimmanci Ba gwamma a yi haƙuri da zalunci ba ? ” — 1 Kor . Ya kamata muradinmu ya zama na shiryawa . Muna kuma bukatar mu yarda cewa mun ɓata wa ɗan’uwan rai . A Huɗubarsa a kan Dutse , Yesu ya ba da shawara mai kyau a kan ɗabi’a . Ya san cewa gaɓoɓin jikinmu ajizai za su iya kasancewa da mummunar rinjaya a gare mu . Don mu guji lalata , muna bukatar ruhu mai tsarki na Allah wanda yake sa waɗanda suke ƙaunar Allah su kame kansu kuma ya yi mana ja - gora . — Gal . Don mu guji lalata , yana da kyau mu tambayi kanmu , ‘ Ina barin idanuna su sa na soma sha’awar abubuwa na lalata da ke cikin littattafai , a talabijin , ko kuma Intane ? ’ Wane gargaɗi da Bulus ya bayar zai taimake mu mu yaƙi sha’awoyi na lalata ? Me ya sa yake da muhimmanci mu guji tunani da ayyuka na lalata ? Domin zunubin da muka gāda da kuma ajizanci , kasancewa da tsabta na ɗabi’a yana bukatar ƙoƙari sosai . Bulus ya ce : “ Ina dandaƙin jikina , ina kai shi cikin bauta : domin kada ya zama bayanda na yi ma waɗansu wa’azi , ni da kaina a yashe ni . ” ( 1 Kor . 9 : 27 ) Saboda haka , bari mu ƙuduri aniya mu yi amfani da gargaɗin Yesu a kan ɗabi’a , kada mu aikata a hanyoyin da suka nuna rashin godiya ga hadayarsa ta fansa . — Mat . 6 : 4 - 6 . 15 , 16 . ( a ) Ta yaya Yesu ya kafa misali wajen bayarwa ? Yesu ya nuna karimci ta wajen zuwa duniya don amfanin ’ yan adam ajizai . ( Karanta 2 Korinthiyawa 8 : 9 . ) 8 : 16 , 17 ) Kuma Yesu ya ƙarfafa nuna karimci sa’ad da ya ce : Gama da mudun da ku ke aunawa , da shi za a auna muku . ” 11 : 2 . Gaskiya ina ce muku , sun rigaya sun karɓi ladarsu . ” ( Mat . Bai kamata mu sanar da mutane ba sa’ad da muke ba da irin wannan sadaka kamar yadda Farisawa na Yahudawa suka yi . Cewa wanda “ ya ke gani daga cikin ɓoye ” zai ba mu lada ya ƙunshi menene ? Da yake yana sama kuma ’ yan adam ba sa ganinsa , Ubanmu na samaniya ya kasance a “ ɓoye ” ga mutane . ( Yoh . Me ya sa za mu daraja zantattukan Yesu ? • Menene ya kamata ya zama halinmu game da bayarwa ? Me ya sa taron jama’a suka yi mamaki game da yadda Yesu yake koyarwa ? Babu ɗan adam da ya taɓa koyarwa kamarsa . Shi ya sa mutane suka yi mamaki game da yadda ya koyar a Huɗuba na kan Dutse ! — Karanta Matta 7 , 28 , 29 . 4 - 6 . ( a ) Me ya sa Farisawa suke son yin addu’a a tsaye a “ cikin majami’u da ƙusurwoyin karabku ” ? Mazauna Urushalima da yawa suna addu’a tare da taron jama’a masu bauta a cikin haikalin . Tun da yake yawancin mutane ba sa kusa da haikalin ko kuma majami’a don addu’o’in da aka ambata ɗazu , suna iya yin addu’a a duk inda suke a lokacin . Suna son a san da su kuma ’ yan’uwansu mutane su yabe su , kuma abin da za su samu ke nan . Ba shi da kyau mu yi kwaikwayon yadda mutanen “ al’ummai ” suke maimaita addu’o’insu . Sau da sau suna ta “ maimaitawa , ” wato , kalmomi masu yawa da suka haddace da ba shi da muhimmanci . “ Kada ku zama kamarsu fa : gama Ubanku ya san abin da ku ke bukata , tun ba ku roƙe shi ba . ” ( Mat . Sa’ad da muke addu’a , ya kamata mu tuna cewa muna magana da wanda ‘ ya san abin da muke bukata , tun ba mu roƙe shi ba . ’ Ya kamata zantattukan Yesu game da addu’o’i da ba su dace ba su tuna mana cewa manyan furci da kuma kalmomin da ba su da amfani ba sa burge Allah . Ya kamata mu fahimci cewa addu’ar da aka yi a madadin jama’a ba lokaci ba ne na burge masu sauraro ko kuma a sa su riƙa mamakin ko yaushe za mu ce “ Amin . ” Ko da yake Yesu ya yi gargaɗi mu guji yin addu’a yadda bai dace ba , ya koya wa almajiransa yadda ake yin addu’a . Wannan addu’ar da ya yi don koya musu bai kamata a haddace ta ba domin a riƙa maimaitawa a kai a kai . ( b ) Menene yin nufin Allah a duniya zai ƙunsa ? Wannan roƙo na bukatunmu na kullum zai tuna mana cewa Allah ya umurci Isra’ilawa su tara manna , “ kowace rana su tattara bukatar yini . ” — Fit . 4 : 32 ; Kol . Ta yaya za mu fahimci roƙon nan game da jarraba da kuma ceto daga mugun ? Abu ɗaya shi ne : Jehobah ba ya gwada mu mu yi zunubi . Shaiɗan , “ mugun , ” shi ne ainihi “ mai - jaraba . ” ( Mat . 19 , 20 . Yesu ya kwatanta Allah da uba mai ƙauna wanda yake tanadin abubuwa masu kyau ga ’ ya’yansa . A ce kana wurin sa’ad da ya ba da Huɗuba na kan Dutse , kuma ka ji sa’ad da Yesu ya ce : “ Wanene kuwa daga cikinku , kadan ɗansa ya roƙe shi dunƙulen gurasa , za ya ba shi dutse ? ko kuwa kadan ya roƙi kifi , za ya ba shi maciji ? Idan fa ku , da ku ke miyagu , kun sani ku bada kyautai masu - kyau ga ’ ya’yanku , balle Ubanku wanda ke cikin sama za shi bada alherai ga waɗanda su ke roƙonsa ! ” — Mat . Uba ɗan adam , ko da yake ‘ mugu ’ ne domin zunubi da ya gada , yana ƙaunar ɗansa . Me ya sa Huɗuba a kan Dutse take da muhimmanci , kuma yaya kake ji game da waɗannan koyarwa na Yesu ? • Ta yaya za mu ci gaba da ‘ roƙo , da nema , da kuma ƙwanƙwasawa ’ ? [ Hotunan da ke shafi na 15 ] kai ne da maganar rai na har abada . Mu kuwa mun rigaya mun bada gaskiya , kuma mun sani kai ne Mai - tsarki na Allah . ” ( Yoh . Da akwai dalilai da yawa da ya sa muke bukatar mu amince da rukunin bawan nan . Yaya yawan yadda Jehobah ya amince da bawan nan mai aminci ? Manzo Bulus ya rubuta : “ Ƙaho za shi yin ƙara , matattu kuma za su tashi marasa - ruɓuwa , mu kuma za mu sāke . Ru’ya ta Yohanna 4 : 4 ta kwatanta cewa waɗannan da aka ta da daga matattu suna zaune a kan kursiyi da kambi na zinariya a kansu . “ Auren Ɗan rago ya zo , matatasa kuma ta shirya kanta . Yesu Ya Amince da Bawan Ta yaya ne Yesu ya nuna cewa yana da tabbaci a mabiyansa da aka shafa da ruhu ? 28 : 20 ) Yesu ya cika wannan alkawarin kuwa ? 11 , 12 . Alal misali , an yi shekaru 130 ana buga jaridar Hasumiyar Tsaro . Bai kamata waɗanda suke cikin taro mai girma su ji kunyar nuna cewa suna tare da “ masu - tarayya na kira basamaniya . ” ( Ibran . ( Karanta Matta 25 : 40 . ) A wace hanya ce waɗanda suke da begen zama a duniya suke tallafa wa ’ yan’uwan Kristi shafaffu ? Hanya ta musamman ita ce ta wajen taimakonsu a aikin wa’azin Mulki . Dole ne waɗannan su saurari Yesu . Hukumar Mulki ce take wakiltar bawan nan mai aminci mai hikima , da take ja - gora da kuma tsara aikin wa’azin Mulki a dukan duniya . Ana iya kwatanta su da ‘ waɗanda su ke shugabanninmu . ’ ( Ibran . 13 : 7 ) Sa’ad da suke kula da masu shelar Mulki kusan 7,000,000 a ikilisiyoyi fiye da 100,000 a dukan duniya , waɗannan shafaffu masu kula suna “ yawaita cikin aikin Ubangiji . ” ( 1 Kor . Waɗanda Suka Saurari Bawan Sun Samu Albarka “ Allah kuma da kansa za ya zauna tare da su , ” in ji Littafi Mai Tsarki . “ Za ya share dukan hawaye kuma daga idanunsu : mutuwa kuwa ba za ta ƙara kasancewa ba ; ba kuwa za a ƙara yin baƙin zuciya , ko kuka , ko azaba : al’amura na fari sun shuɗe . ” Menene Ka Koya ? [ Hotunan da ke shafi na 25 ] Yesu Kristi ya ba bawan nan mai aminci , mai hikima “ abin da yake da shi ” * — Ibran . 13 : 1 . A bayyane yake cewa Jehobah ne da kansa ya ba da umurni ga mala’ikun su zubar da “ bakwaiɗin kasake na hasalar Allah ” a kan fannoni dabam dabam na duniyar Shaiɗan . Kasake ɗin suna ɗauke da sanarwa da kashedi na hukuncin da Allah zai zartar . ( R . Duk wanda yake gefen muguwar duniya na Shaiɗan yana shaƙar wannan sarari mai guba . — Afis . 2 : 2 . 13 : 16 , 17 . Sanarwa na mala’ikan yana koya mana cewa ya kamata mu sanar da bisharar Mulkin Allah da aka kafa da gaggawa . 16 : 13 - 16 . “ Ƙazaman ruhohi ” na nuni ga labarin ƙarya na aljanu don kada zubar da kasakai bakwai na fushin Allah ya rinjayi sarakunan duniya su bi Allah amma don su yi hamayya da Jehobah . — Mat . Duk da haka , yawancin ’ yan adam za su ci gaba da saɓa wa Allah . “ Tsofon maciji ” wanda ake kira “ Iblis da Shaitan ” kuma fa ? Wannan shi ne batu ɗaya da ke cikin wahayi na sha huɗu . ( R . Bayan halakar Babila Babba , sarakunan duniya babu shakka sun fahimci cewa tana da amfani a gare su . 2 : 26 , 27 . Darussa Dominmu : Bai kamata buɗe wannan asirin ya motsa mu mu kasance da himma a shelar bisharar Mulkin Allah da kuma sanar da ranar hukuncin Jehobah ? Don ka sami bayani kan kowace aya na littafin Ru’ya ta Yohanna , ka dubi littafin nan Revelation — Its Grand Climax At Hand ! 15 Ga Fabrairu , 2009 Talifofin Nazari na 1 - 3 SHAFUFFUKA NA 6 - 19 Ya Kamata Ne Ka Nace wa Abubuwan da Ka Fi So ? Idan ba mu yi haka ba , za mu sa wasu su yi tuntuɓe kuma za mu raunana dangantakarmu da Jehobah . — Rom . A shirye nike na bi mizanan Littafi Mai Tsarki , ko sa’ad da yin hakan yake da wuya ? ’ Zaɓan Aiki Ka yi la’akari da labarin wani ɗan kasuwa da yake wani ƙaramin gari a Amirka ta Kudu . Ko da yake yana da babban iyali da zai kula da ita , ya daina sayar da giya . Suna wa’azin bishara da himma a ko’ina da gaba gaɗi . Zaɓan Abokai Yin abokantaka da waɗanda ba sa bin imaninmu batun abin da muke so ne , ko kuwa hakan ya shafi mizanan Littafi Mai Tsarki ? Ko da yake ba koyaushe ba ne yin tarayya da marasa bi yake kawo irin wannan bala’in , Littafi Mai Tsarki ya yi gargaɗi : “ Ka yi tafiya tare da masu - hikima , kai kuwa za ka yi hikima : Amma abokin tafiyar wawaye za ya ciwutu dominsa . ” Sa Tufafi da Yin Ado Amma , mizanan Littafi Mai Tsarki game da tufafi da yin ado ba sa canjawa . 2 : 4 , Littafi Mai Tsarki . Bulus ya gargaɗi Kiristoci su kasance a shirye su yi hasara maimakon su kai ɗan’uwansu kotu . ( 1 Kor . 18 : 15 - 17 . Abin baƙin ciki , an kasa magance matsalar . Da suka lura cewa iyalin suna neman wurin zama da ya dace , ma’auratan majagaba suka ba su wajen zamansu . ’ Yan kwanaki bayan taron , ma’auratan suka samu wasiƙar godiya daga iyalin . Wasiƙar ta bayyana yadda suka yi sanyin gwiwa sa’ad da suka zo taron a makare . Sa’ad da muka samu zarafi , bari mu bar abubuwa da muke so da son rai a madadin wasu . Masu rawa suna ta rawa don kiɗan da ake yi . Wannan imani yana da alaƙa sosai da al’adun jana’iza da yawa . 9 : 5 , 6 , 10 ) Waɗannan hurarrun ayoyi na Littafi Mai Tsarki sun bayyana sarai cewa sa’ad da mutum ya mutu , bai san kome ba kuma . Ba zai iya tunani ba , ba zai ji abu a jikinsa ba , ba zai iya magana ba , ko kuma ya fahimci wani abu . “ Kada Ku Taɓa Kowane Abu Marar - Tsarki ” Ko daga wace ƙabila ko al’ada ce suka fito , Shaidun Jehobah suna guje wa kowace al’ada da ke da alaƙa da imanin cewa matattu sun san abubuwan da ke faruwa kuma suna iya rinjayar masu rai . Al’adu kamarsu kwanan zaune , bukukuwa na jana’iza , tuna lokacin mutuwa , hadayu ga matattu , da kuma bukukuwan gwauranci , ba su da tsarki kuma suna ɓata wa Allah rai domin suna da nasaba da koyarwa ta aljanu wadda ba ta cikin Nassi , wadda ta ce kurwa ko kuma ruhu ba ya mutuwa . ( Ezek . 18 : 4 ) Kiristoci na gaskiya ba za su “ ci daga table na Ubangiji , da na aljanu ba , ” saboda haka , ba sa saka hannu cikin waɗannan al’adu . ( 1 Kor . 10 : 21 ) Suna yin biyayya da umurnin nan : ‘ Ku . . . ware , kada ku taɓa kowane abu marar - tsarki . ’ ( 2 Kor . A wasu lokatai , marasa bi sun shirya jana’izar Kirista ƙarfi da yaji . Ka Bayyana Matsayinka Sarai 6 : 14 - 16 ) Bai kamata abubuwa da suka faru a lokacin jana’izar Kirista ya dami lamirin ’ yan’uwa masu bi ba ko kuma ya sa waɗanda suka san imaninmu da kuma abin da muke koyarwa game da matattu yin tuntuɓe . ( 1 Bit . 3 : 15 ) Amma idan dangi marasa bi har ila suka nace yin bukukuwa marasa tsarki a jana’izar kuma fa ? Iyalin da masu bi ne suna iya tsai da shawarar janye hannu daga cikin jana’izar . ( Rom . 15 : 4 ) Ko da yake babu gawar mamacin a wurin , irin wannan tsarin zai zama mai daraja kuma karɓaɓɓe . ( K . Yana da muhimmanci a rubuta dalla - dalla yadda za a yi jana’izar da kuma inda za a yi hakan , da kuma wanda yake da ainihin hakkin shirya da kuma yin jana’izar . ( Far . 50 : 5 ) Mafi amfani shi ne takardar da aka sa hannu kuma akwai shaidu . 22 : 3 ; M . Wa . 9 : 12 . Ana iya cire gawar daga cikin akwatin kuma a ajiye ta a kan gado da aka yi wa ado mai kyau don a riƙa gani . 2 : 15 - 17 ) Dole ne mu mai da hankali don kada mu soma halin da ba na Kirista ba na yin gasa , wato , yin ƙoƙari mu fi wasu . ( Gal . Idan irin waɗannan abubuwa suka faru a jana’iza ta Kirista , hakan zai ɓata sunan Jehobah da mutanensa . — 1 Bit . 1 : 14 - 16 . Ya kamata sanin yanayin matattu ya ba mu gaba gaɗin yin jana’izarmu ba tare da halin duniya ba . ( Afis . 7 : 1 ) Saboda haka , da yake sun san cewa shagulgula na jana’iza yana da nasaba da koyarwa na sihiri da kuma ayyukan lalata , shi ya sa bai dace ba Kiristoci na gaskiya su shirya ko kuma su halarci irin waɗannan bukukuwa . ( Afis . 5 : 8 ; Yoh . 5 : 28 , 29 ) Irin wannan begen zai hana yawan makoki da sau da yawa ake gani tsakanin waɗanda “ ba su da bege . ” 3 : 13 , 14 . Bin ƙa’idodi na Nassi zai ba mutane zarafi su ga bambanci ‘ tsakanin waɗanda suke bauta ma Allah da waɗanda ba sa bauta masa . ’ ( Mal . 3 : 14 . [ Hotunan da ke shafi na 30 ] Bayan haka , ya ambata abubuwa huɗu da suke kawo yabo : kasancewa da halin da ya dace , nuna misali mai kyau , koyar da ainihin abin da ke cikin Kalmar Allah , da kuma mai da hankali ga sanar da sunan Jehobah . David Schafer , wanda yake hidima tare da Kwamitin Koyarwa , ya tattauna jigon nan “ Za Ku Fahimci Komai ? ” Ɗan’uwa Gerald Grizzle na Ofishin Taron Gunduma ya gana da ’ yan’uwa maza uku da suka halarci Makarantar Waɗanda suke cikin Kwamitin Reshe . Idan ba ku sami goma ba , hakan yana nufin cewa ba ku san mutumin da kyau ba . ” Za ku yi mamaki yadda Jehobah zai taimake ku . ” Sa’ad da mutane suka san za su iya amince da masu wa’azi a ƙasar waje , saƙonsu zai kasance da iko sosai . — Isha . BAYANAI GAME DA ƊALIBAN Adadin ɗalibai : 56 A jerin da ke ƙasa , ana soma ƙirgawa ne daga gaba zuwa baya , kuma an jera sunayen ne daga hagu zuwa dama a kowane layi . ; Wall , A . ; De Caso , A . ; Méndez , N . ; Puse , L . ; Rondón , P . ; De Caso , D . ; Puse , S . “ MAI - TSARKI , Mai - tsarki , Mai - tsarki ne , Ubangiji . ” ‘ Irin wannan Allah mai - tsarki zai damu kuwa da ni , mutum mai zunubi , ajizi ? ’ Allah ya ce : “ Hakika na ga ƙuncin mutanena waɗanda ke cikin Masar , na kuwa ji kukarsu sabada shugabanninsu na gandu ; gama na san baƙinzuciyarsu . ” Ka lura cewa Allah ya ce : “ Na san baƙinzuciyarsu . ” Bai saurari kukansu da juyayi kawai ba . Jehobah bai canza ba . Juyayin Allah ya ba mu dalilin bege . Ta ce : “ Idan Jehobah zai iya mai da wuri mai dauɗa ya zama da tsarki , to wataƙila ni ma zan kasance da ɗan bege . Domin Matasanmu Umurni : Ka yi wannan aikin a inda za ka iya mai da hankalinka wuri ɗaya . KA YI TUNANI A KAN YANAYIN NAN . — KA KARANTA YOHANNA 11 : 1 - 45 . Wane motsin rai ka ga Marta ta nuna sa’ad da ka ke karanta aya ta 21 kuma wannene Maryamu ta nuna sa’ad da ka ke karanta aya ta 32 ? Me ya sa Yesu ya ta da mutane daga matattu tun da za su sake mutuwa ? ( Markus 1 : 41 , 42 ; Yohanna 5 : 28 , 29 ; 11 : 45 ) ․ ․ ․ ․ ․ Rana Mafi Muhimmanci a Tarihi Rana ce da Yesu Kristi ya mutu . Za ka iya halarta a Majami’ar Mulki da take kusa da kai . www.watchtower.org “ Ina nace bi har zuwa ga goal , in kai ga ladan . ” — FILIB . Ya mai a hankalinsa ga ladan rai madawwami da aka miƙa masa , wato , na zama sarki da firist da ba ya mutuwa a Mulkin samaniya na Allah . Yaya ladan rai a sama yake da tamani ga Bulus ? I , hakika , ina lissafa dukan abu hasara kuma bisa ga fifikon sanin Kristi Yesu Ubangijina : wanda na sha hasarar dukan abu sabili da shi , kamar najasa kuwa ni ke maishe su . ” Ya ce : “ Masu - albarka ne masu - tawali’u : gama su za su gāji duniya . ” ( Mat . 25 : 34 , 46 ) Kuma mun tabbata cewa hakan zai faru domin Allah , wanda ya yi alkawarin , “ ba shi iya yin ƙarya . ” Rayuwa a sabuwar duniya ta Allah ba za ta kasance marar gamsuwa kamar ta yau ba . A wani lokaci , Yesu ya ga “ wani mutum wanda shi ke makafo tun ran da aka haife shi . ” Alal misali , wata yarinya ’ yar shekara 12 ta rasu , kuma hakan ya jawo baƙin ciki sosai ga iyayenta . Ƙari ga haka , ba za su tuna abubuwa masu ban ciwo na rayuwarsu ta dā a wannan tsohuwar duniya ba , “ ba kuwa za su shiga zuciya ba . ” ( Isha . Za su mance da waɗannan abubuwa da suka fuskanta a dā . ( R . “ Wanda ya ke zaune a ciki ba za ya ce , Ina ciwo ba . ” Ka sa kanka cikin yanayin . Hakika , “ hikimar Solomon fa ta fi hikimar dukan mutanen gabas , da dukan hikimar Masar . ” — 1 Sar . Sha 17 : 14 - 17 ) Tara dawakai zai nuna cewa sarkin ya dogara ga ƙarfin rundunarsa don su kāre al’ummar maimakon ya dogara ga Jehobah , Mai kāriya . Sulemanu ya soma bautar ƙarya mai ban ƙyama na al’ummai arna da matansa suka koya masa . Ka ba da misalai na mutanen da suka daina mai da hankali ga abin da ke da muhimmanci . Amma “ domin shi ɓarawo ne , kuma da shi ke jikka tana wurinsa ya kan ɗiba abin da a ke sa ciki . ” 3 : 1 , 13 . Wannan duniya da Shaiɗan yake mallaka tana shuɗewa , amma Jehobah ya yi tanadin ikilisiyar Kirista da za ta taimaka wajen kāre bayinsa masu aminci . • Bisa menene za a yi wa waɗanda za su yi rayuwa har abada a duniya shari’a ? “ Ku Natsu ” Ku natsu , domin ku yi addu’a . ” — 1 BIT . 4 : 7 , Littafi Mai Tsarki . Shi ya sa Yesu ya koya wa almajiransa su yi addu’a ga Allah cewa : “ Mulkinka shi zo . Abin da ka ke so , a yi shi , cikin duniya , kamar yadda a ke yinsa cikin sama . ” ( Mat . 4 : 17 ; 6 : 9 , 10 ) Ba da daɗewa ba , wannan Mulkin zai kawo ƙarshen duniyar Shaiɗan kuma ya sa a yi nufin Allah a dukan duniya . ( Mat . 24 : 3 ) Za a ba su alama na zahiri domin waɗanda suke duniya ba za su ga bayyanuwar Kristi a ikon Mulki a zahiri ba . Me ya sa Kiristoci suke bukatar su natsu ? 4 : 7 , LMT ) Mabiyan Yesu suna bukatar su natsu , su lura da abubuwan da ke faruwa a duniya da suka nuna cewa ya soma sarauta . Tun shekara ta 1925 , Shaidun Jehobah sun fahimci cewa Yaƙin Duniya na ɗaya da abubuwa da suke faruwa tun lokacin sun ba da tabbaci cewa Kristi ya soma sarauta a sama a shekara ta 1914 . Ko da yake mutane da yawa da suke lura da abubuwan da ke faruwa ba su san ma’anar ba , sun fahimci cewa da akwai bambanci sosai kafin Yaƙin Duniya na ɗaya da kuma bayan lokacin . — Ka duba akwati “ Lokacin Wahala ya Soma . ” 19 : 11 - 21 ) An gaya wa Kiristoci na gaskiya su yi tsaro . Mutanen da suke bisharar ba su da yawa sa’ad da kwanaki na ƙarshe ya soma a shekara ta 1914 . Wannan ƙari ne mai yawa fiye da ta shekarar da ta wuce . Ana iya cewa mu’ujiza ce nasarar da mutanen Jehobah suke samu a aikin wa’azin Mulki , ƙaruwar da suke yi , da kuma ci gaban da suke samu a ruhaniya . A wannan lokacin ne Jehobah zai yi amfani da rundunarsa ya halaka duk wani tsarin Shaiɗan da ya rage a duniya . — R . Yoh . 11 , 12 . Annabcin Littafi Mai Tsarki bai faɗi lokacin da sashe na farko na ƙunci mai girma zai soma ba , amma ya gaya mana aukuwa na musamman da zai nuna cewa ya soma . Kuma a waɗannan kwanaki na ƙarshe , suna ta gaya wa mutane game da ita . Mutane za su yi mamaki sosai cewa an halaka addinin ƙarya . Me ya sa muke bukatar mu manne wa umurnin Allah sosai ? A matsayinmu na bayin Allah , mun san da hakan , kuma ba za mu ƙyale kome ya hana mu kasancewa da aminci ga Allah ba . Waɗannan kalaman sun sami cika na farko a lokacin da aka mai da mutanen Allah na dā zuwa ƙasarsu , hakan ya ba mu tabbaci cewa wannan zai cika a zahiri a sabuwar duniya . • Menene jigon koyarwar Yesu ? [ Akwati / Hotunan da ke shafi na 16 , 17 ] Greenspan ya nanata bambancin da ke tsakanin yanayin duniya kafin shekara ta 1914 da kuma bayan hakan : An sami ci gaba na fasaha a dukan duniya a dukan ƙarni na goma sha tara , hakan ya sa aka samu hanyar jirgin ƙasa , tarho , wutan lantarki , silima , mota , da kuma kayan gida iri - iri masu yawa ainu . Dukan mutane suna gani cewa wannan yanayin zai ci gaba . ” Shin ta’addanci , ƙaruwar zafi , ko siyasa zai hallaka wannan zamanin fiye da Yaƙin Duniya na ɗaya ? Anderson , farfesa na ilimin tattalin arziki ( 1886 - 1949 ) : “ Waɗanda suka tuna kuma suka fahimci yadda duniya take kafin Yaƙin Duniya na ɗaya , suna kewar wancan lokacin sosai . A wannan lokacin da akwai kwanciyar hankali wanda babu irinsa kuma . ” — Economics and the Public Welfare . “ Hallelujah . ” — ZAB . Menene ma’anar “ Hallelujah , ” kuma yaya aka yi amfani da shi a Nassosin Kirista na Helenanci ? Ana yawan amfani da wannan kalmar a cocin Kiristendom . Menene ainihin dalilin da ya sa muke taruwa a kai a kai ? Abubuwan da Jehobah ya halitta suna da manufa sosai . Ya kafa rana , duniya , da kuma wata , dukansu a inda ya kamata , saboda duniyarmu ta sami ɗumi , haske , dare da rana da kuma yanayi da malalawar teku . Menene yadda ’ yan adam suka ƙara fahimtar sararin samaniya ya nuna ? Wani aiki mai girma na halitta shi ne yadda Allah ya halicce mu . Alal misali , abin mamaki ne baiwar da Allah ya ba mu na iya magana , saurarawa da kuma rubutu da karatu . Mutane da yawa suna da waɗannan baiwar . Jikinka kuma yana iya kasancewa a tsaye . Fiye da haka , yadda aka haɗa jijiyoyin da suke sa ƙwaƙwalwa da su ji da gani da taɓawa da ɗanɗanawa da sunsunawa su yi aiki sosai ya fi dukan abubuwan da ’ yan kimiyya suka cim ma . Hakika , abin da ’ yan adam suka cim ma ya yiwu ne saboda irin ƙwaƙwalwar da abubuwan da Allah ya sa a jikinsu . Ayyukan Jehobah Masu Girma da Kuma Halayensa Me ya sa ya kamata mu ɗauki Littafi Mai Tsarki a matsayin ɗaya daga cikin ayyuka masu girma da Allah ya yi ? ( b ) Waɗanne halayen Allah ne kake so ? Hakan ya bayyana a mugayen makaman yaƙi da ’ yan adam suke ƙerawa don yin yaƙe - yaƙen da suke jawowa da kuma samun kuɗi . Kuma , ’ yan adam sun cim ma ayyuka masu yawa ne ta wajen wahalar da talakawa . Allah ya nuna alherinsa ta yadda yake bi da mutane masu zunubi da haƙuri . Yana Cika Alkawuransa Wannan al’umma ta daɗe tana bauta a ƙasar Masar , amma “ Allah ya tuna da alkawarinsa da Ibrahim ” kuma ya cece su . Yawancin Yahudawa sun ƙi Yesu kuma suka sa aka kashe shi . 3 : 16 , 29 ; 6 : 16 . Ta yaya Jehobah ya ci gaba da “ tuna . . . alkawarinsa ” ga Ibrahim ? 25 : 6 - 8 . 13 , 14 . ( a ) Wane iko ne da Allah ya nuna wa Babila wataƙila mai zabura yake tunawa da shi ? Mun san cewa , duk da abin da Jehobah ya yi musu , Isra’ilawa ba su daraja shi da kakanninsu Ibrahim , Ishaƙu , da kuma Yakubu ba . Sun ci gaba da yin rashin biyayya har Allah ya sa Babila ta cire su daga ƙasarsu ta kai su bauta . ( 2 Laba . 15 , 16 . ( a ) Menene ayyukan Allah suka ƙunsa ? 20 : 5 , 6 , 12 , 15 , 17 . Saboda haka , Jehobah bai yi watsi da mutanensa ba da farko a ƙasar Masar ta dā da kuma sa’ad da suka je bauta a Babila . Haka yake ga Kiristoci a yau , waɗanda aka ceto daga zunubi da mutuwa . Ya kamata mu yi ƙoƙari mu yi rayuwar da ta jitu da roƙo na farko a cikin addu’ar misali : “ A tsarkake sunanka . ” ( Mat . 111 : 10 . Tsoron Allah zai taimake mu mu ƙi abin da bai da kyau . Ya cancanci a yabe shi . Tambayoyi Don Bimbini Ainihin dalilin da ya sa muke zuwa taro a kai a kai shi ne don mu yabi Jehobah [ Hotunan da ke shafi na 23 ] Za su samu damar koyon halaye masu ban - sha’awa game da Jehobah har abada . Duk da yadda muke ƙoƙari mu yi abin da yake da kyau , wani lokaci mukan yi kuskure mai tsanani . — Rom . Na farko , ta wajen yin mu’ujiza na mai da ran Ɗansa ƙaunatacce zuwa cikin budurwa don a haife shi kamiltacce . Allah ya ta da Yesu daga matattu sai ya maishe shi halitta na ruhu . — 1 Bit . Menene ya sa Allah ya yi farin cikin ba wa ɗansa lada na yin rayuwa a sama ? kuma suna da ayoyi 22 , kowane layi ya soma da harufa na Ibrananci guda 22 . Wannan zabura ta nuna yadda mabiyan Kristi a duniya za su iya samun farin ciki ! Me ya sa ya kamata bayin Allah su ji tsoronsa yadda ya dace , kuma yaya ya kamata mu ji game da umarninsa ? Wannan tsoron ɓata masa rai tana sa su ƙi halin son kai na duniyar Shaiɗan . Daga bisani , waɗanda suke ‘ faranta ransu ’ cikin dokokin Allah ƙwarai za su zama kamiltattu su kuma more “ ’ yanci na darajar ’ ya’yan Allah ” har abada . — 2 Bit . 8 : 21 . Ta yaya Kiristoci na gaskiya suka yi amfani da arzikinsu na ruhaniya , kuma yaya adalcinsu zai tabbata har abada ? ( Luk 4 : 18 ; 7 : 22 ; Yoh . 6 : 20 ; 1 Tim . 6 : 18 , 19 ; karanta Yaƙubu 2 : 5 . Kiristoci shafaffu , tare da abokansu , ba sa yin amfani da ruhaniyarsu su kaɗai . Kamar yadda Yesu ya nuna zai zama hakan , wannan ma abin farin ciki ne . — Karanta A . Mai Alheri da Marar Son Zuciya Ba abin farin ciki ba ne a karɓi taimako daga wanda zai sa ka ji kamar kana damunsa . Jehobah ne fitacce wajen nuna alheri , da mai bayarwa da daɗin rai . ( 1 Tim . 1 : 11 ; Yaƙ . ( Zab . 112 : 5 ) Kamar yadda aka annabta , rukunin wakili mai aminci yana kula da mallakar Ubangijinsa cikin jituwa da shari’ar Jehobah . Mun san hakan ta ja - gorar da aka ba dattawa a cikin Nassi , waɗanda wani lokaci sukan yi shari’a da waɗanda suke yin zunubi mai tsanani a cikin ikilisiya . Masu Adalci Za Su Sami Albarka 15 , 16 . ( a ) Menene sakamakon mummunan labarai ga masu adalci ? Ba za ya ji tsoron mugun labari ba : zuciyatasa a kafe ta ke , yana dogara ga Ubangiji . Bayin Allah sun jure ƙiyayya da ƙarya da ’ yan hamayya suke yaɗawa , amma hakan ba zai taɓa sa Kiristoci na gaskiya su daina yin wa’azi ba . Maimakon hakan , bayin Allah sun ci gaba da aminci ba tare da jijjiga ba a aikin da Jehobah ya ba su ; wato yin wa’azin bishara ta Mulki da almajirantar da duk waɗanda suka saurara . Sa’an nan , za mu dubi ‘ magabtanmu ’ yayin da za su sha hallaka . Zai zama abin farin ciki mu ga yadda za a tsarkake sunan Jehobah ! — Ezek . 38 : 18 , 22 , 23 . Wannan farin cikin zai zama lada ta har abada na waɗanda suka kasance da matsayi mai kyau a gaban Allah . ( Zab . Son ganin ƙarshen aikinmu zai hallaka tare da su a lokacin “ ƙunci mai - girma ” da ke zuwa nan gaba . — Mat . 24 : 21 . Za ka kasance cikin waɗanda suka tsira a wannan lokacin cin nasara mai girma ? Jehobah zai tuna da su ya kuma ƙaunace su har abada abadin . — Zab . [ Hasiya ] “ Mala’ikan Ubangiji Yana Kafa Sansani A Kewaye Da Masu - tsoronsa ” Menene ya lura da shi da yake da haɗari haka ? Da su da kuma wasu da suke bin wani addini da na yi wa tambaya sun kasa ba ni amsa mai gamsarwa . An Ƙarfafa Ni Na Yi Nazarin Littafi Mai Tsarki Bayan wata takwas , an tura ni birnin Grangemouth , a ƙasar Scotland , a matsayin majagaba na musamman . 34 : 7 . An aika ni zuwa birnin Galway tare da ’ yan’uwa mata biyu . Firist ɗin ne ya aike shi ! Hakan ya faru ne bayan mun yi makonni uku kawai a garin Galway ! Maimakon na koma gida bayan taron , na yi hidima a garin Collingwood , Ontario , a Kanada , har sa’ad da aka soma Makarantar Gilead a shekara ta 1959 . Ya amsa , “ a’a . Na isa ƙasar Ireland a watan Agusta , a shekara ta 1959 , kuma aka aika ni ikilisiyar Dun Laoghaire . Sai ya yi tunani cewa tun da yake ana aika masu wa’azi a ƙasashen waje zuwa ƙasar Ireland a lokacin , zai yi aikin majagaba a wajen . Na ci gaba da hidimata iya ƙoƙarina . Ba mu yi barci ba , domin gidanmu na iya kamawa da wuta . A wani lokaci , ni da wata ’ yar’uwa muna wa’azi kuma muka lura cewa da akwai wani bututu da bai kamata ya kasance a kan wani taga ba . Mutanen da suka fito suka aza mu ne muka kafa bam ɗin ! Sa’ad da muka amsa cewa “ akwai , amma ba su damu da mu ba , ” sai ta yi mamaki . Domin ’ yan kwanaki da suka wuce an kwace kuma an ƙone motar wani likita da kuma na wani ɗan sanda . A ƙarshe , a shekara ta 1987 , an aika mu zuwa garin Castlebar , inda muke a yau . Eric ya soma rashin lafiya sosai a shekara ta 1999 . Ni da Eric mun halarci Makarantar Hidima ta Majagaba sau biyu . Ko da yake na fuskanci hamayya na addini mai tsanani kuma na yi rayuwa a lokacin hayaniya na siyasa da jama’a , abu mafi wuya da na fuskanta shi ne , an ce in daina tuƙa mota . Ni da Eric mun yi hidima na majagaba na musamman fiye da shekaru ɗari , a cikinsu mun yi shekara tasa’in da takwas a ƙasar Ireland . Ba ma son mu daina wannan aikin don mun tsufa . Kada Ka Mance da Jehobah WASU Isra’ilawa sun yi hakan a dā . 3 : 13 - 17 . 106 : 13 ) Saboda haka , ya ba Joshua , shugaban Isra’ila umurni cewa ya ɗauki duwatsu goma sha biyu daga tsakiyar kogin kuma ya ajiye su a masaukinsu na farko . ( Josh . 4 : 1 - 8 ) Waɗannan tarin duwatsu za su tuna wa al’ummar ayyukan Jehobah masu girma kuma su fahimci muhimmancin da ya sa ya kamata su ci gaba da bauta masa da aminci . Sha 8 : 11 ) Hakan ya nuna cewa mance Jehobah zai sa mutum ya yi rashin biyayya ga Allah . Hakan yake a yau ma . Firistocin Fir’auna masu yin sihiri ba su da ƙarfin hana annobar . Amma Jehobah ya ja Masarawa da baya ta wajen kafa umudi na gajimare da umudi na wuta tsakaninsu da Isra’ilawa . Isra’ilawa suka soma haye tekun a busashiyar ƙasa . Shugaba mai wayo zai daina bin mutanen , amma Fir’auna bai yi hakan ba . 136 : 13 - 15 . Hakika , Isra’ila tana da ƙarin dalilai na tuna da shi . ‘ Ya Kiyaye Su Kamar Ƙwayar Idonsa ’ Sa’ad da suke tafiya ta “ ƙasa mai - ƙishi inda babu ruwa , ” kuma babu abincin da mutanen nan masu yawa za su ci , Jehobah bai ƙyale su ba . Sha 4 : 9 ) Idan Isra’ilawa suna tunawa da ayyukan ceto na Jehobah , a koyaushe za su bauta masa kuma su yi ƙoƙari su yi biyayya ga dokokinsa . Mantuwa Tana Jawo Rashin Godiya Musa ya sanar : “ Dutsen da ya haife ka ka yi biris da shi , kuma ka manta da Allah wanda ya faradda kai . ” ( K . A wani lokaci , Isra’ilawa sun zargi Musa domin suna ganin cewa babu yadda za su samu ruwa . ( Lit . Lis . 21 : 5 ) Sun yi shakkar ayyukan Allah kuma suka ƙi Musa a matsayin shugaba , suna cewa : “ Da ma mun mutu cikin ƙasar Masar ! da ma mun mutu cikin jejin nan ! . . . Amma , su biyu sun yi tsayin daka da gaba gaɗi ga Jehobah . — Lit . Lis . Hakika , ya kamata Isra’ilawa su yi godiya ga Jehobah domin shi ne ya kāre su . Hakika , ba za mu taɓa iya biyan Jehobah ba . 10 : 13 . A yau Kiristoci na gaskiya suna bauta wa Jehobah “ cikin Ruhu da cikin gaskiya . ” Muna da dalili mai kyau na yin hakan , domin Jehobah yana ci gaba da yi mana ja - gora kuma yana kula da mu ɗaɗɗaya a wannan lokaci na ƙarshe mai wuya . [ Hotunan da ke shafi na 7 ] [ Credit Line ] Pictorial Archive ( Near Eastern History ) Est . Yaya Za Ka Jimre a Hidima ? Ta yaya za ka ci gaba a hidima duk da irin waɗannan matsaloli ? 1 : 6 ; 20 : 7 - 11 . Ya ce : “ A cikin shekaru fiye da 70 da na yi ina hidima , a wani lokaci na kan yi sanyin gwiwa don halin mutane , ƙiyayyarsu , ko kuma rashin son jin wa’azi . ( Isha . Abin da ya taimake ni na yi hakan shi ne addu’a da yin nazarin nassosin yini kafin na fita hidimar fage . Annabi Ezekiel ya yi hidima a tsakanin Yahudawa ’ yan tawaye da suke zaman bauta a Babila . Henryk ya yi ƙoƙari ya kasance da irin halin Ezekiel : “ Ina son na kuɓuta daga jinin dukan mutane . 3 : 9 ) Krystyna , wadda ta ce wani lokaci tana baƙin ciki ta ce : “ Shi ya sa na ci gaba da roƙon Jehobah ya ba ni ƙarfi . Bai taɓa yasar da ni ba . ” Henryk ya ce : “ Aikin wa’azi yana taimako na na gyara hali na . Daraja ne mai tamani mu yi aiki tare da mala’iku masu aminci ! ’ Yan’uwa masu shelar Mulki kuma fa ? Fita hidima tare da wasu yana ba mu zarafi mai kyau mu lura da hanyoyin yin wa’azi da kyau da ba mu sani ba . Ka yi ƙoƙari ka riƙa yin wa’azi da masu shela dabam dabam . Ka Kula da Kanka Sosai Na tsara lokaci na da kyau don na samu isashen lokacin yin wa’azi . ” ( Ibran . 6 : 10 ) Ko da mutane da yawa ba sa son su yi magana da mu , suna iya yin magana game da ziyararmu bayan mun bar gidansu . “ Fita hidima yana sa mu yafa sabon hali kuma mu nuna ƙauna ga Allah da kuma maƙwabtanmu , ” in ji Zygmunt . Kula da bukatunmu na ruhaniya da na zahiri na taimakonmu mu jimre a hidimar Ko da yake waɗannan sunayen sun yi kama da sunayen littatafai da ke cikin Littafi Mai Tsarki da muka sani kamar Sarakuna na ɗaya da na biyu , littatafai huɗu da aka ambata ba hurarru ba ne , kuma ba sa cikin Littafi Mai Tsarki . ( 1 Sarakuna 14 : 29 ; 2 Labarbaru 16 : 11 ; 20 : 34 ; 27 : 7 ) Wataƙila labarai ne da aka rubuta a lokacin da annabi Irmiya da Ezra suka rubuta labarai da ke cikin Littafi Mai Tsarki . Hakika , wasu marubutan Littafi Mai Tsarki sun ambata ko kuwa sun yi amfani da waɗannan tarihin da suka wanzu amma ba hurarru ba ne don samun ƙarin bayani . Hakazalika , sa’ad da yake shirya Linjilarsa , Luka ya “ bibbiya abu duka daidai . ” Wataƙila yana nufin cewa ya bincika wasu littatafai sa’ad da yake rubutawa game da zuriyar Yesu da muke karantawa a cikin Linjilar da ya rubuta . Saboda haka , Jehobah bai adana littattafan ba . 3 : 16 ; 2 Lab . ( Ishaya 40 : 8 ) Hakika , abin da Jehobah ya zaɓa ya haɗa a cikin littattafai guda 66 na Littafi Mai Tsarki su ne kawai abubuwan da muke bukata don mu zama “ kamili , shiryayye sarai domin kowane managarcin aiki . ” — 2 Tim . WAƘOƘI : 222 , 15 11 - 17 Mayu WAƘOƘI : 199 , 129 Jehobah Ya Cancanci Mu Haɗa Kai Mu Yaba Masa SHAFI NA 20 Wannan sashe mai kashi biyu ya tuna mana dalilin da ya sa yake da muhimmanci mu mai da hankalinmu ga ladan da Allah ya ce zai ba mu . “ Mala’ikan Ubangiji Yana Kafa Sansani a Kewaye da Masu - Tsoronsa ” SHAFI NA 29 Sun yi imani cewa sake haifar mutum ita ce alamar Kiristoci na gaskiya kuma itace kawai hanyar samun ceto . Idan haka ne , babu shakka za ka so ka taimaki danginka da kuma abokananka su bi hanyar ceto . Hakika , wata sabuwar ma’anar wannan furci a ƙamus ita ce ‘ Kirista wanda ya sabonta naciyarsa ga addini bayan ya fuskanci wani abu . ” — Merriam - Webster’s Collegiate Dictionary — Eleventh Edition . Zai ba ka mamaki ne idan ka fahimci cewa Littafi Mai Tsarki bai amince da wannan ma’anar ba ? Hakika za ka amfana daga bincika wannan batu da kyau . Me ya sa ? ▪ Wane canji ne na dangantaka take kawowa ? Wani furci ne na Littafi Mai Tsarki da yake kwatanta “ sake haihuwa . ” Yesu ya amsa masa ya ce , ‘ Lalle hakika , ina gaya maka , in ba a sāke haifar mutum ba , ba zai iya ganin Mulkin Allah ba . ’ Abin da mutum ya haifa mutum ne , abin kuma da Ruhu ya haifa ruhu ne . Sai Nikodimu ya amsa masa ya ce , ‘ Ƙaƙa wannan zai yiwu ? ’ In na yi muku zancen al’amuran duniya ba ku gaskata ba , yaya za ku gaskata in na yi muku zancen al’amuran sama ? ’ ” — Yohanna 3 : 1 - 12 ; LMT . ( Yohanna 3 : 3 ) Kalmomin nan “ in ba ” da kuma “ ba zai ” sun nanata wajibin sake haihuwar . ( Yohanna 3 : 7 ) A bayyane yake , in ji Yesu , sake haifar mutum wajibi ne , tilas ne , domin mutum ya “ shiga Mulkin Allah . ” — Yohanna 3 : 5 . * Saboda haka , bisa ga wannan fassarar , maya haihuwa tana faruwa ne “ daga samaniya ” ko kuma “ daga wurin Uba . ” Idan mun tuna cewa ainihin wannan furcin yana nufin “ daga sama , ” ba zai yi wuya mu fahimci abin da ya sa mutum ba zai iya saka a sake haifarsa ba . Kai ka zaɓi a haife ka ? A’a ! Ban da haka ma , idan kalmomin Yesu hakika umurni ne , to ya umurce mu ne mu yi abin da ya fi ƙarfinmu ke nan . Wato sa’ad da Yesu ya ce dole a “ sake haifarku , ” gaskiya kawai ya faɗa ba umurni ya bayar ba . Ya ce : “ Wajibi ne a sake haifarku daga samaniya . ” — Yohanna 3 : 7 , Modern Young’s Literal Translation . Aka keɓe ɗaya daga cikinsu ta zama makaranta domin yaran garin ko kuma ’ yan asalin garin da suke zuwa makaranta daga wurare da ke da nesa da birnin . Shugaban ya gaya masa , “ Dominka shiga wannan makarantar , dole ne sai ka kasance ɗan asalin garin nan . ” Hakika , kalamin shugaban makarantar ba umurni ba ne . Shugaban makarantar yana faɗin gaskiya ne kawai , abin da ake bukata domin a shiga makarantar . Hakazalika , sa’ad da Yesu ya ce “ dole a sake haifarku , ” yana faɗi ne kawai abin da ake bukata domin “ shiga Mulkin Allah . ” [ Hotunan da ke shafi na 6 ] Wane kamani ne ke tsakanin maya haihuwar da kuma haihuwa ta zahiri ? Maya Haihuwa — Menene Manufarta ? ( Yohanna 3 : 3 ) Saboda haka , mutum yana bukatar a sake haifarsa domin ya ga Mulkin Allah , ba domin ya sami ceto ba . ‘ Amma , ’ wasu za su ce , ‘ waɗannan furcin biyu , ganin Mulki da kuma samun ceto , ba abu ɗaya suke nufi ba ? ’ Domin mu fahimci bambancin , bari mu fahimci ma’anar wannan furcin “ Mulkin Allah . ” Daga Ina ne Mulkin Allah zai yi sarauta ? To menene Yesu ya ke nufi sa’ad da ya ce sai an sake haifar mutum kafin ya “ ga Mulkin Allah ” ? Saboda haka , manufar maya haihuwar ita ce ta shirya mutane kalilan domin sarauta a samaniya . ( Yohanna 3 : 5 ) Saboda haka , ana sake haifar mutum ne wajen ruwa da kuma ruhu mai tsarki . To ga menene wannan furci “ ruwa da ruhu ” yake nufi ? Ka yi la’akari da abin da aka rubuta kafin da kuma bayan tattaunawar da Nikodimu . Baftisma da “ Ruhu Mai Tsarki ” “ Ba labari , sai wani motsi kamar na hucin iska mai - ƙarfi ya fito sama , duk ya gama gida wurin da su ke zaune . Manzo Bitrus ya gaya wa taron jama’a : “ Ku tuba , a yi ma kowane ɗaya daga cikinku baftisma cikin sunan Yesu Kristi zuwa gafarar zunubanku ; za ku karɓi Ruhu Mai - tsarki kyauta kuma . ” “ Waɗannan fa da suka karɓi maganatasa , aka yi musu baftisma : a cikin wannan rana fa aka ƙara musu masu - rai wajen talata . ” — Ayukan Manzanni 2 : 38 , 41 . Sai kuma ya sami ruhu mai tsarki . ME YA SA Yesu ya yi wannan furcin ‘ haifi mutum ta ruhu ’ sa’ad da yake maganar baftisma ta ruhu mai tsarki ? Domin haka , adon maganar nan “ haihuwa ” da kuma “ maya haihuwa ” sun nanata cewa za a sami wani sabon mafari wajen danganta tsakanin Allah da kuma waɗanda aka yi masu baftisma da ruhu mai tsarki . Wajen bayana yadda Allah ya shirya mutane domin sarauta a samaniya , manzo Bulus ya ba da misali da rayuwar iyali . ( Galatiyawa 4 : 5 ; Ibraniyawa 12 : 7 ) Domin ka fahimci yadda wannan misali na mai da mutum a matsayin ɗan zai taimaka wajen fahimtar irin canji da ya faru sa’ad da mutum ya yi baftisma ta ruhu mai tsarki , ka yi la’akari da misalin nan na yaro wanda yake so ya shiga makaranta da aka keɓe domin ’ yan gari . Ɗaukansa a matsayin ɗa ya canja yanayinsa . Yaron zai samu shiga makarantar amma idan ya cika dukan bukatun shiga makarantar , wato , idan ya kasance shi ɗan gari ne . Menene ya canja wannan yanayi ? Ɗaukan mutum a matsayin ɗa . Hakika , wannan yanayi bai canja yaron ba . ( 1 Yohanna 1 : 8 ) Bugu da ƙari , kamar yadda Bulus ya ci gaba da bayani , bayan da aka mai da su ’ ya’ya , suka sami sabon matsayi . ( 1 Bitrus 1 : 3 , 4 ) Hakika gado ne mai tamani ! Za a amsa wannan tambayar a talifi na gaba . ( Farawa 22 : 18 ) Hakika , za a albarkaci dukan al’ummai ta wajen “ zuriyar ” Ibrahim . Ya gaya musu yadda shi da matarsa suka ɓoye ɗan Sarki Ahaziah . Sai suka yi wani shiri . Maimakon ya ci gaba da tarayya da mutanen da suke bauta wa Jehobah , Jehoash ya kafa abokantaka da mutanen da suke bauta wa allolin ƙarya . Menene ka ke ganin Zakariya ya yi sa’ad da ya ji mugun abubuwan da Jehoash yake yi yanzu ? — Waɗannan kalaman sun ba Jehoash haushi sosai har ya ba da umurni cewa a jefi Zakariya har ya mutu . ( Matta 5 : 44 ; Yohanna 13 : 34 , 35 ) Ka tuna , idan muka fara yin abu mai kyau kamar Jehoash , ya kamata mu ci gaba da yin abokane da waɗanda suke ƙaunar Jehobah kuma suna ƙarfafa mu mu bauta masa . [ Hasiya ] Idan kana karanta wa yara , wannan alamar fid da ma’ana tana nufin ka dakata , ka yi masu tambaya . Tambayoyi : ○ Ta yaya aka ceci Jehoash , kuma daga hannun wanene ? ○ Wane darussa ne za mu koya daga wannan labari na Littafi Mai Tsarki ? [ Hotunan da ke shafi na 27 ] Fitowa 22 : 22 - 24 ( Zabura 68 : 5 ) Waɗannan hurarrun kalaman suna ɗauke da darussa game da Jehobah Allah da yake sa mu kusace shi , don yana kula da gajiyayyu . Yaron da mahaifinsa ya rasu , kuma ba shi da wanda zai kula da shi , zai iya faɗawa cikin wahala a hannun wasu . A wasu fassara na Littafi Mai Tsarki , kalmar nan “ ƙuntata ” tana nufin “ tsananta , ” “ wulaƙanta , ” da kuma “ yin amfani da zarafin . ” Kowanne mutum da kuma duka al’ummar suna bukata su yi biyayya ga wannan doka ta Allah . Menene zai faru , idan wani ya wulakanta maraya , har ya sa yaron ya kai kuka ga Allah ? Jehobah da kansa zai hukunta duk wanda ya wulakanta maraya . — Kubawar Shari’a 10 : 17 , 18 . Jehobah bai canja ba . [ Hasiya ] Abin da ke Ciki 11 Sarauta ga Wasu , Albarka ga Yawanci 16 Abubuwan da Ke Kawo Farin Ciki a Iyali — Yi Wa Yara Horo 21 Ka Kusaci Allah — Uban Marayu Hikimar Jehobah Ta Bayyana A Halittarsa Amma , gaskiya ne cewa suna da hikima ? ( Rom . 16 : 27 ) Ya san komi game da sararin samaniya , har da yanayinta da yadda aka halicce ta . “ Hikimar wannan duniya wauta ce ga Allah . ” — 1 Kor . ( Karanta Yaƙub 3 : 17 . ) Manzo Bulus ya yi mamaki game da hikimar Jehobah . ( Karanta Romawa 1 : 20 . ) 5 , 6 . ( a ) Ban da Jehobah , wanene kuma ya saka hannu a halitta ? ( b ) Menene za mu tattauna , kuma me ya sa ? Wannan surar kuma ta kira Yesu “ gwanin mai - aiki ” na Allah . — Mis . 8 : 12 , 22 - 31 . Bari mu tattauna misalai huɗu na abubuwan da aka halitta da “ azanci dayawa ” a Misalai 30 : 24 - 28 . * 7 , 8 . Tururuwa sun kasu gidaje dabam dabam , kuma a yawancin gidajen za a iya samun tururuwa kala uku : sarauniya , maza , da kuma ma’aikata . Wata irin tururuwa da ke Amirka ta Kudu ta ƙware wajen aikin lambu . Masu bincike sun gano cewa wannan gwani a “ aikin lambu ” tana yin ayyukanta ne daidai da yawan abinci da ake bukata a gidajen tururuwa . 9 , 10 . Littafi Mai Tsarki ya gaya mana : “ Tafi wurin tururuwa , kai rago : Lura da al’amuranta , ka ɗauki hikima : Ita wadda ba ta da alƙali , ko shugaba , ko mahukumci , duk da haka tana tanajin cimakatta cikin damana , ta kan tattara abincinta da kaka . ” ( Mis . Ko wane irin aiki ne muke yi a ƙungiyar Allah , ya kamata dukanmu mu “ yawaita cikin aikin Ubangiji . ” Ka kwatanta wasu halayen rema . * 12 , 13 . Waɗanne darussa ne za mu iya koya daga rema ? Hanya ɗaya da za mu iya kasancewa a faɗake ita ce ta yin amfani da kāriya na ruhaniya da Jehobah ya yi mana tanadinsa . Kada mu yi watsi da yin nazarin Kalmar Allah da kuma halartan taro na Kirista . Za mu iya koyan wani abu daga fara . 15 , 16 . 10 : 39 . ‘ Ka Lizimci [ Manne wa ] Abin da Ke Nagari ’ Me ya sa ƙafar tsaka take manne wa wurare masu santsi ? Kamar ƙarfin maganaɗisu ba ya shafan tsaka . Hakika , masana kimiyya suna mamakin yadda wannan halitta ƙarama take tafiya a bango kuma ta haye silin ba tare da faɗuwa ba . Ba wai tana da gam a kafa ba ne . Kowane daga cikin waɗannan abubuwa masu kama da gashi yana da ɗarurruwan tsirkiyoyi . Ƙarfin da ke fitowa daga waɗannan tsirkiyoyin ya isa ya riƙe abin da ya fi jikin tsakar nauyin har ma sa’ad da ta yiwo kasa a jikin gilashi ! * Yaya za mu tabbata cewa muna manne wa “ abin da ke nagari ” a koyaushe ? Littafi Mai Tsarki ya gargaɗe mu : “ Ku yi ƙyamar abin da ke mugu ; ku lizimci [ manne wa ] abin da ke nagari . ” Alal misali , yin tarayya da waɗanda ba sa manne wa dokokin Allah , a makaranta , a wajen aiki ko kuma ta wurin nishaɗi marar kyau , yana iya shafan ƙudurinmu na yin abin da ke da kyau . Kada ka ƙyale hakan ya same ka ! ( b ) Ta yaya hikima na Allah za ta amfane mu ? Don ƙarin bayani game da tururuwa mai aikin lambu , ka duba Awake ! Kana aiki sosai kamar tururuwa ? Kamar fari , Kiristoci masu hidima suna nacewa [ Credit Line ] Wanene wataƙila ya rubuta littafin Ayuba , kuma a wane lokaci ? Littafin ya kuma nuna cewa mutane ajizai kamar Ayuba za su iya kasancewa da aminci ga Jehobah komi tsananin gwaji . An kwatanta Ayuba a matsayin mutumi “ kamili . . . mai - adilci , yana tsoron Allah , yana kuwa bada baya ga mugunta . ” Menene aminci ? Don amsa zargin da Shaiɗan ya yi , Jehobah ya ƙyale Shaiɗan ya jarraba wannan mutumi mai aminci . Hurarren labarin ya kwatanta abin da Ayuba ya ce game da bala’in : “ Ubangiji ya bayas , Ubangiji ya karɓa , albarka ga sunan Ubangiji . ” — Ayu . Bayan hakan , Jehobah ya ƙyale Shaiɗan ya bugi Ayuba da ciwo . ( Ayu . A waɗanne hanyoyi ne matar Ayuba da baƙinsa suka matsa masa ? Har cewa ya yi wai waɗanda suke da aminci ba su da daraja a gaban Allah ! ( Ayu . Yaya Jehobah ya taimaka wa Ayuba ? Na tuba cikin ƙura da toka . ” Watau , duk mai bauta wa Allah da ya kasance da aminci ko da menene Shaiɗan ya sa ya fuskanta , zai nuna cewa zargin da wannan maƙiyin ya yi ƙarya ne . Yesu kamiltacce ne , kamar ubanmu na fari , Adamu . Amincin Yesu har mutuwa ya nuna cewa Shaiɗan maƙaryaci ne kuma da’awarsa ƙarya ne . — R . Yoh . 12 : 10 . Kowane bawan Jehobah yana da wane zarafi da kuma hakki ? Duk da haka , Shaiɗan ya ci gaba da jarraba masu bauta wa Jehobah . Mun sami ƙarfafa ta wajen sanin cewa Jehobah yana ba mu ƙarfin jurewa , kuma kamar Ayuba , yana kafa iyaka ga gwajin da muke fuskanta . — 1 Kor . Waɗanne bayanai ne littafin Ayuba ya bayyana game da Shaiɗan ? Saboda haka , littafin Ayuba ya bayyana Shaiɗan a matsayin abokin gaban ’ yan adam marar tausayi . Akasin haka , ya bukaci a ƙara jarraba Ayuba da wani gwajin mai tsanani . Suna iya soma sukar waɗanda suke ikilisiya , dattawa Kirista , ko kuma Hukumar Mulki . Wasu ’ yan ridda ba sa so a yi amfani da sunan Jehobah . Ayuba ya yi amfani da sunan Jehobah kuma ya yabe shi . A wani karin magana , Ayuba ya ce : “ Ga shi , tsoron Ubangiji , shi ne hikima , rabuwa da mugunta kuma shi ne fahimi . ” — Ayu . 28 : 28 . Babu Shakka , kafin bala’in ya faɗa masa , ya riga ya ƙulla dangantaka na kud da kud da Jehobah . ( a ) Ta yaya Ayuba ya nuna ibadarsa ga Jehobah ? ( b ) A waɗanne hanyoyi ne za mu iya yin koyi da misali mai kyau na Ayuba ? 10 : 12 ) Wannan misali ne mai kyau ! Kuma kamar yadda amincin Ayuba ya faranta wa Jehobah rai , haka ma amincin bayin Allah a yau yake faranta zuciyar Jehobah . Za mu tattauna wannan batun a talifi na gaba . • Menene ya sa Shaiɗan Iblis ya gwada Ayuba ? [ Hotunan da ke shafi na 4 ] Labarin Ayuba ya sa mu san batu mai girma na ikon mallakar Allah ta sararin samaniya 1 , 2 . ( a ) Wane ƙalubale na Shaiɗan ne Littafin Ayuba ya kwatanta ? A sakamakon haka , Ayuba ya rasa dabbobinsa , ’ ya’yansa , da kuma lafiyarsa . Amma sa’ad da Shaiɗan ya ƙalubanci amincin Ayuba , ba Ayuba kaɗai ya ƙalubalanta ba . Shaiɗan ya ce : “ Ai , fata a bakin fata , hakika dukan abin da mutum ya ke da shi , ya bayar a bakin ransa . ” Wanene za a ɗora wa laifin yanayin duniya a yau ? Iyayenmu na farko , Adamu da Hauwa’u , sun ’ yanta kansu daga Mahaliccinsu . Kuma tun lokacin , mutane da yawa sun bi halinsu . Mu bayin Jehobah muna da sani mai tamani game da shi ! Bitrus ya kwatanta Iblis da “ zaki mai - ruri , yana yawo , yana neman wanda za ya cinye . ” Bayan Ayuba ya tsarkake ’ ya’yansa , “ yana sammako da sassafe , yana yin hadayu na ƙonawa domin ƙowane ɗayansu : gama Ayuba ya ce , Watakila ’ ya’yana sun yi zunubi , sun yi saɓon Allah a zuciyarsu . Ayuba ba shi da “ wadata ” wadda zai daraja Jehobah da ita . Yi la’akari da misalin ’ Yar’uwa Valentina Garnovskaya , wadda tana ɗaya daga cikin Shaidu masu yawa da suka riƙe amincinsu kamar Ayuba duk da gwaji masu tsanani da suka fuskanta . A sakamakon haka , aka kama ta aka saka ta cikin kurkuku na tsawon shekara takwas . Bayan ta yi shekaru masu yawa a kurkuku guda , sai aka sake kai ta wani . Wannan abun farin cikin ne sosai ! Da son rai , ta sadaukar da komi har da ’ yancinta , don ta riƙe amincinta . A ƙarshen rayuwarta , Valentina ta ce : “ Ban taɓa samun gidan kaina ba . Menene matsayin ƙauna a dangantakarmu da Jehobah ? 2 : 8 ; Zab . 97 : 10 . Yaya Jehobah yake ganin abubuwan da muka yi domin sa ? A sura ta ƙarshe a littafin Ayuba , Jehobah ya nuna fushinsa ga Eliphaz , Bildad , da Zophar domin ba su faɗi gaskiya ba . 42 : 7 - 9 ) Bari mu ci gaba da yin abin da zai sa Jehobah ya dube mu da tagomashi . Ta yaya Jehobah ya taimaka wa Ayuba ya daidaita tunaninsa ? 10 : 7 ; 16 : 17 ; 30 : 20 , 21 ) Duk da haka , cikin tausayi Jehobah ya taimaka wa Ayuba ta wajen yi masa jerin tambayoyin . Tambayoyin sun taimaka wa Ayuba ya gani dalla - dalla cewa Allah shi ne mafi girma kuma mutum ba zai iya kwatanta kansa da Allah ba . • Waɗanne yanayi da jarrabobi ne Shaiɗan yake jawo ? 2 : 8 - 14 ) Shekaru talatin bayan wannan aukuwar , wannan ɗan ya soma hidimarsa ta shekara uku da rabi wadda ta canja tarihin ’ yan Adam . Wani sanannen masanin tarihi na ƙarni ta 19 mai suna Philip Schaff ya ce game da wannan mutumin : “ Ko da yake bai rubuta littafi ba , amma ya jawo rubutu da yawa , rubutu game da wa’azi , jawabi , tattaunawa , littattafan ilimi , littattafan fasaha , da waƙoƙin yabo fiye da duk waɗanda ake rubutawa game da manyan mutane a dā da na zamaninmu . ” Duk da haka , tarihi mai muhimmanci da Yohanna ya rubuta a Linjilarsa suna da tamani sosai . 4 , 5 . Yohanna da sauran mutane uku da suka rubuta Linjila sun ambata Musa , Dauda , da Sulemanu a matsayin mazan da suka wakilci Yesu a matsayin Shafaffe da Sarki mai jiran gado . ( Eze . 37 : 24 , 25 ) A lokacin da yake da aminci , Sulemanu sarki ne mai hikima , kuma a lokacin sarautarsa Isra’ila sun more salama . ( 1 Sar . Bitrus ya bayyana cewa wannan aiki mai ban mamaki ya yiwu ne a sakamakon ruhu mai tsarki na Jehobah da ke aiki ta hanyar Yesu Kristi . ( K . Sh 34 : 10 ) Cike da ɗoki , suna sa ran ganin zuwan annabin da ya fi Musa girma . ( a ) Waɗanne mu’ujizai ne Musa da Yesu suka yi ? ( b ) Ka ba da wasu kamani da ke tsakanin Yesu da Musa . Musa da Yesu sun yi mu’ujizai , kuma hakan ya nuna cewa suna da goyon bayan Jehobah . Akwai lokacin da ma ya yi tafiya a kan ruwa ! 2 : 11 , 16 , 17 ) Ban da wannan , annabcinsa zai iya ya ƙunshi sanar da abubuwan da za su faru a gaba , bayyana ɓangarori dabam - dabam na nufin Jehobah , ko kuma sanar da hukuncin Allah . Alal misali , ya yi magana game da mutuwarsa , yadda zai mutu , inda zai mutu , da kuma waɗanda za su kashe shi . ( Mat . 24 : 3 - 41 . 4 : 16 - 21 , 43 ) A matsayinsa na malami , babu na biyunsa . Ka saka hannu yadda ya kamata a wannan hidimar ? Yaya Musa ya zama matsakanci tsakanin Isra’ilawa da Allah ? Jehobah ya yi amfani da Musa sa’ad da ya kafa Dokar alkawari a tsakaninsa da Isra’ilawa . 21 : 43 ) Waɗanda suke cikin wannan al’umma na ruhaniya su ne ke cikin sabon alkawari . Ka Daraja Kristi a Matsayin Mai Ceto Daga baya , dukan al’ummar ta shiga cikin mugun haɗari . 7 : 10 . 19 , 20 . ( a ) Ta yaya yin bimbini a kan matsayin Yesu na Musa Mafi Girma ya shafe mu ? • Matsakanci ? 3 : 13 - 16 ; Yoh . 5 : 43 ; 17 : 4 , 6 , 26 . 11 : 28 - 30 . 4 : 4 ; Yoh . 5 : 22 , 23 ; 15 : 10 . 3 : 2 - 6 . 11 : 24 - 29 ; 12 : 1 ; R . Yoh . □ Bayan mutuwar Musa da Yesu , Allah ya ɓoye gawawwakinsu . — K . 12 : 42 . BAI yi kama da sarki ba . Ba Dauda matashi ba ne ɗa na farko da mahaifinsa , Jesse , ya gabatar ga Sama’ila don naɗawa ba , kuma ba shi ne na biyu ko na uku ba . ( Karanta 1 Samuila 16 : 7 . ) Amma , kamar Dauda , shi ne Jehobah ya zaɓa . Ya kasance da gaba gaɗi sa’ad da aka kai wa garkensa farmaki kuma ya sadaukar da ransa don ya kāre tunkiyarsa daga zaki da wata muguwar naman daji mai suna bear . — 1 Sam . ( b ) Ta yaya Yesu ya zama Makiyayi Mai Kyau ? Saboda irin ƙaunar da yake yi wa tumakinsa , Yesu ya ba da ransa domin su sa’ad da yake duniya . ( Yoh . A matsayinsa na sarki , Dauda jarumi ne mai gaba gaɗi wanda ya kāre ƙasar mutanen Allah , “ Ubangiji kuma ya ba Dauda nasara dukan inda ya nufa . ” Ka bayyana yadda Yesu a matsayin Sarki Mai jiran gado ya yi nasara . Kamar Sarki Dauda , Yesu ba ya jin tsoro . Menene hakkin Yesu a matsayin Sarki Jarumi a samaniya ? Shekara sittin bayan mutuwar Yesu da tashinsa daga matattu zuwa sama , manzo Yohanna ya ga wahayi da ya nuna Yesu a matsayinsa na Sarki Jarumi a samaniya . Bayan haka , “ a kan nasara ya fita . ” Yoh . 12 : 7 - 9 ) Zai ci gaba da yin wannan hawa har sai ya gama “ yin nasara , ” ta wajen halaka mugun tsari na Shaiɗan gabaki ɗaya . — Karanta Ru’ya ta Yohanna 19 : 11 , 19 - 21 . 7 : 9 , 14 ) Ƙari ga haka , a ƙarƙashin sarautar Yesu da kuma abokan sarautarsa , wato , mutane 144,000 da aka ta da daga matattu , za a yi “ tashin matattu , na masu - adalci da na marasa - adalci . ” ( A . M . 24 : 15 ) Waɗanda aka ta da daga matattu a duniya za su samu begen rayuwa har abada . Rayuwa mai ban al’ajabi tana jiransu a nan gaba ! Bari dukanmu mu kuɗiri aniya mu ci gaba da ‘ yin nagarta , ’ don mu kasance da rai sa’ad da duniya za ta cika da talakawan Dauda Mafi Girma , masu adalci da farin ciki . — Zab . An Amsa Addu’ar Sulemanu ta Hikima * Sa’ad da Sulemanu ya zama sarki , Jehobah ya bayyana masa a mafarki kuma ya gaya masa cewa zai ba shi duk abin da ya roƙa . Maimakon haka , ban da son kai , ya gaya wa Jehobah : “ Ka ba ni yanzu hikima da sani , domin in fita , in shiga gaban wannan jama’a : gama wanene za ya iya shar’anta jama’an nan taka mai - girma haka ? ” ( 2 Laba . 1 : 7 - 10 ) Jehobah ya amsa addu’ar Sulemanu . — Karanta 2 Labarbaru 1 : 11 , 12 . Sarauniyar Sheba ta yi tafiya na mil dubu da ɗari biyar don ta gwada hikimar Sulemanu da “ tambaya masu - wuya . ” Abin da Sulemanu ya faɗa da kuma ni’imar mulkinsa sun burge ta . ( 1 Sar . Ka Bi Sarki Mai Hikima 1 : 18 ) Saboda haka , yana da kyau mu halarci taron ikilisiya , inda ake ci gaba da ‘ koyar ’ da mu . Wane kamanni ne ke tsakanin Sulemanu da Yesu ? 65 : 21 , 22 . Ka Bi Sarkin Salama Sunan nan Sulemanu ya samo asali daga kalmar da ke nufin “ salama . ” Sarki Sulemanu ya yi sarauta ne a Urushalima , wadda take nufin “ Samun Salama Mai Kashi Biyu . ” 4 : 25 ) Amma , duk da cewa Sulemanu mai hikima ne , bai iya ’ yantar da talakawansa daga ciwo , zunubi da kuma mutuwa ba . Hakika , muna more aljanna ta ruhaniya ta gaskiya . Amma , nan gaba za ta fi kyau . 8 : 66 ) Godiya ta tabbata ga Jehobah wanda ya aiko mana Ɗansa ƙaunatacce makaɗaici , wato , Musa , Dauda , da kuma Sulemanu Mafi Girma ! Abin farin ciki , sunan Sulemanu na biyu shi ne Jedidiah , wanda yake nufi “ Ƙaunataccen Yahweh . ” — 2 Sam . Waɗanda ba su taɓa shaida hakan ba , ba za su fahimci irin baƙin cikin da waɗanda suka yi hakan suke yi ba . Wasu iyaye suna yin baƙin ciki sosai domin irin wannan rashin . Waɗannan Kiristoci suna da bege cewa za a ta da yaran da suka yi ɓari daga matattu ? Bari mu tattauna tambayoyi guda biyu . Na farko , a gaban Jehobah , a wane lokaci ne rayuwar mutum take farawa , sa’ad da aka ɗauki cikinsa ne ko kuma sa’ad da aka haife shi ? Na biyu , yaya Jehobah yake ɗaukan jaririn da ke cikin ciki , a matsayin cikakken mutum ne ko kuma ƙwayoyin halitta a cikin mace ? Dokar da aka ambata a baya ta ce a kashe mutumin da ya jawo mutuwar jaririn da ke cikin ciki . Bugu da ƙari , Nassosi da yawa sun nuna cewa Jehobah yana ɗaukan jaririn da ke cikin ciki a matsayin mutum mai rai . Alal misali , an hure Sarki Dauda ya ce game da Jehobah : “ Ka harhaɗa ni cikin cikin uwata . . . 139 : 13 - 16 ; Ayu . 31 : 14 , 15 . Jehobah ya ga cewa jarirai da ke cikin ciki suna da halaye dabam dabam kuma za su iya zama babban mutum a nan gaba . Sa’ad da Rifkatu matar Ishaƙu take da cikin tagwaye , Jehobah ya yi annabci game da yara biyun da suke gwagwagwa a cikin mahaifarta , a haka yana nufin cewa ya riga ya ga wasu halaye a cikin su da za su shafi mutane a nan gaba . — Far . 9 : 10 - 13 . Yi la’akari da wannan misalin : Wata uwa ta haifi bakwaini , amma ya mutu bayan ’ yan kwanaki . A taƙaice , Littafi Mai Tsarki ya koyar da cewa rai yana somawa ne sa’ad da mace ta ɗauki ciki kuma Jehobah yana ɗaukan ɗan tayi da matsayin mutum mai tamani . Amma , ƙarin nazari , bimbini da addu’a sun sa Hukumar Mulki ta kammala cewa waɗannan abubuwa ba su da muhimmanci idan ya zo ga begen tashin matattu . Ya fi kyau a guji yin hasashe . Amma , kalmar Ibrananci ta ainihi ta nuna cewa dokar tana nufin hatsarin da ya kai ga mutuwar uwar ko jaririn da ke cikinta . Jehobah zai kawar da dukan abubuwa masu ban ciwo Za Ka Iya Yin Hidima a Inda Ake Bukatar Masu Shelar Mulki ? Ni da matata mun yi wa’azi a ƙasashen waje dā kuma muna so mu more irin wannan rayuwa kuma . ” Ofishin reshe da ke Mexico suka ce da akwai bukata sosai na masu shelar Mulki da za su yi wa’azi ga mutane da suke Turanci a wannan ƙasa . Mutanen da suke Turanci a wurin ba za su so gaskiya ba ! ’ A wajen ’ yan’uwa suka nuna musu taswira na dukan ƙasar kuma suka gaya musu , “ Wannan ne yankinku ! ” Ba da daɗewa ba ƙarin ’ yan’uwa da suke son su faɗaɗa hidimarsu suka isa . Suna tunanin koyan Sfanisanci , amma shirinsu ya canja bayan sun ƙaura zuwa garin Ajijic a gaɓar Tafkin Chapala , mafakar waɗanda suka yi murabus daga Amirka . Da farko , ya yi wa ’ yarsu Britanny wuya ta kasance cikin ikilisiyar Turanci da babu matasa da yawa . “ Bayan mun ziyarci Monterrey , wani gari a arewa maso gabas a Mexico , mun ga cewa Jehobah ne ke ja - gorarmu mu yi taimako a wajen , ” in ji Patrick . A dā , sun saba halartan manyan taro a gini mai iyakwandishan kusa da gidansu . Rubén ya ce : “ Mun yi farin cikin yi wa baƙi da suke zama a Mexico shekaru da yawa wa’azi , wannan ne lokaci na farko da waɗannan za su ji bishara a nasu yare . Yin Wa’azi ga Waɗanda Ganin Su Bai da Sauƙi Ban da baƙi , da akwai mutanen Mexico da yawa da suke yin Turanci . Amma , sa’ad da Shaidu daga wasu ƙasashe suka yi wa irin waɗannan mutanen magana , wasu suna saurarawa . Yi la’akari da misalin Gloria da take birnin Querétaro , a tsakiyar Mexico . Ta ba da bayani : “ Shaidu masu yaren Sfanisanci sun yi mini magana dā amma ban saurare su ba . Amma , sa’ad da iyalina da abokai na suka soma samun matsala , na soma baƙin ciki kuma na yi wa Allah addu’a , ina roƙonsa ya taimake ni na samu hanyar magance matsalar . Gloria ta yarda a yi nazarin Littafi Mai Tsarki da ita kuma ta samu ci gaba da sauri kuma ta yi baftisma , duk da hamayya daga iyalinta . Har ila wasu sun yarda a yi nazarin Littafi Mai Tsarki da su domin sun yi murabus kuma suna da lokacin biɗar abubuwa na ruhaniya . Babu shakka , ƙarin mutane daga dukan duniya za su saurari saƙon Mulki da aka gaya musu a nasu yaren . Saboda haka , yana da ban ƙarfafa a ga cewa ’ yan’uwa da yawa masu ruhaniya , ƙanana da manya , marasa aure da waɗanda suka yi aure suna shirye su ƙaura zuwa wuraren da ake bukatar masu shelar Mulki sosai . Hakika , suna iya jimre da wahala , amma wannan ba komi ba ne idan aka gwada da farin ciki da suke yi sa’ad da suka samu mutane masu zuciyar kirki da suka karɓi gaskiyar Littafi Mai Tsarki . Don ƙarin bayani game da hidima a inda ake da bukata sosai , ka duba littafin nan Organized to Do Jehovah’s Will , shafuffuka na 111 - 112 . Beryl ta ƙaura daga Britaniya zuwa Kanada . A wajen , ta yi aiki a matsayin manaja a kamfanonin ƙasashen waje dabam - dabam . Ta zama gwani a hawan doki kuma aka zaɓe ta ta wakilci Kanada a wasan Olimfik a shekara ta 1980 . Beryl ta yi shekaru da yawa tana hidima na majagaba na kullum . “ Albarka Ce Su Kasance Tare da Mu ” Kalmar Allah ta ce “ mata masu - shelar bishara babbar runduna ne . ” ( Zab . “ Ƙalubalen suna da yawa , ” in ji Angelica , wata ’ yar’uwa mai shekaru wajen talatin da biyar , wadda ta yi hidimar majagaba na shekaru da yawa a ƙasar waje a matsayin wadda ba ta yi aure ba . Sau da yawa suna gaya mini cewa misalina wajen bi da matsaloli sa’ad da nake hidima shekaru da yawa a matsayin majagaba da ba ta yi aure ba na taimakonsu su ga cewa su ma suna iya sha kan ƙalubale a rayuwarsu . MEXICO Guanajuato Ajijic BIRNIN MEXICO Cancún [ Hotunan da ke shafi na 23 ] Na Nazari 1 - 7 ga Yuni WAƘOƘI : 160 , 138 WAƘOƘI : 79 , 84 WAƘOƘI : 205 , 150 Sun kuma bayyana yadda mu , kamar Ayuba , za mu iya riƙe amincinmu kuma mu faranta wa Jehobah rai . A wannan talifin , za mu tattauna halittun Jehobah guda huɗu da kuma darussan da suka ƙunsa . Talifofin Nazari na 4 , 5 SHAFUFFUKA NA 24 - 32 Ka yi farin cikin karanta fitowar Hasumiyar Tsaro na kwanan nan ? Yin nagarta tana sa mu goyi bayan ikon mallaka na Jehobah don ƙaunar da muke masa kuma mu ƙaryata Shaiɗan . Za mu iya shirya zuciyarmu , ta wajen mai da hankali ga yadda za mu iya taimaka wa waɗansu . Za mu iya yin wa’azi da ƙudurin fara Nazarin Littafi Mai Tsarki da mutane . • Ta yaya koyarwar Littafi Mai Tsarki zai shafi halin Kirista da al’adu game da Jana’iza ? Don guje wa matsaloli , waɗansu Kiristoci sukan rubuta abubuwan da suke so a yi game da shirin jana’izarsu . — 2 / 15 , shafi na 29 - 31 . ( Zabura 56 : 8 ) Dauda ya gaskata cewa Jehobah yana kallonsa kuma zai tuna da azabarsa , kamar ya adana ta a gorarsa . ( Ishaya 6 : 3 ) Wannan kwatancin ya nanata cewa Allah mai tsarki ne kuma mai tsabta . Saboda haka , Allah yana bukatar dukan bayinsa su kasance da tsarki da kuma tsabta . Abubuwan Da Ke Kawo Farin Ciki A Iyali Sukan tambaye ni , ‘ Wai dole ne sai mun yi magana game da Littafi Mai Tsarki ? ’ Amma yanzu da ya zama matashi , yana neman ya tsinke igiyar , ya yi tafiyarsa , kuma kana jin kamar baya son ka bi shi . Tun daga lokacin da aka haife su , duk abin da yara suka yi shi ne na farko a rayuwarsu , wato , soma yin tafiya , magana ta farko da ya yi , ranarsa ta farko a makaranta , da sauransu . Abin da suka cim ma ya nuna alamun abin da suke ɗokin gani , wato , girma . Duk da haka , ƙuruciya lokaci ne na musamman sa’ad da aka balaga . A ainihi , abin da ɗanku ko ’ yarku take yi kenan a lokacin da suke balaga , wato , suna zubar da halayen yara kuma suna koyon halayen da zai sa su zama mutanen da suka san abin da ya kamata , da za su iya yanke shawara da kansu , kuma su soma zaman kansu . ▪ “ Ɗana da ya kasa kula da ɗakinsa a yanzu , ta yaya zai kula da gida mai girma ? ” Filibbiyawa 4 : 5 : “ Ku bari jimrewarku ta sanu ga dukan mutane . ” Sukan zaɓan masa abokai kuma su saurari dukan wayar da yake yi . Hakika , idan ɗanka matashi bai koyi yadda zai yanke shawara da kansa ba sa’ad da yake gida , yaya zai iya yin hakan idan ya bar gida ? GWADA WANNAN : Sa’ad da kake son ka tattauna da ɗanka matashi a nan gaba , ka sa ya yi tunani a kan yadda shawararsa za ta iya shafansa . Alal misali , maimakon ka suki abokansa , ka ce : “ Idan an kama [ suna ] saboda ya taka doka fa ? Amma dai , hakan ba shi da sauƙi . ( Misalai 22 : 6 ) Mizanan da ke cikin Littafi Mai Tsarki ne ainihin abin da zai taimaka maka ka samu farin ciki a iyali . Sa’ad da muka ambata ɗa namiji , mizanan da aka tattauna sun shafi maza da mata . KA TAMBAYI KANKA . . . Sa’ad da ɗana ko ɗiyata ya ko ta bar gida , zai iya yin abubuwan da ke gaba ? ( Matta 13 : 22 , 40 , 49 ) Tsarin da yake nufi ke nan sa’ad da ya ce : “ Matuƙa za ta zo . ” — Matta 24 : 14 . Yesu ya ce : ‘ Wannan bishara kuwa ta mulki za a yi wa’azinta cikin iyakar duniya domin shaida ga dukan al’ummai ; sa’annan matuƙa za ta zo . ’ Gama kamar suna . . . cikin kwanakin da ke gaban ruwan Rigyawa , . . . ba su sani ba har rigyawa ta zo ta kwashe su duka . ” Yesu ya ce : “ Ku yi hankali da kanku , kada ya zama zukatanku su yi nauyi . . . da shagulgula na wannan rai , har ranan nan ta hume ku ba labari , kamar tarko : gama hakanan za ta humi . ” A ce za ka iya tambayar Allah game da kansa , sa’an nan ka saurari yadda ya kwatanta halayensa . * Musa bai ba da cikakken bayani game da abin da ya gani a wannan wahayin ba . Bayan haka , Jehobah ya ce shi “ mai - Jinkirin fushi ” ne . ( Aya ta 6 ) Ba ya yawan fushi da bayinsa da ke duniya . Ko ba jima ko ba daɗe za su ga sakamakon zunubinsu . Hakan bai motsa ka ba ka ƙara sanin halayensa masu kyau ? Ka Tsare Kanka Daga Miyagun Ruhohi Ya ce : “ Ban taɓa roƙon ruhohi su cuci wasu ba , amma ban yi tsammanin cewa zai yiwu mutum ya samu farin ciki ba tare da yin amfani da rarafono [ wato , hanyoyin gargajiya da ake amfani da su a nemi taimako daga ruhohi ] don tsaro daga lahani . ” Kuma sa’ad da James yake wajen aiki , yana kwashe dukan raguwar abincin da ya ci da rana kuma ya zuba shi a cikin jaka don ya zubar da shi . Kana iya jin cewa bin waɗannan al’adun zai iya kāre ka daga lahani . Idan kana daraja Littafi Mai Tsarki , babu shakka , za ka so ka san amsoshin da ya ba da game da tambayoyin da ke gaba : ( 1 ) Wane lahani ne miyagun ruhohi za su iya yi maka ? Littafi Mai Tsarki ya bayyana dalla - dalla cewa muna bukatar kāriya domin miyagun ruhohi . Manzo Bulus ya rubuta wa Kiristoci a Afisa : “ Kokuwarmu ba da nama da jini ta ke ba , amma da . . . rundunai masu - ruhaniya na mugunta cikin sammai . ” Shaiɗan yana jawo lahani ta wajen yaudarar mutane , kuma ya ruɗe su su yi abin da zai ɓata wa Allah rai . ( 2 Korinthiyawa 4 : 4 ) Menene ya sa yake yaudarar mutane ? Yesu ya ce : “ Rabu da nan , ya Shaiɗan : gama an rubuta , Ka yi sujjada ga Ubangiji Allahnka . ” ( Zabura 83 : 18 ; Romawa 16 : 20 ) Amma idan muna son mu faranta wa Jehobah Allah rai kamar yadda Yesu ya yi , muna bukatan mu guje wa duk wata hanyar bauta wa Shaiɗan ko aljanunsa . Jehobah Allah ya yi wa mutanensa na dā , Isra’ilawa , gargaɗi game da yin koyi da al’adun al’ummai da ke kusa da su . Saboda haka , sa’ad da kake tunani game da al’adun da suka zama sanannu a yankinku , ka yi tunani a kan tambayoyin da ke gaba : Wannan al’adar tana ƙarfafa yin imani da duba ? Amma , Jehobah ya sami Hauwa’u da laifi bisa abubuwan da ta yi . ( Farawa 3 : 13 , 16 , 19 ) Mu ma za mu ba shi lissafin abin da muka aikata . — Ibraniyawa 4 : 13 . Hakika , barin al’adu zai iya kasancewa da wuya . James da aka ambata ɗazu , ya fuskanci wannan ƙalubalen . “ Abin da ya faru shi ne na koyi na dogara ga Jehobah . Yarinya tana ƙwashe raguwar abinci don kada a yi amfani da shi a yi mata tsafi ta Yesu fa ? ․ ․ ․ ․ ․ ( Sake karanta aya ta 8 . ) ( a ) Menene kowanne gwajin da Shaiɗan ya yi ya nuna game da tunaninsa ? ․ ․ ․ ․ ․ ( b ) Akasin haka , menene kowanne cikin amsoshin da Yesu ya bayar ya nuna ? ․ ․ ․ ․ ․ Lokacin da za mu iya fuskantar gwaji . WAƊANNE ƁANGARORIN WANNAN LABARIN NE YA FI MA’ANA A GARE KA , KUMA ME YA SA ? SA’AD da Yesu yake duniya , almajiransa suka zo wajensa suka tambaye shi : “ Mi ne kuma alamar zuwanka da cikar zamani ? ” Cikawa na farko na annabcin da Yesu ya ba su ya faru ne a ƙarni na farko . 24 : 21 ) A shekara ta 66 A.Z . , Cestius Gallus tare da rundunar Romawa sun so su kame Urushalima . Waɗannan Kiristocin suna bukatar sani da fahimi na ruhaniya don su fahimci cewa abubuwan da ke faruwa cikar kalmomin Yesu ne kuma su gudu . 6 : 1 . Muna zama ne a lokacin da annabcin Yesu zai sami cika na ƙarshe . Abin da Kāmala Take Nufi Karanta Littafi Mai Tsarki a kullum ya kiyaye ni a lokaci mai wuya a rayuwata . ” Ta yaya Kalmar Allah za ta iya shafanmu sosai ? Irin wannan karatun yana mulmula mu kuma ya sa mu ƙara faranta wa Jehobah rai . Kana bukatar ka ƙara ba da lokacin ne don karanta Littafi Mai Tsarki kuma ka yi bimbini a kan abin da ya ce ? Ta yi bayani : “ Nassi da na tuna shi ne Romawa 12 : 18 , wadda ta ce : ‘ A gare ku , ku yi zaman lafiya da kowa . ’ Alal misali , bayan Jehobah ya ’ yantar da ’ ya’yan Isra’ila daga bauta a ƙasar Masar , sai “ suka faɗa ma Musa da faɗa , ” kuma suka ci gaba da “ auna Ubangiji . ” 24 : 3 , 12 - 18 ; 32 : 1 , 2 , 7 - 9 ) Sun yi hakan ne domin suna jin tsoro cewa Musa ya daɗe sosai domin ana ba shi umurni a kan Dutsen Horeb ? M . 7 : 39 - 41 ) Bulus ya aririci Kiristoci su “ yi anniya ” kuma su guji “ fāɗi bisa wannan misalin kangara ” da Isra’ilawa suka nuna sa’ad da suka ji tsoron shiga Ƙasar Alkawari . — Ibran . Ta yaya ne Yesu ya koyi biyayya , da wane sakamako ? Nace bi zuwa kāmala na bukatar mu yi iya ƙoƙarinmu wajen yin biyayya ga Jehobah . Mu kuma fa ? 10 : 24 , 25 ) Muna biyayya ga Jehobah a waɗannan batutuwa ko sa’ad da muke shan wahala ? Yin biyayya zai nuna cewa mun samu ci gaba zuwa ga kāmala . Me Ya Sa Manyanta na Kirista Yake da Amfani ? 4 : 19 ) Alal misali , wani ɗan’uwa mai suna James , da yake karanta da kuma yin nazarin littattafai da ke bisa Nassi sosai ya samu aiki inda dukan abokan aikinsa mata ne . Na ɗauka wasa take yi amma ya yi mini wuya na sa ta daina . Talifin ya yi amfani da misalin Yusufu da matar Fotifar . * Nan da nan na ture yariyar , kuma ta fice . ” ( Far . 1 : 5 . Manyanta a ruhaniya tana da amfani domin tana ƙarfafa zuciyarmu ta alama kuma tana sa kada mu “ kawu bisa ga koyarwa iri iri sababbi . ” Ta wurin yin iya ƙoƙarinta , Louise ta ‘ tsai da zuciyarta , ’ kuma hakan ya taimake ta sa’ad da ta fuskanci matsalar ciwon jiki . ( Yaƙ . Me ya sa yin biyayya yake da muhimmanci a ƙarni na farko ? Waɗanda suka yi biyayya ga wannan shawarar suna da fahimi na ruhaniya da ake bukata don su fahimci alamar da Yesu ya ba su na soma guduwa “ zuwa duwatsu . ” 24 : 15 , 16 ) Ta wajen yin biyayya ga gargaɗin da Yesu ya ba da a annabcinsa , Kiristoci sun gudu daga birnin Urushalima tun kafin a halaka ta , kuma in ji ɗan tarihi na coci mai suna Eusebius , sun tare a birnin Pella da ke tsaunukan Gileyad . Ta hakan sun guje wa bala’in da ya faɗa wa Urushalima wanda shi ne ya fi muni a tarihi . ( b ) Menene za a tattauna a talifi na gaba ? • Menene manyanta a ruhaniya , kuma yaya muke samun ta ? [ Hotunan da ke shafi na 12 ] “ Ka yi ƙwazo cikin waɗannan al’amura ; ka bada kanka garesu sosai ; domin cigabanka ya bayyanu ga kowa . ” — 1 TIM . 4 : 15 . Menene Allah yake so ga matasa ? Ban da haka , Jehobah yana son ku ci gaba da farin ciki har sa’ad da kuka tsufa . Amma matasa suna bukatar su tsai da shawarwari masu kyau . Ka yi la’akari da shawarar da manzo Bulus ya ba Korantiyawa . Menene ci gaba na ruhaniya ya ƙunsa ? Zai yi ƙoƙari ya sa yadda yake rayuwa ya zama abin koyi . Saboda haka , Timoti yana bukatar ya samu ci gaba na ruhaniya . Ba lokacin ba ne ya soma samun ci gaba a ruhaniya . Ta yaya ne yanayi mai wuya zai iya ya shafi matasa ? Wata Kirista matashiya ’ yar shekara goma sha bakwai mai suna Carol ta ce , “ A wasu lokatai , na kan ji cewa na gaji a motsin raina , a zahiri , da kuma yadda nake tunani da har ba na son na tashi da safe . ” Ya ƙunshi iya jimre wa kowane yanayi kamar yadda yake har sa’ad da yanayinka ya zama yadda ba ka so . An gargaɗi Kiristoci su “ rayu da hankali da adalci da ibada cikin wannan zamani na yanzu . ” — Tit . 2 : 12 . 10 , 11 . ( Karanta 1 Bitrus 4 : 7 . ) Zai “ taimake ” ku sosai . — Isha . Wasu a zamanin da aka rubuta Littafi Mai Tsarki sun yi garaje sun yi wa Allah alkawari ba tare da yin tunanin abin da hakan ya ƙunsa sosai . Saboda haka , kafin ka soma zawarci , ka tambayi kanka : ‘ Me ya sa nake son na yi aure ? Wannan mutumin ya dace da ni ? Don a taimake ka ka yi bincike mai kyau , “ bawan nan mai - aminci , mai - hikima ” ya wallafa talifofi da suka tattauna waɗannan batutuwan dalla - dalla . * ( Mat . Ka bincika abubuwan da aka faɗa a ciki sosai kuma ka yi amfani da su . ( Zab . 32 : 8 , 9 ) Ka fahimci bukatun aure sosai . Manyanta a ruhaniya na sa mutum ya yi nasara bayan aure . A matsayin wanda muke bin misalinsa , “ Kristi kuma ba ya yi son kai ba . ” ( 1 Kor . 10 : 24 ) Miji zai nuna ƙauna ta sadaukar da kai , kuma mata za ta kuɗiri aniya ta miƙa kai ga mijinta yadda Yesu yake miƙa kai ga Shugabansa . — 1 Kor . Sa’ad da yake jawo hankalin Timoti ga aikinsa mai muhimmanci , Bulus ya rubuta : “ Na umurce ka a gaban Allah , da Kristi Yesu , . . . ka yi wa’azin kalma ; ka yi naciya . ” Ya daɗa : “ Ka yi aikin mai - bishara , ka cika hidimarka . ” ( 2 Tim . Bulus ya rubuta : “ Ka maida hankali ga karatu , da gargaɗi , da koyarwa . . . . Yaya kake nazari ? Yin bimbini a kan nazarin da ka yi zai motsa ka . — Karanta Misalai 2 : 1 - 5 . A sakamakon hakan , ruhaniyata tana ci gaba da ƙaruwa . ” Yin hidima na majagaba zai taimake ka ka kyautata iyawarka na yin amfani da Littafi Mai Tsarki a hidima kuma ka samu ci gaba na ruhaniya . Ka yi ƙoƙari ka zama mai karatu sosai kuma ka yi kalami mai ma’ana a taron Kirista . A matsayin matashi mai ruhaniya , ya kamata ka shirya jawabinka a Makarantar Hidima na Allah da kyau , kuma ka yi amfani da inda aka ɗauko jawabin . Samun Ci Gaba na Kawo Cikakken Gamsuwa Me ya sa samun ci gaba na ruhaniya ke kawo farin ciki ? 27 : 11 . Abin da ke Ciki Ka Nace Bi Zuwa Kamala Don “ Babbar Ranar Ubangiji Ta Kusa ” 20 - 26 ga Yuli WAƘOƘI : 6 , 5 Me Ya Sa Za Ka Bi “ Kristi ” ? Manufar Talifofin Nazari “ Lokacin Yin Shuru ” Tambayoyi Daga Masu Karatu Magidanta , Ku Yi Koyi da Ƙaunar Kristi ! Mala’iku ‘ Ruhohi Ne Masu - hidima ’ “ Ba dukansu ruhohi masu - hidima ne , aikakku domin su yi hidima sabili da waɗanda za su gaji ceto ? ” — IBRAN . YESU KRISTI ya gargaɗi duk wani mutumin da zai sa mabiyansa tuntuɓe : “ Ku yi hankali kada ku rena wani a cikin waɗannan ƙanƙanana ; gama ina ce maku , cikin sama kullum mala’ikunsu suna duban fuskar Ubana wanda ke cikin sama . ” Menene za mu iya koya daga misalinsu ? 2 , 3 . Seraphim , waɗanda suke sanar da tsarkin Jehobah da kuma sa mutanensa su kasance da tsabta na ruhaniya suna ƙarƙashin shugaban mala’iku . Da akwai kerub , waɗanda ke hidima a matsayin masu ɗaukaka ikon mallakar Allah . ( Far . 3 : 24 ; Isha . 6 : 1 - 3 , 6 , 7 ) Sauran mala’iku ko kuma manzanni suna da ayyuka dabam - dabam na cika nufin Allah . — Ibran . 12 : 22 , 23 . Hakika , mala’iku masu tsarki sun yi mamaki sa’ad da suka tawaye a iyalin Allah na samaniya . Sa’ad da Shaiɗan ya yi ƙarya , ya zuga mutane biyu na farko su yi tawaye tare da shi ga Mahaliccinsu mai ƙauna . — Far . 3 : 4 , 5 ; Yoh . 8 : 44 . Wannan annabcin ya ba da tabbaci don bege , ko da yake wasu bayanai har ila ‘ asiri ’ ne da za a bayyana a hankali . Menene wasu mala’iku suka yi a zamanin Nuhu , kuma menene sakamakon ? Ibrahim , Yakubu , Musa , Joshua , Ishaya , Daniel , Yesu , Bitrus , Yohanna , da Bulus suna cikin waɗanda mala’iku suka yi wa hidima . ( Luk 21 : 16 - 19 ) Amma , Allah ya san daidai lokacin da zai kawar da gwajin da muke fuskanta , domin ya san cewa mun riga mun nuna amincinmu a gare shi dalla - dalla . Mala’iku suna shirye su ɗauki matakin da ya jitu da nufin Allah . 7 : 59 , 60 ; 12 : 1 - 3 , 7 , 11 ) Yanayin da batutuwan sun bambanta . Nassosi bai koyar da mu ba cewa kowane mutum a duniya yana da mala’ikan da ke kāre shi . Muna addu’a tare da tabbaci cewa idan “ mun roƙi komi daidai da nufinsa , [ Allah ] yana jinmu . ” ( 1 Yoh . Ta yaya mala’iku suka taimaka wa Yesu , kuma menene ya cim ma ta wajen kasancewa da aminci ga Allah ? ( Karanta 2 Bitrus 2 : 9 - 11 , Littafi Mai Tsarki . ) Bari mu guji yanke hukuncin da bai dace ba a kan mutane , mu daraja waɗanda aka ɗanka wa hakkin kula a ikilisiya , kuma mu bar batutuwa a hannun Jehobah , Mafificin Alƙali . — Rom . 13 : 17 . 32 : 29 ; Alƙa . 13 : 17 , 18 ) Ko da yake akwai miliyoyin mala’iku a sama , Littafi Mai Tsarki ya faɗi sunan Mika’ilu da Jibrailu ne kawai . Ta yaya halinmu zai iya shafan mala’iku ? ( 1Ko 11 : 3 , 10 ) Hakika , mala’iku suna farin ciki sa’ad da suka ga mata Kiristoci da dukan bayin Allah a duniya suna yin biyayya ga tsarin Allah da kuma shugabanci . 19 , 20 . Yaya mala’iku za su sa hannu a abubuwa da za su faru nan gaba , yaya ya kamata mu ji game da aikinsu ? Ba da daɗewa ba za a sami ceto mai girma daga mugun tsarin Shaiɗan . Mala’iku za su yi ayyuka na musamman a waɗannan aukuwa na musamman da za su ƙunita ikon mallakar Jehobah kuma su cika dukan nufinsa ga duniya da ’ yan adam . ( Rom . 1 : 20 ) Jehobah ya kuma bayyana abubuwa dalla - dalla game da kansa a cikin rubutacciyar Kalmarsa , Littafi Mai Tsarki . 77 : 12 . Menene zai taimake mu mu yi koyi da Jehobah sosai , kuma me ya sa ? Ya ce : “ Dukan wanda ya duba mace har ya yi ƙyashinta , ya rigaya ya yi zina da ita cikin zuciyatasa . ” ( Fit . 20 : 14 ; Mat . Menene muka koya game da Jehobah daga misalin Yesu ? Mu’ujizai da Kristi ya yi sun nuna cewa yana da iko sosai , ko ba haka ba ? ( Mat . 12 : 42 ) An kwatanta ƙaunar da Yesu ya nuna ta wajen ba da ransa domin mutane sa’ad da Littafi Mai Tsarki ya ce , “ ba wanda ya ke da ƙauna wadda ta fi gaban wannan . ” — Yoh . Ɗan Allah ya wakilci Jehobah ƙwarai a dukan abubuwan da ya ce da kuma waɗanda ya yi , shi ya sa ya ce : “ Wanda ya gan ni ya ga Uban . ” Sa’an nan , Jehobah da kansa ya sanar cewa Yesu ne Shafaffensa , yana cewa : “ Wannan Ɗana ne , ƙaunatacena , wanda raina ya ji daɗinsa sarai . ” ( Mat . ( b ) Me ya sa ya kamata mu ci gaba da bin Yesu Kristi ? A cikin Littafi Mai Tsarki , an yi amfani da laƙabin nan “ Kristi ” ga Yesu a hanyoyi dabam - dabam , kamar Yesu Kristi , Kristi Yesu , da kuma Kristi . Yesu da kansa ya fara amfani da furcin nan “ Yesu Kristi ” wato , suna da yake biye da laƙabi . 17 : 3 ) Yin amfani da wannan laƙabin yana jawo hankali ga mutumin da Allah ya aiko kuma ya zama Shafaffensa . Sa’ad da aka saka laƙabin kafin sunan , wato “ Kristi Yesu , ” ana nanata matsayinsa ne maimakon shi da kansa . ( 2 Kor . Duk yadda aka yi amfani da lakabin nan “ Kristi ” ga Yesu , hakan yana nanata wannan gaskiya mai muhimmanci : Ko da yake Ɗan Allah ya zo duniya a matsayin mutum kuma ya sanar da nufin Ubansa , shi ba mutum kawai ba ne ko kuwa annabi kawai ; ya zo ne ya zama Shafaffe na Jehobah . Wane furci da aka yi wa Thomas ne yake da muhimmanci a gare mu ? An ambata wani dalili na musamman na ci gaba da bin Almasihu a cikin kalmominsa ga manzanninsa masu aminci , ya faɗe su ne sa’o’i kaɗan kafin ya mutu . Wato , ta hanyarsa ce kawai za mu iya yi wa Allah magana . ( Mat . 20 : 28 ) A sakamakon haka , Littafi Mai Tsarki ya bayyana cewa : “ Jinin Yesu . . . yana tsarkake mu kuma daga zunubi duka . ” ( 1 Yoh . Ta yaya ne Yesu ya zama “ gaskiya ” ? Yesu ne “ rai ” domin ya sayi ’ yan adam da jininsa , kuma rai madawwami kyauta ce da Allah yake ba da wa ta hanyar “ Kristi Yesu Ubangijinmu . ” ( Rom . Wane dalili ne muke da shi da ya sa muke bin Yesu ? A lokacin sun ji murya daga sama tana cewa : “ Wannan Ɗana ne , zaɓaɓena : ku ji shi . ” ( Luk 9 : 35 ) Yin biyayya ga umurnin nan na mu saurari Almasihu yana da muhimmanci sosai . — Karanta A . 24 : 45 ) A matsayin mu na tumakinsa , bari mu ɗokin saurarar Yesu kuma mu bi shi . — Yoh . 10 : 27 . [ Hotunan da ke shafi na 30 ] Sa’ad da ake sanar da gaskiyar Littafi Mai Tsarki a kan dakalin magana , za mu nuna rashin daraja ga Kalmar Allah da kuma ƙungiyarsa idan muna tattaunawa da juna , ko ba haka ba ? Sa’ad da mutane biyu suke magana , saurarawa da kyau yana nuna cewa mu masu ladabi ne . Ayuba ya yi shuru yana saurararsu sa’ad da suke magana . Kuma sa’ad da lokaci ya kai da zai yi magana , ya ce : “ Ku yi shuru : bar ni kurum , in yi magana ” — Ayu . Bayan haka muna iya yin da na sani a kan abin da ya faru , kuma hankalinmu ya ƙi kwantawa . Sydney Smith , marubucin Turanci na ƙarni na sha tara ya rubuta game da ɗaya daga cikin abokansa : “ Yadda yake yin shuru wani lokaci yana sa maganarsa ta kasance mai ma’ana sosai . ” Dole ne wanda ya iya magana ya zama mai saurarawa da kyau . 10 : 19 ) Saboda haka , idan ba ma yawan magana , da kyar ne mu faɗi abin da bai dace ba . Taimako Wajen Yin Bimbini 14 : 23 ; Luk 4 : 42 ; 5 : 16 . 2 : 12 ) Ko ta yaya , bari mu kasance cikin waɗanda suke shelar bisharar Mulki da himma da kuma faɗin ayyuka masu ban al’ajabi na Allah . Sa’ad da muke yin wannan aikin mai muhimmanci , bari salon rayuwarmu ya nuna cewa muna daraja yin shuru a lokacin da ya dace . Yin shuru yana iya zama abin da ya dace ga zargi da ake yi mana a hidima Sa’ad da Wuri Yake da Muhimmanci Babu wani wuri a duniya da za su iya samun mafaka . — Far . 7 : 19 , 20 . Mala’iku biyu sun gaya masa wurin da bai zai zauna ba . Nuhu ya shiga cikin jirgi , Lutu kuma ya fita ya bar Saduma . Jehobah zai iya ceton masu adalci ne a duk inda suke , ba tare da sun bar wurin ba ? A wannan daren , “ Ubangiji ya bugi dukan ’ ya’yan fāri cikin ƙasar Masar , daga ɗan fāri na Fir’auna da ke zaune bisa kursiyinsa , zuwa ɗan fāri na ɗamrarren da ke cikin kurkuku ; da dukan ’ ya’yan fāri na bisashe . ” Isra’ilawa suna gab da soma cin nasararsu na Ƙasar Alkawari . Joshua 6 : 20 ta ce : “ Ya zama kuwa , yayinda mutane [ na Isra’ila ] suka ji ƙarar ƙafo , suka yi ihu da babbar ƙara , ganuwa ta abka sarai a wurin , har mutane suka hau sosai cikin birni , kowane mutum sosai a gabansa , suka ci birnin . ” Muna yin dukan abin da Allah ya ce mu yi ? Ko kuwa mun saba da ganinta da hakan ya sa ba ta damun mu kuma ? ( Ibran . 11 : 28 , 30 , 31 ) Ka yi tunanin yadda kowace iyalin Baisra’ila za ta riƙa kallon ɗansu na fari sa’ad da ake “ kuka mai - zafi ” a kowace iyalin Masarawa . Ba da daɗewa ba , ƙarshen muguwar duniya ta Shaiɗan za ta zo . Yana da muhimmanci mu koya kuma kasance da hali mai kyau game da ikilisiya kuma mu tsai da shawarar yin tarayya na kud da kud da ita . Muna iya sa gargaɗin Bulus a zuciya : “ Bari kuma mu lura da juna domin mu tsokani juna zuwa ga ƙauna da nagargarun ayyuka ; kada mu fasa tattaruwanmu , kamar yadda waɗansu sun saba yi , amma mu gargaɗadda juna ; balle fa yanzu , da kuna ganin ranan nan tana gusowa . ” — Ibran . [ Hasiya ] Bisa ga wannan mutane duka za su fahimta ku ne almajiraina , idan kuna da ƙauna ga junanku . ” ( Yoh . Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Ya kamata mazaje kuma su yi ƙaunar matayensu kamar jikunansu . Wanda ya ke ƙaunar matatasa kansa ya ke ƙauna : gama babu mutum wanda ya taɓa ƙin jiki nasa ; amma ya kan ciyarda shi ya kan kiyaye shi , kamar yadda Kristi kuma ya kan yi da ikilisiya . ” ( Afis . A wata sassa , matar da take da dukan abubuwan biyan bukatar rayuwa a gida amma mijinta ya yi watsi da ita ba za ta yi farin ciki ba . 2 : 11 , 12 , 17 ) Idan kai miji ne Kirista , ka tuna cewa matarka ma ’ yar’uwar ka ce Kirista . ’ Yar’uwarka ce , ba kawai a Majami’ar Mulki ba amma har da gida . Ya gaya musu : “ Ba ni ƙara ce da ku bayi ba ; gama bawa ba ya san abin da ubangijinsa ke yi ba : amma na ce da ku abokai ; gama dukan abin da na ji daga wurin Ubana , na sanar muku da su . ” ( Yoh . Magidanta Kiristoci , ku yi koyi da ƙaunar Kristi . ‘ Ka Ci Gaba da ƙaunar Matarka ’ Ka Yi Koyi da Amincin Ittai “ AYYUKANKA masu - girma ne , masu - ban al’ajabi , ya Ubangiji Allah , Mai - iko duka ; halullukanka kuma masu - adalci ne , masu - gaskiya kuma , ya Sarkin zamanai . Wanene za ya rasa jin tsoro , ya rasa ɗaukaka sunanka , ya Ubangiji ? Hakika , an tabbatar mana cewa : “ Ubangiji yana son shari’a , kuma ba ya yarda tsarkakansa ba . ” Lokaci na farko da muka soma ji game da wannan jarumi mai suna Ittai shi ne sa’ad da Absalom ya yi tawaye ga Sarki Dauda . Ittai da mazan Filistiya ɗari shida da suke bin sa suna gudun hijira ne a wuraren Urushalima a lokacin . Bugu da ƙari , har da dukan Gatiyawa , wato , Ittai da jarumansa ɗari shida . — 2 Sam . 15 : 19 , 20 . Ko da yake shi baƙo ne kuma ɗan gudun hijira daga Filistiya , Ittai ya fahimci cewa Jehobah Allah ne mai rai kuma Dauda ne shafaffen Jehobah . Ittai bai yi wa Dauda kallon wanda ya kashe Bafilisti Goliyat da ’ yan’uwansa Filistiyawa da yawa ba . ( 1 Sam . Dauda ya sa kashi ɗaya cikin uku na rundunarsa “ a hannun Ittai Ba - gitti ” a yaƙi na ƙarshe a kan rundunar Absalom . — 2 Sam . 18 : 25 . Ba mu san sunansa ko na mahaifiyarsa ba , amma mun san abin da ya yi . Ga alama , wajen shekara ta 56 A.Z . An kama Bulus kuma za a yi masa shari’a . Sai ɗanɗan ’ yar’uwar Bulus ya ji wannan shirin da suke yi . Saboda haka , ya ɗaukaka ƙararsa zuwa ƙasar Roma , sai suka aika shi wurin . — Ayyukan Manzanni 23 : 16 – 24 : 27 ; 25 : 8 - 12 . Menene za mu iya koya daga wannan labarin na ɗanɗan ’ yar’uwar Bulus ? — Muna bukatar gaba gaɗi don mu faɗi gaskiya kuma idan mun yi hakan , za mu iya ceto rayuka . Ka lizima cikin waɗannan ; gama garin yin wannan za ka ceci kanka duk da masu - jinka . ” Alal misali , a dā Jehobah Allah ya ba Kiristoci ikon yin mu’ujizai , amma yanzu ba ya yin hakan . A ƙarƙashin Dokar Musa , Jehobah ya ce su yi Assabaci , amma a yanzu ba ya bukatar hakan . Allah yana canza umurninsa ga mutanensa bisa ga yanayinsu da bukatunsu . Zai gaya wa mutanen su bi wata hanyar da ba za ta kai su ga haɗarin ba . Hakan ba yana nufin cewa ya sake shawara game da wurin da za su , ko ba haka ba ? Wataƙila ka sani cewa sa’ad da Isra’ila take matsayin zaɓaɓɓiyar al’ummar Allah , Allah yakan yi amfani da mu’ujizai don ya nuna musu cewa yana tare da su . ( Ayyukan Manzanni 3 : 2 - 8 ; 20 : 9 - 11 ) Mu’ujizan da suka yi ya taimaka wajen kafa Kiristanci a ƙasashe da yawa . To , menene ya sa aka daina yin mu’ujizai ? ( Matta 19 : 5 ) Ya kamata aure ya zama dangantaka na dindindin tsakanin mutane biyu . Me Ya Sa Dokar Yin Assabaci na Ɗan Lokaci ne Kawai ? Maimakon haka , ya biya bukatun mutanensa a yanayi dabam - dabam , kuma ya yi hakan ne don amfaninsu . Na ƙudurta , zan kuwa aika . ” — Ishaya 46 : 10 , 11 . [ Bayanin da ke shafi na 18 ] In ji wata mata game da ƙoƙarce - ƙoƙarcenta na faranta wa Allah rai . A yanayin da aka kwatanta a waɗannan ayoyin , mai zunubin ya yi zunubi ne babu zato . ( Ayoyi 5 , 6 ) Amma idan shi talaka ne fa kuma ba shi da ’ yar tunkiya ko kuma akuya da zai bayar ? Shin yana bukatan ya yi aiki ne har sai ya samu damar sayan wannan dabbar , ta haka ya yi jinkirin neman gafarar zunubansa ? ( Aya 7 ) Za a iya juya furcin nan “ idan . . . arzikinsa ba ya kai ya kawo ” zuwa “ idan . . . hannunsa bai kai ga . ” Shi Allah ne mai tausayi da fahimta , wanda yake yin la’akari da kasawar masu bauta masa . ( Levitikus 17 : 11 ) Hakan yana nufin cewa garin da talaka zai ba da bai da daraja ne ? KA YI tunanin abin da ya faru . Sai ya tafi Urushalima . Ya yi bulala da igiya , ya kori dukan dabbobin , kuma dillalan suka bi su . Ya umurci waɗanda suke sayar da kurciyoyi su kwashi kayansu su tafi . — Yoh . 2 : 13 - 16 . Damuwar da Yesu ya yi da gidan Allah , da kuma himmarsa ce ta motsa shi ya yi hakan . Bayan haka , za mu tattauna misalan mutane masu aminci cikin Littafi Mai Tsarki da suka nuna himma don bautar . An rubuta misalansu “ domin koyarwarmu ” kuma zai iya motsa mu mu nuna himma sosai . — Rom . Ya ce : “ Sama kursiyina ce , duniya kuwa matashin sawuna ce ; wane irin gida fa za ku gina mani ? Mecece bauta a haikalin Sulemanu take wakilta a zamani ? Bayan an raba Isra’ila zuwa mulkoki biyu a shekara ta 997 K.Z . , sarakuna huɗu cikin goma sha tara da suka yi sarauta a Yahuda , wato , mulki na kudanci , sun nuna himma na musamman don bauta ta gaskiya . ( b ) Wane darassi ne za mu iya koya daga misalin Sarki Asa ? ( Karanta 2 Labarbaru 15 : 1 - 8 . ) ( 2 Laba . 16 : 7 - 10 ) Ya muke ji sa’ad da Jehobah ya ba mu shawara ko ja - gora ta wurin dattawa Kiristoci ? Muna bin gargaɗinsu da ke bisa Nassi nan da nan kuma mu guji riƙe a zuciya ? ( a ) Ta yaya Jehoshaphat da masarautar Yahuda suka sami ja - gora ? 5 : 12 , 13 . 3 : 5 , 6 ; Filib . 4 : 6 , 7 ) Ko da mun kasance mu kaɗai , addu’armu ga Jehobah na haɗa mu da ‘ ’ yan’uwanmu da ke cikin duniya . ’ — 1 Bit . 20 : 27 , 28 ) Mu ma muna bin ja - gora da Jehobah yake ba mu ta wurin waɗanda yake amfani da su kuma mu yabe shi tare da su . ’ Yan’uwan sun yi masa kirki . 16 , 17 . Hezekiah da mazauna Urushalima sun gayyaci dukan al’ummar har da waɗanda suke masarautan arewa su halarci idin . A shekarar da ta wuce , mutane miliyan bakwai sun rarraba takardun gayyata , kuma mutane 17,790,631 sun halarta ! An faɗa game da Hezekiah cewa : “ Ya dogara ga Ubangiji , Allah na Isra’ila ; har bayansa ba a yi wani kamassa a cikin sarakunan Yahuda duka , ko cikin waɗanda suka rigaye shi . Gama ya manne ma Ubangiji , ba ya rabu da binsa ba , amma ya kiyaye umurnansa waɗanda Ubangiji ya umurta ma Musa . ” ( 2 Sar . ( a ) Menene ya faru a lokacin sarautar Josiah , kuma yaya ya aikata ? Menene sakamakon ? ( b ) Menene za a tattauna a talifi na gaba ? [ Hotunan da ke shafi na 9 ] ( Luk 19 : 47 ; 20 : 1 ) A bayyane yake cewa Yesu ya nuna himma a hidimarsa . Himma ga Wa’azi da Koyarwa * Me ya sa za a gwada hidimarmu da aikin da sarakunan Yahudawa masu aminci suka yi ? A yau mu ma muna kamfen na taimaka wa mutane su samu ’ yanci daga koyarwar addinin ƙarya , har da bauta wa gumaka . A shekara ta uku na sarautarsa , Jehoshaphat ya aika a kira masa hakimai biyar , Lawiyawa tara , da firistoci guda biyu . Ya sa su koya wa mutanen dokokin Jehobah a dukan biranen . Sun yi wannan aikin a dukan ƙasar da kyau har mutane da ke al’ummai na kusa da su suka soma jin tsoron Jehobah . Za ka iya yin hakan ? Ba da daɗewa ba ya sadu da ma’aurata daga Afirka a kan titi kuma ya gai da su da yarensu , Yarbanci . Ta faɗa da baƙin ciki : “ Ban san abin da na yi wa Allah ba da ya ƙyale wannan ya same ni . ” Wannan tattaunawar ta sa aka soma nazarin Littafi Mai Tsarki a kai a kai da wannan matar . Idan muka sake duba misalin Josiah , mun lura cewa ya yi bauta ta gaskiya sa’ad da yake matashi kuma yana ɗan shekara ashirin sa’ad da ya soma aikin kawar da bautar gumaka . Za ka iya koyon wani yare don ka taimaki mutane su koyi game da Jehobah ? Sai ta daɗa : “ Bayan na kalli wannan wasan kwaikwayon , na fahimci cewa shekaru da yawa da suka wuce ina dai bin gaskiya ne kawai . Menene sakamakon hakan ? Saboda haka , ina more hidimar sosai kuma ina samu gamsuwa ta gaske yayin da na ga kalmomin Jehobah suna ƙarfafa mutane . ” 52 : 11 ) Shekaru da yawa kafin Ishaya ya rubuta waɗannan kalmomin , nagarin Sarki Asa ya tsara aikin kawar da lalata a cikin Yahuda . ( Karanta 1 Sarakuna 15 : 11 - 13 . ) 97 : 10 ; Rom . 12 : 9 ) Muna bukatar mu ƙi kallon hotunan batsa idan muna son mu “ guje wa mugun rinjayarsa mai kama da ƙarfin maganaɗisu , ” in ji wani Kirista . Wani ɗan’uwa ya yi ƙoƙari sosai don ya daina zuwa dandalin hotunan batsa a Intane . Wani baƙo da ya ziyarci Bethel da ke Landan ya canja ra’ayinsa game da Shaidun Jehobah bayan ya yi yini guda yana gyara na’urar da ake buga littattafai da ita . Kowa yana da haƙuri , kuma yanayin na salama ne . Ta yaya za mu kasance “ masu - himman nagargarun ayyuka ” ? Daga misalan da ke Littafi Mai Tsarki da na zamani , menene ka koya game dab • yadda za ka guji munanan halaye ? Kana amfani da Littafi Mai Tsarki a kai a kai a hidimarka ? Ka Faɗi Gaskiya Ga Maƙwabcinka “ Sai ku watsar da ƙarya , kowa ya riƙa faɗar gaskiya ga maƙwabcinsa . ” — AFI . Bilatus Babunti , Gwamnan Roma na ƙarni na farko , shi ma yana da ra’ayin da bai dace ba game da gaskiya sa’ad da ya tambayi Yesu : “ Menene gaskiya ” ? — Yoh . Ra’ayin da ya saɓa wa gaskiya yana ko’ina a zamaninmu . Koyaushe yana faɗan gaskiya . Har magabtansa sun yarda da haka : “ Malam , mun sani kai mai - gaskiya ne , kana kuwa koyaswar tafarkin Allah cikin gaskiya . ” ( Mat . Wanene Maƙwabcinmu ? Yaya yadda Yesu ya nuna ra’ayin Jehobah game da ko wanene maƙwabcinmu ya bambanta da na shugabannin Yahudawa ? Suna “ ƙyamar abin da ke mugu ” kuma su “ lizimci abin da ke nagari . ” 6 , 7 . ( a ) Faɗin gaskiya yana nufin cewa za mu faɗi kome dalla - dalla ga duk mutumin da ya tambaye mu ne ? Bulus ma ya nuna cewa akwai wasu mutanen da ba su cancanci samun cikakkiyar amsa ba . ( 1 Tim . 5 : 13 ) Hakika , waɗanda suke shishigi ga batun wasu ko waɗanda ba sa iya riƙe amana za su ga cewa mutane ba za su so su gaya musu wasu abubuwa ba . 5 : 2 . Ta yaya faɗin gaskiya ke taimakon waɗanda suke cikin iyali su kusaci juna ? Ka Faɗi Gaskiya a Al’amuran Ikilisiya Ya kamata nuna ƙauna ga ’ yan’uwanmu ya motsa mu mu yi menene a yadda muke amfani da harshenmu ? 12 : 18 ) Nuna ƙauna ga ’ yan’uwanmu za ta motsa mu mu “ kiyayadda harshen [ mu ] ga barin mugunta , leɓunan [ mu ] kuma ga barin maganar algus . ” ( Zab . Ka ba da bayani . Ko kuma gargaɗi na kai tsaye da aka yi da ƙauna daga Nassosi zai isa ? ( Karanta Misalai 6 : 16 - 19 . ) Cikin shekaru da yawa , Roberto ya samo wa ’ yan’uwa maza ashirin da uku da suka yi baftisma aiki da kuma ɗaliban Littafi Mai Tsarki guda takwas ! Ta yaya Kirista ɗan kasuwa zai nuna cewa yana faɗin gaskiya ? Menene Kiristoci suke ba ( a ) masu mulki ? Sa’ad da Yesu ya furta waɗannan kalaman , yana magana ne a kan haraji . Ƙasashe da yawa sun tsara ƙungiyoyi ko kuma ayyuka don su taimaka wa waɗanda suke bukatar abin biyan bukata . 18 - 20 . Waɗanne albarka muke samu ta wajen faɗin gaskiya ga maƙwabcinmu ? 4 : 6 , 7 ) Samun lamiri mai tsabta yana da muhimmanci sosai a gaban Allah . Sa’ad da muke faɗin gaskiya a dukan abubuwa , ba za mu ji tsoron tonon asiri ba . — 1 Tim . 5 : 24 . 6 : 4 , 7 ) Hakan ya zama gaskiya ga wani Mashaidi da ke zama a Britaniya . Domin mutumin ya lura cewa ɗan’uwan ya faɗi gaskiya kuma yana da tsabta . Taɗinsu ya sa ɗan’uwan ya yi wa mutumin wa’azi da kyau . Bulus ya ce : “ Mun kakkaɓe ɓoyayyun al’amura na kunya , ba mu yi tafiya cikin kirsa ba . ” ( 2 Kor . Ta yin haka za mu sa a yabi Ubanmu na samaniya da kuma mutanensa . Wakili Mai Aminci Da Hukumarsa Ta Mulki “ Ubangiji ya ce , wanene fa wakili mai - aminci , mai - azanci , wanda ubangijinsa za ya sanya shi bisa iyalin gidansa , domin shi raba musu abincinsu a lotonsa ? ” — LUK . 12 : 42 . Amma , wakili ma bawa ne . Saboda haka , kamar yadda wannan mujallar takan bayyana sau da yawa , wakilin yana wakiltar “ ƙaramin garke ” na almajirai shafaffu a matsayin rukuni . A Linjilar Luka , Yesu yana maganar waɗannan ne . In ji Yesu , wane canji ne za a yi ? Duk da haka , idan ya zo ga koyarwa ta ruhaniya , aikin bawan nan na kwatancin Yesu zai yi kama da ta “ bawan ” Allah a Isra’ila ta dā . Bayan hakan , dukan Kiristoci da aka shafa da ruhu sun zama al’ummar da yanzu ita ce rukunin bawan da Yesu Kristi , Ubangiji ya naɗa . Sa’ad da Yesu ya zaɓi manzanninsa 12 , aikinsu na musamman shi ne su yi wa mutane wa’azin bishara . M . 1 : 20 - 26 ; LMT . ( b ) Kamar yadda hukumar mulki ta tabbatar , su waye ne kuma aka ba ƙarin hakki ? Sun zama manzanni , ko da yake ba a haɗa su cikin manzanni goma sha biyu na asali . ( A . M . Ya rubuta wasiƙarsa ta farko da aka hure . duka ne masu - aikin ayuka na iko ? ” ( 1 Kor . 12 : 29 ) Ko da yake dukan waɗanda aka shafa da ruhu suna aikin wa’azi , ƙalilan ne kawai , maza takwas aka yi amfani da su wajen rubuta littattafai ashirin da bakwai na Nassosin Helenanci na Kirista . An naɗa bawan nan ya kula da wane ‘ mallaka ’ ? A sauƙaƙe , an naɗa waɗannan da ruhu mai tsarki na Allah kuma sun samu “ kira ” zuwa sama . ( Ibran . Alal misali : Nassosi takan ce “ ikilisiya ” tana ɗaukan wani mataki wajen yin shari’a . ( Mat . Hakanan ma , a yau adadi kaɗan ne kawai cikin maza shafaffu suke da hakkin wakiltar rukunin bawan nan . ( Karanta Ayyukan Manzanni 16 : 4 , 5 . ) Da yake suna cikin abubuwan da Sarki yake da shi , suna farin cikin ba da haɗin kai ga shawarwarin da Hukumar Mulki take tsai da wa , wadda take wakiltar “ bawan nan mai - aminci , mai - hikima . ” M . 10 : 25 , 26 ; 14 : 14 , 15 . • Yaya mutum zai san cewa yana da begen zuwa sama ? • Yaya ya kamata wanda aka shafa da ruhu ya ɗauki kansa ? [ Hotunan da ke shafi na 23 ] Da akwai irin wannan shirin a ƙarni na farko A shekara ta 1921 , Mamata , wadda ta yi imani sosai da addinin Katolika , ta auri Babana , ɗan addinin Farostatan . Ya rubuta wa mawallafan littafin , kuma suka haɗa shi da Bibelforscher , yadda ake kiran Shaidun Jehobah a lokacin a Jamus . Ta gaya masa da yaren Jamus , “ Ka yi duk abin da kake so , amma kada ka yi tarayya da waɗannan Bibelforscher ! ” Amma , Baba ya riga ya tsai da shawararsa , kuma a shekara ta 1927 aka yi masa baftisma a matsayin wanda yake tarayya da su . Wata rana a Coci , firist ɗin ya gargaɗi mabiyansa su “ guji Danner , annabin ƙarya . ” Babban tukunyar furen ta faɗo nan da nan kuma ta bugi kafaɗarsa , ta kusan samunsa a kai . Iyayena sun yi iyaka ƙoƙarinsu su sa Jehobah ya kasance gaskiya a gareni da yayata . Idan kuna jin tsoron gwaje - gwaje a makaranta , ku yi amfani da 1 Korinthiyawa 10 : 13 . Idan aka ɗauke ku daga wajenmu , ku maimaita Misalai 18 : 10 . ” Na haddace Zabura ta 23 da 91 a kaina , kuma na tabbata cewa Jehobah zai ci gaba da kāre ni . A shekara ta 1940 , Nazi da ke Jamus sun kwace garin Alsace - Lorraine , kuma sabuwar mulkin ta bukaci dukan mutanen da suka girma su shiga jam’iyyar Nazi . Maimakon su gaya mini kada na sara wa Hitler , iyayena sun taimake ni ta wajen koyar da lamirita . Malaman suka mare ni kuma suka yi barazana za su kore ni daga makaranta . Sa’ad da nake ’ yar shekara bakwai , na taɓa tsayawa sau ɗaya a gaban dukan malamai goma sha biyu a makarantan . Kawai ki yi kamar kina magana . ” Sa’ad da na gaya wa Mamata abin da malamata take yi , ta tuna mini game da labarin Littafi Mai Tsarki na matasa Ibraniyawa uku a gaban gunkin da sarki Babila ya kafa . Na tsorata sosai , amma iyayena sun ci gaba da ƙarfafa ni . Wani lokaci wata maƙwabciyarmu ta gaya mini : “ Sun ɗauki mamarki . ” An Kai Mu Wata Ƙasa Suka ce idan iyayena da yayata da ni muka shiga jam’iyyar Nazi , ba za a kai mu wata ƙasa ba . ’ Yan Sandan Ciki suka kai mu tashar jirgin ƙasa a garin Metz . Bayan kwanaki uku a cikin jirgi , muka kai Kochlowice , wani sansani da ke garin Auschwitz a ƙasar Poland . Mama da Baba suka ƙi , kuma sojojin suka ce , “ Ba za ku taɓa koma gida ba . ” A lokacin , an ware iyalinmu daga sauran fursunoni . Mun riga mun karanta cewa za a yi aikin wa’azi mai girma da bayan yaƙin a cikin Hasumiyar Tsaro . A ranar 19 ga Fabrairu , suka tilasta mana mu yi tafiya ta kusan mil ɗari da hamsin . A ranar 5 ga Mayu , a shekara ta 1945 , bayan kusan shekara biyu da rabi , muka kai gida a Yutz , cike da datti da kwarkwata . Na tuna mamarmu tana gaya mana cewa : “ Bari wannan rana ta zama mafi kyau a rayuwarku . Tufafin da muka saka ba ta mu ba ce . Babana ya yi mini baftisma a Ƙogin Moselle . Ina son na zama majagaba nan da nan , amma Baba ya nace cewa na koyi aiki . Makarantar Gilead da Rayuwata Bayan Hakan Wani ɗan’uwa ya ba ni suna saboda irin murmushin da nake yi sa’ad da na ji kunya . Bayan shekara biyar , na kamu da ciwon fuka kuma na daina hidimar majagaba . 68 : 19 . 116 : 12 . [ Bayanin da ke shafi na 6 ] [ Hotunan da ke shafi na 5 ] Na rataye abin shaƙar iska sa’ad da nake ’ yar shekara shida Tare da Baba da Mama a taron gunduma a shekara ta 1953 A yau wasu Kiristoci sun zaɓi ba za su yi aure ba , wasu kuma da yawa ba su yi aure ba domin yanayinsu . Son yin aure “ cikin Ubangiji ” na taimakon ’ yan’uwa mata da yawa kamar Ana su guji auren wanda ba mai bi ba ne . * ( 1 Kor . Amma sanin cewa mutane da yawa da ke cikin ’ yan’uwanci a dukan duniya suna fuskantar irin waɗannan abubuwan zai ƙarfafa mu mu ci gaba tare da tabbaci . Sha 23 : 1 ) Duk da haka , Jehobah ya fahimci yadda suke ji , kuma ya yaba musu don yin biyayya ga alkawarinsa da zuciya ɗaya . A wata sassa kuma , waɗannan bābānni za su samu tabbataccen bege na more rai madawwami a ƙarƙashin sarautar Almasihu Yesu . Jehobah ya ce : “ Ba za ka auro mace , ba kuwa za ka samo ’ ya’ya , ko maza ko mata , a wurin nan ba . ” ( Irm . Waɗanda suke cikin Littafi Mai Tsarki da aka ambata a baya ba su yi aure ba , amma sun more goyon bayan Jehobah kuma sun shagala cikin hidimarsa . Hakanan ma a yau , ayyuka masu ma’ana za su kyautata rayuwarmu sosai . “ Da yake ban yi aure ba , ina yin ayyuka da yawa , hakan na taimaka mini na guji kaɗaici . Hakan na sa ni farin ciki sosai . ” ’ Yan’uwa mata da yawa sun koyi sabon yare , kuma sun faɗaɗa hidimarsu ta wajen yi wa mutanen da suke wani yare wa’azi . “ Koyon yaren da zan yi amfani da shi na tattauna da mutane da yawa ya buɗe sabon yanki na aiki kuma hakan ya sa aikina na wa’azi ya yi daɗi sosai . ” “ Na samu aminai da suka fito daga wurare da ƙasashe dabam - dabam , kuma waɗannan abokai sun kyautata rayuwata sosai . ” A wani ɓangare kuma , Lidiya Kirista ce a Fillibi na farko , wadda Littafi Mai Tsarki ya yaba mata don halinta na karimci . ( A . Gamsar da Bukatarmu ta Ƙauna Ta yaya mutane da ba su yi aure ba za su cika wannan bukata ? 25 : 14 ; Yaƙ . 2 : 17 ) Kiristoci da yawa da ba su yi aure ba suna samun gamsuwa ta wajen bin misalin Dokas , wadda “ cike ta ke da ayyukan nagarta da bayebayen da ta ke aikawa . ” ( A . “ Ina more rayuwa mai gamsarwa da ta dangana da dangantakata da Jehobah da kuma hidimata a gare shi , ” in ji Lidiana . Hakan ya tabbatar mini cewa farin ciki na bai dangana ba a kan ko na yi aure nan gaba ko ban yi ba . ” 20 : 35 . Babu shakka , dalili mai girma na yin farin ciki shi ne sanin cewa Jehobah zai albarkace mu domin duk wata sadaukarwa da muka yi don yin nufinsa . Loli da Lidiana suna jin daɗin yin hidima a inda ake bukatar masu shela sosai Allah yana gayyatar dukan bayinsa su kusace shi Jehobah ya halicci Ɗansa makaɗaici kuma ya yi amfani da Ɗansa a matsayin “ gwanin mai - aiki ” ya halicci sararin samaniya . ( Mis . 8 : 22 , 23 , 30 ; Yoh . 1 : 3 ) Sa’ad da Allah ya halicci ma’aurata na farko , ya gaya musu su “ mamaye duniya , [ su ] mallake ta . ” Menene ba da aiki ya ƙunsa ? Abin da Ya Sa Wasu Suke Jinkiri Suna iya jin cewa idan suka yi aikin da kansu , aikin zai fi kyau kuma zai yi sauri . Duk da haka , ka yi la’akari da misalin Bulus . Amma , waɗanne abubuwa ne ya kamata dattawa su tuna sa’ad da suke ba wasu aiki ? Sa’ad da bukata na raba abinci ya taso a Urushalima , manzannin sun zaɓi ‘ maza bakwai waɗanda ake shaidarsu , cike da Ruhu Mai - tsarki da hikima . ’ ( A . M . 6 : 3 ) Idan ka gaya wa wanda ba a tabbata da shi ya yi wani aiki , wataƙila ba zai yi aikin ba . ( Luk 7 : 18 - 20 ) A wani ɓangare kuma , sa’ad da Yesu ya gaya wa almajiransa su tattara abincin mu’ujiza da ya rage , bai gaya musu dalilin ba . Ya kamata a ba wanda aka ce ya yi aikin kuɗi , kayan aiki , da taimako yadda bukata ta kama . 16 : 13 - 19 ) Hakanan ma , wani lokaci yana da kyau a sanar wa ikilisiya wanda yake da hakkin yin wani aiki . Duk da haka ana bukatar a mai da hankali . Duk da haka , idan aka ba ɗan’uwa da aka ce ya yi aikin ɗan ’ yanci daga baya zai kasance da tabbaci kuma zai san yadda ake aikin . Hakan ba ya nufin cewa ba za a damu da yadda mutumin yake aikin ba . Ɗan maimaita sakamakon aikin tare da mutumin yana iya taimakonsa . [ Akwati da ke shafi na 29 ] • hanya ce ta nuna hikima da tawali’u • hanya ce ta nuna cewa mun amince da wasu • Ka mai da hankali ga aikin , kuma ka furta ka tabbata da mutumin Yesu ya yi wa’azi a dukan ƙasar Isra’ila . Amma , wasu sun yi tafiyarsu , ba su yi ƙoƙarin su fahimci abin da ya koya musu ba . 13 : 10 - 15 ) Sun kuma yi banza da annabcin da ya ce Almasihu zai yi amfani da kwatanci a koyarwarsa . — Zab . Yesu ya yi wa’azin bishara na shekara uku da rabi a ƙasar . Duk da haka , suna son su kasance da “ jahilci ” game da Yesu a matsayinsa na Almasihu . Shi ya sa , manzo Bitrus ya gargaɗi da yawa cikinsu cewa : “ Ku tuba fa , ku juyo , domin a shafe zunubanku , domin hakanan wokatan wartsakewa daga wurin Ubangiji su zo ; domin kuma shi aiko Kristi wanda aka ƙadara maku shi , shi Yesu . ” ( A . M . 3 : 19 , 20 ) Abu ne mai muhimmanci cewa Yahudawa da yawa sun soma mai da hankali , har da “ babban taro kuma na malamai . ” M . 2 : 41 ; 4 : 4 ; 5 : 14 ; 6 : 7 . Ka Kasance da Himma Don Bautar Jehobah ! WAƘOƘI : 192 , 170 Me ya sa Kiristoci na gaskiya suke bukatan su guji kowane gwaji na yin hakan ? Mutanen Allah suna daraja rukunin bawan nan mai aminci mai hikima . Wannan talifin ya ba da bayanai dalla - dalla game da waɗannan batutuwa . SHAFI NA 3 Na yi shekara uku kafin na kammala shi ! Mawallafin Yana Son Mu Fahimci Kalmarsa Ne ? Yana son mu fahimci Kalmarsa kuwa ? “ Na yi hakan ne domin na san cewa Kalmar Allah ce , ko da ba na jin daɗin karantata , ina son na san abin da Allah ya rubuta cikin Littafi Mai Tsarki . Da farko abin yana da sauƙi , amma sa’ad da na kai wuraren da suke da wuya , sai na daina karantata . ” Ta yaya ? Dole ne ka yi roƙo da bangaskiya . ( Luka 11 : 9 , 13 ) Jehobah zai ba waɗanda suke roƙonsa da gaske ruhu mai tsarki kyauta . Wannan ruhun zai iya taimakon ka ka fahimci ma’anar hurarrun kalmomin da aka rubuta a Littafi Mai Tsarki dubban shekaru da suka shige . MANZO Bulus ya yi gargaɗi game da abin da zai iya faruwa idan muka ƙi karanta Littafi Mai Tsarki da zuciya ɗaya . Duk da haka , ra’ayin da yawancin Yahudawan suke da shi tun da daɗewa ne ya hana su su fahimci Kalmar Allah . Menene za mu iya koya daga wannan labarin ? Nuna bambanci ko kuma ra’ayi marar kyau zai iya hana mai karatu ya fahimci gaskiyar da ke cikin Littafi Mai Tsarki . Idan mutum ya ɗauki Littafi Mai Tsarki a matsayin “ littafin da ’ yan adam suka wallafa , ” zai yi watsi da ƙa’idodin da ba ya so , ko ba haka ba ? Akasin haka , Littafi Mai Tsarki ya ƙarfafamu mu yi nazarinsa sosai . Game da Biriyawa a zamanin Bulus , Nassosi ya ce : ‘ Sun karɓi magana da yardar rai sarai , suna bin cikin littattafai kowace rana , su gani ko waɗannan al’amura haka suke . ’ ( Ayyukan Manzanni 17 : 11 ) Kamar Biriyawa , wataƙila kana bukatan ka kawar da duk wani ra’ayi marar kyau ko nuna bambanci da kake da shi game da Littafi Mai Tsarki . Ka Karɓi Taimako Daga Wasu Amincewa da taimako daga waɗanda suka san ƙasar sosai ya ceci ran Eyre daga baya . A wani lokaci , “ ya buɗe hankalinsu , domin su fahimci littattafai . ” Yesu ya gaya wa mabiyinsa na gaskiya su ba da wannan taimakon . Ya karanta wani sashe da bai fahimta ba . Bahabashen ya tambayi Filibbus , wanda ƙwararren Kirista ne da ya san Nassosi sosai : “ Annabi yana ambaton wanene ? kansa ne , ko wani ne ? ” Kalaman da ya faɗa bayan haka sun shafi kowa a al’ummar . Ka lura cewa Jehobah bai bayyana tsarkinsa don mu zama masu tsarki daidai kamar sa ba , amma ya yi haka ne a matsayin dalilin da ya sa ya kamata mu zama masu tsarki . Hakika , mun koyi cewa idan muna son mu kasance da matsayi mai kyau da Allah , muna bukatan mu yi rayuwar da ta jitu da mizanansa na hali mai tsarki . ( Zabura 103 : 13 , 14 ) Ya san cewa mu ’ yan adam da ya halitta cikin siffarsa , za mu iya kasancewa tsarkakku , amma ba gabaki ɗaya ba . Ta Yi Amfani da Hankalinta Sai wani matashi da ke yi wa Nabal aiki , wataƙila makiyayi ne , ya je wajen Abigail , da tabbaci cewa za ta nemi yadda za ta kāre su . Nabal ya yi dacen mata , amma ita Abigail ba ta yi dacen miji ba . Abigail kuwa ta bambanta . Sunanta na nufin “ Mahaifina Ya Faranta Zuciyarsa . ” Wannan bawan Jehobah ne amintacce wanda annabi Sama’ila ya shafa , don nuna cewa Allah ya zaɓe shi ya gaji kujeran Saul a matsayin sarki . Nabal yana da zama a ƙasar Maon amma wataƙila yana aiki kuma yana da fili a kusa da Karmel . * Waɗannan garurrukan masu tsauni suna da ciyayi da suka dace da yin kiwon tumaki , kuma Nabal yana da tumaki dubu uku . Dauda ya zaɓi lokaci mafi kyau . Menene Nabal ya ce ? — 1 Samuila 25 : 5 - 8 . Riƙe da na sa makamin , Dauda ya tafi da mutanensa ɗari huɗu don su kai hari . Mun karanta cewa , “ Abigail ta yi sauri . ” Kuma ta yi sauri , ta sauko daga jakinta kuma ta durƙusa a gaban Dauda . Ta ɗauki nauyin laifin da mijinta ya yi kuma ta ce wa Dauda ya yafe mata . Bugu da ƙari , ta gaya wa Dauda kada ya ɗauki matakin da zai sa ya ɗauki alhakin jini ko kuma zai zama “ abin ladama , ” wato , lamirinsa ya dame shi . Dauda ya yaba mata don hanzarin da ta yi don ta same shi , kuma ya faɗi cewa ta hana shi ɗaukan alhakin jini . Domin ya kamata ya sani . Zai kasance cikin hankalinsa sosai kuma zai fahimci abin da ta faɗa , amma hakan yana da lahani sosai saboda fushinsa . ( 1 Samuila 25 : 38 ) Da wannan hukunci na adalci , Abigail ta huta da matsalar da take samu a aurenta . Ban da samun tsira daga aure marar kyau , Abigail za ta sami wata albarkar . Hakan baya nufin cewa ta daina samun matsala , zaman Abigail tare da Dauda ba zai kasance mai sauƙi a kowane lokaci ba . Kuma Dauda bai zama sarki ba tukun ; matsaloli da wahaloli za su ɓullo kafin ya soma bauta wa Jehobah a wannan matsayin . Akwai lokacin da ya cece ta daga hannun masu sace mutane ! ( 1 Samuila 30 : 1 - 19 ) Da haka , Dauda ya yi koyi da Jehobah Allah , wanda yake ƙauna da kuma daraja irin waɗannan mata masu gaba gaɗi , da aminci . [ Hasiya ] A wannan zamanin , nufin Jehobah ne zuriyar Ibrahim , Ishaku da Yakubu su zauna a ƙasar . Saboda haka , kāre ta daga ɓarayin da suke shigowa daga ƙasashen waje , hidima ce mai tsarki . Sa’ad da kake karanta Nassosi ka sa kanka cikin yanayin . A ganin ka , menene kamannin baƙi ukun da aka kwatanta a Farawa 18 : 2 ? ․ ․ ․ ․ ․ ( Sake karanta Farawa 12 : 4 da 21 : 5 . ) ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ Shafi na 32 A FITOWAR NAN Ka Karɓi Taimako Daga Wasu A cikin wannan duniyar ma ta wahala , za ka sami farin ciki daga cikakken sani na Allah a cikin Littafi Mai Tsarki , Mulkinsa , da nufinsa mai ban sha’awa domin ’ yan adam . KA YI tunanin yadda zai zama abin farin ciki ka saurari Yesu sa’ad da yake koyarwa ! Alal misali , Luka marubucin Linjila ya faɗi cewa mutane a garin su Yesu sun yi “ mamaki da zantattukan alheri da suka fito bakinsa . ” Waɗannan dogarai sun faɗi gaskiya . Ya yi amfani da misalai da tambayoyi da kyau . Ƙauna ta Fi Muhimmanci ( Yoh . 7 : 49 ) Akasin haka , Yesu ya yi juyayinsu , domin “ suna wahala , suna watse kuma , kamar tumakin da ba su da makiyayi . ” ( Mat . Shugabannin addinai sun murguɗe maganar Allah don ta yi daidai da yadda suke so , amma Yesu ya ƙaunaci “ maganar Allah , ” ya koyar da ita , ya ba da ma’anarta , ya kāre ta , kuma ya yi rayuwa daidai da ƙa’idodinta . 4 , 5 . ( a ) Me ya sa yake da muhimmanci a koyar cikin ƙauna ? ( b ) Me ya sa ilimi da iyawa suke da muhimmanci kuma sa’ad da ake koyarwa ? Da yake mu mabiyan Kristi ne , yana da kyau mu yi koyi da shi a hidimarmu da kuma rayuwarmu . Don mu yi aikin almajirantarwa da kyau , dole ne mu yi koyi da Yesu ta wajen koyarwa da ƙauna . Hakan gaskiya ne sa’ad da muke magana game da wanda muke ƙauna . Yesu ya ce : “ Ina ƙaunar Uba . ” Menene ƙauna ga Allah ta motsa almajiran Yesu su yi ? Kamar Yesu , almajiransa na ƙarni na farko sun yi ƙaunar Jehobah , kuma wannan ƙaunar ta motsa su su yi wa’azin bishara da gaba gaɗi da himma . Sun cika Urushalima da koyarwarsu , ko da yake shugabannin addinai masu iko sun yi hamayya da su . Almajiran ba za su iya daina faɗan abin da suka ji ba da kuma wanda suka gani . ( A . M . Ta yaya za mu ƙarfafa ƙaunarmu ga Allah ? Ta yaya za mu yi hakan ? Yayin da muka ƙara sanin Allah , za mu ƙaunace shi sosai . Idan malami yana damuwa da abin da yake koyarwa , za a ga ƙwazonsa , kuma zai rinjayi waɗanda yake koyar da su sosai . A wani ɓangare kuma , idan malami ba ya nuna ƙwazo game da abin da yake koyarwa , yaya yake tsammanin cewa ɗalibansa za su ga amfanin abin da suke ji ? Gama bishara ba abin kunya ba ce a gareni : gama ikon Allah ce zuwa ceto ga kowane mai - bada gaskiya . ” ( Rom . Ya rubuta : “ A gare ni aka ba da wannan alheri , in yi wa’azin wadatar Kristi wurin Al’ummai , wadata wadda ta fi ƙarfin a biɗa . ” ( Afis . 3 : 8 ) Ganin ƙwazon Bulus ba shi da wuya sa’ad da yake koya wa mutane game da Jehobah da nufe - nufensa . Kyauta ce mai tamani da aka ba mu , kuma tana sa mu farin ciki sosai . Kuma muna daɗa farin ciki sa’ad da muka raba wannan kyauta da mutane . — A . Alal misali , ka yi tunani kana bin Yesu sa’ad da yake hidima a duniya ko kuma kana tafiya tare da manzo Bulus . Ka yi tunanin kana cikin sabuwar duniya , kuma ka ƙaga yadda rayuwa za ta kasance dabam . Ka yi bimbini a kan albarka da ka samu ta wurin yin biyayya ga bishara . Dole Ne Mu Ƙaunaci Mutane Me ya sa ya kamata malami ya ƙaunaci ɗalibansa ? Yana yin la’akari da iyawa da kuma yanayin ɗalibansa . Idan malamai suna da irin wannan ƙaunar , ɗaliban za su fahimci hakan , kuma koyarwa da koyo za su yi daɗi . A waɗanne hanyoyi ne Yesu ya nuna ƙauna ga mutane ? ( Mar . 9 : 33 - 37 ) Ya ƙarfafa su ta wajen furta tabbacinsa cewa za su zama ƙwararrun masu wa’azin bishara . Babu mutumin da ya taɓa zama malami mai ƙauna kamar Yesu . 18 , 19 . ( a ) Me ya sa muke a shirye mu yi sadaukarwa don mu yi aikin wa’azi ? Kamar Yesu , mun fahimci cewa Ubanmu na samaniya mai ƙauna yana son mutane su samu sani da zai sa su sami rai madawwami . ( Yoh . 17 : 3 ; 1 Tim . mu ɗauki abin da muke koyarwa da muhimmanci ? Ta sa mu kasance da begen samun rai madawwami , ta bayyana mana nufe - nufen Allah , kuma ta nuna mana yadda za mu ƙulla dangantaka na ƙauna da shi . Ka ba da bayanin kalamin Yesu : “ Na zo domin in haɗa mutum . ” Yesu ya gaya wa almajiransa : “ Kada ku yi tsammani na zo domin in kawo wa duniya salama : a’a ban zo domin in kawo salama ba , amma takobi . ( Mat . 10 : 34 - 36 ) Maimakon su amince da bisharar , yawancin mutane sun ƙi ta . Mun san cewa hakan zai faru . Yesu ya gaya wa almajiransa : “ Bawa bai fi ubangijinsa girma ba . Idan suka tsananta mini , zasu tsananta muku kuma . ” ( Yoh . Ana Bukatar Ƙarfin Zuciya Don a Fuskanci Magabtaka Hakika , Yesu Kristi ne misali mafi kyau na ƙarfin hali da gaba gaɗi . Duk da haka , tun farko tarihin ’ yan adam , dukan waɗanda suke da aminci ga Jehobah suna bukatar su kasance da ƙarfin zuciya . 3 : 15 ) An ga wannan magabtaka nan da nan sa’ad da Kayinu ya kashe ɗan’uwansa , Habila , mutum mai adalci . Mutane sun ƙi jinin Anuhu , kuma wataƙila da sun kashe shi da a ce Jehobah bai ɗauki ransa ba . 5 : 21 - 24 . Da yake shi mai iko ne , girman kai , da kuma taurin kai , sun hana shi karɓan shawara daga wajen mutane . Menene Musa ya annabta ? Kuma menene yake son a yi masa ? Musa yana bukatar ƙarfin zuciya ne ? Ƙwarai kuwa ! — Lit . Lis . ( b ) Menene ya taimaki waɗanda suka rayu kafin zamanin Kiristanci su kasance da ƙarfin zuciya wajen ɗaukaka da kuma faɗaɗa bauta ta gaskiya ? Bulus ya ce : “ Aka jejjefe su da duwatsu , aka raba su biyu da zarto , aka jarabce su , aka sare su da takobi : suka yi yawo cikin fatun tumaki , da fatun awakai ; suka sha rashi ; ƙuntattu ne , wulakantattu . ” ( Ibran . 11 : 13 ) Babu shakka , an taimaki annabawa kamar su Iliya , Irmiya , da wasu masu aminci kafin zamanin Kiristanci , waɗanda da ƙarfin zuciya suka yin tsayin daka don bauta ta gaskiya su jimre ta wajen dogara ga cikar alkawuran Jehobah . — Tit . 1 : 2 . 8 : 21 ) Bugu da ƙari , Irmiya da wasu bayin Allah masu ƙarfin zuciya a zamanin dā sun kasance da ƙarfin zuciya domin tabbacin Jehobah da ke cikin alkawarin da ya yi wa Irmiya : “ Za su yi yaƙi da kai ; amma ba za su yi nasara da kai ba : gama ina tare da kai , in ji Ubangiji , domin in cece ka . ” ( Irm . Ƙauna ta Motsa Yesu Ya Yi Wa’azi da Ƙarfin Zuciya 9 , 10 . 23 : 27 , 28 . Ya daɗa cewa za su gan shi “ zaune ga hannun dama na iko , yana zuwa tare da gizagizan sama . ” ( Mar . Yesu ya gaya wa Bilatus : “ Domin wannan an haife ni , domin wannan kuma na zo cikin duniya , domin in bada shaida ga gaskiya . ” ( Yoh . Makonni bayan mutuwar Yesu , almajiran sun yi farin cikin ganin cewa Jehobah ya daɗa musu sababbin almajirai . Babu shakka , mutanen da ke Urushalima sun yi magana game da abin da ya faru ! “ Dukansu suka cika da Ruhu Mai - tsarki , suka faɗi maganar Allah da ƙarfin zuciya . ” — A . Ƙarfin zuciyarmu yana iya sa mutane su canja ra’ayinsu game da saƙon Mulki . Wata ’ yar’uwa a birnin Kyrgyzstan ta ba da wannan labarin : “ Sa’ad da nake aikin wa’azi , wani maigida ya ce mini : ‘ Na yi imani da Allah amma ba Allah na Kirista ba . Idan kika sake zuwa ƙofar gidan nan , zan cuna miki kare na ! ’ A bayansa da akwai karen da aka ɗaure da sarka . Yaya ƙarfin zuciya na wata ’ yar’uwa ya ƙarfafa wata ɗaliba na Littafi Mai Tsarki mai jin tsoro ? A wannan duniyar da ke rabe daga Allah , ana bukatar ƙarfin zuciya don a yi wa’azi yadda Yesu ya yi . • Me ya sa bayin Allah suke bukatar ƙarfin zuciya ? Yesu Kristi ? “ ALLAH ƙauna ne . ” ( 1 Yoh . 4 : 8 ) Ƙaunar Allah ce ga ’ yan adam ta sa ya yiwu mu kusace shi kuma mu ƙulla dangantaka na kud da kud da shi . Hakan gaskiya ne . Manzo Bulus ya kira ƙauna “ hanya mafificiya . ” ( 1 Kor . Don mu sani , bari mu bincika ma’anar kalmar nan “ ƙauna ” sosai . Helenawa na dā suna da kalmomi huɗu da suka yi amfani da su a hanyoyi dabam dabam don su kwatanta ƙauna , kamar stor·geʹ , eʹros , phi·liʹa , da kuma a·gaʹpe . Amsar ita ce , rashin ƙauna irin ta tabi’a . Tana kuma motsa iyaye su ba yaransu horo cikin ƙauna sa’ad da ya dace kuma tana hana iyaye aikatawa bisa motsin rai , wanda sau da yawa yake sa su nuna halin kome daidai game da yara . — Afis . 6 : 1 - 4 . Amma tarihi ya nuna cewa irin wannan bauta ta ƙaunar jima’i tana kawo rashin mutunci , masha’a da kuma rabuwa . Wataƙila shi ya sa marubutan Littafi Mai Tsarki ba su yi amfani da kalmar nan ba . ” Don mu guji ƙulla dangantaka da ke bisa kyaun siffa , dole ne a kame soyayya da ƙa’idodi na Littafi Mai Tsarki . Saboda haka , ka tambayi kanka , ‘ Ina daidaita soyayya na da ƙauna ta gaske ga mijina ko matata ? ’ Yesu ya ce game da ma’aurata : “ Abin da Allah ya gama fa , kada mutum shi raba . ” ( Mat . 5 : 33 ; Ibran . Ba laifi ba ne mutum ya samu amini a cikin ikilisiya . Amma , Bulus ya kuma yi maganar “ ƙaunar ’ yan’uwa ” ( phi·la·del·phiʹa ) da “ soyayya ” ( phi·loʹstor·gos , an haɗa phiʹlos da stor·geʹ ) . Wani masani ya ce “ ƙaunar ’ yan’uwa ” “ ƙauna ce ta soyayya , yin alheri , tausayi da kuma ba da taimako . ” Ikilisiyar Kirista ba rukuni ba ne inda mutane da suka fito daga wuri ɗaya suke taruwa , amma iyali ce mai haɗin kai wajen bauta wa Jehobah Allah . 13 : 35 . Wani lokaci a kan yi amfani da kalmar nan a·gaʹpe a hanyoyi marar kyau . — Yoh . 3 : 19 ; 12 : 43 ; 2 Tim . [ Bayanin da ke shafi na 12 ] A wannan lokacin ne na soma ‘ tuna da Mahaliccina . ’ — M . Wa . Na gode wa Allah cewa tun daga lokacin iyayena sun koya mini na ƙaunaci Allah kuma na dogara gare shi . — Mis . Baba yana ganin cewa ni yaro ne , sai na yi aiki a wani ofishi na ɗan lokaci . A shekara ta 1931 , a wani taro da aka yi a Landan , Ɗan’uwa Rutherford ya yi kira ga ’ yan’uwa su ba da kansu su yi bishara a ƙasashen waje . Wa’azin Mulki a Ƙasar Waje Kowane safe har mako guda , nakan tafi wani kogi da ke kusa , na sa jikina daga wuya har kafa cikin ruwa mai sanyi don zafin ya ragu . A lokacin , Cocin Katolika da Cocin Orthodox na Rasha ne suke Lithuania . Ainihin manufarmu ita ce mu yi wa’azi sosai a dukan yankin yadda zai yiwu kuma mu raba littattafai na Littafi Mai Tsarki ga waɗanda suke so . Aiki ne mai haɗari a kai littattafan Littafi Mai Tsarki cikin ƙasar Latvia da ke kusa , inda aka hana aikinmu na wa’azi . Ina “ sanar ” da abin da nake kira littattafai da za su taimaki mutane a makarantu da kwaleji su fahimci ma’anar abin da yake faruwa a duniyarmu da ta wahala . Gata da Albarka a Arewacin Ireland Bayan Yaƙin Duniya na Biyu , muka soma aikinmu kuma ban da hani na doka . Ya ce : “ Wannan Asabar zan ba da jawabi a fili ga jama’a a lokaci na farko . ” Sai ya kalle ni ya ce , “ Kai za ka ba da jawabi Asabar mai zuwa . ” Muka soma nazarin Littafi Mai Tsarki . Da shigewar lokaci , mutane tara daga iyalin Bill suka zama bayin Jehobah . Daga baya na yi wa’azi a wata unguwa da ke da manyan gidaje a bayan birnin Belfast , inda na sadu da wata mata ’ yar Rasha da take Lithuania a dā . Sa’ad da na nuna mata wasu littattafai , sai ta nuna wani littafi kuma ta ce : “ Ina da wannan . Sa’ad da John Sempey ya ji cewa za ni Arewacin Ireland , ya gaya mini na ziyarci ƙanwarsa , Nellie , da yake ta nuna tana son ta koyi gaskiyar Littafi Mai Tsarki . Ni da yayata Connie muka gudanar da nazarin Littafi Mai Tsarki da ita . Wasiƙar ta ci gaba da cewa ofishin reshe yana shirya tarihin ayyukan da aka yi a ƙasashen Estonia , Latvia , da Lithuaia , sai kuma ta ce : “ Za ka iya zuwa ? ” A Latvia na nuna wa ’ yan’uwan gida na farko da aka yi amfani da shi a matsayin ofishin reshe da kuma saman jinka inda muka ɓoye littattafanmu , da ’ yan sanda ba su taɓa sani ba . Mai yiwuwa kai ne ka bar waɗannan littattafai a wannan gidan shekaru da yawa da suka shige ! ” Yanzu zan iya yin farin ciki , yadda mai zabura na Littafi Mai Tsarki ya yi : “ Ya Allah , tun ina yaro kā koya mani ; har wa yau fa ina bayyana ayyukanka masu - ban al’ajibi . TALLINN Kaunas [ Hotunan da ke shafi na 26 ] Barry da Heidi suna da yara biyar . Sun ga cewa yin aiki tare don su riƙa yin nazari na iyali a kai a kai na taimakonsu su samu ci gaba . Mike ya ce : “ A wani lokaci , ba ma yin nasara ko da yake muna tsara abubuwa da kyau , amma mun ga cewa haɗin kai na taimakonmu mu je taro a kan lokaci . ” Ɗansu Michael ya tuna : “ Ranar Talata daddare muna taron ikilisiya a gidanmu . Wani ɗansu da ake kira Matthew , ya daɗa : “ Babanmu yana tabbata cewa ya dawo gida daga wajen aiki da wuri a duk ranar da ake taro don ya taimake mu mu yi shiri don taron . ” Kwalliya Ce da ta Biya Kuɗin Sabulu Kuma a matsayin iyali mun samu gatar yin aikin gine - gine , har a wasu ƙasashe . ” Da yake mutane da yawa da ke Tuva suna zama a wurare masu nisa , yana da wuya a kai musu saƙon Mulki . Rukunin ya haɗa da malamai , masanan halin ɗan adam , masu kula da zaman lafiyar yara da sauransu . ” Amma , na roƙi Jehobah cikin addu’a ya ba ni ƙarfin zuciya da zai sa kada na ji tsoro kuma in yi amfani da wannan zarafi na yi wa’azi . Ta ci nasara kuwa ? Kafin ka sani , babu kome a cikin katan ɗin . Kuma ranar hutun Maria ce , sai ta ajiye littattafan a kan tebura da yawa a cikin ofishin ta . “ A ƙarshen taron , Maria ta ba da jaridu 380 , littattafai 173 , da mujallu 34 . Dokar Musa ta nuna cewa hakan gaskiya ne . A ƙarƙashin Dokar , Jehobah cikin ƙauna ya tabbata cewa za a taimaki “ masu - mayata , ” kamar maraya , gwauruwa , da baƙo . ( Lev . 19 : 9 , 10 ; K . Sha 14 : 29 ) Ya san cewa wasu cikin bayinsa za su bukaci taimako daga ’ yan’uwansu masu bi . ( Yaƙ . 1 : 27 ) Shi ya sa , bai kamata wani daga cikin bayinsa ya yi jinkirin karɓan taimako daga waɗanda Jehobah ya motsa su ba da irin wannan taimakon ba . Amma , sa’ad da muka samu taimako ya kamata mu yi hakan da halin kirki . Ko da yake ita matalauciya ce an tuna da wannan gwauruwa , ba a matsayin wadda ta karɓa ba amma a matsayin wadda ta bayar . Babu shakka , halinta na bayarwa ya sa ta farin ciki , domin kamar yadda Yesu ya ce : “ Bayarwa ta fi karɓa albarka . ” ( A . Jehobah ya kiyaye shi a lokacin “ wahala da baƙinciki . ” Saboda haka , ka tabbata cewa bautarka ga Jehobah ita ce abu mafi muhimmanci a rayuwarka kuma kana barin ruhun Allah ya yi maka ja - gora a dukan abubuwa da kake yi . ( M . Wa . 12 : 13 ; Gal . 5 : 16 - 18 ) Hakika , ba za ka taɓa gama biyan Jehobah don dukan abubuwa da ya yi maka ba . Ƙari ga haka , muna iya yin amfani da iyawarmu , kuzarinmu , da dukiyoyinmu don mu sa hannu a aikin ceton rai da ikilisiya ke yi . Yesu Kristi ya ce : “ Kyauta kuka karɓa . ” M . 20 : 28 ) Ya kamata dattawa da waɗanda suke cikin ikilisiya su ƙarfafa , su tallafa , kuma su kāre ka lokacin da kake fuskantar yanayi mai wuya . — Gal . 5 : 14 . A koyaushe , ka riƙa nuna godiya don taimakon da ka samu . Ka Kasance da Daidaitaccen Ra’ayi da Sanin Ya Kamata ▪ Ka zama mai ba da ƙarfafa da kuma wartsakewa a ruhaniya ga wasu Ya gano kabarin sarauta na Fir’auna Tutankhamen da ke cike da kayayyaki kusan 5,000 . Amma , Kalmar Allah ta gaya mana mu nemi dukiyoyi da za su amfane mu da gaske . Hakan gayyata ce ga kowa , kuma ladan ya fi kowace dukiya ta zahiri . — Karanta Misalai 2 : 1 - 6 . Me ya sa Bulus ya rubuta game da dukiyoyi na ruhaniya ? Babu shakka , Bulus ya san cewa wasu da suke gabatar da ilimin falsafa na Helenanci ko kuma waɗanda suke ɗaukaka koma ga bin Dokar Musa suna rinjayar ’ yan’uwan . Shi ya sa ya gargaɗi ’ yan’uwan sosai : “ Ku yi hankali kada kowa ya cuceku ta wurin iliminsa da ruɗinsa na banza , bisa ga ta’adar mutane , bisa ga ruknai na duniya , ba bisa ga Kristi ba . ” — Kol . A yau muna fuskantar irin wannan rinjaya daga Shaiɗan da kuma mugun tsarinsa . Suna bukatar su san muhimman koyarwa ta gaskiya kuma su fahimci zurfafan al’amuran Allah sosai . ( Ibran . Ko da yake an faɗi cewa an “ ɓoye ” dukiyoyi na hikima da ilimi cikin Kristi , hakan ba ya nufin cewa babu wanda zai iya samunsu . Hakan ya jitu da abin da Yesu ya faɗi game da kansa : “ Ni ne hanya , ni ne gaskiya , ni ne rai : ba mai - zuwa wurin Uban sai ta wurina . ” Wannan ya nuna cewa ban da zuwa wurin Uba ta wurinsa , yana da wani hakkin kuma . Hakika , a cikin Yesu an ɓoye dukiyoyi masu tamani sosai , suna jiran ɗalibai masu ƙwazo sosai su gano su . Bari mu bincika wasu cikin abubuwa masu tamani da suka shafi begenmu na nan gaba da kuma dangantakarmu da Allah . Menene za mu iya koya game da Yesu daga Kolosiyawa 1 : 19 da 2 : 9 ? Shi ya sa annabce - annabcen da ke cikin nassosi na Ibrananci suka yi wuyan fahimta ga waɗanda suka ƙi Yesu a matsayin Almasihu . ( b ) Da yake an ’ yantar da su daga duhu na addini , dole ne mabiyan Kristi su yi menene ? ( Karanta Yohanna 8 : 12 ; 9 : 5 . ) Shekaru da yawa daga baya , manzo Bulus ya gaya wa ’ yan’uwansa Kiristoci : “ Dā ku duhu ne , amma yanzu haske ne cikin Ubangiji : ku yi tafiya kamar ’ ya’yan haske . ” 5 : 8 ) Da yake an ’ yantar da su daga bautar duhu na addini , dole ne Kiristoci su yi tafiya a matsayin ’ ya’yan haske . ( b ) Me ya sa Yesu ya zama dukiya da babu na biyunta a matsayinsa na “ Ɗan rago na Allah ” ? Yesu ne “ Ɗan rāgo na Allah . ” Alal misali , bayan da Ibrahim ya nuna cewa yana shirye ya miƙa ɗansa Ishaƙu , an gaya masa kada ya kashe Ishaƙu kuma aka yi masa tanadin rago a maimakonsa . ( Far . 10 : 1 - 4 ) A wani ɓangare kuma , Yesu ne ‘ Ɗan rago na Allah wanda ya ɗauke zunubin duniya . ’ 16 , 17 . Da hakan , bangaskiyarsu ba cikakkiya ba ce . 1 : 19 ) Kuma Littafi Mai Tsarki ya yi amfani da kalmar nan “ Amin ” ga Yesu . ( R . Yoh . Bari ya zama abin farin ciki da albarka a gare ka ka samu dukiyoyi da aka ‘ ɓoye cikinsa . ’ • An aririci Kiristoci su nemi waɗanne dukiyoyi ? 2 : 21 . ( b ) A wace hanya ɗaya ta rayuwa ce Littafi Mai Tsarki ya yi tanadin ja - gora ? ( a ) Menene Yesu ya koyar game da aure ? Manzo Bulus ya ce : “ Miji kan mata yake , kamar yadda Kristi kuma kan ikilisiya ne , shi da kansa fa mai - ceton jiki ne . Bari mu bincika wasu hanyoyi da Yesu ya yi amfani da ikon da Allah ya ba shi . Ta yaya Yesu ya yi amfani da ikonsa a kan almajiransa ? Yesu “ mai - tawali’u ne , mai - ƙasƙantar zuciya . ” ( Mat . 20 : 21 - 28 ; Mar . 9 : 33 - 37 ; Luk 22 : 24 - 27 ) Duk da haka , Yesu bai tsauta musu ba ko kuma wulakanta su , kuma bai sa su tunanin ba ya ƙaunarsu ko kuma ba za su iya yin abin da yake koya musu ba . Maimakon haka , ya yaba wa almajiransa kuma ya ƙarfafa su . Maimakon haka , ladabi ne da ƙauna ta sadaukar da kai . ( Karanta 1 Bitrus 3 : 7 . ) 5 : 28 , 29 . Ra’ayinsa game da iko ya bambanta da halin da matar aure ta farko ta nuna ! Tana da shugaba da Allah ya naɗa , wanda ta wurinsa Jehobah ya ba su umurni . Ta ƙi bin umurnin da Adamu ya ba ta . ( Far . 2 : 16 , 17 ; 3 : 3 ; 1 Kor . Maimakon haka , ta ja - goranci mijinta . — Far . 2 : 14 . Akasin haka , Yesu ya kafa misali mafi kyau wajen miƙa kai ga shugabansa . Halinsa da tafarkin rayuwarsa sun nuna cewa bai “ maida kasancewarsa daidai da Allah abin raini ba . ” 2 : 5 - 7 ) A yau , a matsayin Sarki da ke sarauta , Yesu ya ci gaba da nuna irin wannan halin . 15 : 28 . Ƙari ga haka , bai kamata mata Kirista ta ƙi ra’ayin mijinta ko kuma ta ƙalubalance shi a gaban yaransu ba . Waɗanne abubuwa ne suke kan gaba a iyalinmu ? Sha 6 : 6 . Amma , idan yaran suka fahimci cewa iyayen ba sa bin mizanan da suka kafa musu , suna iya kammala cewa ƙa’idodin Littafi Mai Tsarki ba su da muhimmanci ko amfani . A sakamakon haka , yaran za su iya faɗa wa matsi na duniya . Iyaye Kiristoci sun fahimci cewa renon yaro ya wuce biyan bukatarsa ta zahiri kawai . Misalinsu na sadaukar da kai yana iya taimakon yaranku sosai su tsai da shawara mai kyau , su kafa makasudai na ruhaniya , kuma su je makarantar da ta dace don su tallafa wa kansu a hidima ta cikakken lokaci . Yaya Yesu ya girmama iyayensa na duniya da Ubansa na samaniya ? Yara , Yesu ya kafa muku misali mafi kyau . Idan haka ne , me kuka yi ? Kun san cewa idan kuka ji kunya kuma kuka bi su za ku sa iyayenku da Jehobah baƙin ciki . Dukanmu , ko menene matsayinmu a iyali , za mu iya amfana ta wajen bin misalinsa . • Ta yaya mace za ta yi koyi da misalin Yesu ? [ Hotunan da ke shafi na 10 ] TALIFOFIN NAZARI NA MAKONNIN : SHAFI NA 3 7 - 13 ga Satumba Iyalai Kirista , Ku Bi Misalin Yesu ! Yaya za mu iya samun su ? Wannan talifin zai taimake mu mu samu amsoshin . Haɗin Kai na Kawo Ci Gaba na Ruhaniya Kuma suna koya wa yaransu su kasance da ra’ayin da bai dace ba game da kuɗi . Amma menene ya sa kuɗi yake jawo matsaloli da yawa a cikin iyali ? A wasu lokatai , wannan tsoron yana hana ni nuna sanin ya kamata ga matata idan ya zo ga batutuwan kuɗi . ” Littafi Mai Tsarki ba littafin da ke ba da shawara game yadda za a kashe kuɗi ba ne . Amma yana ɗauke da shawarwari masu amfani da za su iya taimaka wa ma’aurata su guji matsalolin kuɗi . Ku koyi yin magana game da kuɗi cikin natsuwa . “ Hikima ce a nemi shawara . ” Alal misali , me ya sa ba za ku bayyana wa aboki ko abokiyar aurenku ba yadda wataƙila renon da iyayenku suka yi muku ya shafi halin da kuke nuna wa game da kuɗi ? Wani marubucin Littafi Mai Tsarki ya tambayi : “ Mutum biyu za su iya yin tafiya tare , in ba su rigaya sun yi alkawari ba ? ” Ku tsai da shawara game da yadda za ku ɗauki kuɗin da kuke samu . “ Wajen ba da girma , kowa ya riga ba ɗan’uwansa . ” Idan kai da abokiyar aurenka kuna karɓan albashi , za ku iya daraja juna ta wajen gaya wa juna ko nawa ne kuke samu da kuma kuɗaɗen da kuka kashe . Ku rubuta abubuwan da kuke son ku saya . Sai ku riƙa rubuta ainihin yawan kuɗin da kuke kashewa na watanni da yawa . Muna gaya wa juna abubuwan da muka kashe kuma muna aiki tare . ” Ko da wane tsari ne kuke bi , abu mafi muhimmanci shi ne yin aiki tare . Sakamakon haka shi ne , muna yin aiki tare , kuma ƙauna da ke tsakaninmu ta daɗu . ” Kuma wane ƙoƙari ne ake yi don a shirya shi ? ( Matta 6 : 11 ) Burodi abinci ne da ake yawan ci shi ya sa a yaren Ibrananci da Helenanci , furcin nan “ ci abinci ” yana nufin “ ci burodi . ” Amma yawancin iyalai sukan gasa nasu ne , kuma hakan ba ƙaramin aiki ba ne . Yanzu ka yi la’akari da Maryamu , mahaifiyar Yesu . Bayan da aka ta da Yesu daga matattu , ya bayyana ga wasu cikin almajiransa da asuba . Sai ya ba su gasashen kifi da burodi . Kusan ganyaye talatin dabam - dabam ne suke da su a lokacin , kamar su albasa , tafarnuwa , karas , da kabeji , da sauran su , suna kuma shuka ’ ya’yan itace iri - iri fiye da ashirin da biyar a wannan yankin , kamar su ( 1 ) ɓaure , ( 2 ) dabino , da ( 3 ) ruman . A zuciyarka , kana ganin waɗannan kayan haɗa abinci a kan teburi sa’ad da Yesu ya ci abincin dare tare Li’azaru da yayyensa mata , Martha da Maryamu ? Yanzu ka yi tunanin irin ƙamshin da ya cika ɗakin sa’ad da Maryamu ta shafe ƙafafun Yesu da “ nard , ” ƙamshin abincin ya haɗu da na man mai tsada . — Yohanna 12 : 1 - 3 . Maigidan wataƙila zai ba da nama , abin da ba a yawan ba baƙo talaka . Wani abinci kuma da wataƙila za a ba da shi ne abincin da aka yi da ƙwai . Abin Da Muka Koya Daga Wurin Yesu Yesu ya yi alkawarin yin rayuwa a sama ne ? Yesu ya bayyana wannan gaskiyar dalla - dalla sa’ad da ya gaya wa almajiransa cewa : “ Ku ƙaramin garke , kada ku ji tsoro ; gama Ubanku yana jin daɗi shi ba ku mulkin . ” — Luka 12 : 32 . Wane bege ne Yesu ya ba sauran ’ yan Adam ? ( Matta 5 : 5 ) Ya yi ƙaulin hurarriyar zabura da ta ce : “ Masu - tawali’u za su gāji ƙasan ; za su faranta zuciyarsu kuma cikin yalwar salama . Yesu ya yi maganar samun sauƙi daga ɓangarori biyu da ake shan wahala sa’ad da ya ce : “ Shari’ar wannan duniya yanzu ta ke ; yanzu za a fitar da mai - mulkin wannan duniya . ” Don samun ƙarin bayani , ka duba babi na 3 da na 7 na littafin nan Menene Ainihi Littafi Mai Tsarki Yake Koyarwa ? Sa’ad da ta yi girma , Rahab ta tuna abin da Jehobah ya yi wa mutanensa . Daddare , sarkin Jericho ya samu labarin cewa ’ yan Isra’ila ’ yan leƙen asiri sun shigo cikin ƙasar Jericho kuma suna gidan da Rahab take yin aiki . Sai ta ɓoye su a kan rufin ɗakin kuma ta gaya wa ’ yan aiken sarkin cewa : “ I , mazajen suka zo wurina . . . Me ya sa Rahab ta kāre ’ yan leƙen asirin ? — Ta bayyana dalilin , sa’ad da take gaya musu cewa : “ Na sani Ubangiji ya rigaya ya ba ku ƙasar . . . Gama mun ji yadda Ubangiji ya shanyar da ruwan Jan Teku a gabanku , lokacinda kuka fito Masar . ” Babu shakka , Jehobah ya yi farin ciki sosai cewa Rahab ta kāre waɗannan ’ yan leƙen asirin , kamar yadda Littafi Mai Tsarki ya gaya mana a Ibraniyawa 11 : 31 . Idan kin yi hakkan , kowa a gidanki za su tsira . ’ Kai ma za ka yi hakan ? — Muna yin addu’a cewa za ka yi hakan . ○ Wane labari mai muhimmanci ne Rahab ta ji sa’ad da take ƙarama ? ○ Wane alkawari ne Rahab ta sa ’ yan leƙen asirin suka yi mata ? ○ Me ya sa muka san cewa Rahab ta faranta wa Jehobah rai , kuma yaya za ka iya yin koyi da ita ? Jehobah Yana Ɗaukan Tawali’u da Tamani GIRMAN KAI , kishi , dogon buri . Amma irin waɗannan halayen suna jawo mu kusa da Allah kuwa ? Abin ya faru ne a jejin Sinai , bayan an ceci Isra’ilawa daga ƙasar Masar . Dalilan yin gunaguninsu ya wuce hakan . * ( Aya ta 3 ) Musa ba ya bukatan ya kāre kansa . ( Aya ta 8 ) Ta wajen yin zargin Musa , sun yi laifin yin zargin Allah . Ka yi la’akari da abin da kowannensu ya faɗa . TARIHI NA NA DĀ : An haife ni ne a kudancin Kazakhstan , kusan mil saba’in daga birnin Tashkent . Ina yawan shan vodka wadda giya ce mai ƙarfi da kuma giyar gargajiya . Bayan da na kammala hidima ta na soja , sai na koma ƙasar Jamus . Sa’ad da nake sansanin baƙi , na karɓi ɗan ƙaramin littafin nazarin Littafi Mai Tsarki wanda Shaidu suka wallafa . Kuma bayan da na karanta littafin nazarin Littafi Mai Tsarki da aka ba ni , sai na amince cewa Littafi Mai Tsarki ya amsa dukan tambayoyi masu muhimmanci a rayuwa . A shekara ta 1993 , na kafa ranar da zan daina . Ina farin ciki sosai cewa na koyi yin amfani da shawarar Littafi Mai Tsarki a rayuwana ! SUNA : TITUS SHANGHADI ƘASAR DA AKA HAIFE SHI : NAMIBIYA LABARI : MUGUN ƊAN DABA Ban daɗe da kai wa wurin ba , sai na soma tarayya da wasu matasa ’ yan daba . Wani cikin ’ yan daba da muke hamayya da su ya taho daga baya da niyar ya fille kaina , amma wani daga cikin ’ yan dabarmu ya sumar da shi . Duk da cewa na kusan mutuwa , na ci gaba da yin mugunta . Na so alkawarin da na karanta a Ru’ya ta Yohanna 21 : 3 , 4 cewa “ mutuwa kuwa ba za ta ƙara kasancewa ba ; ba kuwa za a ƙara yin baƙin ciki , ko kuka , ko azaba . ” Sa’ad da Mashaidiyar ta sake dawowa , na aminci da nazarin Littafi Mai Tsarki . Ƙari ga hakan , na bi shawarar gaya wa abokan aikina cewa shan taba ba shi da kyau . Na Nazari WAƘOƘI : 114 , 85 An gabatar da tushe na Nassi don begen rai na har abada a cikin waɗannan talifofi . A FITOWAR NAN : An Gano Dukiyoyin da Aka Ɓoye 8 : 20 , Littafi Mai Tsarki . ( b ) Me ya sa mutane da yawa suke shakkar yin rayuwa na har abada a duniya ? Ballantana ma , begen rai madawwami sashe ne mai muhimmanci na bisharar da muke wa’azinta . ‘ Sarayar da Halitta ta Zama Banza . . . Domin Sa Zuciya ’ Jehobah ya bayyana nufinsa ga mutane a farkon tarihin ’ yan adam . An rufe hanyar shiga lambun Adnin , kuma mutane suka tsufa suka mutu . ( Far . Shem wanda ya tsira daga Rigyawa ya mutu yana da shekaru 600 , kuma ɗansa Arpachshad ya mutu yana da shekaru 438 . Terah , mahaifin Ibrahim ya mutu yana da shekaru 205 . Menene ya sa mutane masu aminci na zamanin dā suka gaskata cewa Allah zai dawo da albarkar da Adamu ya rasa ? Ya ba mutane kamar Habila da Nuhu dalilin gaskata cewa Allah zai dawo da albarkar da Adamu ya rasa . Menene ya nuna cewa Ibrahim yana da begen tashin matattu ? ( Karanta Ibraniyawa 11 : 19 . ) 21 : 12 ) Saboda haka , Ibrahim yana da dalili mai kyau na sa rai cewa Allah zai ta da Ishaƙu daga matattu . 6 , 7 . ( a ) Wane alkawari ne Jehobah ya yi wa Ibrahim ? 3 : 29 ; R . Yoh . 7 : 4 ; 14 : 1 ) Ta wurin Mulkin Almasihu ne “ dukan al’umman duniya za su sami albarka . ” 11 : 10 ) Mulkin Allah ne wannan birnin . Zai yi rayuwa har abada a duniya sa’ad da aka ta da shi daga matattu . Amma , littafin Ayuba ba labari ba ne ba kawai na jarraba mutum ɗaya , ya tattauna batutuwan da suka shafi dukan ’ yan adam da halittu na ruhu . Ko da yake Ayuba bai fahimci wannan batun ba , bai ƙyale abokansa uku su sa ya yi tunanin cewa bai riƙe amincinsa ba . ( Ayu . A wani lokaci Jehobah yana ba da saƙo ga mutum ɗaya kuma saƙon ya shafi dukan ’ yan adam . Za mu iya ganin hakan daga annabcin Daniyel da ya shafi mafarkin Sarki Nebuchadnezzar na Babila game da sare itace mai girma . ( Dan . 33 : 24 . Littafin Ayuba ya kuma nuna cewa za a yi tashin matattu . — Ayu . 14 : 14 , 15 . Tsofaffin da ke cikin waɗanda suka tsira za su koma kwanakin ƙuruciyarsu . ( R . Zuriyar Ibrahim ta zama al’umma na kanta sa’ad da ta ɗauki alkawarin yin dangantaka da Allah . 3 : 13 . Wace albarka ta nan gaba ce aka hure Dauda ya rubuta ? ( Zab . 21 : 4 ; 37 : 29 ) Alal misali , mai zabura Dauda ya kammala wata waƙa game da haɗin kan masu bauta ta gaskiya a Sihiyona da waɗannan kalaman : “ Daga can Ubangiji ya umurta albarka , rai ke nan na har abada . ” — Zab . Wane annabci game da matsayin da Almasihu zai cika ne ya buɗe hanyar rai na har abada ? Sau ɗaya a shekara , a Ranar Kafara , babban firist ‘ zai ɗibiya hannunsa duka biyu a bisa kan bunsuru mai - rai , ya furta dukan muguntar ’ ya’yan Isra’ila a bisan kan bunsurun , bunsurun kuma za ya ɗauka wa kansa dukan muguntarsu zuwa cikin ƙasa inda babu kowa . ’ ( Lev . 16 : 7 - 10 , 21 , 22 ) Ishaya ya annabta zuwan Almasihu , wanda zai cika irin wannan matsayin na ɗaukan “ cutarmu , ” “ baƙincikinmu ” da kuma “ zunubi na mutane da yawa , ” ta hakan ya buɗe hanyar rai na har abada . — Karanta Ishaya 53 : 4 - 6 , 12 . 26 : 19 ) Nassosin Ibrananci sun nuna sarai cewa akwai begen tashin matattu da kuma rayuwa a duniya . Domin begen tashin matattu , Martha ta gaya wa Yesu game da ɗan’uwanta da ya rasu : “ Na sani zai tashi kuma a cikin tashin matattu a kan rana ta ƙarshe . ” ( Yoh . 21 : 4 . Kamar yadda muka tattauna a talifin da ya gabata , ƙarnuka da suka wuce , Allah ya ba Yahudawa begen tashin matattu da kuma rai madawwami a duniya . 11 : 24 ) Hakika , Sadukiyawa na lokacin ba su gaskata da tashin matattu ba . ( Mar . 12 : 18 ) Amma , a cikin littafinsa , Judaism in the First Centuries of the Christian Era , George Foot Moore ya ce : “ Rubuce - rubuce . . . na ƙarnuka na biyu ko na farko kafin zamaninmu sun nuna cewa mutane da yawa sun gaskata cewa a wani lokaci za a ta da waɗanda suka mutu a dā daga matattu a duniya . ” Waɗanne tambayoyi ne za mu tattauna a wannan talifin ? Yawancin mutane suna da begen cewa sa’ad da suka mutu za su ci gaba da rayuwa a duniya ta ruhu . Menene almajiransa suka yi imani da shi ? Menene zai faru a “ sabon zamani ” ? Yaya za ka ba da ma’anar “ sabon zamani ” ? 72 : 8 ) Waɗannan talakawan za su more rai na har abada a duniya . Bari mu bincika wasu daga cikinsu don mu ga abin da Yesu ya ce game da begen rai na har abada a duniya . Dole ne a sake ‘ haifan ’ waɗanda za su shiga cikin Mulki na sama . ( Yoh . Bayan haka , ya yi maganar begen da dukan ’ yan adam za su iya samu . ( Karanta Yohanna 3 : 16 . ) A wajen , ya warkar da wani mutumi a tafkin Baitasda . A Galili , dubban mutanen da suke son gurasar da Yesu ya yi tanadinta ta hanyar mu’ujiza suka soma bin shi . Yesu ya ba da ransa ga waɗanda za su yi sarauta da shi a Mulkin sama da kuma “ sabili da ran duniya ” don ya ceci ’ yan adam . “ Idan kowane mutum ya ci wannan gurasa , ” wato , ya ba da gaskiya ga ikon fansa na hadayar Yesu , zai samu begen rai na har abada . Ina ba su rai na har abada . ” Amma sa’adda shi , Ruhu na gaskiya , ya taho , zai bishe ku cikin dukan gaskiya . ” ( Yoh . 1 : 3 , 4 ) Begen gado na samaniya bayyanuwa ce , kuma ya zama abin da hurarrun wasiƙu na Nassosin Helenanci na Kirista suka mai da wa hankali . A lokacin , Yesu zai cika alkawarin Allah : “ Masu - adalci za su gāji ƙasan , su zauna a cikinta har abada . ” — Zab . Ya rubuta : “ Sammai da suke yanzu , da duniya kuma , bisa ga wannan magana kanta an tanaje su domin wuta , ajiyayyu zuwa ranar shari’a da halakar mutane masu - fajirci . ” ( 2 Bit . 3 : 7 ) Menene zai canja sammai na gwamnati da kuma mugun tsarin ’ yan adam da muke ciki yanzu ? Yaya aka kwatanta begen ’ yan adam a Ru’ya ta Yohanna 21 : 1 - 4 ? • Menene Yesu yake nufi da “ sabon zamani ” ? An Sake Gano Begen Rai Na Har Abada A Duniya 7 : 9 , 17 ) A farkon tarihin ’ yan adam , Allah ya bayyana cewa ya halicci ’ yan adam su yi rayuwa ba na ’ yan shekaru ba kuma su mutu , amma su rayu har abada . — Far . 24 : 11 ) Manzo Bitrus ya gargaɗi Kiristoci : “ Masu - ƙaryan malanta za su kasance kuma a cikinku . ” 5 , 6 . Origen ɗalibin Clement ne na Iskandiriya , wanda ya amince da koyarwar Helenanci wadda ta ce kurwa ba ta mutuwa . Saboda haka , Origen ya koyar da cewa kowace albarka da sarauta ta shekara dubu za ta kawo , ba za ta kasance a duniya ba amma a duniya ta ruhu . Kafin ya soma bin Kiristanci na ridda sa’ad da yake ɗan shekara 33 , Augustine ya zama mai bin sashe na falsafa na Plato da Plotinus ya kafa a ƙarni na uku . Ya daɗa : “ Kiristoci ’ yan ridda waɗanda ’ yan tauhidi ne . . . sun ɗauki matsayinsa kuma suka soma bin wannan ra’ayin , kuma aka daina bin imani na asali na sarauta ta shekara dubu a duniya . ” Bisa wannan ra’ayin , suna nuna cewa mutum zai yi rayuwa na ɗan lokaci ne kawai a duniya , don a gwada ko ya cancanci yin rayuwa a sama . Yayin da Yahudawa suka soma yin na’am da ra’ayin Helenanci game da kurwa marar mutuwa , suka daina kasancewa da ainihin begensu na yin rayuwa a duniya . Hakan ya bambanta da abin da Littafi Mai Tsarki ya ce game da ’ yan adam . Jehobah ya gaya wa ɗan adam na farko : “ Turɓaya ne kai . ” ( Far . 3 : 19 ) Duniya ce gidan ’ yan adam har abada , ba sama ba . — Karanta Zabura 104 : 5 ; 115 : 16 . Gaskiya ta Haskaka a Cikin Duhu Ko da yake yawancin addinan da suke da’awar cewa su Kiristoci ne ba sa koyar da begen rai na har abada a duniya , ba a koyaushe ba ne Shaiɗan yake nasara wajen ɓoye gaskiya . 9 , 10 . ( a ) Menene Isaac ya rubuta game da begen ’ yan adam ? Kuma Newton bai ga rukunin da ke da’awar cewa su Kiristoci ne da za su iya yin wa’azin bisharar ba . Me ya sa aka ɓoye begen ’ yan adam ga yawancin mutane a kwanakin Milton da Newton ? Gyaran da aka yi wa coci a ƙarni na goma sha shidda bai kawar da koyarwar ƙarya game da kurwa marar mutuwa ba , kuma cocin Farostanta da aka amince da su sun ci gaba da koyar da ra’ayin Augustine cewa Sarauta ta Shekara Dubu ta riga ta wuce . A wane lokaci ne ilimi na gaskiya ya ƙaru ? Daniyel ya faɗi abubuwa masu kyau da za su faru a “ kwanakin ƙarshe . ” A ƙarshen shekarun alif da ɗari takwas , sahihan mutane da yawa suna neman su fahimci “ kwatancin sahihiyan kalmomi . ” ( 2 Tim . A shekara ta 1870 , shi da wasu mutane ƙalilan masu neman gaskiya sun kafa ajin nazarin Littafi Mai Tsarki . Dunn ya kuma bincika tambayar da mutane da yawa suke tunani a kai , Su waye ne za su rayu har abada a duniya ? A shekara ta 1870 , George Storrs da kansa ya kammala cewa za a ta da marasa adalci daga matattu don su sami zarafin yin rayuwa har abada . 65 : 20 ) Storrs ya zauna a Brooklyn , New York , kuma ya harhaɗa wata mujalla mai suna Bible Examiner . Menene ya sa Ɗaliban Littafi Mai Tsarki suka bambanta da Kiristendam ? Saboda haka , a shekara ta 1879 , ya soma wallafa Zion’s Watch Tower and Herald of Christ’s Presence da yanzu ake kira Hasumiyar Tsaro Mai Shelar Mulkin Jehobah . An hure annabi Ishaya ya rubuta game da irin rayuwar da mutanen Allah za su more a duniya . Augustine ya yi da’awar cewa Sarauta ta Shekara Dubu ta Mulkin Allah ba a nan gaba ba ne , amma an riga an soma ta sa’ad da aka kafa coci . • Yaya aka ɓoye begen ’ yan adam game da rayuwa a duniya ? Wane fahimi ne wasu masu karatun Littafi Mai Tsarki suka samu a shekarun alif da ɗari shida ? Ƙaunar da Jehobah yake yi wa ’ yan adam tana da girma sosai wadda hakan ta sa ya aiko ƙaunataccen Ɗansa zuwa duniya ya mutu domin mu . ( Yoh . Ya ce : “ Idan kun kiyaye dokokina , za ku zauna cikin ƙaunata : kamar yadda na kiyaye dokokin Ubana , ina zaune kuwa cikin ƙaunatasa . ” ( Yoh . 4 , 5 . ( a ) A wace hanya ce ainihi za mu iya nuna cewa muna ƙaunar Jehobah ? Ainihi , muna nuna ƙaunarmu ga Jehobah ta wajen yi masa biyayya . Amma ka lura da furcin nan : “ Dokokinsa fa ba su da ban ciwo ba . ” Jehobah bai ce mu yi abin da ya fi ƙarfinmu ba . Idan ka bi umurninsa , ba za ka ɓace ba . Hakazalika , mutumin da bai da lamiri zai ɓace nan da nan sa’ad da yake son ya yi zaɓi a rayuwa game da ɗabi’a , yin abin da ya dace , da kuma aminci . Kamar mutumin nan mai ja - gora , lamiri yana da kasawarsa . Hakazalika , idan muka ƙi dogara da tabbatacciyar ja - gorar da ke cikin Kalmar Allah , Littafi Mai Tsarki , lamirinmu zai iya kasancewa marar amfani . ( Zab . 119 : 105 ) Abin baƙin ciki , mutane da yawa a wannan duniyar sun fi mai da hankali ga muradin zuciyarsu fiye da ƙa’idodin da aka tsara a cikin Kalmar Allah . ( Karanta Afisawa 4 : 17 - 19 . ) Kuma , ya kamata mu yi ƙoƙari mu daraja lamirin ’ yan’uwanmu ƙaunatattu na ruhaniya . Muna iya ƙoƙarinmu don kada mu sa su yi tuntuɓe ta wajen tuna cewa lamirin ’ yan’uwanmu yana iya ƙin abin da na mu ke so . — 1 Kor . 3 : 16 . Bari yanzu mu tattauna wurare uku na rayuwa da za mu iya nuna ƙaunarmu ga Jehobah ta wajen yin biyayya . Na farko , dole mu ƙaunaci waɗanda Jehobah yake ƙauna . Mahaliccinmu ya san haɗari da kuma taimakon tarayya ga mutane ajizai . 2 : 21 - 23 ) Irin abokin da Jehobah ya zaɓa ke nan . Kuma irin su ne yake abota da su a yau . Yin nazari a kan misalan da ke cikin Littafi Mai Tsarki zai iya motsa ka . Ka sani cewa ikilisiyar Kirista tana cike da irin waɗannan abokan . Irin waɗannan abokan ba za su tura ka ka yi abin da zai ɓata wa Jehobah rai ba . Za su taimake ka ka tsare kanka cikin ƙaunar Allah . Dalili guda shi ne , mutane masu iko ajizai ne . Idan muka zaɓi Jehobah ya zama Mamallakinmu , muna bukatar mu daraja ikonsa . Ka Kasance da Tsabta a Gaban Jehobah Me ya sa Jehobah yake son mu kasance da tsabta ? Bugu da ƙari , yaro mai tsabta zai sa a daraja iyalin , domin hakan zai bayyana ƙauna da kulawa da iyayen ke nunawa . Ya san cewa kasancewa da tsabta yana da muhimmanci idan muna son mu kasance da lafiya . A Isra’ila ta dā , Jehobah ya bayyana wa mutanensa dalla - dalla cewa dole ne su kasance da tsabta ta jiki . A waɗanne hanyoyi ne muke bukatan mu kasance da tsabta ? Saboda haka , muna bukatan mu kasance da tsarki a ciki da waje . Amma mutanen Jehobah suna yin ƙoƙari su kasance hakan , domin wannan yana taimaka musu su tsare kansu a cikin ƙaunar Allah . Ta yaya kurame suka yi hakan tun da yake ba sa jin magana ? Kafin mu amsa wannan tambayar , bari mu tattauna abin da ya sa yaren kurame yake da muhimmanci ga kurame . Gani Ji Ne Bari mu taimaka muku ku fahimci wasu gaskiya game da kurame . Kallon leɓen mutum kuma su fahimci abin da yake nufi yana yi musu wuya sosai . Yaren kurame ya bambanta da rubutun makafi kuma ba motsa hannu kawai ba ne . Babu yaren kurame guda da za a iya yin amfani da shi a dukan duniya . Ka yi la’akari da yadda yaron da yake iya jin magana yake koyon wani yare . Leɓunan su ne kawai kake ganin yana motsi . Kana ganin hakan zai yiwu ? Mutum yana amfani da alamu ya faɗi wani batu da gaɓoɓin jikinsa . Hakika , kusan kowane motsi da kurma ya yi da hannayensa , jiki , da fuskarsa sa’ad da yake yaren kurame yana da ma’ana . Suna da muhimmanci a nahawun yaren kurame . Alal misali : Yin tambaya ta wajen ɗaga gira zai iya nuna cewa kana tambayar da ba ka bukatar amsa ko kuma wadda kake bukatar a ba da amsar e ko a’a . Sai ya bayyana mini abin da sakin layin yake nufi . Sai mamarta ta gane cewa ta fahimci dukan abin da ke cikin faifan DVD ɗin . ” Ina jin cewa yaren kurame a faifan DVD ne ya taimaka mini sosai na kyautata dangantaka ta da Jehobah . ” Kafa ikilisiyoyin yaren kurame yana da amfani kuwa ? A matsayin wanda yake cikin wannan ikilisiyar , yaya Cyril ya ji ? Wasu sun ƙaura zuwa wasu ƙasashe don su taimaka wa kurame su koya game da Jehobah . Kiristoci maza da kurame ne sun zama ƙwararrun malamai , masu tsara abubuwa , da kuma makiyaya , kuma da yawa sun cancanta don su kula da hakkoki a cikin ikilisiya . Waɗannan misalai ne ƙalilan na ƙaruwar da ake samu a dukan duniya . Waɗannan taron sun taimaki Shaidu kurame su ga cewa suna cikin sashen ’ yan’uwanci na dukan duniya da suke amfana daga abinci na ruhaniya a kan kari . Amma sa’ad da ake ba da wani jawabi a taron gunduma na yaren kurame , na fahimci abin da ya sa ya ƙyale wahala . Sa’ad da aka gama jawabin , matata ta taɓa ni ta ce , ‘ Ka gamsu ? ’ Menene kurame suke gani a fuskar Jehobah sa’ad da suka koya game da shi ? Da dare ya yi , sai suka fita . Sa’ad da suka isa sansanin , ko’ina ya yi shuru . Ta hanyar mu’ujiza , Jehobah ya sa mutanen Suriya sun ji ƙarar rundunar sojoji . Damuwa Tana Iya Nauyaya Mu Sun mai da hankali ga abin da za su iya samu . Hakan zai iya faruwa da mu kuwa ? “ Yunwa ” tana cikin alamun da ke nuna cewa ƙarshen duniyar nan ta kusa . Ta yi hidima na majagaba , ta gama makarantarta , kuma daga baya ta auri wani da ke hidima a Bethel , kuma ta zama ɗaya daga cikin iyalin Bethel na ƙasar Benin . ( Luk 10 : 4 ) Yare na asali na kalmar nan “ gaida ” ba ya nufin “ sannu ” ko “ barka dai ” kawai . Bayan an sake su , sun yi hidima na majagaba har suka gama hidimarsu a duniya . Amma , abubuwa na ruhaniya sun fi muhimmanci a rayuwarsu . Hakika , dukanmu muna son mu samu wasiƙu daga waɗanda muke ƙauna ko kuma su kira mu da waya , kuma hakan ba laifi ba ne . Yin zaɓi masu kyau da suka bambanta a yau da kullum yana da amfani . Wataƙila kai bawa ne mai hidima ko kuma dattijo . Tsai da irin waɗannan shawarwarin ba alamar kasawa ba ce . Hakan ba ya faruwa a yawancin lokaci . Idan kana son ka nuna wannan ƙaunar ta wajen yin hidima , hakan zai sa Jehobah ya yi amfani da ƙwarewar da kake da ita kafin ka rasa gatanka da kuma bayan hakan . Ka tuna tabbacin da Jehobah ya ba al’ummar Isra’ila bayan da ya ɗauke gata na musamman da suke da shi na hidima . Don ka “ ƙarfafa ” bangaskiyarka , dole ne ka “ biɗi Ubangiji da ikonsa . ” ( 1 Kor . 16 : 13 ; Zab . 105 : 4 ) Hanya ɗaya da za ka iya yin hakan ita ce ta yin addu’a da dukan zuciyarka . Da yake ba ka da hakki da yawa a yanzu , za ka iya kyautata nazari na kanka da na iyali , wataƙila ta wurin dawo da tsarin da yake maka wuyar bi a dā . Hakika , har ila kana wakiltar Jehobah a matsayin Mashaidinsa . Kana iya soma jin haushin ’ yan’uwan , kuma hakan zai hana ka biɗar samun ci gaba ko kuma ka ƙi koyan darassi daga abin da ya faru da kai . Bari mu bincika yadda abin da ya faru da Ayuba , Manassa , da kuma Yusufu zai taimaki mutum ya jimre da rashin jin daɗi . Saboda haka , ya rasa matsayinsa a gaban mutane . Ayuba yana ganin ba shi da laifi kuma yana son ya kāre kansa a gaban Allah . Idan ka yi rashin gatan ka ne domin wani laifin da ka yi , kana iya mamaki ko Jehobah da ’ yan’uwanka Kiristoci za su taɓa gafarta maka da gaske kuma su mance da laifin . 21 : 6 ) Duk da haka , Manassa ya mutu yana sarauta a matsayin mutum mai aminci . Yaya hakan ya faru ? Manassa ya amince da horon da aka yi masa . A can , Manassa “ ya roƙi Ubangiji Allahnsa , ya ƙasƙantar da kansa da gaske kuma a gaban Allah na ubanninsa . Ya kuwa yi addu’a gareshi . ” Sa’ad da yake ɗan shekara 17 , ’ yan’uwansa sun sayar da Yusufu zuwa bauta . ( Far . 37 : 2 , 26 - 28 ) Bai taɓa zaton cewa ’ ya’yan babansa za su yi masa haka ba . Waɗannan maza guda uku sun amince da yanayin da Jehobah ya ƙyale , kuma kowannensu ya koyi darussa masu amfani . Amma , da Jehobah ya gyara shi cikin ƙauna , ya daidaitu , kuma ya ce : “ Na fa furta abin da ban gane ba . ” Duk da haka , ya karɓe ta , ya tuba , kuma ya bar mummunar tafarkinsa . Ka yi haƙuri kuma ka kasance da yardan rai . Abubuwan da suka faru da Yusufu , suna iya sa ya ci gaba da yin fushi kuma ya rama . ( Far . 50 : 15 - 21 ) Idan wani ya ɓata maka rai , ka yi haƙuri . Ka bari Jehobah ya koyar da kai . Kana da matsayi a dā a cikin ikilisiyar Kirista ? Ka ƙarfafa ruhaniyarka . Ka kame yadda kake ji da haƙuri da tawali’u . Da suka cire allon sun ga rami mai faɗin inci 4 da tsawon inci 50 da kuma zurfin inci 4 da aka rufe da katako da ya yi daidai da shi . Menene dukiyoyin ? Wanene ya ɓoye su a wurin ? A cikin ramin , da akwai ƙunshi masu yawa da aka ɗaure sosai da takarda . ( 2 ) Ƙunshin na ɗauke da littattafan Shaidun Jehobah , yawancinsu talifofin nazari na Hasumiyar Tsaro ne , har da wasu na shekara ta 1947 . Wasu littattafai da ke cikin ƙunshin suna ɗauke da bayanan da suka nuna wanda ya ɓoye kayan a wajen . Rubuce - rubucen tuhumar da aka yi wa Villem Vardja ne , mijin Alma . Me ya sa aka jefa shi kurkuku ? Kamar dai yana son ya kāre ta idan aka tuhume ta , shi ya sa bai gaya mata cewa ya ɓoye littattafan a wurin ba . Villem Vardja ne ya ɓoye su . Me ya sa muka kira waɗannan littattafan dukiyoyi ? Domin waɗannan littattafai da aka mai da hankali sosai kuma aka rubuta su da hannu da aka ɓoye , ya nuna cewa Shaidun suna ɗaukan abinci na ruhaniya da suke da shi a lokacin da tamani . • Akwai begen tashi daga matattu ga jaririn da ya mutu a cikin mahaifar mamar shi ? Jehobah yana iya ta da mutane a kowane lokaci na rayuwa domin “ ga Allah abubuwa duka ya yiwu . ” ( Mar . 10 : 27 ) Amma Littafi Mai Tsarki bai faɗa ba kai tsaye ko za a ta da jarirai da suka mutu a cikin mahaifar mamar su . — 4 / 15 , shafuffuka na 12 , 13 . Da hakan , sun ɗaukaka hikimar Allah . ‘ Allah yana son ka yi arziki , ka samu motoci da yawa , sana’a mai kawo kuɗi . . . Ka yi imani da shi kawai , ka buɗe aljihun ka ka ba shi dukan kuɗin da za ka iya ba da wa . ’ Amma da gaske ne cewa Allah ya yi wa waɗanda suke bauta masa alkawarin samun kuɗi ? ( Farawa 14 : 14 ) Tare da ‘ horarrun ’ mutane ɗari uku da sha takwas da suke riƙe da makamai , babu shakka iyalin Ibrahim suna da yawa sosai . Hakika , yawancin bayin Jehobah na zamanin dā , Ibrahim , Ishaƙu , Yakubu , Dauda , Sulemanu da sauransu mawadata ne . Ka yi la’akari da Maryamu , mahaifiyar Yesu . ( Luka 1 : 28 , 30 - 32 ) Duk da haka , ba ta da wadata . Sa’ad da wani mutumin da aka haife shi gurgu ya roƙi a ba shi kuɗi , Bitrus ya ce masa : “ Azurfa da zinariya ba ni da su ; amma abin da ni ke da shi , shi na ke ba ka . ( Yaƙub 2 : 5 ) Bugu da ƙari , manzo Bulus ma ya faɗi cewa ba yawancin ‘ masu - hikima ga zancen jiki ba ’ ko “ masu iko ” ko “ masu - daraja ” aka ƙira su kasance cikin ikilisiyar Kirista ba . — 1 Korintiyawa 1 : 26 . Idan wadatar da Yesu ya ba almajiransa ba ta dukiya ba ce , wace irin wadata ce ya ba su ? Imani abu ne mai tamani domin ba ‘ duka ke da shi ba . ’ Ƙari ga dukan waɗannan albarkar , waɗanda suka yi imani ga Allah ta hanyar Ɗansa , Yesu Kristi , suna da gata na musamman na samun rai har abada . Ko da yake albarkar da Allah ke bayarwa ta ruhaniya ce , yakan kuma ba da albarka ta motsin rai da kuma ta zahiri . Ga misalin Dalídio da ke ƙasar Brazil . Ya samu ci gaba na ruhaniya sosai har ma ya ce , “ A dā nakan je gidajen giya dabam - dabam ; amma yanzu ina zuwa gida - gida . ” A yanzu Dalídio yana more kwanciyar rai da gamsuwa fiye da kowacce abu da ya taɓa samu kafin ya san Allah . Idan ka ga fuskarsa mai cike da murmushi a yau , ba za ka taɓa yarda cewa ya samu babbar matsala a rayuwarsa ba . Da farko sun yi tsammanin cewa wani ne ya bar ’ yar kyanwa a ciki . Wataƙila kana ɗokin samun dangantaka na kud da kud da kuma na ƙauna da Allah , wadda za ta kyautata rayuwarka sosai . ( Ishaya 48 : 18 ) Kuma ya yi alkawari cewa waɗanda suka zo gare shi da muradi mai kyau za su samu albarka sosai : “ Ladar tawali’u da tsoron Ubangiji Dukiya ne , da girma , da rai . ” — Misalai 22 : 4 . [ Bayanin da ke shafi na 5 ] Imani ga Allah yana kawo salama , gamsuwa da farin ciki Yawancin amintattun bayin Jehobah matalauta ne . Kuma mutuwa za ta iya sa mutane su zama marayu ko gwauraye . Labarin Naomi da Ruth misali ne mai kyau na kular da Jehobah yake yi wa mabukata . Tana samun kuɗi sosai kuma tana yi wa masu yin ajiya dillanci sosai . Sonia takan yi aiki awa sha takwas kullum kuma a wasu dare takan yi barci na awa biyu ko uku ne kawai . Ta mai da duka hankalinta ga aikinta . A lokacin ita ’ yar shekara talatin ce kawai . A hankali a hankali , Sonia ta sake soma yin magana , kuma ta samu ci gaba sosai a ruhaniya . “ Ni ma ina son na zama kamar hakan , ” Sonia ta yi tunani . A yanzu na gane cewa abu mafi muhimmanci a rayuwa shi ne samun dangantaka mai kyau da Ubanmu na sama , Jehobah . Manzo Bulus ya rubuta cewa “ son kuɗi asalin ( tushen ) kowace irin mugunta ne . YIN hidima a matsayin mai yin wa’azi a ƙasashen waje a ƙasar da ke tasowa , ban taɓa sabawa da ganin talauci da rashin bege ba . Ina so na ga ƙarshen wahala ga kowa . Amma , sau da yawa na ga cewa mutanen da suke bin Kalmar Allah suna samun farin ciki duk da yanayi mai wuya . Ta yi jiran dawowarsa gida , amma bai sake dawowa ba . Na ce zan yi nazarin Littafi Mai Tsarki da ita da ’ ya’yanta . Takan dafa naman da za ta saka cikin fanken da take sayarwa don ta samu kuɗin ciyar da iyalinta . Ba tare da kallon sama ba , mutumin da barci bai warware daga idonsa ba zai ɗaga yatsu biyu , kuma za ta ba shi soyayyen fanke mai zafi guda biyu . Ba da daɗewa ba , ta yanke shawara cewa duk da rashin samun lokacinta , ita ma za ta soma yin nazarin Littafi Mai Tsarki da ni . Daga bisani , ta yi na’am da gayyatar da na yi mata na ziyartar Majami’ar Mulki . Amma ta ce , “ Tsoro yana kama ni a duk lokacin da na yi tunanin yi wa mutane wa’azi . ” Kuma ta fahimci cewa yaranta suna bin misalinta . A yau , Sabina ba wata talakar mace ba ce marar farin ciki da take shan wahala a kullum . Ƙarfe biyar na safiya ta yi , kuma Sabina tana shirye ta fita daga ɗaki guda da take kwana . A cikin jakar akwai Littafi Mai Tsarki da kuma littattafan da suka bayyana Littafi Mai Tsarki da za ta yi amfani da su ta yaɗa bege ga wasu . Yana tsayawa ne a kan gaskiya . ( Aya ta 4 ) Mutanen sun yi kukan cewa jejin “ mugun wuri ” ne da babu “ ɓaure , ko anab , ko rumana ” — ainihin itatuwan da Isra’ilawa ’ yan leƙen asiri suka kawo daga Ƙasar Alkawari shekaru da suka shige , kuma babu “ ruwan sha ba . ” Jehobah bai ƙi masu gunagunin ba . Maimakon haka , ya umurci Musa ya yi abubuwa guda uku : ya ɗauki sandarsa , ya tara jama’ar , kuma ya “ yi magana da dutsen a gaban idonsu shi bada ruwansa . ” Sai Allah ya ce musu , “ Kun tayas wa maganata . ” ( Littafin Lissafi 20 : 24 ) Domin sun ƙi yin biyayya ga maganar Allah a wannan lokacin , Musa da Haruna sun zama ’ yan tawaye kamar yadda suka kira mutanen . ( Littafin Lissafi 14 : 22 , 23 ) Na huɗu , Musa da Haruna shugabannin Isra’ilawa ne . Domin shi mai son adalci ne , ba ya iya yanke hukuncin da ba daidai ba . Amma sa’ad da ’ yan leƙen asiri guda goma suka ba da mugun labari , mutanen suka yi gunaguni game da Musa . A wurin aiki , yawancin waɗanda aka sallama daga wurin aiki sukan rama ta ɓata abubuwan da aka saka cikin kwamfutar kamfanin . Wasu sukan saci asirin kamfanin sai su sayar da shi . Don magance ramuwa , yawancin kamfani sukan sa masu tsaro su raka ma’aikatan da aka sallama zuwa ofishinsa , su jira shi ya kwashe kayansa , sai su raka shi har sai ya fita daga kamfanin . ( Farawa 34 : 30 ) Maimakon ya magance matsalar , fushin da suka yi ya jawo sakamako mara kyau ; iyalan Yaƙub suka soma yin tsaro don kada maƙwabtansu su mamaye su . Hakan ya yi daidai da karin maganar ’ yan Jamus : Ramuwa ba ta ƙarewa . Hakika , mutum ba zai iya samun farin ciki ba idan yana cike da fushi . Ta yaya ? Sa’ad da yake duniya , an tofa wa Yesu miyau , an doke shi , maƙiyinsa sun kuma tsananta shi , abokinsa ya ci amanarsa , kuma almajiransa sun yasar da shi . ( Matta 26 : 48 - 50 ; 27 : 27 - 31 ) Menene ya yi ? ( 1 Bitrus 2 : 21 ) An ƙarfafa Kiristoci su yi koyi da Yesu , haɗe da rashin gaskiya da ya fuskanta . Sukan kuma saka wannan umurnin a cikin zuciya : “ Kada ku rinjayu ga mugunta , amma ku rinjayi mugunta da nagarta . ” Hakan yana nufin ne cewa idan an yi mana laifi , mu haƙura kawai ? A’a ! Duk da haka , ya dace mu san cewa yana da wuya a yi shari’a daidai wa daida a wannan zamanin . Shaiɗan yana son ya ga mutane suna ramako da ƙiyayya . ( Romawa 12 : 19 ) Ta ƙyale Allah ya ɗauki mataki , za mu tsare kanmu daga azaba , fushi , da nuna ƙarfi . — Misalai 3 : 3 - 6 . “ Ka yi ƙaunar Ubangiji Allahnka da dukan zuciyarka , da dukan ranka , da dukan azancinka ” da “ Ka yi ƙaunar maƙwabcinka kamar ranka ” Yaya fuskokin waɗanda aka kwatanta a aya ta 13 kamar waɗanda suke ba’a yake ? ․ ․ ․ ․ ․ Wane irin idi ne Fentakos , kuma yaya wannan bikin ya shafi yanayin waɗanda suka taru a Urushalima ? ( Kubawar Shari’a 16 : 10 - 12 ) ․ ․ ․ ․ ․ ▪ Kuɗi ne tushen farin ciki na gaske ? Duba shafi na 9 . Duba shafuffuka na 11 - 12 . Allah Yana Yin Alkawarin Wadata Ne ? A FITOWAR NAN 13 “ Menene Za Mu Ci ? ” 18 Abin da Muka Koya Daga Wurin Yesu — Game da Rayuwar ’ Yan adam a Nan Gaba 29 Littafi Mai Tsarki Yana Canja Rayuka 15 Ga Satumba , 2009 Ka Kasance da Hali Irin na Kristi Ƙaunar Kristi Tana Motsa Mu Mu Ƙaunaci ’ Yan’uwanmu SHAFI NA 21 WAƘOƘI : 91 , 59 Mun san cewa Yesu misali ne mai kyau ga Kiristoci a hanyoyi masu yawa . Za ka samu misalai da za ka yi amfani da su a iyalinka da kuma cikin ikilisiya , da kuma sa’ad da kake fuskantar matsaloli . Wannan talifin zai taimaka mana mu yi tunani game da amfanin koyarwa ta Allah . Addini , Zaɓi Na ne ko Na Iyaye Na ? Ka Kasance Da Hali Irin Na Kristi YESU ya ce : “ Ku zo gareni . . . ku koya daga wurina ; gama ni mai - tawali’u ne , mai - ƙasƙantar zuciya : za ku sami hutawa ga rayukanku . ” ( Mat . 11 : 28 , 29 ) Wannan gayyata mai daɗaɗa zuciya ta nuna halin ƙauna da Yesu yake da shi . Ko da yake Yesu Ɗan Allah ne mai iko sosai , ya nuna juyayi da ƙauna musamman ga waɗanda suke wahala . Waɗanne fannonin halin Yesu ne za mu bincika ? Kuma wasu daga cikin su ne za su kashe shi . Daga baya , sa’ad da Bitrus , Yakubu , da Yohanna suka kasa “ yin tsaro , ” Yesu ya fahimci kasawarsu . ( Mat . 24 : 45 - 47 ) Ko da yake za mu kasance a shirye mu gafarta wa ajizancin mutanen duniyar Shaiɗan , yana iya yi mana wuya mu gafarta wa ’ yan’uwanmu sa’ad da suka nuna irin wannan ajizancin . Idan kurakuran wasu yana saurin ɓata mana rai , muna bukatar mu tambayi kanmu , ‘ Yaya zan fi nuna “ nufin Kristi ” ? ’ Sai Yesu ya yi nuni ga kansa : “ Kamar yadda Ɗan mutum ya zo ba domin a yi masa bauta ba , amma domin shi bauta wa waɗansu , shi bada ransa kuma abin fansar mutane dayawa . ” — Mat . Ta yaya kowannenmu zai sa ikilisiya ta kasance da haɗin kai ? ( Gal . 5 : 22 , 23 ) Ta wajen bin misalin tawali’u na Yesu , za mu faranta wa Jehobah , Ubanmu na samaniya rai . Ya ji tausayin mutane “ domin suna wahala , suna watse kuma , kamar tumakin da ba su da makiyayi . ” — Mat . Sai ya yi amfani da yaran don ya koyar da darasi , ya ce : “ Hakika ina ce muku , Dukan wanda ba ya karɓi mulkin Allah kamar yaro ƙanƙani ba , ba za ya shiga cikinsa ba daɗai . ” — Mar . Wane amfani ne yara suke samu daga kulawa mai kyau ? Ta wajen yin koyi da Yesu , kowannenmu zai iya daɗa ga wannan yanayi mai kyau . A waɗannan “ kwanaki na ƙarshe ” irin waɗannan matsaloli suna iya ƙaruwa , amma ba sabon abu ba ne . 5 : 14 ) Hakan ya ƙunshi yin kirki irin na Kristi . • Ta yaya Yesu ya nuna kirki ? • A waɗanne hanyoyi ne za mu nuna tawali’u da kirki irin na Kristi a wannan lalataciyar duniya ? “ Ku yi farinciki , na yi nasara da duniya . ” — YOH . 16 : 33 . YESU KRISTI a koyaushe yana yin nufin Allah . Bai taɓa tunanin yi wa Ubansa na samaniya rashin biyayya ba . ( Yoh . 4 : 34 ; Ibran . 2 , 3 . Don wannan dalilin , manzo Bulus ya gargaɗi Kiristoci : “ Ku kasance da wannan hali a cikinku wanda ke cikin Kristi Yesu , ” wanda ya “ ƙasƙantar da kansa , ya zama yana biyayya har da mutuwa . ” ( Filib . Za Mu Iya Yin Biyayya Duk da Ajizancinmu Yana nufin cewa muna iya tsai da shawara mu yi abin da ke da kyau ko kuma marar kyau . Bulus ya yi fama don ya yi biyayya . 6 , 7 . Ka riga ka yi addu’a ruhun Jehobah ya taimake ka ka yi amfani da abin da ka koya daga Kalmarsa . Ka kuma tuna shawarar Bulus da ke Filibiyawa 4 : 8 . Za ka kalli wannan fim ɗin har ila ? Me ya sa dole ne mu kasance da mizanai masu girma na ɗabi’a da na ruhaniya ? Maimakon haka , dole ne mu kāre kanmu da yaranmu daga lalatattun tasiri na halin Shaiɗan . Me ya sa za mu ƙuduri aniya kowace rana mu yi biyayya ga Jehobah ? 24 : 13 ) Hakika , hakan na bukatar mu koya nuna gaba gaɗin da ya dace , irin wanda Yesu ya nuna . — Zab . Yesu Ya Nuna Misali Mafi Kyau na Gaba Gaɗi Da yake halayen wannan duniya sun kewaye mu , muna bukatar gaba gaɗi don mu ƙi su . Kiristoci suna fuskantar matsi na ɗabi’a , na mutane , na kuɗi , da na addini da za su iya sa su bijire daga hanyoyin adalci na Jehobah . A wasu ƙasashe , makarantu sun nace wajen koyar da ra’ayin bayyanau , kuma mutane suna amince da koyarwa cewa babu Allah . Misalin Yesu ya nuna mana yadda za mu yi nasara . ( Yoh . 18 : 8 ) Ba da daɗewa ba , ya gaya wa Bitrus ya ajiye takobinsa , hakan ya nuna cewa Yesu bai dogara da makamai na duniya ba , amma ya dogara ga Jehobah . — Yoh . Yesu ya nuna gaba gaɗi har wajen tsayayya wa aljanu . Yesu bai ji tsoro ba , ya fitar da aljannu masu yawa da sun riƙe mutumin . ( Mar . 5 : 1 - 13 ) A wannan zamanin , Allah bai ba Kiristoci ikon yin irin waɗannan mu’ujizoji ba . Misalin Yesu yana yi mana ja - gora . Sau da yawa yana soma kalamansa da wannan furci : “ An rubuta , ” wato , a cikin Kalmar Allah . 2 : 17 ) Dole ne mu yi addu’a don mu sami ruhu mai tsarki domin bangaskiya tana cikin ’ ya’yan ruhu . — Gal . Kitty ta yi addu’a don ta kasance da gaba gaɗi da kuma basira irin ta Kristi , kuma ta samu zarafin da ya dace . Har malamin ya yi amfani da Kitty don ya nuna misali mai kyau na wadda take goyon bayan imaninta . Ka Nuna Bangaskiya da Gaba Gaɗi Irin ta Kristi ( b ) Ta yaya za mu sa Jehobah farin ciki ? ( Karanta Luka 17 : 5 , 6 . ) Kasancewa da bangaskiya ta gaske ya ƙunshi fiye da gaskatawa kawai cewa akwai Allah . Saboda haka , bari a koyaushe mu yi koyi da misalin Yesu , muna kasancewa da gaba gaɗi don adalci ! • Menene zai taimaka mana mu yi biyayya duk da cewa mu ajizai ne ? [ Hotunan da ke shafi na 15 ] YESU ya kafa kamiltaccen misali na ƙauna . Har ƙarshen rayuwarsa a duniya , Yesu ya nuna ƙauna ga waɗanda ya sadu da su , musamman ga almajiransa . Za mu kuma tattauna yadda ƙaunar Yesu take motsa Kiristoci su taimaka wa ’ yan’uwansu da wasu a lokacin wahala , bala’i , da kuma ciwo . Domin ɓarnar da mutumin ya riga ya jawo , suna iya furta yadda suke ji game da halin mutumin . Yesu ya yi wa wasu a zamaninsa gargaɗi sosai , amma bai taɓa furta kalmar da ke nuna ƙiyayya ba ko kuwa wadda za ta jawo baƙin ciki . ( 1 Bit . 2 : 23 ) Maimakon haka , ta kalmominsa da ayyuka , ya bayyana wa masu laifi sarai cewa suna iya su tuba kuma su samu tagomashin Jehobah . 2 : 6 - 8 ) Abin baƙin ciki ne cewa wasu ba su tuba ba kuma dole ne a yi musu yankan zumunci , duk da haka , yana da ban ƙarfafa cewa mutane da yawa a cikinsu daga baya sun komo ga Jehobah da kuma ikilisiyarsa . Sa’ad da dattawa suka nuna hali irin na Kristi , suna sa ya yi wa mutumin sauƙi ya tuba kuma daga baya ya dawo . 5 : 22 , 23 ) Bai kamata su yi hanzarin yi wa mai laifi yankan zumunci ba . ( Luk 21 : 20 - 22 ) Da sojojin Roma suka kewaye Urushalima a shekara ta 66 A.Z . , masu biyayya sun bi wannan umurnin . Amma annabcin Yesu yana da cika mai girma fiye da halakar wannan birni na dā . Wace irin ƙauna ce muke bukatar mu koya yanzu , kuma me ya sa ? Za su yi ‘ ƙaunar juna daga zuciya mai gaskiya . ’ ( 1 Bit . A yanzu ma haka , mutanen Allah suna fuskantar ƙarin matsi . Bai kamata kowa ya sa rai a kowane sashe na wannan duniyar ba , kamar yadda taɓarɓarewar tattalin arziki na kwanan nan a duniya ya nuna sarai . ( Rom . 12 : 10 ) Kuma Bitrus ya ƙara nanata batun , yana cewa : “ Gaba da kome kuma ku zama da ƙauna mai - huruwa zuwa ga junanku ; gama ƙauna tana suturtar da tulin zunubai . ” — 1 Bit . Domin ’ yan agaji su zauna a sabon gidajensu . Yaya suka nuna hakan ? Alal misali , dattawa sun nuna cewa suna da halin Kristi ta wajen tsara aikin taimakon marasa lafiya a cikin ikilisiya da kuma tabbatar da cewa an taimaka musu , bisa ga mizanin da aka ambata a Matta 25 : 39 , 40 . * ( Karanta . ) Ta yaya ’ yan’uwa mata biyu suka nuna ƙauna ta gaske ga wata ’ yar’uwa , menene sakamakon ? Ka yi la’akari da Charlene ɗan shekara 44 , wadda take da ciwon daji kuma an gaya mata za ta mutu bayan kwanaki goma . Zan ci gaba da yi musu godiya . ( Mat . 11 : 29 ) Bari mu yi ƙoƙari mu yi wa mutane kirki , har sa’ad da muka san ajizancinsu da kasawarsu . Bari mu yi biyayya ga dukan dokokin Jehobah da gaba gaɗi , har sa’ad da muke fuskantar gwaji . • Ta yaya dattawa za su nuna hali irin na Kristi ga waɗanda suka yi laifi ? [ Hotunan da ke shafi na 17 ] Jarabawa da ya ci a makarantar sakandare ta sa ya cancanta zuwa kowanne cikin jami’o’i mafi kyau a ƙasarsu . Wasu sun zaɓa ba za su cika moriyar waɗannan zarafin ba , don su biɗi makasudai na ruhaniya . ( 1 Kor . 7 : 29 - 31 ) Menene yake motsa Kiristoci kamar Robert su kasance a shirye don su yi aikin wa’azi sosai ? Yin tunani game da wasu albarka na musamman da muka samu domin Jehobah ya koyar da mu zai taimake mu mu ci gaba da daraja bishara kuma mu kasance da himma wajen yi wa mutane wa’azi . Me ya sa muka tabbata cewa Jehobah yana shirye ya koyar da mutane ajizai ? ( Yoh . 10 : 16 ) Hakan a bayane yake ta annabci da yake cika a zamaninmu . ( Luk 10 : 21 ) Sanin hakan yana sa mu kusaci Allah wanda yake “ ba da alheri ga masu - tawali’u . ” — 1 Bit . Mutane sun koyi “ sanin Ubangiji ” kuma sun yi amfani da shi a rayuwarsu . Ya rubuta : “ Makaman yaƙinmu ba na jiki ba ne , amma masu - iko ne gaban Allah da za su rushe wurare masu - ƙarfi ; muna rushe zace - zace da kowane maɗaukakin abu wanda aka ɗaukaka domin gāba da sanin Allah . ” ( 2 Kor . 6 : 9 - 11 ) Yana kyautata rayuwar iyali . Daga baya wani ɗan sanda ya tambaye ta , “ Me ya sa ba ki ɗauki sarƙar ba ? ” ( Rom . 12 : 2 ; Gal . 5 : 22 , 23 ) Kolosiyawa 3 : 10 ta ce : Ku “ yafa kuma sabon mutum , wanda ake sabunta shi zuwa ilimi bisa ga surar mahaliccinsa . ” ( Karanta Ibraniyawa 4 : 12 . ) Ta wajen samun cikakken sani na Nassosi da kuma bin mizanan adalci na Jehobah , mutum yana iya zama abokin Allah , da begen rayuwa har abada . Shiri don Nan Gaba Shi zai tsai da abin da zai faru ga ’ yan adam a nan gaba . ( Zeph . 1 : 14 ) Game da wannan ranar , kalaman Misalai 11 : 4 za su zama gaskiya : “ Wadata ba ta anfana kome a ranar hasala ba . Amma adalci yana ceto daga mutuwa . ” Manzo Bulus ya rubuta wa Timotawus : “ Ka dokace waɗanda ke mawadata cikin wannan zamani na yanzu , kada su yi girman kai , kada su ratayi begensu bisa wadata marar - tsayawa , amma bisa Allah . ” Menene ya ƙunsa ? Ina bauta wa Allah ne ko kuma Arziki ? ’ — Mat . ( Karanta 1 Korantiyawa 1 : 18 - 21 . ) 10 : 13 , 14 ) Yayin da muke taimaka wa mutane su amfana daga koyarwa na Allah , za mu samu albarka masu yawa . 14 , 15 . Robert , da aka ambata ɗazu yana jin yadda mutane da yawa suke ji sa’ad ya ce : “ Ban yi da na sani ba . 10 : 22 . Akwai lokacin da ka fahimci taimakon ruhunsa sa’ad da kake gaya wa mutane game da bishara ? 16 : 14 ) Jehobah ya taimaka maka ka sha kan tangarɗa , wataƙila ya buɗe maka hanyar faɗaɗa hidimarka ? ( Isha . 41 : 10 ) Ba albarka ba ce mu zama “ abokan aiki na Allah ” a aiki mai girma na koyarwa ? — 1 Kor . Yaya kake ji game da ƙoƙarce - ƙoƙarce da sadaukarwa da ka yi game da koyarwa na Allah ? [ Hotunan da ke shafi na 23 ] [ Hotunan da ke shafi na 24 ] Kana Ɗaukan Tanadin Da Jehobah Ya Yi Don Ya Cece Ka Da Tamani ? Menene Yesu ya yi don ya cece mu ? Menene Jehobah ya sadaukar ? Ko da yake mutane kalilan suna iya kamuwa da waɗannan cututtuka , yawancin waɗannan mutane suna mutuwa . ( Karanta Romawa 3 : 23 . ) Bulus ya rubuta cewa zunubi yana jawo mutuwa ga ‘ dukan mutane . ’ Mutane da yawa suna ganin cewa zunubi da mutuwa fasaloli ne na rayuwa . Idan muka fahimci tsananin “ cutar ” da muka kamu da ita , za mu fi fahimtar amfanin “ warkarwar ” wato , cetonmu . Amma , ya miƙa mana begen ceto . — Zab . A cikin annabci da ke rubuce a Farawa 3 : 15 , mun koya abin da ceton ya ƙunsa . Da akwai abubuwa da suka nuna da farko cewa za a bukaci hadaya . Hadayu mafi muhimmanci da Dokar take bukatar a miƙa sune waɗanda ake miƙawa a Ranar Kafara kowace shekara . A wannan ranar , babban firist yana yin ayyuka na alama masu yawa . A wajen yana yayyafa jinin hadayu a gaban akwatin alkawari . 25 : 22 ; Lev . ( b ) Menene yadda babban firist ya shiga cikin Wuri Mafi Tsarki yake wakilta ? Almasihu zai ba da ransa ! Annabawan Nassosin Ibrananci sun ba da ƙarin bayani game da wannan . 9 : 24 - 26 ) Ishaya ya annabta cewa za a ƙi Almasihu , a tsananta masa , a kashe shi , ko kuma a ji masa rauni , domin ya ɗauki zunuban ’ yan adam ajizai . — Isha . Kafin ya zo duniya , Ɗan Allah makaɗaici ya san abin da cetonmu zai bukaci daga wajensa . Zai sha wahala sosai kuma a kashe shi . 14 : 31 ; 15 : 13 ) Saboda haka , Ɗan Jehobah ya cece mu domin yana ƙaunarmu . Abin da Jehobah Ya Yi Don Ya Cece Mu Manzo Bulus ya nuna cewa bagadi da ke cikin haikali , inda ake miƙa hadayun , yana wakiltar nufin Jehobah . ( Ibran . 10 : 10 ) Saboda haka , ceto da muka samu ta hanyar hadayar Kristi abu ne na farko kuma mafi muhimmanci da za mu biya Jehobah . 13 , 14 . Ta yaya misalin Ibrahim zai taimaka mana mu yi godiya ga abin da Jehobah ya yi dominmu ? Jehobah ya gaya wa Ibrahim mutum mai aminci ya yi wani abu mai wuya sosai , wato , ya miƙa ɗansa Ishaƙu hadaya . ( Far . 22 : 2 ) Duk da haka , Ibrahim ya ga cewa yin nufin Jehobah ya fi muhimmanci da ƙaunarsa ga Ishaƙu . Domin wannan hadaya , a yau dukan waɗanda suka tuba daga zunubansu da gaske kuma suka zama tabbatattun mabiyan Kristi suna iya more dangantaka na kud da kud da Jehobah Allah . ( 1 Yoh . Fiye da haka , ya kamata kowannenmu mu yi ɗokin nuna wa Jehobah yawan yadda muke godiya don ceto da ya sa ya yiwu ta wurin hadayar fansa na Ɗansa . — Karanta Romawa 6 : 17 , 18 . 4 : 16 ) Babu shakka , Jehobah da Ɗansa sun cancanci mu ba su kowane lokaci da kuzari da za mu iya bayarwa don mu yabe su ! ( Mar . [ Ƙarin bayani ] Yaya Za Ka Amsa ? [ Hotunan da ke shafi na 27 ] Addini Zaɓi Na ne Ko na Iyaye Na ? A ƘASAR Poland mutane da yawa suna gaya wa Shaidun Jehobah , “ An haife ni a cikin wannan addinin , kuma a cikinta zan mutu . ” Timoti ya san littattafai masu tsarki tun yana “ jariri . ” 40 : 8 ) “ Na soma yin addu’a , ” in ji Albert . Na tilasta wa kaina na yi addu’a . 25 : 14 ; Yaƙ . Amma , idan ka koyi dokokin kuma ka soma yin wasan da kyau , za ka riƙa marmarin yin wasan kuma ka nemi zarafin yin sa , ko ba haka ba ? Saboda haka , ka riƙa yin shiri domin tarurrukan Kirista . Ka yi kalami . 10 : 24 , 25 . Ya kamata ka yi wannan ma cikin ƙauna , ba don tilas ba . Ka tambayi kanka : “ Me ya sa nake son na gaya wa mutane game da Jehobah ? 29 : 13 , 14 ) Menene hakan yake bukata a gare ka ? Maimakon ku cusa abin da kuke so cim ma wa a cikin zuciyar yaranku , zai fi kyau ku taimake su su kafa makasudin yin rayuwar da ta jitu da manufofin Jehobah a rayuwar su ! Sha 6 : 6 , 7 ) “ Muna tattaunawa sosai game da fannoni dabam - dabam na hidima ta cikakken lokaci , ” in ji Ewa da Ryszard , iyayen yara maza uku . Ryszard ya ce , “ Mun ƙuduri aniyar cewa ba za mu yi rayuwar da ta saɓa da gaskiya ba , mu aikata dabam a gida kuma aikata dabam a cikin ikilisiya . ” 20 : 5 ) Ku zama masu fahimi , ku nemi alamun kowace matsala da ke ɓoye a cikin zuciyar yaranku , kuma ku ɗauki mataki nan da nan . Me ya sa ba za ku tambayi matasa yadda suke ji game da ikilisiya ba ? Idan ba haka ba , suna iya mai da hankali wajen biɗar makasudai na duniya . Idan ban yi baftisma ba , ina da makasudin yin baftisma ? ’ 41 : 10 . Abin da bai sani ba shi ne , a kwana a tashi , mutane da yawa za su bar addinin Katolika . Ba da daɗewa ba , muka samu ɗa da za mu kula da shi . Na yi tunani inda zan samu ja - gora . A shekara ta 1964 , wani saurayi mai suna Eugenio ya ziyarci gidanmu . Shi Mashaidin Jehobah ne , addinin da ban taɓa jin sunan sa ba a dā . Eugenio ya nuna mini a cikin Littafi Mai Tsarki cewa muna cikin kwanaki na ƙarshe kuma ba da daɗewa ba Mulkin Allah zai kawo aljanna a duniya . 9 : 6 , 7 ; Mat . Yanzu na ga cewa yin ƙoƙari na kyautata matsayina ba shi da amfani , kuma kokawa da nake yi don na samu isasshen aiki ba shi muhimmanci . Ina da wasu dangogi a Durango , wani ƙaramin gari da ke da nisan mil 80 daga namu , kuma babu Shaidu a wajen . A cikin shekaru ashirin , na mai da hankali ga renon ’ ya’yanmu maza biyu da kuma taimaka wa ikilisiyarmu . Sa’ad da ni da Mercedes muka ƙaura zuwa Logroño , Shaidu wajen ashirin ne suke cikin wannan birni da ke da mazauna dubu ɗari . Ka Kusaci Allah YANKE shawarar yin biyayya ko ƙin yin biyayya , bai da sauƙi a yawancin lokaci . * ( Aya ta 12 ) Wannan ba mugun jin tsoron sakamako marar kyau ba ne , amma , tsoro ne na daraja Allah da hanyoyinsa . Wani littafin bincike ya bayyana cewa : “ Aikatau na Ibrananci na kalmar nan ji yana kuma nufin matakan da aka ɗauka a sakamakon hakan . ” ( Aya ta 12 ) Jehobah yana son mu yi dukan abin da yake bukata a gare mu . ( 1 Yohanna 4 : 8 ) Saboda haka , ya ba da irin waɗannan dokokin ne domin za su amfane mu . Shem Ya ga Muguntar Zamanu Biyu SHEM , ɗan Nuhu ya tsira daga zamani guda , kuma ya ci gaba da rayuwa a wani zamanin . Yesu ya yi magana game da hakan . Menene mutanen suka ƙi mai da wa hankali ? — Mahaifin Shem , Nuhu , “ mai - shelan adalci ” ne , amma mutanen sun ƙi su saurari abin da yake cewa . Nuhu ya saurari Allah kuma ya gina jirgin ruwa , wanda zai ɗauki shi da iyalinsa har a gama Ambaliyar ruwan . Sauran sun yi abin da suke son su yi ne kawai , shi ya sa Ambaliyar ruwan ya halaka su . — 2 Bitrus 2 : 5 ; 1 Bitrus 3 : 20 . Kusan shekara ɗaya da soma Ruwan , Shem da iyalinsa sun fito daga jirgin zuwa kan ƙasa busasshiya . Dukan miyagun mutane sun halaka , amma hakan ya canja ba da daɗewa ba . Nimrod , jikan Ham , shi ma mugu ne . Ka san abin da Jehobah ya yi ? — Ya rikitar da harshensu hakan ya sa ba su fahimci junansu ba . ( Farawa 11 : 6 - 9 ) Amma Allah bai canja yaren Shem da iyalinsa ba . Ka san tsawon lokacin da Shem ya yi yana bauta wa Jehobah kuwa ? — Ya yi shekaru 98 kafin Ruwan kuma ya yi shekaru 502 bayan hakan . A lokacin , da taimakon Allah za mu iya rayuwa har abada cikin farin ciki a duniya ! — 1 Yohanna 2 : 17 ; Zabura 37 : 29 ; Ishaya 65 : 17 . ○ A wane zamani ne Shem ya fara rayuwa a ciki , kuma don waɗanne dalilai biyu ne Allah ya halaka zamanin ? ○ Shekaru nawa ne Shem ya yi , kuma wane irin mutumi ne shi ? ○ Menene zai faru da duniyar nan ba da daɗewa ba ? Iskar da ke kaɗa sumansa tana ta ta da Tekun Galili . Bari mu ga yadda ya faru . “ Mun Sami Almasihu ” ! Da jin waɗannan kalaman , sai rayuwar Bitrus ta soma canjawa . Ka yi tunanin daren da suke yi suna aiki mai wuya , suna jefa tarun tsakanin jiragen biyu a cikin kogin kuma su kwashi duk irin kifin da suka kama zuwa bakin teku . Ya ga cewa Bitrus zai zama kamar dutse , wanda zai kasance da tasiri a tsakanin mabiyan Kristi . Wasu a cikin waɗanda suke karanta labaran da ke cikin Linjila a yau ba sa ganin Bitrus a matsayin mutum mai tsayin daka , wanda za a dogara da shi . “ Kada Ka Ji Tsoro ” Wataƙila Bitrus ya bi Yesu sa’ad da ya soma aikin wa’azi . Watanni kaɗan bayan hakan , Bitrus ya sake haɗuwa da Yesu , kuma a wannan lokacin Yesu ya gayyaci Bitrus ya ci gaba da binsa a dukan rayuwarsa . A ƙarshe , ya dawo bakin kogin ba tare da komi ba . Da me za su ciyar da kansu ? Ya ce : “ Ubangiji , dukan dare muka yi wahala , ba mu sami kome ba : amma bisa maganarka sai in jefa tarori . ” Bitrus ya ji wani irin nauyi sa’ad da ya soma jan tarun . ( Luka 5 : 10 , 11 ) Wannan ba lokaci ba ne na yin shakka ko tsoro . ( Luka 5 : 11 ) Bitrus ya ba da gaskiya ga Yesu da kuma Wanda ya aiko shi . Kiristoci a yau da suka sha kan shakka da tsoron da suke ji na yin hidimar Allah suna nuna bangaskiya kamar Bitrus . Irin wannan bangaskiyar ga Jehobah daidai ne . — Zabura 22 : 4 , 5 . Shin rakumin ruwan ne ke haskaka watan ? A’a , wannan a tsaye yake . Sa’ad da mutumin ya kusance su , ya yi kamar zai shiga tsakiyarsu . Cike da tsoro , almajiran suka yi tsammanin cewa mafarki suke yi . Da tawali’u , Yesu ya ce masa ya taho . Kuma Yesu yana yin hakan ne don bangaskiyar da Bitrus yake da ita a gare shi . Sai ya ta da muryarsa : “ Ubangiji , ka cece ni . ” Yin shakka zai iya kai ga halaka . Ta yaya ? Ta wajen mai da hankalinmu inda ya kamata . Tekun Galili ya kwanta . Kai ma kana da irin wannan ƙudurin ? Za Ka Yarda A Ziyarce ka ? A cikin wannan duniyar ma ta wahala , za ka sami farin ciki daga cikakken sani na Allah a cikin Littafi Mai Tsarki , Mulkinsa , da nufinsa mai ban sha’awa domin ’ yan adam . Abin da ke Ciki 15 Ga Oktoba , 2009 30 ga Nuwamba , 2009 — 6 ga Disamba , 2009 ‘ Ku Zauna Lafiya da Dukan Mutane ’ 14 - 20 ga Disamba , 2009 Yadda Za a Ci Gaba da Abuta a Duniya Marar Ƙauna WAƘOƘI : 173 , 155 Menene kasancewa abokin kirki yake nufi ? Bauta ta Iyali Tana da Muhimmanci Don Tsira ! Ka Keɓe Lokaci Domin Nazarin Littafi Mai Tsarki Kuwa ? JEHOBAH yana farin ciki domin sadaukarwar da bayinsa suka yi da son rai don su nuna ƙaunarsu a gare shi kuma su miƙa kansu su yi nufinsa . A matsayin Kiristoci , wace irin rayuwa ce ya kamata mu yi , kuma menene hakan ya ƙunsa ? 1 : 16 ; 3 : 20 - 24 ) A sura ta 12 , Bulus ya bayyana cewa ya kamata Kiristoci su nuna godiyarsu ta wajen yin rayuwar sadaukar da kai . 4 : 23 ) Za mu iya yin irin wannan canjin ne kawai ta wurin taimakon Allah da ruhunsa . Yaya ya kamata dattawa Kiristoci su yi amfani da baiwarsu ? Wasu cikin baiwar da Bulus ya ambata kamar yin gargaɗi da shugabanci , musamman ya shafi dattawa Kiristoci ne , waɗanda aka aririce su su yi shugabanci “ da ƙwazo . ” Menene irin wannan hidimar ta ƙunsa ? Dattawa Kiristoci suna yin amfani da baiwarsu su ƙarfafa waɗanda suke cikin ikilisiya . Za su nuna cewa suna yin ‘ wannan hidimar ’ sa’ad da suka kasance da ƙwazo wajen ba da ja - gora da kuma umurni ga ikilisiya daga Kalmar Allah ta wajen yin nazari , bincike , koyarwa da kuma ziyarar ƙarfafawa tare da addu’a . ( Luk 11 : 9 , 13 ; R . 2 : 4 , 11 ) Hakazalika , zai iya motsa mu mu kasance da ƙwazo a hidima , mu ‘ huru a cikin ruhu . ’ Tawali’u da Filako Karanta Romawa 12 : 3 , 16 . Maimakon haka , muna bukatan mu “ tuna yadda za [ mu ] aza da hankali . ” Yaya za mu guji kasancewa ‘ masu hikima ’ a idanunmu ? “ Allah [ ne ] wanda ke bada anfani . ” Me ya sa Bulus ya kwatanta Kiristoci da aka shafa da ruhu da gaɓoɓi jiki ? ( Yoh . 10 : 16 ) Bulus ya ce Jehobah “ ya sarayar da dukan abu kuma ƙarƙashin sawayen [ Kristi ] , ya sanya shi kuma shi zama kai a bisa abu duka ga ikilisiya . ” ( Afis . 1 : 22 ) A yau , waɗansu tumaki suna cikin “ dukan abu ” da Jehobah ya saka ƙarƙashin shugabancin Ɗansa . Irin wannan haɗin kan ana yin sa ne bisa ƙauna , wato , “ magamin kamalta . ” Hakika , dole ne mu san bambancin ƙauna da motsin rai . Ya kamata mu yi iyakar ƙoƙarinmu mu sa ikilisiya ta kasance da tsabta . Ƙaunar da muke yi wa ’ yan’uwanmu za ta motsa mu mu ‘ rarraba dukiyarmu zuwa biyan bukatan tsarkaka ’ kuma bisa iyawarmu . 8 : 2 - 4 ) Ko da yake su matalauta ne , Kiristocin da ke Makidoniya masu karimci ne sosai . ( Luk 10 : 17 - 21 ) Ya taya su farin ciki . Sau da yawa , za mu iya sa ’ yan’uwanmu masu bi da suke wahalar sosuwar zuciya su sami sauƙi idan muka saurare su sosai cikin juyayi . 1 : 22 ) Ya kamata dattawa musamman , su bi shawarar da Bulus ya ba da game da nuna juyayi . • Yaya muke nuna cewa muna “ huruwa a cikin ruhu ” ? [ Hotunan da ke shafi na 6 ] 12 : 18 . ( b ) A ina ne za mu samu shawarar yadda za mu bi da hamayya ? Manzo Bulus ya shaida gaskiyar kalmomin Yesu . 3 , 4 . Bulus ya bayyana cewa sa’ad da muke fuskantar ƙiyayya , kada mu rama . Akasin haka , irin wannan halin zai sa yanayin ya daɗa muni . Ta nace na riƙa yin wani irin wasa da shi ko da yake ba wasan da nake son yi ba ne . A batun yin “ tattalin al’amura ” masu kyau a gaban dukan mutane , sau da yawa Shaidun Jehobah sun sha kan wariya ta wajen taimaka wa maƙwabtansu sa’ad da bala’i ya auku . Karanta Romawa 12 : 20 . Kamar “ garwashin wuta , ” ayyukan alheri za su iya faranta zukatan ’ yan hamayya kuma wataƙila su daina nuna ƙiyayya ga bayin Allah . Kiristoci na gaskiya suna son zaman lafiya kuma suna iya ƙoƙarinsu su zauna lafiya da mutane . — Mat . 5 : 9 . Hanya ɗaya da za mu kasance masu son zaman lafiya a cikin iyali ita ce magance matsaloli nan da nan maimakon mu bar yanayin ya taɓarɓare . ( Mis . Manzo Bitrus ya haɗa biɗar salama da kame harshe . ( 1 Bit . 3 : 17 , 18 . Yayin da muke ƙoƙarin mu zauna “ lafiya da dukan mutane , ” menene ya kamata mu tuna ? Hakan ya haɗa da maƙwabta , abokan aiki , abokan makaranta , da kuma mutanen da muke saduwa da su a hidimarmu ta fage . Hakan yana nufin cewa mu yi iya ƙoƙarinmu mu zauna “ lafiya da dukan mutane ” amma ba tare da ƙetare mizanan Allah masu adalci ba . A farkon wasiƙarsa ga Romawa , Bulus ya ce : “ Fushin Allah ya bayyana daga sama bisa dukan rashin ibada da rashin adalci na mutane , masu - danne gaskiya cikin rashin adalci . ” ( Rom . 24 : 14 ) Mun san cewa wannan aiki na Kirista zai sa maƙiyanmu su yi fushi , domin Yesu ya gaya mana : “ Za ku zama abin ƙi ga dukan al’ummai sabili da sunana . ” ( Mat . Menene Romawa sura 12 ta koya mana game da ( a ) yadda za mu yi amfani da rayuwarmu ? Ɗan tattauna sura 12 na wasiƙar Bulus ga Kiristocin da ke Roma ya tuna mana abubuwa masu yawa . Hakan ya haɗa da cikin iyali , ikilisiya , da maƙwabta , a wajen aiki , a makaranta , da kuma hidimarmu na fage . Har sa’ad da muka fuskanci ƙiyayya kai tsaye , mu yi iya ƙoƙarinmu mu rinjayi mugunta da nagarta , mu tuna cewa ɗaukan fansa na Jehobah ne . Karanta Romawa 12 : 12 . Hakan zai taimaka mana mu bi gargaɗinsa mu yi “ haƙuri cikin ƙunci . ” A ƙarshe , muna bukatan mu ƙafa zuciyarmu a kan abubuwan da Jehobah ya yi mana alkawari a nan gaba kuma mu yi “ murna cikin bege ” na rai madawwami a sama ko kuma a duniya . • Me ya sa bai kamata mu nemi ɗaukan fansa da kanmu ba ? Bitrus da Andarawas masu kamun kifi ne . Matta a dā mai karɓan haraji ne , yana aikin da Yahudawa suka tsana . Abotarmu da shi tana da muhimmanci sosai domin zaman abokansa yana sa mu zama abokan Jehobah ma . ( Karanta Yohanna 14 : 6 , 21 . ) To , menene muke bukatar mu yi don mu zama abokan Yesu kuma mu ci gaba da zama hakan ? Misalin Yesu na Zama Abokin Kirki Menene aka san Yesu da shi ? ( Mis . 14 : 20 ) Waɗannan kalaman sun nuna halin ’ yan adam ajizai , suna ƙulla abota don abin da za su samu maimakon abin da za su iya bayarwa . ( Mar . 10 : 17 - 22 ; Luk 18 : 18 , 23 ) Yesu sananne ne ba don tarayyarsa da mawadata da kuma mashahurai ba amma don yana abokantaka da matalauta da waɗanda aka rena . — Mat . Hakika , abokan Yesu masu yin kuskure ne . A wani lokaci Bitrus bai ɗauki al’amura yadda Allah ya yi ba . ( Mat . Maimakon haka , ya zaɓa ya mai da hankali ga muradinsu da halinsu masu kyau . Ko da yake Yahuda ya nuna a waje cewa shi abokin kirki ne , Yesu ya lura cewa wannan amininsa na dā ya ƙyale zuciyarsa ta lalace . Domin Yahuda ya zama abokin duniya , ya mai da kansa maƙiyin Allah . ( Yaƙ . Ta yaya Yesu ya nuna ƙaunarsa ga abokansa ? 16 : 13 - 16 ; 17 : 24 - 26 . 9 : 22 , 28 ) Amma Yesu ya ba da ransa don ya nuna ƙaunarsa . Yesu ya ce : “ Ba wanda yake da ƙauna wadda ta fi gaban wannan , wato mutum ya bada ransa domin abokansa . ” — Yoh . 15 : 13 . Yaya Almajiran Suka Karɓi Abotar Yesu ? Yaya mutane suka aikata ga alherin Yesu ? Maimakon su amince da Yesu sa’ad da ba su fahimci abin da ya faɗa ba , sai suka kammala yadda bai dace ba kuma suka ƙi shi . A darensa na ƙarshe a matsayin mutum a duniya , Yesu ya furta yawan yadda yake ƙaunar abokansa , yana cewa : “ Ku ne waɗanda kun lizimce ni a cikin kuncina . ” — Luk 22 : 28 . Sun ƙyale tsoron mutane ya sha kan ƙaunarsu ga Kristi na ɗan lokaci . Yesu kuma ya gafarta musu . Almajiransa sun yi iyakar ƙoƙarinsu don su yaɗa saƙon Mulkin . Ga mutane da yawa , hakan yana nufin yin canje - canje sosai a halinsu da kuma mutuntakarsu . Sun tuɓe halinsu na dā kuma suka saka sabo . ( Afis . 2 : 16 . Yesu ya kira waɗanda za su kasance cikin rukunin bawan nan mai aminci ’ yan’uwansa . Bari mu bincika hanyoyi uku kawai . ( Mat . 24 : 14 ) Amma , zai yi wa ’ yan’uwan Kristi da suka rage a duniya a yau wuya su cim ma wannan hakki ba tare da taimakon abokansu waɗansu tumaki ba . Hakika , a kowane lokaci da waɗanda suke cikin rukunin waɗansu tumaki suka yi aikin wa’azi , suna taimakon ’ yan’uwan Kristi su cika aikinsu mai tsarki . 9 : 7 . Saboda haka , yadda muke aikatawa ga ikonsu yana shafan abotarmu da Kristi kai tsaye . 19 , 20 . Yesu ya ci gaba da kula da mu ba kawai ta kulawar dattawa ba amma ta wajen uwaye na ruhaniya da kuma ’ yan’uwa maza da mata a cikin ikilisiya . ( Karanta Markus 10 : 29 , 30 . ) Sa’ad da ka fara tarayya da ƙungiyar Jehobah , yaya dangoginka suka aikata ? Amma Yesu ya yi kashedi cewa a wani lokaci “ maƙiyan mutum za su kasance daga iyalin gidansa . ” Yaya Za Ka Amsa ? • Wane misali ne Yesu ya kafa na zama abokin kirki ? • Ta yaya za mu nuna cewa mu abokan Kristi ne ? Ta yaya za mu nuna cewa muna son mu zama abokan Kristi ? ADARENSA na ƙarshe a duniya , Yesu ya ƙarfafa almajiransa masu aminci su zama abokai ga juna . ( b ) Waɗanne tambayoyi ne za mu bincika ? Amma , a wannan kwanaki na ƙarshe , yawancin mutane marasa aminci ne da kuma marasa ƙauna irin na tabi’a . ( 2 Tim . 3 : 1 - 3 ) Sau da yawa ba sa ƙulla abota na ƙwarai kuma suna son kai . Bari mu bincika tambayoyi na gaba : Menene tushen abota mai kyau ? Ana ƙulla abota mai ƙarfi bisa ƙauna ga Jehobah . Me ya sa abota tsakanin Ruth da Naomi ta daɗe sosai ? Menene ya sa abotarsu ta daɗe ? Ruth ta bayyana dalilin sa’ad da ta gaya wa Naomi : “ Danginki za su zama dangina , Allahnki kuma Allahna . . . Misalin Ruth da Naomi ya nuna cewa ba a samun abokan kirki haka kawai . Manzo Bulus ya ƙarfafa abokansa a cikin ikilisiyar Roma su “ himmantu ga yi wa baƙi alheri . ” ( Rom . 12 : 13 ; Littafi Mai Tsarki ) Don mu samu abokan kirki muna bukatar mu yi amfani da kowane zarafi don mu yi alheri . Babu wanda zai yi alheri dominka . 9 , 10 . Wane misali ne Bulus ya kafa , kuma yaya za mu iya yin koyi da shi ? Manzo Bulus ya kafa misali mai kyau na nuna ƙauna ga mutane . Alal misali , shi da Timotawus sun zama aminai duk da bambancin shekara da kuma yanayinsu a rayuwa . “ Ina da wata ƙawa da take cikin shekarunta na hamsin zuwa sattin ” in ji Venessa , wata matashiya . Kuma tana ƙauna ta sosai . ” Ta yaya ake ƙulla irin wannan abuta ? 17 : 17 ) Sa’ad da yake rubuta waɗannan kalmomin , mai yiwuwa Sulemanu yana maganar abota da babansa Dauda ya more da Jonathan . ( 1 Sam . Wane kaluɓale ne wasu ɗaliban Littafi Mai Tsarki suke fuskanta , kuma ta yaya za mu iya taimaka musu ? Amma yanzu , ya ga cewa ayyukansu zai iya zama mugun tasiri a gare shi , kuma ya ga cewa yana bukatan ya rage tarayya da irin waɗannan abokai . ( 1 Kor . Sa’ad da abokansu na dā da ba sa ƙaunar Allah suka yi watsi da ɗaliban Littafi Mai Tsarki , waɗanda suke cikin ikilisiya za su zama abokansu . ( Gal . Sai na soma sake bincika muradina . ’ Yar’uwa da aka ambata ɗazu ta kammala hakan : “ Na koya cewa ba za mu iya sa wani ya ƙaunaci Jehobah ba ko kuma ya ƙaunace mu . Mutumin ne zai yi zaɓin da kansa . ” Kana ɗaukan irin wannan kalaman a matsayin ƙauna ta alheri , ko kuwa kana fushi ? Wataƙila ya san wasu cikin waɗannan maza sa’ad da suka zama masu bi . Abokan Bulus ba su yi fushi ba . Abokan kirki suna karɓan gargaɗi mai kyau kuma suna ba da gargaɗi ga wasu . Menene dukanmu za mu yi a wani lokaci , amma me ya sa yake da muhimmanci mu ƙulla abuta da za ta daɗe a cikin ikilisiya ? ( Yaƙ . 3 : 2 ) Amma , abin da ke nuna abuta ba yawan lokaci da muka yi wa juna laifi ba amma yadda muke gafarta waɗannan laifuffuka gabaki ɗaya . Idan mun nuna irin wannan ƙaunar , za ta zama “ magamin kamalta . ” Yaya Za Ka Amsa ? Ya kamata namiji ya yi shiri sosai kafin ya yi aure kuma ya soma nasa iyalin , ya fahimci cewa irin wannan wa’adi na kawo hakki . Ka yi la’akari da dalilai biyu . Kalmar da aka fassara “ gina ” tana iya kasancewa da ma’ana ta alama , kafa iyali , wato , yin aure da kuma haifan yara . Kalmar Allah ta nuna cewa mutumin da ba ya kula da bukatun iyalinsa na zahiri , na sosuwar zuciya , da na ruhaniya , gwamma marar bangaskiya da shi ! ( 1 Tim . Saboda haka , saurayin da yake son ya yi aure ya kamata ya yi tunani sosai a kan ƙa’idar da ke Misalai 24 : 27 . [ Bayanin da ke shafi na 12 ] ABIN da ka ji a taronmu na gunduma ya taɓa shafanka sosai da har ka motsa ka yi canje - canje sosai a rayuwarka ? Amma , kafin na gaya maka game da waɗannan canje - canje , bari na bayyana maka wasu abubuwa da suka faru shekaru da yawa kafin a yi waɗannan tarurrukan , abubuwa game da yarantaka na . Ko da yake mu talakawa ne , Mamarmu mai karimci ce . Duk lokacin da take da kuɗi , tana dafa abinci na musamman kuma ta raba wa maƙwabtanmu . Wata rana , wata maƙwabciya wadda takan yi mini magana da ladabi ta gaya mini na bi ’ ya’yanta maza zuwa makarantar cocinsu a ranar Lahadi . A makaranta , tsoron mutum ya sa na yi abin da ya saɓa wa lamiri ta . Muna kiransa Ben Babba , wanda ya dace . A gare ni , ya kai tsawo da kuma faɗin ƙofar gaban gidanmu . Sa’ad da nake baƙin ciki , sai ya yi mini magana yadda wa zai yi magana da ƙanensa da yake ƙauna . Louis . Duk da haka , sun marabce mu . Sun ce za su cika alkawari da suka yi cewa za su ba mu ɗaki . Ni ma na yi hakan . Hakan ya motsa ni sosai . Ya gaya mana cewa a wani lokaci da yake aikin wa’azi , taron ’ yan iska da suka fusata sun yi masa duka sosai kuma suka rufe shi da kwalta da gasu . Sa’ad da muka bar wannan ɗan’uwan , sai na ji kamar Dauda . Da na koma makaranta , sai na tuntuɓi shugaban makarantar . Sai ya kalle ni da fushi . Ya yi fushi sosai . Na kuma ga saukar karatu na makarantar Gileyad , wanda ya sa ni tunani , ‘ Idan waɗannan Shaidu tsarana sun yi watsi da abubuwan mallaka don su yi hidima a ƙasar waje , ya kamata na kasance a shirye na yi hakan a gida . ’ Bayan da aka gama taron , na tsai da shawara na zama majagaba . Tana son yin hidima na kan titi a gaban wani babban Cocin Roman Katolika . 29 : 25 . Sai muka ga tirela da ta lalace . Bugu da ƙari , ’ yan’uwa da suke cikin ikilisiyar wani lokaci sukan bar babban kifi a matakalar tirelar . Farin cikinsu ya shafe mu . Ka kula da su ! ” Bayan da na koya yaren da ake yi a Portugal , an tura ni hidimar mai kula da da’ira a birnin Rio Grande do Sul , wata jiha a kudancin Brazil . Ikilisiyoyi sun bazu a cikin karkara masu yawa , kuma za a iya isa wasu ta wurin babbar mota kawai . Tun da yake kuɗin da ake biyansu ba shi da yawa , suna cin abinci sau ɗaya a rana . Ta wurin zama tare da su , mun sami koyarwa da babu makarantar da za ta iya koyar da mu hakan . Sa’ad da muke kula da Mamata , mun yi hidimar majagaba kuma muka karɓi aikin shara . Mun rungumi juna da farin ciki ? Kai ‘ Dasashe ne Kafaffe Kuma Cikin Tushen ’ ? Kalmar Allah ta ce “ Kristi Yesu da kansa babban dutse na ƙusurwa ” ne na ikilisiyar Kirista . ( Afis . Jehobah yana son mu “ ruska , tare da dukan tsarkaka , ko menene fāɗin da ratar da tsawon da zurfin ” gaskiya . ( Afis . 2 : 1 - 5 . Balle ma , Shaiɗan ma ya san abin da ke cikin Littafi Mai Tsarki . A yanzu , me ya sa ba za ka gwada fahiminka ba game da wasu koyarwa masu muhimmanci da ke cikin Littafi Mai Tsarki ? Alal misali , ka karanta ayoyi na farko na wasiƙar Bulus ga Afisawa . Bulus ya rubuta zuwa ga ’ yan’uwa masu bi : “ [ Allah ] ya rigaya ya ƙadara mu da zaman ’ ya’yansa ta wurin Yesu Kristi . ” 14 : 3 , 4 . Me ya sa Bulus ya faɗi cewa an yi shirin da ke ayoyi na farko na Afisawa ne bisa “ gwargwadon wadatar alherin [ Allah ] ” ? Amma , babu shakka cewa harkokin rayuwa na yau da kullum zai iya sa Shaiɗan ya raunana ko kuma halaka halinmu mai kyau na yin nazari cikin sauƙi . Kada ka ƙyale shi ya yi maka hakan . Ka yi amfani da ‘ fahimi ’ da Allah ya ba ka ka ‘ zama cikakken mutum ga azanci . “ Zuwa ga Afisawa ” Yoh . 16 : 14 ) Ta wajen yin amfani da fasahar magana , manzo Mikah ya rubuta : “ Duwatsu kuma za su narke . . . kwaruruka kuma za su tsagu , kamar kakin zuma a gaban wuta , kamar ruwa da an zubar da shi a magangari mai - zurfi . ” ( Mi . 24 : 21 . 2 : 12 . Da shigewar lokaci , kada ka koya halin yin nazarin Littafi Mai Tsarki a duk lokacin da aka ga dama ya shafe ku . Ka tuna , yaranka ne ɗalibanka na Littafi Mai Tsarki da suka fi muhimmanci . Ka haɗa tattaunawar da abubuwan da za a iya yin amfani da su a rayuwa ta yau da kullum . Yara suna jin daɗin yin abubuwa da suke yi da kyau . Gwada gabatarwa da kuma yin tunanin hanyoyin da za su bi da mutanen da suke ƙin saurarawa zai taimaka musu su kasance da gaba gaɗi yayin da suke saka hannu a fannoni dabam - dabam na aikin wa’azin Mulki . — 2 Tim . 2 : 15 . Hakan zai iya haɗa da tambayar yaranka irin ƙalubalen da suke fuskanta , inda suke fuskantarsu , abin da zai faru idan ya yi tasiri a kansu , da kuma abin da zai faru idan suka guji yin hakan . Game da wannan , warƙar nan Matasa — Me Za Ku Yi da Rayuwarku ? tana ɗauke da bayanai masu kyau . 3 : 21 ) A kowane lokaci , ka riƙa tunawa cewa dole ne ɗanka ko ’ yarka ta ko ya yi ƙaunar Jehobah da nasa ko nata dukan zuciya , ba naka ba . Kuma ka sa yaronka ya amince da nagartar Jehobah . Domin hakan zai iya hana yaronka ya rubuta ainihin abin da ke zuciyarsa . Ka ɗan sa wa yaronka labule . [ Hotunan da ke shafi na 30 ] ASHEKARAR da ta shige , Hukumar Mulki ta sanar da cewa an yi gyara a tsarin taron ikilisiya don a samu ƙarin lokaci don nazarin Littafi Mai Tsarki da kuma tattaunawa a matsayin iyali . Alal misali , Kevin , wani dattijo , ya rubuta : “ Kalmomin nan ‘ mun gode ’ ba za su ishe mu mu nuna yadda mu da ke cikin ikilisiya muka ji ba . Jodi , wadda mijinta dattijo ne , ta rubuta : “ Muna da yara mata uku , masu shekaru 15 , 11 , da kuma 2 . Ba da daɗewa ba mun ƙaura zuwa wata ikilisiyar da ake yaren kurame . Misalinsa ya taimaka mini na ƙara fahimtar abin da kasancewa aboki na ƙwarai yake nufi . Ina ɗokin gano abubuwa da yawa masu tamani kamar haka a ranar Talata da yamma ! ” “ Kada kowa ya cuceku ta wurin iliminsa da ruɗinsa na banza , bisa ga ta’adar mutane , bisa ga ruknai na duniya . ” — Kolosiyawa 2 : 8 . Amma dai , kirkiro sabon ƙage ya kai ga kirkiro wasu sababbin ƙage kuma hakan ya haifar da abin da ake kira koyarwar Kiristoci a yau . Kalmar nan na Ibrananci ne’phesh , wanda aka fassara shi “ kurwa , ” tana nufin ‘ halitta mai numfashi . ’ Saboda haka , “ kurwa ” a cikin Littafi Mai Tsarki tana nufin gabaki ɗayan abu mai rai . “ A cikin dukan ’ yan ussan ilimi na Hellenanci , wanda ya fi tasiri a kan koyarwar wutar jahannama na Plato . ” — Histoire des enfers ( The History of Hell ) , na Georges Minois shafi na 50 . “ Tun tsakiyar ƙarni na biyu A.Z . Ba da daɗewa ba bayan mutuwa , kurwar waɗanda suka mutu saboda zunubi za su shiga cikin wutar jahannama , wurin da za su sha azabar wutar jahannama , ‘ wutar har abada . ’ Ka gwada waɗannan ayoyin Littafi Mai Tsarki : Zabura 146 : 3 , 4 ; Ayyukan Manzanni 2 : 25 - 27 ; Romawa 6 : 7 , 23 GASKIYA : [ Inda Aka Ɗauko Hoto da ke shafi na 11 ] Barrators — Giampolo / The Doré Illustrations For Dante’s Divine Comedy / Dover Publications Inc . Ƙage Na 3 : Dukan Mutane Masu Adalci Za Su Je Sama Menene tushen ƙagen ? Da wane sakamako ? Ka gwada waɗannan ayoyi na Littafi Mai Tsarki : Zabura 37 : 10 , 11 , 29 ; Yohanna 17 : 3 ; 2 Timotawus 2 : 11 , 12 Menene Littafi Mai Tsarki ya ce ? ‘ [ Istifanus ] , cike da ruhu mai - tsarki , ya zuba ido zuwa sama , ya ga darajar Allah , da Yesu a tsaye ga hannun dama na Allah , ya ce , Ku duba , ina ganin sammai a buɗe , da Ɗan mutum a tsaye ga hannun dama na Allah . ’ — Ayyukan Manzanni 7 : 55 , 56 . Menene wannan wahayin ya nuna ? Ba a yi maganar mutum na uku a tsaye kusa da Allah ba a wannan labarin . Ka gwada waɗannan ayoyin Littafi Mai Tsarki : Matta 26 : 39 ; Yohanna 14 : 28 ; 1 Korintiyawa 15 : 27 , 28 ; Kolosiyawa 1 : 15 , 16 GASKIYA : Ƙagen Alloli Uku Cikin Ɗaya koyarwar ƙarni na huɗu ne [ Inda Aka Ɗauko Hoto da ke shafi na 13 ] Ƙage Na 5 : Maryamu Mahaifiyar Allah ce Menene tushen ƙagen ? Saboda haka Mai Tsarkin nan da za a haifa , za a kira shi Ɗan Allah . ’ — Tafiyar tsutsa tamu ce ; Luka 1 : 31 - 35 , Littafi Mai Tsarki . Ta kiranta Theotokos ( kalmar Hellenanci wanda ke nufin “ mai - ɗauke da Allah ” ) , ko “ Mahaifiyar Allah , ” Majalisar Afisa , a 431 A.Z . , ta sa mutane su soma yi wa Maryamu sujjada . Ka gwada waɗannan ayoyin Littafi Mai Tsarki : Matta 13 : 53 - 56 ; Markus 3 : 31 - 35 ; Luka 11 : 27 , 28 GASKIYA : Maryamu mahaifiyar Ɗan Allah ce , ba Allah ba da kansa . “ Da farko , ” in ji The Encyclopedia of Religion , “ wataƙila ana yin amfani da gumaka ne don koyar da mutane da kuma don ado , musamman , abin da suka ce ke nan . Musamman hakan ya bayyanu sosai a siffofin da ake amfani da su a cocin Orthodox a Gabas . ” Wa zai iya faɗar yadda yake ? ” — Ishaya 40 : 18 , Littafi Mai Tsarki . ( Yohanna 17 : 17 ) Da haka , wannan alkawarin zai kasance gaskiya a gare ka : ‘ Za ka san gaskiya , gaskiyar kuwa za ta ’ yantar da kai . ’ — Yohanna 8 : 32 . Amma bai taba tattauna batun kuɗi da ni ba . * Shin farin cikinmu a matsayin ma’aurata ya ƙare kenan ? ’ Ka yi la’akari da waɗannan shawarwari guda uku . Domin , aya ta 10 ta bayyana , “ idan sun faɗi , ɗaya za ya ɗaga ɗan’uwansa . ” Idan haka ne , za ka iya daɗa wa kanka ko kanki daraja kuma hakan zai iya sa ku ci gaba da ba da taimako . ( Mai - Wa’azi 3 : 1 ) Amma , zai iya kasance da wuya a kasance da daidaitaccen tsari , saboda matsaloli da ciwo mai tsanani ke tattare da su . Za ku iya more wasu abubuwan da kuke yi tare kafin ciwon ya fara ? A wasu lokatai , daidaituwa yakan zama matsala ga wanda ko wadda yake ko take kula da aboki ko abokiyar aure . Daga baya , sukan iya ƙasa ci gaba da kula da abokin ko abokiyar aurensu . Saboda haka , idan kana ko kina kula da aboki ko abokiyar aure da ke da ciwo mai tsanani , kada ka watsar da bukatun kanka ko kanki . KA GWADA WANNAN : Ku lissafa a takarda ƙalubalen da kuke fuskanta don kula da aboki ko abokiyar aure . Sai ku rubuta abubuwan da za ku yi don ku magance su ko kuma ku jimre su sosai . Asirin shi ne ku karɓi yanayin da kuke ciki , kuma ku nemi yadda za ku jimre . Menene zai iya taimaka wa kai da abokiyar aurenka a wannan batun ? Sa’ad da aka bayyana cewa Akiko tana da ciwo mai suna fibromyalgia , sai suka daina hidima ta musamman a matsayin masu hidima na cikakken lokaci na Kirista . Irin wannan shawara mai amfani za ta iya taimaka idan aboki ko abokiyar aurenka tana da bukata na musamman . ▪ Ku yi la’akari da juna sosai Game da Rayuwar Iyali Wane ra’ayin aure ne ke sa iyalai farin ciki ? Abin da Allah ya gama fa , kada mutum shi raba . . . . Dukan wanda ya saki matatasa , in ba domin fasikanci ba , ya kuwa auri wata , zina ya ke yi : shi kuma wanda ya auri sakakkiyar , zina ya ke yi . ” Magidanta suna sa matarsu farin ciki sa’ad da suka bi misalin Yesu . Ya nuna ƙauna ta sadaukar da kai ga matarsa ta alama , ikilisiyar . ( Matta 20 : 28 ) Yesu bai taɓa yin shisshigi ba kuma shi ba matsananci ba ne ga waɗanda suke ƙarƙashin kulawarsa amma ya sa su kasance da kwanciyar hankali . ( Matta 11 : 28 ) Ya kamata magidanta su yi amfani da ikonsu a hanya mai kyau da zai amfane kowa a iyalin . Littafi Mai Tsarki ya ce , “ kan Kristi kuma Allah ne . ” ( 1 Korintiyawa 11 : 3 ) Yesu bai raina cewa yana ƙarƙashin ikon Allah ba . Yana biyayya sosai ga Ubansa . Yesu ya kasance tare da yara kuma ya so ya san tunaninsu da kuma yadda suke ji . Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Yesu ya kirawo su , ya ce , Ku bari yara ƙanƙanana su zo gareni . ” Da wane sakamako ? “ Dukan waɗanda suka ji shi suka yi mamaki da fahiminsa da magana da ya ke mayarwa . ” Shaidun Jehobah ne suka wallafa . Ka ji yadda ainihin mutanen da ke ciki suke ji . ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ Menene wataƙila ya motsa Adamu ya bi Hawa’u yin zunubi ? ․ ․ ․ ․ ․ KA YI AMFANI DA ABIN DA KA KOYA . Haɗarin halin ’ yancin kai . Hakan gaskiya ne ? Jehobah yana son mu yi zaɓi mai kyau , kuma Kalmarsa , Littafi Mai Tsarki , ya gaya mana yadda za mu yi hakan . Kuma za mu iya sanin farillansa . Ba ma bukata mu haura “ cikin sama ” ko kuma mu tafi “ gaba da teku ” don mu koyi abubuwan da Allah yake bukata a gare mu . ( Aya ta 15 ) Muna da ’ yancin zaɓan rai da mutuwa , nagarta da mugunta . 15 Ga Nuwamba , 2009 28 ga Disamba , 2009 – 3 ga Janairu , 2010 SHAFI NA 7 Ka Ɗauki Hakkinka a Cikin Ikilisiya da Tamani 18 - 24 ga Janairu , 2010 Na biyu zai taimaka maka ka nemi hanyoyin da za ka kyautata addu’o’inka domin su ƙarfafa ka ka bincika roƙe - roƙe da kalamai na yabo da godiya da ke rubuce cikin Littafi Mai Tsarki sosai . Waɗannan talifofin sun nuna yadda za mu iya ƙarfafa waɗannan fannoni biyu a rayuwarmu . A FITOWAR NAN : SHAFI NA 29 Ka Daraja ’ Yan’uwanka Kurame Maza da Mata ! 1 , 2 . Me ya sa bayin Jehobah za su yi addu’a a gare shi da tabbaci ? Ya kamata mu tambayi kanmu : ‘ Addu’o’ina suna nuna cewa na dogara ga Jehobah kuma bauta ta gaskiya ita ce damuwata ta musamman ? Menene addu’o’ina suke nunawa game da ni ? ’ Idan muna son a amsa addu’o’inmu , dole ne mu yi addu’a ga Allah cikin tawali’u . Amma ya samu sauƙi sa’ad da ya faɗi zunubansa ga Allah ! Idan muna alhini sosai domin wani dalili , ya kamata mu bi shawarar Bulus : “ Kada ku yi alhini cikin kowane abu ; amma cikin kowane abu , ta wurin addu’a da roƙo tare da godiya , ku bar roƙe roƙenku su sanu ga Allah . ” ( Filib . Idan sa’ad da muke bukatar wani abu ne kawai muke yin addu’a , menene hakan zai nuna game da muradinmu ? 29 : 11 - 13 . 107 : 15 ; 119 : 62 , 105 . 8 , 9 . Ko da yake manzo Bulus wataƙila bai san dukan masu bi da ke Kolosi ba , ya rubuta : “ Muna godiya ga Allah Uban Ubangijinmu Yesu Kristi , kullayaumi muna yi maku addu’a , domin mun ji labarin bangaskiyarku cikin Kristi Yesu , da ƙaunarku zuwa ga tsarkaka duka . ” ( Kol . 1 : 3 , 4 ) Bulus ya kuma yi addu’a domin Kiristocin da ke Tassaluniki . ( 2 Tas . 1 : 11 , 12 ) Irin waɗannan addu’o’in suna nuna ko waɗanne irin mutane ne mu da kuma yadda muka ɗauki ’ yan’uwanmu maza da mata masu imani . ( 1 Yoh . 4 : 20 , 21 ) Irin waɗannan addu’o’in suna da ban ƙarfafa kuma suna ɗaukaka haɗin kai tsakaninmu da ’ yan’uwanmu . Muna iya gaya wa wasu su yi addu’a domin mu , kamar yadda manzo Bulus ya yi . 13 : 18 . A roƙe - roƙenmu , muna mai da hankali ne musamman ga yin nufin Allah , wa’azin saƙon Mulki , kunita ikon mallakar Jehobah , da kuma tsarkake sunansa ? 6 : 9 , 10 . Addu’o’inmu ga Allah suna nuna muradinmu , abubuwan da muke so , da kuma sha’awoyinmu . Zan zauna cikin tenti naka kullum : zan nemi kāriya cikin inuwar fukafukanka . ” ( Zab . 15 , 16 . Menene addu’a za ta iya taimaka mana mu fahimta game da muradinmu na samun gatar hidima a cikin ikilisiya ? Waɗannan ’ yan’uwa mata suna iya aikata daidai da addu’o’insu da suke yi na kansu ta wajen yin ƙoƙari su nuna halin kirki . Me ya sa kaɗaitawa take da kyau sa’ad da muke addu’a ta kanmu ? Sau da yawa Yesu ya janye kansa daga cikin jama’a domin ya yi addu’a ga Ubansa . ( Mat . A cikin addu’arsa ta misali , Yesu bai faɗi abin ban mamaki ba ko kuma abin da ya ba mutane fushi . Yaya ya kamata mu aikata a lokacin da ake addu’a ga jama’a ? 6 : 3 . Allah ya san mu , da kuma ma’anar abubuwan da ya sa ruhunsa ya faɗa ta wurin marubutan Littafi Mai Tsarki . Kamar yadda muka koya , addu’o’inmu suna nuna ko waɗanne irin mutane ne mu . ( Yaƙ . 4 : 8 ) A talifi na gaba , za mu bincika wasu addu’o’i da kuma furci na addu’o’i da aka rubuta cikin Littafi Mai Tsarki . Kana yabon Jehobah da kuma yi masa godiya a kai a kai ? 1 , 2 . 3 , 4 . A nazarin da ka yi na Littafi Mai Tsarki , ka koyi cewa ya kamata a koyaushe ka riƙa yin addu’ar samun ja - gorar Allah . ( 2 Kor . 7 : 5 ) Idan haka ne , roƙon da Yakubu ya yi zai iya tuna maka cewa addu’o’i za su iya rage damuwa . ( Karanta 1 Sarakuna 3 : 7 - 14 . ) Idan aka ba ka gatan yin hidima wanda kamar yana da wuya sosai , ka yi addu’ar samun hikima kuma ka kasance da tawali’u . Ka yi la’akari da haƙurin wani Balawi da aka kai zaman bauta . Ka kafa bege ga Allah : gama duk da haka zan yabe shi saboda taimakon fuskarsa . ” — Zab . 42 : 5 , 11 ; 43 : 5 . Hannatu , ɗaya daga cikin mata biyu na Elkanah Balawi , ta yi addu’a kuma ta aikata da bangaskiya . 16 , 17 . Ya yi roƙo : “ Ya Ubangiji , ina roƙonka , ka bar kunnenka yanzu shi saurari addu’ar bawanka , da addu’ar bayinka , waɗanda su ke da farinciki wajen jin tsoron sunanka : Ina roƙonka kuma ka ba bawanka nasara yau , ka yarda kuma ya sami tagomashi a wurin mutumin nan . ” 1 : 11 . Da akwai dalilai da yawa na yin hakan ! Ka ɗaukaka , ya Allah , bisa sammai ; bari darajarka ta ɗaukaka bisa dukan duniya . ” ( Zab . Ta yaya Maryamu ta furta ibadarta ga Allah ? 11 : 41 , 42 ) Addu’o’inka suna nuna irin wannan darajar da kuma bangaskiya ? Ya kamata ya kasance hakan . Saboda tsanantawa ko wani gwaji , sau da yawa addu’a tana haɗa da roƙe - roƙen samun taimako don mu bauta wa Jehobah da gaba gaɗi . Sa’ad da ’ yan Majalisa suka umurci Bitrus da Yohanna su daina ‘ koyarwa cikin sunan Yesu , ’ da gaba gaɗi waɗannan manzanni sun ƙi yin hakan . ( A . M . Sa’an nan dukan waɗanda suke wajen suka roƙi Allah ya taimaka musu su faɗi kalmarsa da gaba gaɗi . 23 , 24 . ( a ) Ka ambata wasu misalai da suka nuna cewa nazarin Littafi Mai Tsarki zai iya kyautata addu’o’inka . ( b ) Menene za ka yi don ka kyautata addu’o’inka ? Za a iya ambata wasu misalai don a nuna cewa karatun Littafi Mai Tsarki da nazari suna iya kyautata addu’o’inka . ( Irm . 32 : 16 - 19 ) Idan kana neman abokiyar aure , yin nazarin addu’ar da ke cikin Ezra sura ta 9 , tare da yin roƙo , za su iya ƙarfafa ƙudurinka na yin biyayya ga Allah ta wajen yin ‘ aure sai dai cikin Ubangiji . ’ — 1 Kor . Ka ci gaba da yin karatu , nazari , da kuma bincika Littafi Mai Tsarki . Ka Ci Gaba Da Ƙara Nuna Ƙaunar ’ Yan’uwa “ Ku yi tafiya cikin ƙauna , kamar yadda Kristi kuma ya ƙaunace ku . ” — AFIS . 5 : 2 . Duk da haka , Kristi Yesu ya zaɓi wani fanni dabam na Kiristanci don a san almajiransa na gaskiya da shi . Sa’ad da wani Mashaidin Jehobah ya gayyace shi zuwa taro , Marcelino ya yi jinkiri . Ba ya son a sake ƙin sa . Waɗanda suke cikin ikilisiya sun marabce shi sosai , kuma ya samu ta’aziyya daga koyarwar Littafi Mai Tsarki da ya ji . Wannan ƙauna ta ’ yan’uwa tana da ban sha’awa , kuma ya kamata mu yi iyakar ƙoƙarinmu mu ci gaba da nuna ta . Ka yi tunanin wuta da mutane suke ɗumama kansu da ita da daddare . Ta yaya za mu iya yin hakan ? “ Ku Buɗe Zuciyarku ” 5 , 6 . Me ya sa Bulus ya aririci Kiristoci da ke Koranti su ‘ buɗe zuciyarsu ’ ? Bulus ya isa Koranti a kusan ƙarshen shekara ta 50 A.Z . Amma , wasu a cikin ikilisiyar sun guje shi . Kalmar Hellenanci da aka fassara “ karɓi ” tana nufin “ yin alheri ko kuma karimci , mutum ya amince da jam’iyya da yake ciki da kuma yin abuta . ” Sa’ad da muke gai da ’ yan’uwanmu a Majami’ar Mulki da kuma wasu wurare , muna iya mai da hankali ga waɗanda ba mu gani ba ko kuma waɗanda muka yi magana da su da daɗewa . Muna iya yin hakan da wasu kuma a taro na gaba . Gai da mutane shi ne mataki na farko na karɓan su . Mataki ne da zai kai ga hira mai daɗi da abuta na dindindin . Ka yi la’akari da yadda Yesu ya aikata sa’ad da almajiransa suka yi ƙoƙari su hana iyaye kawo yaransu zuwa wurinsa . Sai ya “ rungume su , ya sa masu albarka , ya ɗibiya masu hannuwa . ” ( Mar . Ya kamata kowane Kirista ya tambayi kansa , ‘ Ina sa mutane su kusace ni ne ko kuwa sau da yawa ina nuna kamar ina da aiki da yawa ? ’ Wa . 3 : 7 ) Wasu suna iya faɗan cewa , “ Na fi son kada na yi magana da kowa ” ko kuwa “ Ba na jin yin magana da safe . ” Duk da haka , yin hira ko a lokacin da ba ma jin yin hakan , tabbaci ne na ƙauna da “ ba ta biɗa ma kanta . ” — 1 Kor . Bulus ya ƙarfafa Timotawus matashi ya daraja dukan waɗanda suke cikin ikilisiya . ( Karanta 1 Timotawus 5 : 1 , 2 . ) Yanzu yana ƙoƙari ya yi koyi da su ta wajen yin hira da ’ yan’uwansa masu bi da suke Bethel . Tawali’u Yana Taimaka Mana Mu Kasance da Salama Afodiya da Sintiki , ’ yan’uwa mata biyu a Filibi na dā , mai yiwuwa suna da matsala wajen magance jayayya da ta taso tsakaninsu . ( Filib . 15 : 37 - 39 ) Waɗannan labaran sun nuna cewa wani lokaci jayayya takan taso tsakanin masu bauta na gaskiya . Shekaru ashirin sun wuce tun lokacin da Isuwa ya yi fushi don hasarar damarsa na ɗan fari ga tagwayensa , Yaƙubu , kuma ya so ya kashe shi . “ Ya yi ta rusunawa har ƙasa ” har ya kai kusa da ɗan’uwansa . Hakan ya sa ba a yi faɗa ba . Wane darasi ne za mu iya koya daga yadda Yesu ya wanke ƙafafun manzanninsa ? Hakika , tabbataciyar ƙauna ta ’ yan’uwa ya kamata ta motsa mu mu kula kuma mu damu don dukan ’ yan’uwanmu Kiristoci . Ka Tuna ? Nuna Halin Kirki A Matsayin Masu Hidima Ta Allah Don mu fahimci abin da nuna halin kirki ya ƙunsa , ka yi la’akari da misalan Jehobah Allah da Ɗansa . 5 : 30 - 34 ; Luk 18 : 35 - 41 ) A matsayin Kiristoci , muna bin misalin Yesu ta wajen yin alheri da kuma ba da taimako . Bugu da ƙari , irin wannan halin na ɗaukaka Jehobah kuma yana sa mu farin ciki . Wane misali ne na daɗaɗawa da abokantaka Yesu ya kafa ? Suna ɗaukan waɗanda ba su san Dokar ba a matsayin “ la’anannu ” kuma suna bi da su hakan . ( Yoh . Hanya mai kyau da Allah da Ɗansa suke bi da mutane na dukan al’ummai da ƙabilai ta nuna cewa suna daraja irin waɗannan mutane kuma yana jawo waɗanda suke da zuciyar kirki zuwa gaskiya . Gai da Mutane da Kuma Yi Musu Magana Hakika , ba a bukatar mutum ya yi magana ga kowa da ke wucewa a hanya da mutane suke da yawa . Yesu ya tunasar da mu sa’ad da ya ce : “ Idan kuwa kuna gaida ’ yan’uwanku kaɗai , ina fifikonku waɗansu ? 5 : 47 ) Saboda haka , Donald Weiss ya rubuta : “ Mutane sukan yi fushi sa’ad da wasu suka wuce su ba tare da yin gaisuwa ba . Babu hujja mai kyau da za ka ba da don yin banza da mutum . Muna tuntuɓar mutane da muke gani a waje da gidansu da kuma waɗanda suke aiki a yankin . Muna murmushi kuma mu gai da su . Nuna Hali Mai Kyau a Yanayi Mai Wuya Mun san cewa hakan zai faru , gama Yesu Kristi ya gargaɗi almajiransa : “ Idan suka tsananta mini , zasu tsananta muku kuma . ” Bulus ya ce : ‘ Bari zancenku kullum ya kasance tare da alheri , gyartacce da gishiri , domin ku sani yadda za ku amsa tambayar kowa . ’ ( Kol . Nuna halin kirki a yanayi mai wuya yana kawo sakamako mai kyau . Sa’ad da ɗan’uwan ya taho kusa da shi , mutumin ya ce : “ Ɗan Allah ka yi haƙuri da abin da ya faru . Menene zan yi don na riƙa yin hakan ? ” Ka yi la’akari da yadda Ibrahim da ɗansa suka yi magana da juna cikin ladabi a Farawa 22 : 7 . Sa’ad da aka saka shi a cikin fursuna , ya nuna ladabi har ga sauran fursunoni . 16 - 18 . ( a ) Menene za a yi don a koya wa yara halin kirki ? Renon yaranmu su zama masu yin ladabi yana da muhimmanci sosai . A Majami’ar Mulki , Baba yakan tafi da ni kafin a soma taro da kuma bayan taro mu yi magana da ’ yan’uwa tsofaffi . Kurt ya ci gaba da cewa : “ Da shigewar lokaci , na koya halinsa . Nan da nan na soma bi da mutane da ladabi . Ba yadda dole za ka aikata ba , amma yadda za ka so ka aikata . ” Amma Iblis ba zai iya kawar da halin kirki na Kiristoci na gaskiya ba . Ka Tuna ? Mutane da yawa suna jinkirin soma taɗi da wanda ba su sani ba . Ka yi tunanin waɗannan kalmomin a wannan hanyar : Idan ba ka taɓa saduwa da mutum a dā ba , zai ɗauke ka a matsayin baƙo . Ya faɗi cewa ko da yake kowace gaɓa tana aiki dabam , dukansu suna da muhimmanci . To , ta yaya za mu sami matsayinmu a tsarin Allah kuma mu ɗauke shi da tamani , ko kuma mu daraja shi ? Kuma ta yaya za mu sa ‘ ci gabanmu ya bayyana ga kowa ’ ? — 1 Tim . 4 : 15 . Wace hanya ɗaya ce za mu kasance da hakki a cikin ikilisiya kuma mu nuna cewa muna ɗaukansa da tamani ? Alal misali , shekaru da yawa yanzu , muna samun ja - gora game da saka tufafi da yin ado , nishaɗi , da kuma yin amfani da Intane yadda bai dace ba . Shawarar da aka ba mu ta kafa tsarin yin bauta ta iyali a kai a kai kuma fa ? Dole ne a bincika ra’ayin Jehobah kamar yadda aka bayyana ta ta hanyar Kalmarsa , Littafi Mai Tsarki . Hakika ba ma son mu zama kamar Diyoturifis , wanda ‘ ba ya karɓan ’ kome daga manzo Yohanna da daraja ba . Ya kamata mu yi ƙoƙari mu yi biyayya da kuma miƙa kai ga waɗanda suke shugabanci a cikin ikilisiyarmu . — Karanta Ibraniyawa 13 : 7 , 17 . Wasu kuma suna hidima ta cikakken lokaci na musamman a matsayin masu wa’azi a ƙasashen waje , masu kula masu ziyara , da waɗanda suke hidima a Bethel a dukan duniya . Yawancin mutanen Jehobah suna iya ƙoƙarinsu su kula da bukatu na ruhaniya na iyalinsu kuma su fita hidima kowane mako . Muna da tabbaci cewa sa’ad da muka ba da kanmu da son rai a hidimar Allah kuma muka yi iya ƙoƙarinmu mu bauta masa da dukan zuciyarmu , a koyaushe za mu kasance da hakki a tsarinsa . Alal misali , hakkin ɗan’uwa a cikin ikilisiya ya bambanta a wasu hanyoyi da na ’ yar’uwa . Misalai 20 : 29 ta ce : “ Fahariyar samari ƙarfinsu ne : Jamalin tsofaffi kuma furfura ne . ” Matasa da suke cikin ikilisiya suna iya yin abubuwa da yawa a zahiri domin ƙarfinsu na ƙuruciya , amma tsofaffi suna da amfani ga ikilisiya sosai domin hikimarsu da abin da suka shaida a rayuwa . Yaya sha’awa take shafan abin da muke yi a cikin ikilisiya ? Su biyu sun sauke karatu daga makarantar sakandare . Domin abin da suke so . Ka bishe ni cikin gaskiyarka , ka koya mani ; gama kai ne Allah na cetona ; a gareka na ke sauraro dukan yini . ” ( b ) Ta yaya ɗan’uwa zai samu gatar hidima ? 1 : 5 - 9 ) Ta yaya ɗan’uwa zai ƙoƙarta ya cika bukatu na Nassi ? Menene ’ yan’uwa maza matasa , musamman waɗanda suke cikin shekarunsu na goma sha uku zuwa sha tara za su yi don su samu ci gaba a cikin ikilisiya ? ’ Yan’uwa mata ma suna iya nuna cewa suna ɗaukan gatarsu na sa hannu wajen cika Zabura 68 : 11 da tamani . Na yi nazari game da yadda Jehobah ya ɗauke ni . Ka Riƙe Hakkinka ! Yin na’am da wannan gayyatar shi ne shawara mafi kyau da muka tsai da . “ Ubangiji , ina ƙaunar zaman gidanka , ” in ji mai zabura . • Me ya sa ya dace mu kammala cewa dukan Kiristoci suna da hakki a cikin ikilisiya ? • Waɗanne abubuwa ne za su shafi hakkinmu a cikin ikilisiya ? Ta yaya ’ yan’uwa mata za su nuna cewa suna ɗaukan hakkinsu a cikin ikilisiya da tamani ? Hakan ya jitu da mizanin da manzo Bulus ya faɗa , cewa “ kowace mace da ta ke yin addu’a ko wa’azi , kanta ba luluɓi , tana yi wa kanta ƙanƙanci , ” domin “ kan mace kuma namiji ne . ” * Idan ɗan’uwa yana ba da jawabi kuma ’ yar’uwa tana fassarawa zuwa yaren kurame kuma fa ? Kuma akasin fassara yaren kurame , ’ yan’uwa mata da suke fassara yaren da ake faɗi ba sa kasancewa a irin yanayin da za a mai da musu dukan hankali . Saboda haka , zai fi dacewa ta ɗaura ɗankwali a dukan lokacin taron . BA DA daɗewa ba , wata yarinya mai shekara tara a Brazil da kanta ta raba kuɗi da ta ajiye zuwa kashi biyu , dalla 18 da kuma dalla 25 . Ina son na taimaka wa ’ yan’uwa da yawa a dukan duniya su yi wa’azin bishara . Ina ba da wannan kuɗin don ina ƙaunar Jehobah sosai . ” Sun kuma koya mata bukatar ‘ girmama Ubangiji da wadatarta . ’ ( Mis . 5 : 1 . [ Akwati da ke shafi na 18 ] Kuna iya ba da gudummawar ’ yan kunne da sarƙa masu tsada ko dukiyoyi . Ku rubuta ’ yar gajerar wasiƙar da za ta nuna cewa waɗannan abubuwan gudummawa ne . Wasiyya da Ajiya : Ana iya ba Watch Tower dukiya ko kuɗi a matsayin gado bayan mutuwa ta hanyar takardar da aka saka hannu a ƙarƙashin doka , ko kuma a rubuta Watch Tower a matsayin wanda zai ci amfanin ajiyar da aka yi . Irin waɗannan hanyoyin ba da gudummawa da muka ambata suna bukatar mai yin su ya yi shiri sosai . Suna iya gaya maka yadda suka ji sa’ad da suka fara koyan cewa Allah yana da suna , yadda wannan gaskiya ta canja rayuwarsu kuma hakan ya kiyaye su shekaru da yawa kafin a yi tanadin bidiyo ko kuma faifan DVD na yaren kurame da zai taimaka musu su koya gaskiya masu wuya da ke cikin Nassi . Shaidu kurame tsofaffi sun tuna yadda yake a yi wa mutane masu jin magana wa’azi tare da waɗanda suke cikin ikilisiya . A hannu ɗaya , suna riƙe da katin da ke ɗauke da gabatarwa mai sauƙi na hidimar ƙofa ƙofa . Sai su riƙe sabon fitowa na jaridun Hasumiyar Tsaro da Awake ! Me ya sa ? Da akwai kuma misalin Richard , wani ɗan’uwa a shekarunsa na saba’in wanda kurma ne da kuma makaho da ke da zama a birnin Brooklyn , New York , a Amirka . An sanar da dukan waɗanda suke cikin ikilisiya , amma an manta a gaya wa Richard . Sa’ad da ’ yan’uwan suka fahimci abin da ya faru kuma suka neme shi , suka same Richard yana tsaye a gaban Majami’ar Mulki , yana jira da haƙuri a buɗe ƙofar . Kana iya saduwa da kurma babu shiri ko kuma sa’ad da kake hidima . Ko da yake akwai masu shela da ba kurame ba ne a ikilisiyarku , me ya sa ba za ka yi musu magana da yaren kurame ba ? Wannan zai taimake ka ka riƙa yin tunani a yaren kurame . “ Kowace rana , mutane da suke kusa da ni suna magana , ” in ji wani ɗan’uwa kurma . “ Sau da yawa , ina jin na kaɗaita kuma an bar ni a baya kuma sai na yi baƙin ciki ƙwarai , har da fushi . Kalmomi ba za su iya kwatanta yadda nake ji a wani lokaci ba . ” Ba za a manta da ƙananan rukuni na kurame da suke taruwa a ikilisiyoyi inda mutane suke jin magana ba . Menene za ka yi don ka nuna kana kula da su ? Muna iya koyan abubuwa da yawa daga ’ yan’uwanmu kurame . ” Misalinsu na bangaskiya da jimiri yana azurta ƙungiyar Jehobah . [ Hasiya ] [ Hotunan da ke shafi na 32 ] Zan Yi Kira ? ” Talifofi na gaba za su amsa waɗannan tambayoyin : Ta yaya za mu tabbata cewa Allah yana kula da mu da gaske ? Menene Allah zai yi don ya kawo ƙarshen wahala , kuma yaushe zai faru ? Ka yi la’akari kuma da yadda aka halicce mu . Wanene baya more dangantaka mai kyau da abokai ko kuma runguma daga wanda muke ƙauna sosai ? I fa , ingancin yin ƙauna baiwa ce daga Allah wanda yake da ƙauna ! ( 1 Yohanna 4 : 8 ) Ƙaunarsa ba ta bayyana a halittarsa ba kawai amma ta bayyana a Kalmarsa , Littafi Mai Tsarki . Ingancin yin ƙauna baiwa ce daga Allah da ke ƙauna ANA GANIN wahala a ko’ina , kuma mutane da yawa sun taimaka wa waɗanda ta shafa cikin tausayi . Alal misali , likitoci , sukan yi aiki tuƙuru don su taimaka wa waɗanda ba su da lafiya ko suka ji rauni . Mun samu tabbaci a littafi na ƙarshe a Littafi Mai Tsarki : “ [ Allah ] zai share dukan hawaye kuma daga idanunsu : mutuwa kuwa ba za ta ƙara kasancewa ba ; ba kuwa za a ƙara yin baƙin ciki , ko kuka , ko azaba : al’amura na fari sun shuɗe . ” ( Ru’ya ta Yohanna 21 : 4 ) Ka yi la’akari da yawan mutane da wannan alkawarin zai shafa . Wannan Mulkin za ya kawar da dukan gwamnatin ’ yan Adam . Da daɗewa , Littafi Mai Tsarki ya annabta : “ Allah mai - sama za ya kafa wani mulki , wanda ba za a rushe shi ba daɗai , sarautarsa kuwa ba za a bar wa wata al’umma ba ; amma za ya parpashe dukan waɗannan mulkoki ya cinye su , shi kuwa za ya tsaya har abada . ” ( Daniel 2 : 44 ) Mutanen dukan duniya za su samu haɗin kai a ƙarƙashin gwamnati ɗaya ta adalci , Mulkin Allah . Ka tuna cewa Jehobah ya ba da Ɗansa kamar fansa don ’ yan Adam su samu rai na har abada . * Jehobah ya amsa : “ Ru’yan har yanzu da ayanannen lokacinta . . . ba za ta yi jinkiri ba . ” Shaidun Jehobah ne suka wallafa . ADALCI ZA TA KASANCE : Mulkin Allah zai kawo ƙarshen kowacce irin wahalar da muka taɓa sha Shaidun Jehobah suna yin wannan aikin . LUKA 21 : 11 ; RU’YA TA YOHANNA 6 : 8 • Mugun son kuɗi 2 TIMOTAWUS 3 : 3 [ Hoton da ke shafi na 8 ] Ka Kusaci Allah Hakazalika , Jehobah , Ubanmu na sama yana son yaransa na duniya su yi nasara . Idan mun yi amfani da su mu ma za mu yi nasara . — Romawa 15 : 4 . Ta yaya zai nuna waɗannan halayen ? ( Aya ta 7 ) A lokacin , wataƙila Joshua yana da littattafai kaɗan na Littafi Mai Tsarki a rubuce . Don ta amfane shi , Joshuwa yana bukatan ya yi abubuwa biyu . Karanta da kuma yin bimbini akan Kalmar Allah kowace rana za ta taimaki Joshua ya cim ma ƙalubalen da ke gabansa . Jehobah yana son ka yi nasara . Wani Kirista wanda ya daɗe yana aminci ga Allah ya ba da shawara : “ Ka karanta Littafi Mai Tsarki kuma ka yi amfani da shi . ” [ Hasiya ] Bari mu yi magana game da yadda Irmiya ya zama mutum na musamman ga Allah , amma duk da haka shi ma ya ji kamar ya ja da baya . Don me ? Bari mu ga yadda aka kāre Irmiya don bai ja da baya ba . Jehobah ya gaya wa Irmiya ya gargaɗi mutanen cewa zai halaka Urushalima idan ba su canja halayensu ba . Sai ya ce : ‘ Idan kun kashe ni , kun kashe mara - laifi : gama hakika Ubangiji ya aiko ni gareku . ’ ○ Me ya sa aka kāre Irmiya , amma ba a kāre Uriah ba ? Allah Zai Kawar Da Dukan Wahala ! Ta Yaya ? 4 Allah Yana Kula da Gaske — Yadda Muka San da Hakan 9 Ƙage Ɗaya Yana Haifar da Wani Ƙagen 10 Ƙage Na 1 : Kurwa Ba Ta Mutuwa 15 Ƙage Na 6 : Allah Ya Amince da Yin Amfani da Gumaka da Siffofi a Bauta Ka Ci Gaba da Farin Ciki a Lokacin Wahala SHAFI NA 15 Ta Hanyar Almasihu Ne Allah Zai Kawo Ceto Ka Tuna ? SHAFI NA 8 “ Ka yi ƙwazo cikin waɗannan al’amura ; ka bada kanka gare su sosai ; domin cingabanka ya bayanu ga kowa . ” — 1 TIM . Shekaru da yawa bayan mutuwar Yesu , an kafa ikilisiyoyin Kirista da yawa a wajen . 16 : 2 ) Babu shakka , Timotawus matashi ya nuna ya manyanta sosai . Da ja - gorar ruhu mai tsarki , Bulus da rukunin dattawa suka ɗora hannunsu a kan Timotawus , suka ware shi don aiki na musamman a cikin ikilisiya . — 1 Tim . 4 : 14 ; 2 Tim . 16 : 3 ) Ka yi tunanin irin mamaki da kuma farin ciki da Timotawus ya yi . Kusan lokacin da Bulus ya rubuta wasiƙa zuwa ga Filibiyawa , ya ɗanka wa Timotawus hakki mai girma , wato , naɗa dattawa da bayi masu hidima . ( 1 Tim . 5 , 6 . ( Karanta 1 Timotawus 4 : 11 - 16 . ) Irin wannan ci gaba ne ya kamata kowane Kirista ya nuna . Menene ake bukata daga dukan waɗanda suke cikin ikilisiya ? Wasu suna hidimar majagaba . Dattawa suna sa hannu a koyarwa dabam - dabam , kamar a manyan taro da taron gunduma . Ka Zama Gurbi Wajen Yin Magana Yaya furcinmu yake shafan bautarmu ? Furcinmu zai iya bayyana wa mutane a cikin ikilisiya yawan ci gaba da muka samu a ruhaniya . Me ya sa bangaskiya marar riya take da muhimmanci ga ci gabanmu a ruhaniya ? 1 : 5 ) Duk da haka , Timotawus yana bukatan ya sa mutane su ga cewa shi mai yin gaskiya ne a matsayin Kirista . Bulus ya ambata wa Timotawus yadda yake da muhimmanci mata Kirista su “ yafa tufafi na ladabi tare da tsantseni da hankali . ” Kamar Timotawus , yaya za mu kafa misalai masu kyau a ɗabi’a mai kyau ? Timotawus yana bukatan ya kafa misali mai kyau a batun ɗabi’a mai kyau . Hakika , ba za a iya ɓoye nagargarun ayyuka na Kirista ba . ( 1 Tim . 12 : 10 . 6 : 3 , 4 ) Timotawus zai yi watsi ne da ra’ayoyi masu lahani da ke shiga cikin ikilisiya ? 5 : 22 , 23 ) Talifi na gaba zai tattauna yadda za mu kasance da farin ciki kuma mu ci gaba da yin hakan a lokacin wahala . Yaya Za Ka Amsa ? • Me ya sa ya kamata Kiristoci su nuna misali mai kyau game da ƙauna da bangaskiya ? [ Hotunan da ke shafi na 11 ] Timotawus matashi ya nuna ya manyanta fiye da shekarunsa 5 : 11 . ( Luk 14 : 27 ) Hakika , kamar Yesu , an ƙi jinin almajiransa kuma an tsananta musu . ( Mat . ( Karanta Ishaya 65 : 13 , 14 . ) Ba ya rashin kome kuma ba ya bukatan taimakon kowa . Littafi Mai Tsarki ya kwatanta irin wannan yanayin da kalaman nan : “ So nawa suka tayar masa a cikin jeji , suka ɓata masa rai a cikin hamada ! Hakika , ba za mu iya gwada kanmu da Jehobah ba idan ya zo ga magance matsaloli . An yi mata gori domin ita bakararriya ce . A wasu lokatai , Hannatu takan yi sanyin gwiwa sosai har ta yi kuka kuma ta ƙi cin abinci . ( 1 Sam . 1 : 2 - 7 ) A wata ziyarar da ta kai wuri mai tsarki na Jehobah , Hannatu ta yi “ ɓacin rai , ta yi addu’a ga Ubangiji , ta yi kuka kuma da zafi . ” Sai ta “ kama hanyarta , ta kuwa ci , fuskarta ba ta ƙara nuna baƙinciki ba . ” — 1 Sam . Sau nawa ne Bulus ya roƙi Jehobah game da wannan batun ? Bulus ya amince da hakan kuma ya mai da hankali ga bauta wa Jehobah sosai . — Karanta 2 Korantiyawa 12 : 8 - 10 . 4 : 6 , 7 ) Hakika , mai yiwuwa Jehobah bai zai cire matsalarmu ba , amma zai amsa addu’o’inmu ta wajen tsare hankalinmu . Waɗanne ayyuka za su taimaka wajen kawar da sanyin gwiwa kuma su sa mu farin ciki ? A wani bangare kuma , kasancewa da ra’ayin da ya dace zai taimaka mana mu mai da hankali ga fannoni na rayuwarmu da za su sa mu farin ciki . 3 : 17 , 18 . Bugu da ƙari , ba ma biyan kome don mu more faɗuwar rana mai ban al’ajabi , tsarin ƙasa mai ban mamaki , halayen dabbobi masu ban dariya , da sauran halittu masu ban al’ajabi , duk da haka suna iya cika mu da mamaki kuma suna sa mu farin ciki . Sa’ad da matsaloli suka taso , bari tunanin kirki da hikima su yi mana ja - gora . Bari mu yi murna cikin abubuwa masu kyau da yake yi mana tanadinsu , na zahiri da kuma na ruhaniya . Jehobah yana baƙin ciki don miyagun abubuwa da suke faruwa ( b ) Me ya sa muka faɗi cewa muna da ƙarin tabbaci cewa Yesu ne Almasihu fiye da Kiristoci na ƙarni na farko ? DA YAKE yana da tabbaci cewa Yesu Banazare ne Zaɓaɓɓe na Allah , Andarawus ya gaya wa ɗan’uwansa Bitrus , “ mun sami Almasihu . ” ( Karanta Yohanna 20 : 30 , 31 . ) Zai yiwu mutum ɗaya kaɗai ya cika dukan annabce - annabcen da aka yi game da Almasihu ba shiri ? Wani masani ya faɗi cewa a ce wai wani mutum zai iya cika dukan annabce - annabce game da Almasihu haka kawai , “ magana ce mai girma , ” hakan ba zai yiwu ba . Amma , da izinin Allah , Shaiɗan zai fara ji wa “ zuriyar ” macen rauni ta alama a dudduge . Abubuwa da Suka Sa Yesu Ya Cancanci Zama Almasihu A wace hanya ce Yesu ya zo daga “ macen ” Allah ? Yaya Yesu ya cika annabci na Almasihu sa’ad da ya miƙa kansa don baftisma na ruwa ? Da dalili mai kyau aka ɗaukaka Yesu a matsayin Sarki , amma mutane a lokacin ba su fahimci cewa sarautarsa za ta zama nan gaba ba kuma daga sama . ( Yoh . 12 : 12 - 16 ; 16 : 12 , 13 ; A . M . Saurarar Almasihu A sama , Ɗan Allah makaɗaici ruhu ne mai iko . ( Yoh . 7 : 16 ) Sa’ad da yake tabbatar da cewa Yesu Almasihu ne a lokacin sake kamani , Jehobah ya ba da umurni : “ Ku ji shi . ” ( Luk 9 : 35 ) Hakika , ka saurari ko kuma ka yi biyayya ga Wannan Zaɓaɓɓe . 11 , 12 . ( a ) Don waɗanne dalilai ne Yahudawa na ƙarni na farko suka ƙi Yesu a matsayin Almasihu ? Amma sun kasance da aminci , kuma da shigewar lokaci aka ba su cikakken fahimi . — Luk . 24 : 21 . Kafin mutum ya shiga cikin Mulkin , zai yi “ musun kansa ” zai “ ci ” naman Yesu kuma ya sha jininsa , za a “ haifi mutum daga bisa , ” kuma ya kasance “ ba na duniya ba . ” ( Mar . 8 : 34 ; Yoh . Dalilin da Ya Sa Almasihu Ya Mutu Na farko , amincin Yesu har mutuwa ya warware fanni mai muhimmanci na “ asirin . ” Ya nuna sarai cewa kamiltaccen mutum zai iya kasancewa da “ ibada ” kuma ya ɗaukaka ikon mallaka na Allah duk da gwaji mafi tsanani da Shaiɗan zai kawo . ( 1 Tim . Ya Kammala Hakkinsa na Almasihu A dukan tarihi , tun lokacin da ya tashi daga matattu , Yesu da aminci yana kula da ayyukan ikilisiyar Kirista a matsayin Sarki . ( Kol . Bayan gwaji na ƙarshe , dukan masu tawaye , har da Shaiɗan da aljanunsa za a “ jefar da [ su ] cikin ƙorama ta wuta ” hakan zai zama ƙuje kan “ macijin ” har mutuwa . — R . Yoh . Za a kawar da dukan zargi da aka ɗaura wa suna mai tsarki na Jehobah , kuma za a kunita ikon mallakarsa . Lallai wannan gādo ne mai girma da ke jiran dukan waɗanda suka yi biyayya ga Zaɓaɓɓe na Allah ! Muna cikin lokacin bayyanuwar Kristi tun shekara ta 1914 . Yoh . 6 : 2 - 8 ) Duk da haka , kamar Yahudawa na ƙarni na farko , yawancin mutane a yau sun ƙi tabbacin bayyanuwar Almasihu . Su ma suna son almasihu na siyasa ko kuma wanda zai cece su daga hannun ’ yan siyasa masu mulki . Amma , kai ka san cewa Yesu yanzu yana sarauta a matsayin Sarkin Mulkin Allah . Kamar almajirai na ƙarni na farko , hakan ya motsa ka ka ce : “ Mun sami Almasihu . ” Me ya sa ba za ka sake tuntuɓarsu da himma ba kuma ka nuna musu cewa Yesu Kristi ne Almasihu da aka yi alkawarinsa , ta wurinsa ne Allah zai kawo ceto ? • • Menene Yesu zai yi a nan gaba wajen cika hakkinsa a matsayin Almasihu ? [ Hotunan da ke shafi na 23 ] 3 : 1 - 5 . Wane kaluɓale ne muke fuskanta , kuma waɗanne tambayoyi ne hakan ya ta da ? Muna bukatar amsoshi da ke bisa ra’ayin Allah don mu sami ja - gora mai kyau . Kowannenmu yana iya ƙoƙarinsa a kai a kai don ya samu sani mai zurfi kuwa ? — Mis . ( Zab . 104 : 24 ) Sararin samaniya ya kuma ba da tabbaci cewa Jehobah ne Tushen iko mafi girma da ba ya ƙarewa . — Isha . ( Yoh . 3 : 16 , 36 ) Ya kamata mu ƙaunaci Allah domin ya ba da Yesu don ya fanshe mu daga zunubanmu . 7 , 8 . ( a ) Menene ake bukata a gare mu domin mu nuna ƙauna ga Allah ? ( b ) Duk da menene mutanen Allah suke kiyaye dokokinsa ? Abin da Ya Sa Muke Ƙaunar Ubangijinmu Yesu Kristi 1 : 8 ) Waɗanne abubuwa ne Yesu ya jimre da su ? Ƙaunar Yesu ga Ubansa na samaniya ta motsa shi ya jimre waɗannan gwaje - gwajen . Bisa ga abin da Kristi ya yi dominmu , menene muradinmu ? Domin nuna irin ƙaunar da Kristi ya nuna wa dukan ’ yan adam , hakan ya motsa mu mu kammala aikinmu kafin ƙarshe ya zo . ( Mat . 22 : 37 ) Ta wajen mai da hankali ga abin da Yesu ya koyar da kuma yin biyayya ga umurninsa , muna nuna cewa muna ƙaunarsa kuma mun ƙuduri aniya za mu ɗaukaka ikon mallakar Allah ko da menene ya faru , kamar yadda Yesu ya yi . — Yoh . Domin ya bi sawun Kristi kud da kud , Bulus ya sami bakin ƙarfafa ’ yan’uwansa su zama masu koyi da shi . ( 1 Kor . Abubuwan da ke cikin ayoyi na gaba sun nuna cewa hakan ita ce hanya mafificiya ta ƙauna . Bulus ya kwatanta abin da yake nufi . ( Karanta 1 Korantiyawa 13 : 1 - 3 . ) Babu shakka , bayyana mana wannan ya motsa mu sosai ! ( a ) Menene jigon shekara ta 2010 ? Bayan haka , Bulus ya bayyana mana abin da ƙauna take nufi da abin da ba ta nufi . Za a daina yin su . Jehobah ne ƙauna , kuma zai kasance ne har abada . Za ta ci gaba da kasancewa har abada a matsayin halin Ubanmu madawwami . — 1 Yoh . 4 : 8 . Irin wannan ƙaunar ta fi ba da dukiyarmu . Shaidun Jehobah a Malawi sun jimre da hani na gwamnati , hamayya mai tsanani , da wulakanci masu yawa da sauransu , har tsawon shekaru 26 . Shekara talatin bayan hakan , adadinsu ya ƙaru fiye da sau biyu zuwa 38,393 . Menene wasu a cikin iyali da wasu ba masu bi ba ne suke fuskanta , me ya sa suka iya jimre da wulakanci ? Ko da yake yana yi wa mutanen Allah wuya su fuskanci farmaki na kai tsaye daga masu hamayya . Ya fi kasancewa da wuya sa’ad da Kiristoci suka fuskanci hamayya daga iyalinsu . Matsi na iya zuwa daga waɗanda suke cikin gida ɗaya ko kuma dangogi na kusa . Ba ƙaunar da suke yi wa ’ yan’uwa kawai ba ce , amma fiye da kome , tabbatacciyar ƙaunarsu ga Jehobah da kuma Ɗansa . — 1 Bit . ( 1 Kor . 7 : 28 ) Kalmarsa ta ce ‘ ƙauna tana jimrewa da abu duka , ’ kuma mata da miji da suka yafa wannan halin za su sami ƙarfafawar manne wa juna kuma su riƙe aurensu . — Kol . 3 : 14 . Hakan gaskiya ne sa’ad da girgizar ƙasa ta faru a kudancin ƙasar Peru da kuma Muguwar Guguwar Katrina da ta halaka wasu wurare a kudu maso gabas a ƙasar Amirka . Irin waɗannan ayyuka sun nuna cewa ’ yan’uwanmu suna ƙauna da kuma kula da juna a dukan lokaci da kuma a kowane yanayi . — Yoh . 13 : 34 , 35 ; 1 Bit . Mun ga hikimar biɗar hanya mafificiya ta ƙauna tsakanin mutanen Jehobah a yau . Hakika , tana da kyau a dukan yanayi . Sai ya kammala cewa : “ Yanzu dai bangaskiya , da bege , da ƙauna sun tabbata , su uku ; amma mafi girmansu ƙauna ce ! ” — 1 Kor . Ta wajen yin nufin Allah a biɗar hanya mafificiya ta ƙauna da ba ta ƙarewa daɗai , za ka iya kasancewa har abada . — 1 Yoh . • A wane azanci ne ƙauna ba ta ƙarewa daɗai ? [ Bayanin da ke shafi na 27 ] Ƙaunar Allah tana motsa mu mu ba da shaida Wasu a wannan lardin Romawa da ke Makidoniya sun bi su . — A . Alal misali , Lisa tana son ta sa hidima farko a rayuwarta . Ta ƙaura daga Kanada zuwa Kenya . Trevor da Emily , ’ yan Kanada , sun ƙaura zuwa Malawi da makasudin faɗaɗa hidimarsu . Sun zo ne da ra’ayin yin hidima tare da ’ yan’uwan da ke yankin , suna taimaka musu a aikin wa’azi . ” Kuma ka yi addu’a ga Jehobah game da batun . Idan ba ka shirya koyan wani yare ba ko kuma ba za ka jima sosai ba a ƙasar waje , ka yi la’akari da yin hidima a ƙasar da ka iya yaren da yawancin mutanen da ke ƙasar suke yi . Hakazalika , zai iya ɗaukan lokaci kafin ka san inda za ka iya ba da taimako sosai . — A . Idan kana tunanin yin hidima a ƙasar waje , ka rubuta zuwa ofishin reshe na Shaidun Jehobah a ƙasashen da kake da su a zuciya . Jehobah ya albarkace ni sosai . ” Barin iyalinmu shi ne ainihin ƙalubalen , abin ya wuce yadda muka yi zato . Amma , daga baya sun ga cewa zai kasance da amfani idan suka koyi yaren yankin . Mun kusaci juna kuma mun ga albarkar Jehobah . ” Wasu za su fi yin abin da ya fi kyau ta wajen ƙaura zuwa wani yanki da ke cikin ƙasarsu inda ake da bukata sosai . [ Hotunan da ke shafi na 5 ] Waɗanda suka zo yin hidima da gaske sune ke yin nasara Yadda aka wallafa fassarar yaren Madagascar , labari ne na naciya da ba da kai . Jones bai ƙyale bala’in ya hana shi ci gaba da abin da yake yi ba . Ba da daɗewa ba , ya soma shirin aikin fassara Linjilar Yohanna . Babu littattafai , allo , ko kuma tebura . Mutane kalilan ne kawai suke iya karanta shi . An soma fassarar a ranar 10 ga Satumba , a shekara ta 1823 . Ban da yin yawancin fassarar da kansu , sun ci gaba da koyarwa a makarantar da safe da rana . Da taimakon ɗalibai 12 , mutane biyun ’ yan mishan sun fassara dukan Nassosi na Helenanci da kuma littattafai masu yawa na Nassosin Helenanci a cikin watanni 18 kawai . Sa’ad da aka gama fassarar , Ƙungiyar ’ Yan Mishan a Landan suka aika da Charles Hovenden ya kafa inda ake wallafa littattafai na farko a Madagascar . Sarki Radama ya tallafa wa aikin fassarar sosai . A wani lokaci , sa’ad da ’ yan mishan suka gaya wa sarauniyar cewa har ila suna da abubuwa da yawa da za su koya wa mutanen , har da Helenanci da Ibrananci , ta ce : “ Ba ruwana da Helenanci da kuma Ibrananci , amma zan so na sani ko za ku iya koya wa mutanena wani abu mai amfani , kamar yin sabulu . ” Amma wannan shawarar ba ta daɗe ba . Rashin manne wa shawarar da sarauniyar ta tsai da , tare da ƙaruwar tasirin waɗanda suke bin al’ada a cikin gwamnatin , ya ƙarfafa ’ yan mishan su hanzarta kammala buga Littafi Mai Tsarkin . An riga an gama Nassosin Helenanci na Kirista , kuma an soma rarraba dubbansu . Amma , an samu wani mahani a ranar 1 ga Maris , a shekara ta 1835 , sa’ad da Sarauniya Ranavalona ta ɗaya ta haramta Kiristanci kuma ta ba da umurni a miƙa wa masu mulki dukan littattafai na Kirista . Hakan shawara ce mai kyau domin kafin shekara guda ’ yan mishan guda biyu ne kawai suka rage a tsibirin . Mutanen Madagascar Suna Ƙaunar Littafi Mai Tsarki Saboda haka , an ƙafa Kalmar Allah sosai a Babban Tsibirin Madagascar . — Isha . [ Hasiya ] Saboda wannan shawara mai kyau , ta yaya za ka kafa wa kanka makasudai masu yiwuwa kuma ka daidaita nazari na kanka , kula da iyali , hidimar fage , aiki , da wasu ayyuka da suka dace ? Amma kwalliya ce da ta biya kuɗin sabulu . 15 : 15 ) Ka yi bimbini kuma , a kan ƙauna da Allah ya riga ya nuna maka . Ka yi addu’a ga Jehobah game da batun . Albashi mai tsoka da kuma aiki mai gamsarwa suna da kyau . Duk da haka , aikinka na yanzu yana taimaka maka ka kula da ruhaniyar iyalinka ? Ba ni da isasshen lokaci da zan kula da al’amura na ruhaniya ko kuma iyalina . ” Yanzu yana yin aikin da ba ya ɗaukan lokacinsa da kuzari sosai . M . 20 : 35 ) Kiristoci suna da zarafi da yawa na bayarwa . Akwai matsalolin da ɗan Adam ba zai iya magance su ba . Duk da haka , Bulus ya shawarce mu : “ Ku yi farinciki cikin Ubangiji kullayaumi : sai in sake cewa , ku yi farinciki . ” ( Zab . 37 : 34 ) Saboda haka muna yin farin ciki , ba tare da manta da yawan yadda Jehobah yake mana albarka a yanzu ba . Ina Ya Kamata Ka Kasance Sa’ad da Ƙarshe Ya Zo ? Ittai , 5 / 15 Kada Ka Mance da Jehobah , 3 / 15 Ka Guji Abubuwan Raba Hankali , 8 / 15 Ka taɓa Yin Hidima ? 8 / 15 Sa’ad da Aka Yi Maka Laifi , 9 / 1 Ya Kamata Ne Ka Nace wa Abubuwan da Ka fi So ? 7 / 1 Alkawarin Kuɗi Ne ? “ Na San Baƙinzuciyarsu ” ( Fit . 3 : 1 - 10 ) , 4 / 1 Uban Marayu , 4 / 1 LABARAI Me Zan Bayar ga Jehobah ? Na Sami Rayuwa Mai Ma’ana ( G . Ru’ya ta Yohanna — Sashe na Ɗaya , 1 / 15 SHAIDUN JEHOBAH Hidima Inda Ake Bukata , 4 / 15 , 12 / 15 Ka Daraja ’ Yan’uwanka Kurame , 11 / 15 Sauke Karatu Na Gilead , 2 / 15 Duba ! Ka Ci Gaba da Farin Ciki a Lokacin Wahala , 12 / 15 Kana Ɗaukan Tanadin da Jehobah Ya Yi Don Ya Cece Ka da Tamani ? 9 / 15 Ka Faɗi Gaskiya ga Maƙwabcinka , 6 / 15 Ƙaunar Kristi Tana Motsa Mu Mu Ƙaunaci ’ Yan’uwanmu , 9 / 15 Ka Nace Bi Zuwa Kamala Don “ Babbar Ranar Ubangiji ta Kusa , ” 5 / 15 Kai ‘ Wakili na Alherin Allah , ’ Ne ? Ka Yi Farin Ciki a Aikin Almajirantarwa , 1 / 15 “ Ku Natsu , ” 3 / 15 11 / 15 Neman Dukiya Wadda Aka ‘ Ɓoye a Cikinsa , ’ 7 / 15 Ta Hanyar Almasihu Ne Allah Zai Kawo Ceto , 12 / 15 4 / 15 A Wane Lokaci Ne Aka Jefo Shaiɗan daga Sama ? Ɗanɗan ’ Yar’uwar Bulus , 7 / 1 Jehoash , 4 / 1 Kai ‘ Dasashe ne Kafaffe Kuma Cikin Tushen ’ ? Ka ji daɗin karanta talifofin Hasumiyar Tsaro na kwanan bayan nan ? ( Mat . Wannan ya ƙunshi kasancewa a shirye ya yi tanadin abin biyan bukata ga iyalinsa kuma ya zama shugaba na ruhaniya na iyalin . — 10 / 15 , shafi na 12 . A yare na asali , sa’ad da yake magana ga Ibrahim da Musa , Jehobah ya yi amfani da kalmar Ibrananci da ke sa umurni ya zama kamar “ roƙo . ” ( Far . 18 : 23 - 32 ) Yesu ma ya yi hakan , kuma yana shirye ya taimaka wa waɗanda suke kusa da shi , sau da yawa ya yi amfani da sunayensu . — 11 / 15 , shafi na 25 . Abin baƙin ciki , muna zaune ne a duniyar da ba a yawan amincewa da mutum . Amma dai , akwai wanda za ka amince da shi da bai zai taɓa ɓata maka rai ba . Me ya sa Jehobah ya cancanci irin wannan dogara ? Don ba da amsar , bari mu bincika kalaman Joshua , mutumin da ya amince da Jehobah da dukan zuciyarsa , wadda aka rubuta a Joshua 23 : 14 . Sanin cewa ya kusan mutuwa , babu shakka , Joshua ya yi sa’o’i da yawa yana bimbini a kan rayuwarsa . Waɗannan kalamai ne na mutumin da ya dogara ga Allah sosai . * Sanin dalilin faɗin hakan yana da sauƙi : Joshua yana son ’ yan’uwansa Isra’ilawa su kasance da cikakkiyar imani cewa dukan alkawuran Jehobah game da rayuwarsu ta gaba za su cika da gaske . Ga wasu daga cikin alkawura , ko tabbaci , da Joshua ya ga cikawarsu . ( Gwada Farawa 12 : 7 da Joshua 11 : 23 . ) ( Gwada Fitowa 3 : 8 da Fitowa 12 : 29 - 32 . ) Don ƙarin bayani game da alkawuran Allah ga rayuwarmu ta nan gaba , ka duba babi na 3 , 7 , da 8 na littafin nan Menene Ainihi Littafi Mai Tsarki Yake Koyarwar ? ( Sake karanta Yunana 1 : 9 , 10 . ) ․ ․ ․ ․ ․ Ta yaya Yunana ya san abin da ya faru a cikin jirgin bayan an riga an jefa shi cikin tekun ? Tawali’u . 15 Ga Janairu , 2010 Na Nazari Zama Na Jehobah , Alheri Ne Ka Zama Mabiyin Kristi Na Gaske SHAFI NA 24 WAƘOƘI : 171 , 195 An Ɗaukaka Yadda Jehobah Yake Sarauta ! Manufar Talifofin Nazari Za mu kuma tattauna abin da ya sa za mu kasance da tabbaci cewa za mu iya yin abin da Jehobah yake bukata a gare mu . Wannan talifin ya bincika wurare biyar masu muhimmanci da kowannenmu ya kamata ya yi ƙoƙari ya yi koyi da Kristi . “ A cikin wannan dare mala’ikan Allah wanda ni nasa ne . . . ya tsaya daura da ni . ” — A . M . 27 : 22 - 24 . ) Irin wannan keɓe kai alkawari ne da mutum ya yi . Yesu ya kafa mana misali mai kyau sa’ad da ya zaɓi ya yi nufin Allah . Yadda Muke Amfana ta Wurin Keɓe Kanmu To , ta yaya keɓe kai yake da amfani a gare mu ? Dokar da Allah ya ba Isra’ila ta kwatanta wata dangantaka da mutane suka amfana ta wurin yin wa’adi . Idan bawa yana son ya ci gaba da kasancewa a ƙarƙashin kāriyar shugaba mai kirki , yana iya yin wa’adi na dindindin da shi . 13 : 7 , 8 ; Ibran . 20 : 1 , 2 , 8 ) Hakan gaskiya ne a yau . 19 : 4 - 8 ) Keɓe kai yana nufin cewa Isra’ila za ta yi abin da ya fi wa’adin yin wani abu . Ya kasance da aminci kuma ya kula da su yadda uba mai ƙauna yake kula da ɗansa . Dalilin da Ya sa Za Mu Keɓe Kanmu ga Allah Yayin da suke tunanin keɓe kai na Kirista da baftisma , wasu suna iya yin mamaki , ‘ Me ya sa ba zan iya bauta wa Allah ba tare da keɓe kaina a gare shi ba ? ’ ( b ) Waɗanne matakai ne dole mu ɗauka kafin baftisma ? Dole ne mu san Allah , mu dogara da shi , mu tuba , kuma mu canja tafarkinmu . ( Yoh . 17 : 3 ; A . M . 3 : 19 ; Ibran . 11 : 6 ) Za mu yi wani abu kuma kafin a karɓe mu cikin iyalin Allah . An san cewa uban mutumin kirki ne . Hakazalika , ba za mu more amfanin zama waɗanda suke cikin iyalin Jehobah ba , ba tare da yin alkawarin keɓe kai ba . Saboda haka , muna keɓe kanmu ga Allah domin , duk da ajizancinmu , muna son mu zama nasa kuma mun ƙuduri aniya mu kasance da aminci a gare shi , ko da menene zai faru . — Mat . 22 : 37 . ( Zab . 73 : 28 ) Mun san cewa ba zai kasance da sauƙi mu bi Allah a koyaushe ba yayin da muke zama cikin “ tsakiyar karkataciyar tsara mai - sherare , ” amma muna da tabbaci a alkawarin Allah cewa zai tallafa mana a ƙoƙarce - ƙoƙarcenmu . ( Filib . 20 : 35 ) Yesu ya shaida farin cikin da ake samu na bayarwa a lokacin hidimarsa a duniya . Ta hakan , Yesu ya nuna wa mabiyansa hanyar rai mai gamsarwa sa’ad da ya ce : “ Idan kowane mutum yana da nufi shi bi bayana , sai shi yi musun kansa . ” ( Mat . Amma , waɗanda suka keɓe kansu ga Jehobah suna samun farin ciki na dindindin . ( Mat . 20 : 5 . Yin rayuwar da ta jitu da keɓe kanmu tana kai ga farin ciki na dindindin Ban da gata , zama na Jehobah hakki ne . Zama na Jehobah zai hana ni ’ yanci ne ? ’ Zama na Jehobah Yana Kawo Farin Ciki Yaya zaɓin da Rahab ta yi na bauta wa Jehobah ya amfane ta ? Babu shakka , ta yi farin ciki sosai cewa ta bar hanyar rayuwarta ta dā ! 6 : 25 ; Ruth 2 : 4 - 12 ; Mat . ( Karanta Ruth 1 : 1 - 6 . ) Bayan haka , sa’ad da Ruth da Orpah da surukuwarsu , Naomi suka kama hanyar komawa Bai’talami , Naomi ta aririci mata biyun su koma gida . Menene ka gani game da mutanen da suke bauta wa Jehobah da aminci ? Wataƙila ka san wasu mutane waɗanda bayan sun keɓe kansu ga Jehobah sun ci gaba da bauta masa da aminci cikin shekaru da yawa . Amma Allah bai ce Musa ya yi abin da ya fi ƙarfinsa ba . Yesu ya ce : “ Ku zo gareni . . . ni kuwa in ba ku hutawa . Ku ɗaukar wa kanku karkiyata , ku koya daga wurina ; gama ni mai - tawali’u ne , mai - ƙasƙantar zuciya . ” — Mat . Saboda haka , sa’ad da Jehobah ya zaɓe shi ya zama annabinsa , Irmiya ya ce : “ Ai , Ubangiji Yahweh ! Wannan zabura ta soma : “ Mai - zama cikin mabuyan Maɗaukaki , za ya dawwama a ƙarƙashin inuwar mai - iko duka . Zan ce da Ubangiji , shi ne mafakata da marayata kuma ; Allahna , a gareshi na ke dogara . ( Karanta Zabura 91 : 9 , 14 . ) Jehobah ya kāre wasu cikin bayinsa na dā a zahiri , a wasu yanayi don ya kāre zuriya inda Almasihu da aka yi alkawarinsa zai fito . ( Ibran . 11 : 34 - 39 ) Sun samu gaba gaɗi da suke bukata don su jimre domin Jehobah ya kāre su a ruhaniya daga haɗarin karya amincinsu . Saboda haka , “ mabuyan Maɗaukaki ” da mai zabura ya ambata wuri ne na alama na kāriya ta ruhaniya . A nan , Jehobah yana kāre mutanen da suka ce : ‘ Kai ne Allahna wanda na dogara da shi . ’ 1 : 9 ; 1 Bit . 5 : 2 ) Kuma “ Bawan nan mai - aminci , mai - hikima ” yana yin tanadin abinci na ruhaniya don ya kāre mu daga koyarwar ra’ayin bayyanau , sha’awoyin yin lalata , biɗar arziki da yin suna , da sha’awoyi da tasiri da yawa masu lahani . ( Mat . Muna neman shawarar dattawa . Me ya sa za ka kasance da tabbaci cewa Jehobah zai iya kāre ka daga duk wani abin da zai sa ka rasa amincewarsa ? 54 : 17 . Zama na Jehobah zai hana mu kasancewa da ’ yanci ne ? 8 : 34 ; Ibran . 3 : 13 ) Saboda haka , ko da yake marasa bi suna iya yin alkawarin ’ yanci sa’ad da suke ɗaukaka hanyar rayuwa da ta saɓa wa koyarwar Jehobah , duk wanda ya saurare su zai sami kansa yana bauta wa salon rayuwa na zunubi da na ƙazanta . — Rom . Mu duka muna cikin yanayin da zai iya ɗauke ranmu , wato , zunubin da muka gāda . 3 : 36 ) Kamar yadda za mu ƙara amincewa da mai fiɗa sa’ad da muka ji cewa ya iya aiki sosai , haka dogarar mu ga Jehobah za ta ƙara ƙaruwa sa’ad da muka ci gaba da koyo game da shi . Jehobah ya ba dukan mutane ’ yancin yin zaɓe . Me ya sa zama na Jehobah alheri ne da ba mu cancanta ba ? 14 : 8 ) Ba za mu taɓa yin da na sani zaɓan zama na Jehobah ba . A waɗanne hanyoyi ne Jehobah yake tanadin kāriya ? “ Kowane itacen kirki ya kan fitarda ’ ya’yan kirki ; amma mumunan itace ya kan fitarda munanan ’ ya’ya . ” — MAT . ( Mat . 7 : 15 - 17 , 20 ) Hakika , abin da mutane suke sakawa a zukatansu yana shafansu . ( Karanta Daniel 12 : 3 , 10 . ) 7 : 21 ) Hakika , ba da’awar bin Kiristanci ba ce take faranta wa Jehobah rai amma yin abin da ya kamata Kirista ya yi . Ga mabiyan Kristi na gaskiya , hakan ya ƙunshi duk tafarkin rayuwarsu , har da halinsu game da kuɗi , aikinsu , nishaɗi , al’adu na duniya da bukukuwa , da aure da sauran dangantaka da ’ yan Adam . Yayin da kake tunani a kan waɗannan kalmomin , ka tambayi kanka : ‘ Ina yin abubuwa ne kamar mutanen duniya , ko kuwa na fita dabam ? ( Luk 4 : 43 ) Me ya sa Yesu ya sa Mulkin Allah ya zama ainihin jigon hidimarsa ? Me ya sa ? Aƙalla domin dalilai uku : Na farko , ba za su iya yin wa’azin abin da ba su fahimta ba . Na biyu , yawancinsu ba su da tawali’u da gaba gaɗi da ake bukata don a fuskanci ba’a da hamayya da gaya wa maƙwabtansu saƙon Mulki yake jawowa . ( Mat . 24 : 9 ; 1 Bit . Wasu sun yi ƙoƙarin su kyautata hidimarsu ta wajen yin amfani da Littafi Mai Tsarki da kyau . Ka Yi Amfani da Sunan Allah da Alfahari Hakika , domin Yesu ya yi shelar sunan Ubansa , an kira shi “ Mashaidi Mai - aminci . ” — R . Yoh . Ta yaya za mu yi rayuwar da ta jitu da sunan da Allah ya ba mu ? Wata mata a Faris , a ƙasar Faransa , ta ji cewa Shaidun Jehobah sun san sunan Allah , sai ta gaya wa wata Mashaidiya da ta sadu da ita ta nuna mata wannan sunan a nata Litafi Mai Tsarki . Saboda haka , ka yi alfaharin kasancewa mai ɗauke da sunan Allah , kuma ta yin koyi da Yesu , ka sanar da wannan sunan mai tamani ga kowa . 15 , 16 . “ Kada ku yi ƙaunar duniya , ko abubuwan da ke cikin duniya . Ba na duniya su ke ba , kamar yadda ni ba na duniya ba ne . ” ( Yoh . Mutane sun san matsayina game da bukukuwa da al’adu da suka saɓa wa nassi da kuma waɗanda ba su da tushe daga arna amma suna nuna ruhun duniya kuwa ? ’ — 2 Kor . 8 : 23 . Menene nuna ƙauna ga Jehobah da maƙwabta ya ƙunsa ? 22 : 37 , 39 ) Wannan ƙauna ( a·gaʹpe a Helenanci ) ƙauna ce da ke bisa abin da ke daidai kuma tana yin la’akari da hakkokin mutum , kuma tana aikatawa daidai bisa ƙa’idodi masu kyau da mizanan ɗabi’a . 5 : 22 ) Sa’ad da masu kama da tumaki suka ga irin wannan ƙaunar , hakan yana motsa su sosai . Kana nuna irin wannan ƙauna ga ’ yan’uwanka da zuciya ɗaya ? A matsayin Kiristoci na gaskiya , muna ƙoƙarin mu nuna ƙauna ga kowa . Menene sakamakon ? Ta watsar da sifofinta , ta yi murabus daga cocinta , kuma ta sake soma nazarin Littafi Mai Tsarki . ( Mat . 7 : 23 ) Saboda haka , bari mu nuna ’ yar ruhu da ke ɗaukaka Uban da Ɗan . Yesu ya ce : “ Kowanene fa mai - jin waɗannan zantattuka nawa , yana kuwa aikata su , za a kwatanta shi da mutum mai - hikima , wanda ya gina gidansa bisa pa . ” ( Mat . 7 : 24 ) Hakika , idan muka nuna cewa mu mabiyan gaskiya na Kristi ne , za mu samu amincewar Allah , kuma begenmu na nan gaba zai zama tabbatacce , kamar wanda aka kafa a kan dutse ! • Ta yaya ake bambanta mabiyan Kristi na gaskiya daga na ƙarya ? Jehobah ya ba iyaye umurni su yi ja - gorar yaransu . ( Mis . 22 : 6 ; Afis . Wasu suna yin hakan a matsayin iyaye gwauraye ko kuma sa’ad da suke fuskantar hamayya daga aboki ko abokiyar aure wanda ba mai - bi ba . Jehobah ya kasance da gaske a gare ni . ” Karatun Kalmar Allah a kai a kai wata hanya ce mai muhimmanci da matasa za su kusaci Jehobah . Shin yaranku suna da nasu tsarin karatun Littafi Mai Tsarki ? — Zab . 1 : 1 - 3 ; 77 : 12 . Kuma ci gabansu na ruhaniya zai iya dangana ga shekarunsu . Ya ƙunshi yin tambayoyi da kuma saurara wa amsoshinsu da haƙuri ko da amsoshin sun yi dabam da abin da za ku so ku ji . Saurarawa da kuma tunawa suna da muhimmanci ga sadawa mai kyau . “ Cin abinci tare yana da muhimmanci a iyalinmu , ” in ji Vincent . Ya daɗa : “ Saba yin magana da iyayena a lokacin cin abinci ya kuma taimaka mini na saki jiki sa’ad da nake yin magana da su a lokacin da nake bukatan taimako a batutuwa masu tsanani . ” Wannan gwaji ya taimaki yaranmu su koya yadda za su kāre bangaskiyarsu kuma su nuna cewa abin da suka gaskata gaskiya ne . Hakika , sa’ad da suke fuskantar matsi na tsara , sau da yawa yara suna bukatan su yi wasu abubuwa ba kawai faɗan a’a kuma su yi tafiyarsu ba . Babu shakka , irin wannan koyarwa a gida zai shirya yaranku su bi da ƙalubale da suke fuskanta a makaranta da kuma wani waje . Wuri ne inda ake “ hasala , tsatsaguwa , [ da ] rabuwa , ” ko kuwa an san gidanku da “ ƙauna ne , farinciki , [ da ] salama ” ? ( Gal . 5 : 19 - 23 ) Idan sau da yawa babu salama , kuna ƙoƙari ku san canje - canje da kuke bukatan ku yi domin ku sa gidanku ya zama wurin kwanciyar rai don yaranku ? Kun san wani mai wa’azi a ƙasar waje ko kuma wanda yake hidima a Bethel da yaranku za su ƙulla abuta da , ko ta wurin rubuta wasiƙu , aika saƙo ta kwamfuta , ko kuma yin waya a wani lokaci ? Ku Yabi Yaranku ( Mis . 10 : 1 ) Ku sa yaranku su san yadda kuke ji game da su , kuma ku yaba musu cikin ƙauna a koyaushe . ( Mar . 1 : 11 ) Babu shakka , tabbacin Ubansa ya ƙarfafa Yesu ya bi da ƙalubale masu yawa da zai fuskanta ! [ Akwati / Hoton da ke shafi na 18 ] Me ya sa hukuncin da za a yi wa miyagu a nan gaba labari ne mai ƙarfafawa ? BA DA daɗewa ba za a yi wa miyagu shari’a . Wanda ke kan gaba a cikin miyagu da za a yi wa shari’a shi ne uban mugunta , Shaiɗan Iblis . — Yoh . 8 : 44 . Saboda haka , iyayenmu na farko sun bi Shaiɗan wajen ƙalubalantar ikon Jehobah kuma suka zama masu zunubi a gabansa . ( Rom . Amma , dole ne a sa dukan halittu masu basira su san sakamakon . Bulus ya ce irin waɗannan masu mulki “ sanyayyu ne na Allah . ” A’a . Har ila , sarautar ’ yan Adam wadda ke ƙarƙashin tasirin Shaiɗan ba za ta yi nasara ba . Duk wani tsarin gwamnati da bai bi ja - gorarsa ba , ba zai yi nasara ba . Idan ya nace yin hakan , zai gane kuskurensa . Waɗanne amfani muka samu daga yadda Jehobah ya ƙyale mugunta ta kasance na ɗan lokaci ? Wasu suna iya yin mamakin abin da ya sa Jehobah bai hana ’ yan Adam goyon bayan Shaiɗan ba da kuma bin wani shiri na sarauta da ba zai yi nasara ba . 6 : 3 ) Duk da haka , ya ja da baya . Da iyalin ’ yan Adam ba su fuskanci wahala ba da a ce sun ƙi dabarun Shaiɗan kuma sun ƙi neman ’ yancin kai daga sarautar Allah ! 9 , 10 . Ƙari ga haka , tawayen Shaiɗan ya ba Jehobah zarafin nuna halayensa masu kyau a ƙarin hanyoyi da ke a bayyane . Tun da yake mun ga mummunar sakamakon sarautar Shaiɗan , halayen Jehobah masu kyau sun kasance a bayyane fiye da yadda suke . Hakika , ko da yake za a ga kamar hakan ya saɓa da juna , sarautar Shaiɗan ta ɗaukaka Allah da gaske . Ƙauna . Ta yaya ? ( Yoh . 15 : 13 ) Wannan ƙauna mai girma da ya nuna ta zama gurbi ga ’ yan Adam , hakan ya ba su zarafin nuna ƙaunar Allah ta sadaukar da kai a rayuwarsu ta yau da kullum , yadda Yesu ya yi . — Yoh . Ana iya ajiye waɗannan abubuwa a cikin tunanin Jehobah . Ta yaya hadayar Yesu ta nuna cikakken adalci na Jehobah ? Sha 32 : 4 ; Tit . 1 : 2 ) A koyaushe yana manne wa mizanai masu girma na gaskiya da adalci , har sa’ad da yin hakan ba zai amfane shi ba . ( Rom . Duniya da take cike da rashin adalci ta ba Jehobah zarafin nuna cewa shi ne mafi adalci . A waɗanne hanyoyi ne Jehobah ya nuna hikimarsa da haƙuri da babu kamarsu ? Haƙuri da Tsawon Jimiri . Hakan gaskiya ne ! Muna da shaidar da ta tabbatar da hakan a zamani kuwa ? Menene Muka Koya Game da Sarauta ta Wajen Karanta . . . Sarautar Shaiɗan ba ta taɓa amfanar ’ yan Adam ba [ Hoton da ke shafi na 27 ] “ Maɗaukaki yana riƙe da sarauta a cikin mulkin mutane . ” — DAN . 4 : 17 . Ta yin haka , wataƙila sun yi tunanin cewa suna zaɓan ’ yancin kai . Me za mu ce game da yadda Allah zai yi sarauta da a ce Adamu da Hauwa’u ba su yi zunubi ba ? Sha 32 : 4 ) Abin baƙin ciki shi ne , ’ yan Adam sun ƙi ta ! An tilasta wa har Sarkin Babila mai iko ya gane cewa , “ Maɗaukaki yana riƙe da sarauta a cikin mulkin mutane . ” ( Dan . Wane alkawari ne Isra’ila ta yi ga Allah ? A shekara ta 1513 K.Z . , Isra’ilawa suka miƙa kansu da zuriyarsu ga amincewa da Jehobah a matsayin Sarki , suna cewa : “ Abin da Ubangiji ya faɗi duka mu a yi . ” — Fit . 19 : 8 . Dokokin Jehobah da aka ba da ta hanyar Musa sun nuna cewa Allah mai tsarki ne , yana son adalci , yana a shirye ya gafarta , kuma shi mai haƙuri ne . 8 , 9 . Sarautar mutum ta jawo wa Isra’ila matsaloli masu tsanani , musamman idan sarkin ya kasance marar aminci . 5 : 2 , 3 . Wannan ya nuna cewa ko da yake waɗanda suke ja - gora tsakanin Kiristoci ba sarakuna ba ne kamar waɗannan sarakuna na dā , dole ne a koyaushe su riƙa kafa misali mai kyau na bangaskiya . — Ibran . 13 : 7 . Yadda Jehobah Yake Sarauta a Yau Wane abu mafi muhimmanci ne aka cim ma a shekara ta 1914 ? Sun ci gaba da aikatawa kamar ‘ babu Jehobah . ’ — Zab . ( b ) Ta yaya ake ganin cewa sarautar Allah ta fi kyau har a yau ? 7 : 9 - 15 ) Ana ganin albarkar Jehobah a kan wannan shirin ta wajen ni’ima na ruhaniya da masu bauta ta gaskiya suke morewa a yau . Ina tallafa wa yadda Jehobah yake sarauta da kyau kuwa ? Na ƙuduri aniya na ci gaba da gaya wa mutane game da Mulkin Allah daidai ƙarfi na kuwa ? ’ Miƙa kai da yardan rai yana kawo haɗin kai na musamman a wannan duniya da take rabe . Ya kamata kowannenmu a yau ya tsai da wace shawara ? Kowanne mutum zai tsai da shawara ko zai yi na’am da sarautar Jehobah ko kuma ya manne wa sarautar ’ yan Adam . Ba da daɗewa ba a Armageddon , sarautar Jehobah za ta sake gwamnatocin ’ yan Adam da take ƙarƙashin rinjayar Shaiɗan gaba ɗaya . ( Dan . 2 : 44 ; R . Yoh . A cikakkiyar ma’anar wannan kalmar , za a ɗaukaka sarautar Jehobah . — Karanta Ru’ya ta Yohanna 21 : 3 - 5 . Waɗanne abubuwa ne suka taimaka wa masu tawali’u su tsai da shawara mai kyau game da sarauta ? ( Isha . 65 : 21 ) Ko ’ yan Adam masu sarauta da suke da nufin kirki ba su iya kawar da cuta da mutuwa ba , amma a ƙarƙashin sarautar Allah , tsofaffi da masu ciwo za su yi farin cikin komowa cikin ƙuruciyarsu . Hakika , sarautar Allah za ta kawo ƙarshen dukan lahani da Shaiɗan ya jawo sa’ad da ya rinjayi iyayenmu na farko su juya wa Mahaliccinsu baya . Saboda haka , bari mu nuna a kowace rana , hakika kowane sa’a na rayuwarmu cewa mu masu bauta wa Jehobah ne , talakawan Mulkinsa ne , kuma muna alfaharin zama Shaidunsa . • Ibraniyawa 13 : 17 ? • Ru’ya ta Yohanna 21 : 3 - 5 ? [ Hotuna da ke shafi na 29 ] Ka Yi Amfani da Kowace Rana a Rayuwarka don Girmama Allah MAI zabura Dauda ya yi addu’a ga Jehobah , “ ka jishe ni rahamarka da safe . . . Ta yaya za mu nuna cewa muna ƙaunar Jehobah da dukan zuciyarmu a kowace rana ? Sha 10 : 12 , 13 ) An tsara da yawa a cikin akwati mai jigo “ Hakkokin da Allah Ya ba Da , ” a shafi na 22 . Muna bukatar mu haɗa aiki , makaranta da aikace - aikacen gida da yawa a cikin tsarinmu . A wasu lokatai , muna iya haɗa wasu cikin hakkinmu . 12 : 13 . Ka Yi La’akari da Wasu Jehobah ya tabbatar mana cewa idan mun kasance da karimci ga wasu , zai nuna mana karimci . — Mis . Zai yiwu da gaske a yi wa Jehobah hidima “ dare da rana ” kuwa ? Hakika , ta wajen kasancewa da ƙwazo a dukan fannonin bautarmu da kuma yin hakan a kai a kai . ( A . 3 : 10 ; 5 : 17 . 3 : 25 , 26 ; Kol . [ Akwati / Hotuna da ke shafi na 22 ] • Yin tanadin abin biyan bukatan iyalinmu , na ruhaniya , da kuma na motsin rai . — 1 Tim . 7 : 1 ; 1 Tim . • Wani ɗan’uwa ko ’ yar’uwa mai bi da abokiyar aurensa ko nata ya mutu . — 1 Tim . • Dattijo mai aiki tuƙuru a cikin ikilisiyarku . — 1 Tas . ( Yohanna 17 : 17 ) Saboda haka , Allah ya ƙi bautar da ta saɓa wa gaskiyar da ke cikin Littafi Mai Tsarki . Ka yi la’akari da hanyoyi huɗu da yin koyi da misalin Yesu ya bayyana almajiransa dalla - dalla . A cikin addu’a ga Jehobah Yesu Kristi ya ce : “ Na kuma sanar masu da sunanka . ” ( Yohanna 17 : 26 ) Har ila , Kiristoci na gaskiya suna yin hakan . Ta yaya bauta ta gaskiya za ta amfane ka ? Jehobah ya yi wa waɗanda suke ƙaunarsa alkawarin rayuwa marar matuƙa . Littafi Mai Tsarki Yana Canja Rayuka Wannan ƙungiyar tana yaƙi da gwamnatin Afirka ta Kudu wanda ke mulka Namibiya a wannan lokacin . An nitsar da mu cikin siyasa kuma an koya mana mu ƙi jinin turawa . Wasu daga cikinsu sun yi nuni ga Littafi Mai Tsarki , amma bayanan da suka yi bai gamshe ni ba . ( Afisawa 5 : 3 , 4 ) Daga bisani , na daina nuna ƙiyayya ga turawa . Wani kawuna , wanda babba ne a cikin gwamnati , yana yawan kushe ni domin shawarar da na yanke na yin tarayya da Shaidu . Alal misali , suna bin umurnin da ke cikin Littafi Mai Tsarki na yin wa’azin ga wasu . Alal misali , daina shan taba wi - wi ya taimaka mini in daina yin asarar ɗarurruwan daloli a kowane wata . Na daina mafarke - mafarke , kuma tunanina da lafiyar jikina sun ƙaru sosai . Na tuna abubuwa masu kyau da na yi da ’ yan’uwana da kawuna , kamar su kamun kifi , farauta , yin abubuwa na gargajiya , da kuma sassaƙa abubuwa . Muna amfani da wuƙaƙe da sanduna mu kai hari a kan mutane 20 ko fiye da hakan . Makasudina shi ne in zama mai kisan gilla . Shaidun sun amsa dukan tambayoyin da nike da su daga Littafi Mai Tsarki . Ayoyin Littafi Mai Tsarki da ke Afisawa 4 : 22 - 24 sun shafe ni sosai . Na fahimci cewa ina bukatan in ƙyale abokaina idan ina son in tsabtace rayuwata , saboda haka , sai na yanke shawarar komawa wata jihar . A lokacin da muke tafiyar , sai suka soma shan wi - wi kuma suka miƙo mini . Na koyi kame kaina idan na yi fushi , ko da wani ne ya ɓata mini rai . Ni da abokaina muna tono faɗa . Ka Kusaci Allah Ƙarnuka da yawa bayan hakan , za a iya bayyana tarihin Isra’ila da tafarkin rayuwa da ta ƙunshi fuskoki huɗu : gujewa , zalunci , roƙo , da ceto . Shi ya sa Isra’ilawa suka “ cakuni Ubangiji , ” Allahn da ya ceci Isra’ila daga ƙasar Masar ! — Ayoyi ta 11 - 13 ; Alƙalawa 2 : 1 . Sa’annan Isra’ilawa za su faɗa cikin “ hannun abokan gābansu , ” waɗanda za su zo su kwashe dukan abubuwan da ke ƙasar . — Aya ta 14 . Ceto . Menene muka koya game da Jehobah daga wannan labarin ? ( Misalai 27 : 11 ) Ba za ka taɓa yin da na sani ba . Alƙalawa 2 : 11 - 18 tana cikin taƙaitawa na farko da ta bayyana irin halayen Isra’ilawa , wanda aka ba da cikakken labarinta a surori da ke gaba . RIFKATU sanannen suna ne a wurare da yawa a yau . Sa’ad da ta tsufa , Saratu ta haifi Ishaƙu — ɗanta tilo . Sa’ad da Ibrahim da Saratu suka tsufa sosai , Allah ya yi musu alkawarin ɗa wanda za a kira Ishaƙu . Yanzu sai Eliezer ya yi addu’a cewa wadda zai zaɓa ta zama matar Ishaƙu ta zama wacce za ta amince da bukatar ruwan da zai yi , ta wajen cewa : “ Sha , in ba raƙumanka kuma su sha . ” Ka yi tunani ! Sai ta ruga gida don ta gaya musu game da baƙin da Ibrahim ya aika tun daga ƙasar Ka’anan don su ziyarce su . Sa’ad da ɗan’uwan Rifkatu , Laban , ya ga tsaraba masu tsada da aka ba ’ yar’uwarsa kuma ya san ko wanene Eliezer , ya marabce shi cikin ɗaki . Sai ya bayyana dalilin da ya sa Ibrahim ya aiko shi . Sa’ad da aka tambayi Rifkatu ko za ta bi su ba tare da ɓata lokaci ba , ta amsa , ‘ zan tafi . ’ Kuma nan da nan ta tafi tare da Eliezer . Za a albarkace mu idan kamar ita , mun yarda mu yi abin da ke faranta wa Jehobah rai . — Romawa 9 : 7 - 10 . [ Hasiya ] Idan kana karanta wa yaro , wannan alamar fid da ma’ana tana nufin ka dakata ka ƙarfafa shi ya faɗi ra’ayinsa . TAMBAYOYI : ▪ Wacece Rifkatu , kuma a ina ne Eliezer ya saɗu da ita ? ▪ Me ya sa Ibrahim baya so Ishaƙu ya auri ’ yar Ka’aniyawa ? 4 : 24 ) Ta wajen yin rayuwar da ta jitu da umurnin Yesu , muna faranta wa Jehobah rai kuma za mu more albarkarsa . A ƙarni na farko na Zamaninmu , mutane dubbai daga al’ummai dabam - dabam sun karɓi gaskiya kuma suka ba da shaida a fili na ibadarsu ga Allah ta wajen yin baftisma . ( A . M . M . 9 : 2 ; 19 : 23 ) Wannan furcin ya dace domin waɗanda suka zama mabiyan Kristi suna bin tafarkin rayuwa da ta kasance bisa bangaskiya ga Yesu Kristi da kuma yin koyi da misalinsa . — 1 Bit . Me ya sa mutanen Jehobah suke yin baftisma , kuma mutane nawa ne aka yi wa baftisma shekaru goma da suka shige ? A cikin shekaru goma da suka shige , fiye da mutane 2,700,000 sun tsai da shawara su bauta wa Jehobah kuma a yi musu baftisma wajen nuna alamar keɓe kansu a gare shi . Wannan avireji ne na mutane fiye da 5,000 a kowane mako ! Me Ya Sa Za Ka Yi Baftisma ? Hidimarka za ta zama na farin ciki , kuma yin rayuwa a hanyar da Allah ya amince da ita za ta ƙarfafa begenka na rai madawwami . 14 : 7 , 8 ) Allah ya ɗaukaka mu ta wajen ba mu ’ yancin zaɓe . ( Mis . 27 : 11 ) Baftismarmu alamar keɓe kanmu ne ga Allah da kuma shela a fili cewa Jehobah ne Sarkinmu . 5 : 29 , 32 ) Jehobah kuma yana tare da mu . Baftisma tana kuma buɗe mana hanyar samun albarka na ruhaniya masu yawa a yanzu da kuma nan gaba . 7 - 9 . ( a ) Wane tabbaci ne Yesu ya ba waɗanda suka bar dukan abubuwa kuma suka bi shi ? 19 : 27 ) Bitrus yana son ya san abin da shi da sauran almajiran Yesu za su samu a nan gaba . Sun yi sadaukarwa masu yawa don su ba da kansu sosai ga aikin wa’azin Mulki . ( Mat . Ya ce : “ Babu mutum wanda ya bar gida , ko ’ yan’uwa maza , ko ’ yan’uwa mata , ko uwa , ko uba , ko ’ ya’ya , ko gonaki , sabili da ni , da bishara , da ba za ya karɓi riɓi ɗari yanzu cikin wannan zamani , gidaje , da ’ yan’uwa maza , da ’ yan’uwa mata , da uwaye , da ’ ya’ya , da gonaki , game da tsanani ; a cikin zamani mai - zuwa kuma rai na har abada . ” ( Mar . 10 : 29 , 30 ) Kiristoci na ƙarni na farko , kamar su Lidiya , Akila , Biriskilla , da Gayus suna cikin waɗanda suka yi tanadin “ gidaje ” kuma suka zama “ ’ yan’uwa maza , da ’ yan’uwa mata , da uwaye ” ga ’ yan’uwa masu bi , kamar yadda Yesu ya yi alkawari . — A . M . 16 : 14 , 15 ; 18 : 2 - 4 ; 3 Yoh . 1 , 5 - 8 . ( Zab . 91 : 2 ) Jehobah Allah ya zama wurin zamanmu . ( Zab . Samun shiga “ mabuyan ” Jehobah yana kuma nufin cewa an albarkace mu da gatan ƙulla dangantaka da shi . Bayan haka , muna ƙarfafa dangantakarmu da Allah ta wajen kusantarsa ta yin nazarin Littafi Mai Tsarki , yin addu’a da dukan zuciyarmu , da kuma cikakkiyar biyayya a gare shi . ( Yaƙ . ( Yoh . 8 : 29 ) Saboda haka , kada mu taɓa yin shakkar Jehobah ko kuma muradinsa da iyawarsa na taimaka mana mu cika alkawarin keɓe kanmu . ( Karanta Ishaya 65 : 13 , 14 . ) Ta wurin ja - gorar dattawa , za a albarkace mu da gatan taimaka wa wasu sababbi , yadda Akila da Biriskilla “ suka ƙara buɗe [ wa Afolos ] tafarkin Allah sosai . ” — A . Ka Ci Gaba da Koyo Daga Yesu Kafin ya zo duniya , Yesu ya yi shekaru aru - aru yana aiki tare da Ubansa . ( Mis . 4 : 1 - 11 ) Wannan ya koya mana cewa ko da menene Shaiɗan ya yi , za mu iya kasancewa da aminci . ( 1 Bit . 5 : 8 ) Waɗanda suke cikin iyalinmu suna iya hamayya da mu domin an gaya musu ƙarya game da Shaidun Jehobah kuma suna tunanin cewa suna kāre mu . Ka Manne wa Hanyar Rayuwa Mafi Kyau Yesu da wasu sun sake ambata su . 5 : 3 ) Hakan na bukatan mu riƙa halartan taron Kirista inda ake tattauna Littafi Mai Tsarki a kai a kai . ( Ibran . 10 : 23 - 25 ) Na uku , ‘ dole ne mu manne wa Jehobah . ’ Ko da menene muke fuskanta , bari a koyaushe muna ba da gaskiya ga Allah kuma mu bi Ɗansa . — 2 Kor . ( Hasumiyar Tsaro , 15 ga Disamba , 1914 , shafuffuka na 377 - 378 ) Ba za mu canja godiyarmu don haske na ruhaniya da kuma gaskiya . 2 : 5 ; Zab . 4 : 18 . • Menene baftismarmu take nunawa ? • Menene zai taimaka mana mu manne wa hanyar rayuwa mafi kyau ? Abin Da Ke Ciki TALIFOFIN NAZARI NA MAKONNIN : Ka “ Faɗi Maganar Allah da Ƙarfin Zuciya ” SHAFI NA 5 “ Ruhu da Amarya Suna Cewa , Zo ! ” SHAFI NA 14 Waɗannan talifofin sun tattauna gurbin da ruhu mai tsarki yake cikawa a hidimarmu . Abin da Zai Taimaka wa Matasa Su Tuna da Mahaliccinsu 30 Ka “ Faɗi Maganar Allah Da Ƙarfin Zuciya ” 1 , 2 . Saboda haka , yana da muhimmanci mu ƙware a hidimarmu ! Ban da hamayya , muna fama da kumamancinmu , kamar su jin kunya da kuma tsoron yin watsi da mu . Menene zai taimaka mana mu samu wannan halin ? ( a ) Menene ƙarfin zuciya ? Wannan kalmar tana nufin “ gaba gaɗi , aminci , . . . rashin tsoro . ” Ƙarfin zuciya ba ya nufin yin baƙar magana ko kuma taurin kai . ( Rom . 12 : 18 ) Bugu da ƙari , yayin da muke wa’azin bisharar Mulkin Allah , muna bukatan mu kasance da daidaita tsakanin yin magana da ƙarfin zuciya da kasancewa da basira don kada mu ɓata wa mutane rai . Hakika , don mu kasance da ƙarfin zuciya da ya dace , muna bukatan mu nuna halayen da ake bukatan a ƙoƙarta sosai kafin mu same su . “ Cikin Allahnmu ” in ji Bulus . Yadda Za Ka Samu Ƙarfin Zuciya Yadda za ka fi samun ruhu mai tsarki na Allah kai tsaye shi ne yin roƙon samunsa . 5 : 17 . Menene ta yi don ta samu ƙarfin zuciyar soma yin magana ? Waɗannan misalan sun nuna cewa addu’a tana taimaka mana mu kasance da ƙarfin zuciya . Ya ce : “ Cikin zuciyata [ kalmar Allah ta zama ] kamar wuta mai - ƙonewa a kulle cikin ƙasusuwana , in gaji kuma da haƙuri . ” ( Irm . Ka tuna cewa ko da yake an yi amfani da mutane su rubuta Littafi Mai Tsarki , ba tarin littattafai ba ne da ke ɗauke da hikimar ’ yan Adam ba , domin Allah ne ya hure shi . ( Karanta 1 Korantiyawa 2 : 10 . ) Wannan saƙon yana iya zama kamar “ wuta mai - ƙonewa ” a cikinmu , kuma hakan zai hana mu riƙe saƙon ga kanmu kawai . Ruhu mai tsarki ne ikon da ya fi ƙarfi a sararin samaniya , kuma zai iya ƙarfafa ’ yan Adam su yi nufin Jehobah . Idan muka daina kasancewa da himma a hidima ko kuma himmarmu ba kamar yadda take a dā ba kuma fa ? 13 : 5 ) Ka tambayi kanka , ‘ Har ila ina huruwa a cikin ruhu ? Ina addu’a ga Jehobah ya ba ni ruhunsa ? Ina saurarawa da yin kalami a taron ikilisiya yadda ya kamata ? ’ Yesu da aka ta da daga matattu ya gaya wa almajiransa : “ Za ku karɓi iko lokacin da ruhu mai - tsarki ya zo bisanku ; za ku zama shaiduna kuma cikin Urushalima da cikin dukan Yahudiya da Samariya , har kuma iyakan duniya . ” Menene Ka Koya ? • Menene ya taimaka wa almajirai na farko su yi magana da ƙarfin zuciya ? Hakan ya ɗara adadin Shaidun Jehobah da fiye da miliyan goma . Kafin mu bincika yadda za mu iya yin hakan , bari mu yi tunani a kan yadda wannan Kalmar take da iko . Gaskiyar Nassi tana shiga can cikin jikin mutum kuma ta ratsa tunaninsa da motsin ransa , ta fallasa abin da yake a ciki . Kalmar Allah tana haskaka sawayenmu a yanzu da kuma tafarkinmu na nan gaba . ( Zab . 7 : 12 ; Filib . 2 : 3 , 4 ) Sa’ad da muka ƙyale kalmar Allah ta haskaka hanyar da ke gabanmu a alamance , za mu iya ganin yadda shawarwarinmu za su shafe mu a nan gaba . ( 1 Tim . 6 : 9 ) Nassosi ya kuma annabta nufin Allah don nan gaba , hakan yana taimaka mana mu biɗi salon rayuwar da ta jitu da wannan nufin . ( Mat . 6 : 33 ; 1 Yoh . Littafi Mai Tsarki makami ne kuma mai iko a yaƙinmu na ruhaniya . Menene zai taimaka mana mu ‘ fassara maganar gaskiya daidai ’ a hidimarmu ? Ya rubuta : “ Gama ku , ’ yan’uwa , domin ɗiyanci aka kira ku ; sai dai kada ɗiyanci naku shi zama dalili ga jiki amma ta wurin ƙauna ku zama masu - bauta ma juna . ” Don mu fahimci ma’anar nassi da kyau , ya kamata mu yi la’akari da cikakken bayanin , kamar wanda ya rubuta littafin da ke cikin Littafi Mai Tsarki , da lokacin da aka rubuta , da kuma cikin yanayin da aka yi hakan . Sha 6 : 16 ; 8 : 3 ; 10 : 20 ; Mat . 4 : 4 , 7 , 10 ) Ya kamata mu yi biyayya ga gargaɗin manzo Bitrus : “ Cikin zukatanku ku tsarkake Kristi kamar Ubangiji : kullum a shirye kuke ku amsa ma kowane mai - tambayarku dalilin begen da ke cikinku , amma dai da ladabi da tsoro . ” — 1 Bit . 3 : 15 . Ka ba da misali . Gaskiyar Nassi za ta iya rushe abubuwa “ masu - ƙarfi , ” wato , tana iya fallasa koyarwar ƙarya , ayyuka masu lahani , da kuma falsafar da ke nuna hikima na ’ yan Adam ajizai . Tun tana ƙarama an koya mata ta yi imani da sake haifan mutumin da ya riga ya mutu a wani wuri . Menene rinjayar masu sauraronmu yake nufi ? M . 19 : 8 , 9 ; 28 : 23 . ) Bayan ka yi wata tambaya kuma mai gidan ya amsa , kana iya faɗan wani abu kamar haka , ‘ Bari mu ga yadda za mu san ra’ayin Allah a kan wannan batun . ’ Al’adar Bulus ne ya yi ‘ bayani kuma ya tabbatar ’ da abubuwan da ya koyar . ( A . M . 17 : 3 ) Aya ta Nassi sau da yawa tana ɗauke da fiye da darassi guda , kuma kana iya ka nanata furci masu muhimmanci da suka shafi abin da kake tattaunawa . Ka duba mujallar nan Minene Yakan Faru Mana Sa’anda Muka Mutu ? • Menene saƙon Littafi Mai Tsarki zai cim ma a batun abubuwa “ masu - ƙarfi ” ? ▪ Ka tattauna da tabbaci don ka motsa zuciyar mutane “ Ruhu da amarya suna cewa , Zo . . . . 22 : 17 . 6 : 25 - 33 ) Ya kwatanta Mulkin Allah da lu’u lu’u mai tamani da mai fatauci ya gani kuma “ ya sayarda dukan abin da ya ke da shi , ya saye shi . ” ( Mat . 13 : 45 , 46 ) Ya kamata aikin wa’azin Mulki da almajirantarwa su fi kasancewa da muhimmanci a gare mu , ko ba haka ba ? Kamar yadda muka gani a talifofi biyu da suka gabata , sa’ad da muka yi magana da ƙarfin zuciya kuma muka yi amfani da Kalmar Allah daidai a hidima , muna nuna cewa ruhun Allah yana yi mana ja - gora . ( Far . 2 : 16 , 17 ; 3 : 1 - 6 ) An kori ma’aurata na farko daga gidansu na lambu domin “ kada [ Adamu ] ya miƙa hannunsa , ya ɗauka kuma daga itace na rai , ya ci , ya yi rai har abada . ” 1 : 29 ) Wannan kogi na alama shi ne hanyar da Jehobah zai yi amfani da ita ya kawar da dukan wahalar da Adamu ya jawo wa ’ yan Adam domin rashin biyayyarsa . Ko da yake “ ruwa na rai ” zai gudana a hanya mai girma a lokacin Sarautar Shekara Dubu na Kristi , ya riga ya soma gudana a “ ranar Ubangiji , ” wanda ya soma sa’ad da aka naɗa ‘ Ragon ’ a sama a shekara ta 1914 . ( R . Waɗannan tanadodin sun shafi Kalmar Allah , Littafi Mai Tsarki , gama an kira saƙon da ke cikinsa “ ruwa . ” Tana faɗin kalmominta ne ga waɗanda suke da begen samun rai madawwami a duniya bayan “ yaƙin babbar rana ta Allah Mai - iko duka . ” — Karanta Ru’ya ta Yohanna 16 : 14 , 16 . A taƙaice , talifin ya ce : “ Rukunin shafaffu masu aminci da suka rage sun bi [ Maɗaukaki Duka ] a wannan gayyata na alheri kuma sun ce , ‘ Zo . ’ Yaya aka gayyaci waɗanda suke jin gayyatar su ce , “ Zo ” ? An gayyace su su ma su ce “ zo . ” A shekara ta 1935 , an bayyana sarai waɗanda suka zama “ taro mai - girma ” da aka ambata a Ru’ya ta Yohanna 7 : 9 - 17 . Bayan sun ji wannan saƙon , sun keɓe kansu ga Allah , sun yi baftisma na ruwa , kuma sun bi rukunin amarya wajen gayyatar wasu su ‘ zo su ɗiba ruwa na rai kyauta . ’ Yaya ruhun Allah yake taimako wajen miƙa gayyata a zamaninmu ? Yana fitowa ne daga Littafi Mai Tsarki , littafin da aka rubuta a ƙarƙashin ja - gorancin ruhun Allah . Sun Ci Gaba da “ Cewa , Zo ! ” 14 , 15 . Abin da ya yi ya nuna wa masu kallo cewa babu abin da ya fi bauta wa Jehobah a kai a kai muhimmanci ! — Mat . Daniyel ya amsa nan da nan : “ Ya sarki , ranka shi daɗe . Idan zai yiwu , ya kamata mu yi ƙoƙari mu fita hidima a kowane mako , ko ba haka ba ? Ko da muna rashin lafiya mai tsanani kuma za mu iya yin wa’azi na minti 15 kawai a wata , ya kamata mu ba da rahoton wannan aikin . Ya kamata mu nemi miƙa gayyatar Jehobah a kowane zarafi , ba kawai a lokatan da muka keɓe don wa’azin fage ba . Ko da hukumomi sun hana aikin wa’azi , za mu ci gaba da yin wa’azi da basira , wataƙila ba za mu riƙa zuwa kowace ƙofa a unguwarmu ba ko kuma mu ƙara hidimar da muke yi sa’ad da muka samu zarafi . ( 1 Kor . 3 : 6 , 9 ) Wannan gata ne ! • Yaya ruhu mai tsarki yake ba da taimako wajen miƙa gayyatar a “ zo ” ? Ka Ci Gaba da Cewa , “ Zo ! ” Masu shela 5,100 1935 2009 Kana Ɗaukan Jehobah a Matsayin Ubanka ? Sa’ad da wani daga cikin almajiransa ya yi wannan roƙo , Yesu ya amsa : “ Sa’anda kuna yin addu’a , ku ce , Ya Uba , a tsarkake sunanka . ” 1 : 17 ) Maimakon haka , Yesu ya zaɓi kalmar nan “ Uba . ” Amma , yana yi wa wasu mutane wuya su ɗauki Allah a matsayin Ubansu . Da take faɗan dalilin wannan fama , ta ce , “ Ban tuna lokacin da babana ya nuna mini ƙauna ba . ” A waɗannan miyagun kwanaki na ƙarshe , ba a samun “ ƙauna irin na tabi’a ” da mutum yake bukatar ya samu daga wurin ubansa . Amma , abin ban ƙarfafa ne mu san cewa muna da dalilai masu kyau na ɗaukan Jehobah a matsayin Ubanmu mai ƙauna . 11 : 27 ) Hanya mafi kyau ta sanin Jehobah a matsayin Uba ita ce yin tunani a kan abin da Yesu ya bayyana game da Allah na gaskiya . Ƙauna ce ta motsa shi . 5 : 12 ; 1 Yoh . 4 : 9 , 10 ) Kuma domin Ubanmu na samaniya Mai Cika alkawuransa ne , muna da tabbaci cewa dukan waɗanda suke ƙaunarsa da kuma yi masa biyayya za su more “ yancin darajar ’ ya’yan Allah ” a nan gaba . — Rom . ( Mat . 5 : 45 ) Da kyar mu yi tunanin cewa yana da muhimmanci mu yi addu’a don rana ta fito . Bugu da ƙari , Ubanmu Mai Tanadi ne da babu kamarsa , wanda ya san bukatunmu kafin mu tambaye shi . Ubanmu “ Mai Kāriya ” Annabcin Ishaya ya tabbatar wa mutanen Allah na dā : “ Duwatsu za su tashi a wurinsu , tuddai kuma za su kawu ; amma alherina ba za ya tashi daga wurinki ba , alkawarina kuma na salama ba za ya kawu ba , in ji Jehobah mai kāriya zuwa gareki . ” ( Isha . 8 : 16 ) Yesu yana da tabbaci a koyaushe cewa Jehobah zai taimake shi . Alal misali , a lokacin baftismarsa , ya samu tabbaci daga Uban , wanda ya sanar : “ Wannan Ɗana ne , ƙaunatacena , wanda raina na jin daɗinsa ƙwarai . ” Tun da yake Jehobah yana tare da mu , ba ma bukatan mu ji tsoro . Amma sai ta yi nazarin rayuwar Yesu da hidimarsa , ta mai da hankali musamman ga dangantakarsa na kud da kud da Ubansa na samaniya . Hakika , babu dalilin damuwa game da kome . ” Zai “ bishe ku cikin dukan gaskiya , ” in ji Yesu . ( Yoh . ( Isha . Allahnku ba zai cece ku ba . An tsara kalaman wakilin ne don a yi wa gaba gaɗin mutanen Urushalima zagon ƙasa kuma a tsoratar da su don su miƙa kansu . — 2 Sar . 18 : 28 - 35 . In ji ɗan tarihi Philip Taylor , suna amfani ne “ da hanyar ban tsoro tare da yaɗa ƙarya , wadda wata salo ce ta saka mutanen da suka kame a ƙarƙashin ikonsu da kuma tsorata waɗanda za su iya zama abokan gābansu , ta wajen yin amfani da furofaganda su cusa musu tunanin yadda suke azabtar da mutane , don hakan ya shafi tunaninsu . ” Furofaganda mugun makami ne . Yana “ ɓata tunani , ” in ji Taylor . Kiristoci na gaskiya suna kokawa ‘ ba da nama da jini ba amma da rundunai masu - ruhaniya na mugunta , ’ wato , halittu na ruhu da suka yi tawaye ga Allah . ( Afis . Wato , idan aka matsa wa mutum sosai , ba da daɗewa ba zai karya amincinsa ga Allah . ( Ayu . Dukanmu muna da iyakar yadda za mu iya jimrewa , idan ya wuce hakan za mu yasar da ƙa’idodinmu domin mu kasance da rai ? Saboda haka , yana amfani da mugun furofaganda don ya cusa wannan ra’ayin a zuciyarmu . Shaiɗan ya yi amfani da Eliphaz , ɗaya daga cikin abokan Ayuba guda uku da suka ziyarce shi , ya ce ’ yan Adam ba su da ƙarfin yin tsayayya da farmakin Shaiɗan . 4 : 7 ) Mu kumamai ne domin mun gaji zunubi da ajizanci . Sai ya amsa cewa : “ Ga shi ! Yana son mu riƙa damuwa game da kuskurenmu na dā , mu riƙa ɗaura wa kanmu laifi ainun , kuma mu yi tunanin cewa mun riga mun yi nisa ba za mu ji kira ba . Yana son mu yi tunani cewa Jehobah yana bukatan abin da ya fi ƙarfinmu kuma yana son mu raina juyayinsa , gafararsa da kuma taimakonsa . Ko kaɗan ! ‘ Kwalkwalinmu na ceto ’ wato , tabbacin da muke da shi game da cikar alkawuran da Allah ya yi na sabuwar duniyarsa mai ɗaukaka zai kāre zuciyarmu daga ƙaryace - ƙaryacen Shaiɗan . ( 1 Tas . Ayuba ya jimre mugun farmaki da ƙiyayya daga Shaiɗan . Jehobah zai iya kawar da duk wani abin da Shaiɗan da mabiyansa za su haddasa mana . Alal misali , wataƙila a lokacin baftisma , yana zama a yanayi ko kuma yana yin wani abu a ɓoye da zai iya sa a yi masa yankan zumunci idan ya riga ya yi baftisma . Saboda haka , mutumin da ya yi baftisma da irin wannan zunubi mai tsanani yana iya yin tunanin sosai game da sake yin baftisma . Kowa yana bukatan gidan da zai zauna . Yanayin tattalin arziki na mutum , rashin lafiya , ko kuma wasu abubuwa suna iya sa ya zauna tare da wasu dangogi . Menene wasu cikin waɗannan ƙa’idodin ? Manzo Bulus ya rubuta : “ Kada ku yaudaru : zama da miyagu ta kan ɓata halaye na kirki . ” — 1 Kor . Idan mutane biyu da ba su auri juna ba babu zato suka samu kansu su kaɗai domin mutanen da ya kamata su kasance a gidan ba sa nan na ɗan lokaci kuma fa ? Wani abu da ya kamata a yi la’akari da shi da yake da muhimmanci shi ne yadda mutanen unguwa za su ɗauki zaɓin da muka yi . Bulus ya ce : “ Kada ku kafa sanadin tuntuɓe , ko ga Yahudawa , ko ga Helenawa , ko ga ikilisiya ta Allah : kamar yadda ni da kaina a cikin al’amura duka ina aikin yarda ga dukan mutane , ba biɗa wa kaina amfani na ke yi ba , amma abin da zai amfana masu - yawa , su tsira . ” — 1 Kor . 10 : 32 , 33 . A RANAR 9 ga Disamba , na shekara ta 2008 , Makarantar Kāre ’ Yancin Yara na Ƙasar Sweden ta yi taron ƙara wa juna sani na musamman mai jigo “ Hakkin Yaro ga Ci Gabansa na Ruhaniya . ” 8 : 26 - 40 ) Ba Bahabashen kawai ba ne yake bukatan bayani . ( Mis . 22 : 15 ) Yara suna bukatan ja - gora , kuma iyayensu suna da hakkin koya musu ɗabi’a da kuma ruhaniya , bisa Littafi Mai Tsarki da kuma game da abin da ake koyarwa a cikin ikilisiyar Kirista . Tun suna ƙanana , suna bukatan taimako don su kafa tushe da ke bisa Littafi Mai Tsarki don su samu ci gaba na ruhaniya kuma su zama “ isassun mutane . . . waɗanda suna da hankulansu wasassu bisa ga aikaceya garin rabewar nagarta da mugunta . ” — Ibran . Ka yi ƙoƙari ka lura da yadda aka furta ra’ayoyi a cikin littafin . 5 : 14 ) Ya kuma ba su shawarwari masu kyau a kan yadda za su dage ga yin abin da ke daidai . bai gaya wa matasa su ce a’a kawai ba . Ya tsara yadda za a yi amfani da ƙa’idodin Littafi Mai Tsarki cikin dabara da kuma yadda za a ba da amsa a yanayi na gaske a rayuwa domin matasa su san yadda za su “ amsa tambayar kowa . ” — Kol . Ka taimaka wa ɗanka ko ’ yarka ya ko ta shirya amsoshi dabam - dabam da suke so kuma waɗanda za su iya yin amfani da su da gaba gaɗi da kuma tabbaci . — Zab . ( “ Yaya Zan Yi wa Baba ko Mama Magana Game da Jima’i ? ” ) ( shafi na 189 ) sun ba da shawarwari masu kyau a kan yadda za su soma tattaunawa game da batutuwa masu wuya . Wannan littafin ya ƙarfafa tattaunawa a wasu hanyoyi kuma . A ƙarshen kowane babi akwai akwati mai jigo “ What Do You Think ? ” ( “ Menene Ra’ayinka ? ” ) ( “ Shirin Mataki ” ) Wannan akwatin ya ba matasa zarafin rubuta takamammun hanyoyin da za su yi amfani da abin da suka koya a wannan babin . ya ce : “ Abin da zan so na tambayi iyayena game da wannan batun shi ne . . . ” Wannan zai taimaka wa matasa su dogara ga iyayensu don shawara mai kyau . A matsayin iyaye , makasudinka shi ne ka motsa zuciyar ɗanka . Ka yi la’akari da yadda wani uba ya yi amfani da wannan littafin don ya riƙa tattaunawa da kyau da ’ yarsa . Ba na dubawa na ga abin da ta rubuta . Ban taɓa tunanin cewa za ta zaɓi wannan ba ! “ A wannan lokacin , Rebekah ta gaya mini abin da ta rubuta a littafinta . A lokacin nazarinmu ba ma daina tattaunawa . Yanzu kuna da zarafin yin amfani da shi da kyau . Hukumar Mulki tana begen cewa wannan littafin Questions Young People Ask — Answers That Work , Littafi na 2 , zai zama albarka ga iyalinku . 5 : 16 . Zai kasance hakan ga “ Peer - Pressure Planner ” ( Shiri Don Matsi na Tsara ” ) ( shafuffuka na 132 - 133 ) , “ My Monthly Budget ” ( Kuɗin da Zan Riƙa Kashewa Kowane Wata ” ) ( shafi na 163 ) , da kuma “ My Goals ” ( Makasudina ) shafi na 314 . ya taimaka mini na ɗauki baftismata da muhimmanci sosai . Ya kuma taimaka mini na gaya wa iyayena zuciya ta . ” — Zamira . [ Hoton da ke shafi na 32 ] Yadda surar mutum yake ba zai iya bayyana abin da ke cikin zuciyarsa ba . Amma abin godiya , Jehobah Allah yana kallon fiye da bayyanuwarmu . Jesse yana da sauran ɗa guda , Dauda , autansu , wanda yake “ kiwon tumaki . ” Sai Jehobah ya gaya wa Sama’ila : “ Tashi , ka shafe shi : gama wannan shi ne . ” Ba ya kallon tsawon mutum ko da wasu suna ɗaukan sa kamar mutum mai kyaun sura . Domin Matasa Umurni : Ka yi wannan aikin a inda babu surutu . Wane irin rashin jin daɗi ne Yunana ya fuskanta yayin da yake zaune a wajen birnin ? ( Duba Yunana 4 : 5 - 8 . ) KA RUBUTA ABIN DA KA KOYA GAME DA . . . ․ ․ ․ ․ ․ Abin da ya sa ya kamata mu kasance masu jin ƙai . ․ ․ ․ ․ ․ “ Masu - adalci Za Su Haskaka Kamar Rana ” A cikin misalin Yesu na alkama da zawan , menene iri mai kyau yake wakilta ? ( a ) Wanene mutumin cikin misalin ? Wannan kwatanci ne mai kyau na jabun Kiristoci , waɗanda suke da’awar cewa su ’ ya’yan Mulki ne amma ba su da hali mai kyau ! A wane lokaci ne zawan ya soma bayyana , kuma ta yaya mutane suke “ barci ” a lokacin ? 13 : 25 ) A wane lokaci ne wannan ? Bayan da manzanni , waɗanda suke ‘ hana ’ ridda suka soma mutuwa , Kiristoci da yawa sun yi barci a ruhaniya . ( Karanta 2 Tasalonikawa 2 : 3 , 6 - 8 . ) Maimakon haka , yana nuna ƙoƙarin da Shaiɗan yake yi sosai don ya ɓata ikilisiyar Kirista ta wajen shigo da mugayen mutane a cikinta . 13 : 27 , 28 ) Amsarsa ta kasance da ban mamaki . Almajiran Yesu za su fahimci wannan umurnin . Lokacin Kaka da Ake Jira da Daɗewa A somawar girbin , da farko Babila Babba ta faɗi , sai aka tattara ’ ya’yan Mulki . ( Mat . 13 : 30 ) Amma ta yaya ake kai alkama ta alama yanzu zuwa cikin rumbun Jehobah ? Za a kai waɗannan da aka girbe zuwa ikilisiyar Kirista da aka mai do , inda za su samu amincewar Allah da kāriya , ko kuma su samu ladarsu ta samaniya . Har tsawon wane lokaci ne za a ci gaba da girbin ? ( Karanta Yahuda 4 . ) ( Mat . 13 : 42 ) “ ’ Ya’yan mugun ” suna baƙin cikin cewa “ ’ ya’yan mulki ” sun fallasa mugun yanayi na ruhaniya na waɗannan masu kama da zawa . 20 : 14 ; 21 : 8 ) Za a kawar da jabun Kiristoci masu kama da zawa , da masu ruɗi a lokacin “ ƙunci mai - girma . ” — Mat . wanene kuwa za ya tsaya kadan ya bayyana ? Malachi ya gaya mana abin da ya faru muddin aka gama wannan tsabtacewa : “ Sa’annan za ku komo , ku rarrabe tsakanin adali da mugu , tsakanin wanda ya ke bauta ma Allah da wanda ba ya bauta masa ba . ” Annabi Daniyel ya yi maganar zamaninmu sa’ad da ya annabta : “ Waɗanda ke da hikima kuma za su haskaka kamar walƙiyar sararin sama ; waɗanda suka juya mutane da yawa kuma zuwa adalci za su haskaka kamar taurari har abada abadin . ” ( Dan . Menene “ ’ ya’yan mulkin ” suke jira , kuma menene za mu tattauna a talifi na gaba ? Shukar tana nuni ga naɗa waɗannan ’ ya’yan Mulkin a cikin gonar duniya . • Shuka irin Ana kai alkama ta alama yanzu zuwa cikin rumbun Jehobah Garke Ɗaya , Makiyayi Ɗaya 19 : 28 . An ɗauki waɗannan shigaggu a matsayin sashen wannan al’ummar . 24 : 22 . 3 , 4 . ( a ) Yaya manzo Bitrus ya nuna sabuwar al’umma ? 9 : 27 ; Mat . 10 : 6 ) Daga baya , an haɗa waɗanda ba Isra’ilawa ba ne da yawa a cikin wannan al’ummar , don Bitrus ya ci gaba da cewa : “ Ku da ba jama’a ba ne a dā , amma yanzu jama’ar Allah ne . ” — 1 Bit . Su waye ne Bitrus yake maganarsu a nan ? A farkon wasiƙarsa , ya ce : “ [ Allah ] wanda ya maya haihuwarmu bisa ga jinƙansa mai - girma zuwa bege mai - rai ta wurin tashin Yesu Kristi daga matattu , zuwa gādo marar - ruɓewa , marar - ƙazantuwa , wanda ba shi yanƙwanewa , ajiyayye a sama dominku . ” ( Luk 22 : 28 - 30 ) Hakan zai faru a lokacin “ sabonta , ” ko kuma sake maidowa , a lokacin Sarauta ta Shekara Dubu na Kristi . — Karanta Matta 19 : 28 . 7 : 9 ) Waɗannan za su tsira daga ƙunci mai girma zuwa cikin Sarautar Kristi na Shekara Dubu . Biliyoyin mutane da aka ta da daga matattu za su haɗu da su a wajen . ( Yoh . 5 : 28 , 29 ; R . A Ranar Kafara na dā , ana tanadin awaki biyu don zunuban sauran Isra’ilawa . Yesu ya yi maganar “ waɗansu tumaki ” waɗanda ba za su kasance cikin “ garke ” ɗaya da “ ƙaramin garke ” na mabiyansa shafaffu . An haɗa rukunin mutane biyu tare , wato , ƙaramin rukuni na shafaffu da kuma taro mai girma na waɗansu tumaki . Ko da yake a alamance waɗansu tumaki ba sa hidima a cikin farfajiya na ciki na haikali na ruhaniya , suna hidima a farfajiya na waje na wannan haikalin . Amma idan Jehobah a wani lokaci yana amfani da waɗanda ba firistoci a Isra’ila ta dā da suke wakiltar waɗannan waɗansu tumaki , ya kamata waɗanda suke da begen zama a duniya su ma su ci ishara na tuna mutuwar Yesu ne ? Za mu bincika amsar wannan tambayar yanzu . Jehobah ya annabta sabon shiri don mutanensa sa’ad da ya faɗa : “ Ga alkawarin da zan yi da gidan Isra’ila bayan waɗannan kwanaki . . . zan sa shari’ata a cikinsu , zan rubuta ta a cikin zuciyarsu : in zama Allahnsu , su zama mutanena . ” Wasu , kamar manzanni da suka sha daga cikin wannan ƙoƙon a wannan maraice , suna cikin sabon alkawarin . Waɗanda suke cikin sabon alkawari suna da “ gaba gaɗi . . . shiga cikin wuri mai - tsarki . ” 11 : 26 ) A wane lokaci ne Ubangiji ‘ ya zo ’ ? Mazaunin kuma za ya zama wurinsu ; zan zama Allahnsu , su kuma su zama mutanena . ” — Ezek . Wurinsa mai tsarki , da ke nuna bauta mai tsarki na Kirista , yana tsakaninsu . Ko da yake taro mai girma da suke ƙaruwa ba su da begen zuwan sama , suna fahariyar yin tarayya da waɗanda suke da wannan begen . Ta hanyar sabon alkawari , Jehobah ya sa dukan wannan ya yiwu . ( Mi . 4 : 1 - 5 ) Sun ƙuduri aniya su ci gaba da riƙe wannan alkawari ta wajen amincewa da tanadodinsa da kuma yin biyayya ga bukatunsa . ( Isha . 56 : 6 , 7 ) Ta yin hakan , suna more albarka mai yawa na ci gaba da kasancewa da salama tare da Isra’ila na Allah . 1,483,430 1950 1970 1990 2009 28 : 19 . 1 , 2 . ( a ) Menene ya faru a Urushalima a ranar Fentakos na shekara ta 33 A.Z . ? Menene ya sa mutane da yawa suka yi baftisma ? Bitrus ya amsa : “ Ku tuba , a yi wa kowane ɗaya daga cikinku baftisma cikin sunan Yesu Kristi . . . za ku karɓi ruhu mai - tsarki kyauta kuma . ” — A . Kuma daga Nassosin Ibrananci , sun san cewa ruhu mai tsarki , ikon da Allah ya yi amfani da shi a lokacin halitta da kuma bayan hakan ne . Suna ƙoƙarin su bi Dokarsa , dalilin da ya sa waɗanda suka zo daga wasu ƙasashe suka zo Urushalima ke nan . ( A . M . Ya ƙi Yahudawa a matsayin al’ummarsa na musamman ; yin biyayya ga Dokar ba za ta ƙara zama hanyar samun amincewarsa ba . ( Mat . 21 : 43 ; Kol . Hakika , waɗannan Yahudawa da shigaggu a yanzu sun fahimci cewa dangantaka da Jehobah ta ƙunshi ɗaukansa a matsayin Mai Tanadin ceto ta wajen Yesu . 4 : 16 . Za a iya kamanta irin waɗannan mutanen da mutum mai cuta da bai san yana da cutar ba . Sanin hakan ya taimaka mana mu yi na’am da ikon Allah kuma mu yi biyayya da umurninsa domin muna ƙaunarsa . Cikin Sunan Ɗa ( b ) Yaya kake ji game da yadda Yesu ya mutu a matsayin fansa ? Amma , ka yi tunani kuma game da abin da Bitrus ya gaya wa taron jama’ar . Me ya sa hakan yake da muhimmanci a lokacin , kuma me ya sa yake da muhimmanci a yanzu ? Yin baftisma cikin sunan Ɗa yana nufin amincewa da abin da Yesu ya yi maka da kuma amincewa da ikonsa a matsayin “ Sarki da Mai - ceto . ” ( A . Yesu ya bayyana wannan darasin : Jehobah ba zai gafarta wa wanda bai gafarta wa ɗan’uwansa ba . Idan kana daraja wani abokinka , wataƙila za ka yi ƙoƙari ka koya daga misalinsa da kuma halayensa masu kyau . Akwai wata hanya kuma da za ka nuna cewa ka fahimci abin da yin baftisma cikin sunan Ɗa ya ƙunsa . Idan ba ka yi baftisma ba tukuna , waɗanne albarkai za ka samu bayan ka yi baftisma ? Cikin Sunan Ruhu Mai Tsarki 16 , 17 . A yau , ana yin abubuwa da yawa “ cikin sunan gwamnati , ” wadda ba mutum ba ce . Ka san ruhu mai tsarki ta wajen nazarin Littafi Mai Tsarki . ( Luk 11 : 13 ) Wataƙila ka ga cewa ruhu mai tsarki yana aiki a rayuwarka . Wace albarka ce waɗanda aka yi wa baftisma cikin sunan ruhu mai tsarki suke samu ? [ Hasiya ] • Menene yake nufi a yi baftisma cikin sunan Ɗa ? • Yaya za ka nuna cewa ka fahimci ma’anar yin baftisma cikin sunan Uba da kuma Ɗa ? Wace dangantaka ce sababbin almajirai suka ƙulla da Uba bayan Fentakos na shekara ta 33 A.Z . ? “ Ku yi tafiya bisa ga ruhu , ba kuwa za ku biya sha’awar jiki ba . ” — GAL . Labarin ya ce : “ Waɗannan fa da suka karɓi maganatasa , aka yi musu baftisma : a cikin wannan rana fa aka ƙara musu masu - rai wajen talata . ” ( A . M . 2 , 3 . ( a ) Ka bayyana bambancin da ke tsakanin yin baftisma da ruhu mai tsarki da kuma yin baftisma cikin sunan ruhu mai tsarki . ( b ) Me ya sa ake bukatan dukan waɗanda suka zama Kiristoci na gaskiya a yau su yi baftisma cikin ruwa ? E . An sake haifan waɗanda aka yi musu baftisma da ruhu mai tsarki a matsayin haifaffun ’ ya’yan Allah na ruhu . 8 : 15 - 17 ) Amma , baftisma a cikin ruwa cikin sunan ruhu mai tsarki kuma fa , wadda ake yi a kai a kai a manyan taro da taron gunduma na mutanen Jehobah a zamaninmu ? 5 : 19 - 21 ) A wani azanci , idan kana yin tafiya “ bisa ga ruhu [ kana ] kashe ayyukan jiki . ” ( Rom . 8 : 5 , 13 ) Hakan zai taimaka maka ka kafa zuciyarka a kan abubuwa na ruhu kuma ka ba da haɗin kai ga ja - gorarsa , maimakon ka bar sha’awoyi na jiki su yi maka ja - gora . ( Mis . 10 : 4 ) Hakika , yadda ka nome zuciyarka zai nuna adadi da kuma halayen ’ yar ruhu mai tsarki da ka samu . Domin ka samu ’ yar ruhu , kana bukatan ruwaye na gaskiya da ake samu a cikin Littafi Mai Tsarki da kuma ikilisiyar Kirista a yau . ( Isha . Idan muna so mu kasance a ƙarƙashin ja - gorancin ruhu mai tsarki , dole ne mu karanta Kalmar Allah kuma mu yi bimbini a kanta . Yana da kyau mu lura cewa mala’iku ma sun nuna suna son gaskiya na ruhaniya game da Zuriyar da aka yi alkawarinsa da kuma ikilisiyar Kirista da aka shafa da ruhu . — Karanta 1 Bitrus 1 : 10 - 12 . Kana bukatan ka ci gaba da roƙon taimakon Jehobah da ja - gorarsa . 6 : 8 ) To , dai , ta wajen yin addu’a don samun ruhu mai tsarki , ka amince cewa kana bukatan ka dogara ga Jehobah . Hakazalika , Jehobah yana jin daɗi idan ka roƙe shi ruhunsa , kuma zai ba ka . — Mis . Ta yaya halartan taron Kirista zai taimaka maka ka kasance cikin ja - gorancin ruhun Allah ? Yin hakan zai taimaka maka ka fahimci ‘ zurfafan abu na Allah . ’ Sau nawa ka ɗaga hannunka , ka ba da amsa don ka furta bangaskiyarka ? Jehobah zai ga cewa kana son ka yi kalami kuma zai ba ka ruhunsa , wanda zai taimaka maka ka ƙara amfana daga taron da ka halarta . Kuma ruhun yana motsa ’ yan’uwa maza da mata su yi iyakar ƙoƙarinsu a wa’azi da koyarwa . Ka kwatanta . Ya kasance da amfani sosai a ƙasar Japan . A matsayin mai hidima da aka naɗa , kana da hidimar da za ka yi . Wata matsala ita ce wasu da kake tarayya da su a dā suna iya yin mamaki game da sabon tafarki na rayuwa da kake bi kuma suna iya ‘ aibatanka . ’ 17 : 17 ) Jehobah ta hanyar ruhunsa zai taimaka maka ka samu abokai waɗanda za su ci gaba da zama tasiri mai kyau a gare ka . A wannan lokacin na musamman ne kake bukatan ka juya ga Jehobah , ka roƙe shi ruhunsa mai tsarki . Muna bukatar ruhun Allah don mu yi rayuwa na keɓe kanmu a gare shi . 2 : 12 ) Kana bukatan ka san inda iska yake kaɗawa don ka bi shi . Idan ka fahimci hakkin ruhu mai tsarki wajen cika nufin Jehobah a yau kuma kana godiya don aikinsa , sai ka ɗauki matakan da ka koya cewa su ne daidai . Za ka iya ci gaba da shaida hakan , hakika , har abada . [ Hoton da ke shafi na 15 ] [ Hoton da ke shafi na 16 , 17 ] TALIFOFIN NAZARI NA MAKONNIN : 3 - 9 ga Mayu , 2010 Baftisma Cikin Sunan Wanene da Kuma Menene ? 17 - 23 ga Mayu , 2010 WAƘOƘI : 108 , 30 Garke Ɗaya , Makiyayi Ɗaya WAƘOƘI : 99 , 125 Manufar Talifofin Nazari TALIFOFIN NAZARI NA 1 , 2 SHAFUFFUKA NA 10 - 18 A FITOWAR NAN : Yawancinmu mun kasance ko kuma za mu kasance cikin irin wannan yanayi . Shi yaro ne makiyayi sa’ad da Sama’ila ya naɗa shi sarki mai jiran gado . ( 1 Sam . 17 : 26 - 32 , 42 ) Daga baya , aka gaya wa Dauda matashi ya je ya zauna a fadan Sarki Saul , kuma aka naɗa shi shugaban rundunar sojoji . Dangantakar Dauda da Saul ta ɓace sosai . ( 1 Sam . Sauƙin Kai Yana Taimaka Mana A wasu hanyoyi , rashin biyayyar Saul ta shafi Jonatan . Ko da ya girmi Dauda kuma ya fi shi wayo , Jonatan ya ɗaukaka shi cikin aminci . ( 1 Sam . A wani lokaci , Jonatan ya yi sha’ani da maza biyu da suka yi kusa da shi . Na biyun kuma shi ne Saul , mahaifinsa , wanda Jehobah ya ƙi amma har ila yana sarauta . Filako ya ƙunshi mutum ya san kasawarsa . Dauda mai filako ne . Duk da haka , ko da yake wannan yanayin yana iya gajiyarwa , hakan bai dame shi ba . Tawali’u sauƙin hali ne . 2 : 3 ) Tawali’u yana da nasaba da sauƙin kai da filako , amma ya ƙunshi wasu halaye , kamar nagarta da sauƙin hali . Wataƙila ka lura cewa mutane da yawa suna ɗaukan canje - canje a matsayin abin da ba shi da kyau . Rayuwar Musa ta nuna hakan . ( Lit . Lis . 12 : 3 ) Ya koyi saka al’amura na ruhaniya kan gaba da nasa . ( Lit . Lis . 14 : 11 - 20 ) Musa ya yi roƙo a madadin al’ummar . A wani lokaci , ruhun Jehobah ya shiga cikin wasu maza , kuma ya sa su yin annabci . Jehobah ya gaya masa ya hau Dutsen Horeb kuma ya tsaya a gaban mutanen . Mu kuma fa ? Dukan waɗanda aka ɗanka wa gata da iko a cikin mutanen Allah suna bukatan su zama masu tawali’u . Hakan yana hana mu nuna fahariya sa’ad da muka fuskanci canje - canje kuma yana taimaka mana mu bi da yanayin da halin da ya dace . Yana iya zama zarafi na musamman na koyan kasancewa da tawali’u ! Markus ‘ Yana da Amfani Wajen Hidima ’ Me ya sa manzannin biyu suka yi gardama saboda shi ? A Gida a Urushalima Abu na farko da muka sani game da shi ya shafi tarihin ikilisiyar Kirista na farko . Da yake “ mutane da yawa ” sun taru a wajen ya nuna cewa babban gida ne . M . 12 : 13 . Gata a Cikin Ikilisiya Sa’ad da Bulus da Barnaba suka koma Antakiya , sun tafi tare da Markus . — A . Wani da ke karanta wannan labarin sama - sama zai yi tunani cewa ba abin da ya haɗa waɗannan maza uku , ban da cewa su Kiristoci ne , kuma zai iya yin tunani cewa Bulus da Barnaba sun ɗauki Markus ne kawai domin iyawarsa . M . 13 : 2 - 5 ) Wataƙila Markus yana kula da bukatu masu muhimmanci ne a lokacin tafiyar domin manzannin sun mai da hankali ga al’amura na ruhaniya . Bulus , Barnaba , da Markus suka yi tafiya zuwa Ƙubrus , suna wa’azi sa’ad da suke tafiya ; sai suka kama tafiya zuwa Asiya Ƙarama . Wannan shi ne ya jawo gardamar da aka kwatanta a gabatarwa . M . 15 : 36 - 41 ) A bayyane yake cewa Bulus da Barnaba suna da ra’ayi dabam - dabam game da abin da Markus ya yi a dā . Duk da haka , ya ci gaba da zama mai hidima da aminci . A shekara ta 60 zuwa 61 A.Z . , sa’ad da Bulus yake kurkuku a ƙasar Roma , ya aika wasiƙu da yawa da yanzu sashe ne na Nassosi Masu Tsarki . 4 : 10 , 11 . Shin Bulus ya yi yawan sūkan Markus cikin shekaru da suka shige ne ? Markus Matafiyi Ya fito daga Urushalima , ya tafi Antakiya , kuma daga wajen ya tafi Ƙubrus da Barjata . Manzo Bitrus ya rubuta wasiƙarsa ta farko , a wajen shekara ta 62 zuwa 64 A.Z . Mai yiwuwa ya yarda ya koma Roma tare da Timotawus yadda Bulus ya faɗa . Wani Gata Mai Girma Hakika , Bitrus ya shaida dukan abubuwan da Markus ya rubuta . Masu binciken Linjilar Markus sun gaskata cewa ya rubuta ta don masu karatu na ’ yan Al’umma ne ; ya ba da bayani masu kyau game da al’adun Yahudawa . ( Mar . Kamar yadda ya ƙoƙarta ya yi hidima ga ’ yan’uwansa Kiristoci , mu kasance a shirye mu yi iyakar ƙoƙarinmu mu taimaka wa ’ yan’uwanmu masu bi a hanyoyi masu kyau don su yi hidimarsu ga Allah . Yayin da muke yin hakan , mu kasance da tabbaci cewa za mu ci gaba da samun albarkar Jehobah . — Mis . Wasu Birane da Markus ya Kai Ziyara “ BABU wanda zai yi musun cewa kasancewa da tsabta ta ɗabi’a matsala ce a cikin Coci a yau . ” Vittorio Messori , wani manemin labarai na Katolika ne ya faɗi hakan game da mugun labari na lalata da ya shafi Coci a Italiya a kwanan nan . Babu shakka , mugunta da ke ko’ina alama ce na waɗannan “ kwanaki na ƙarshe ” na wannan zamanin . Wata majiya ta ce , kalma ta Littafi Mai Tsarki na zuciya tana nuna “ can cikin mutum ” kuma sashe ɗaya ne na mutum da Allah yake dubawa , inda mutum yake kafa dangantakarsa da Allah , da ke nuna hali na ɗabi’a . ” 3 : 4 . A Huɗuba Bisa Dutse , Yesu ya sanar : “ Masu - albarka ne masu - tsabtan zuciya : gama su za su ga Allah . ” Yana nuni ga waɗanda suke da tsabta a ciki . ( Mat . Ba za mu ci gaba da kasancewa da “ tsabtar zuciya ” ba idan muka kasance da “ zuciya ta rashin bangaskiya . ” Wannan ya haɗa da ra’ayin bayyanau , ra’ayin cewa babu mizani na gaske game da abu mai kyau da marar kyau , da kuma shakkar cewa Allah ne ya hure Nassosi Masu Tsarki . Muna bukatan irin wannan ƙauna da godiya idan muna son mu ƙi tunanin ƙarya kuma mu kasance da bangaskiya sosai ga Jehobah don mu ci gaba da kasancewa da tsabtar zuciya . — 1 Tim . 13 : 18 ) Sa’ad da muka aikata daidai , yin gaskiya zai iya sa a ba da shaida mai kyau . Halin Emilio ya burge wasu abokan aikinsa sosai har suka soma son Littafi Mai Tsarki kuma suka soma nazari . A sakamakon haka , mutane bakwai daga iyalai biyu sun karɓi gaskiya . Na soma karanta Littafi Mai Tsarki a kowace rana , ina ƙoƙarin na fahimci abin da Jehobah yake faɗa , kuma na yi nazarin littattafai na tsarin Allah da kyau . Yanzu Gabriele ya soma hidimar majagaba kuma , tare da matarsa . Abin da ya faru da shi ya tabbatar da yadda nazarin Littafi Mai Tsarki da littattafai daga “ bawan nan mai - aminci , mai - hikima ” za su iya taimaka wa mutum ya kasance da tsabtar zuciya kuma ya ƙi lalata . — Mat . “ Tsabtar Zuciya ” Sa’ad da Muke Fuskantar Gwaji 5 : 8 . Mahallin Ezekiel sura na 18 ya nuna cewa an nanata lissafin da mutum zai ba da ne . Allah bai kama su da laifi ba domin zunubin babansu . 26 : 10 , 11 . 2 : 11 - 18 ) Hakika , da akwai wasu da suka kasance da aminci kuma suka yi biyayya ga dokokin Allah duk da cewa al’ummar ta soma bauta wa gumaka . Sa’ad da Isra’ila ta taka ƙa’idodin Jehobah a fili wanda hakan ya sa sunansa ya zama abin ba’a tsakanin al’ummai , Jehobah ya ƙuduri aniyar yi wa mutanensa horo ta wajen ƙyale su a kwashe su zuwa bauta a Babila . Babban Firist Eli ya ɓata wa Jehobah rai ta wajen ƙyale ’ ya’yansa maza lalatattu da “ ba su da kirki ” su ci gaba da zama firistoci . 2 : 29 - 36 ; 1 Sar . 2 : 27 ) An kwatanta ƙa’idar da ke Fitowa 20 : 5 da misalin Gehazi kuma . Ya yi amfani da matsayinsa na bawan Elisha a hanyar da bai dace ba domin ya sami arziki daga warkar da Naaman , Janar ɗan Suriya . Misalai na baya sun nuna cewa yara ko zuriya suna iya fuskantar sakamakon zunubin kakanninsu . Amma , Jehobah yana jin “ kukar ƙuntatattu ” kuma mutanen da suka juya gare shi suna iya samun amincewarsa har kuma su sami sauƙi . — Ayu . Fitowa na Musamman A FITOWAR NAN Biliyoyin mutane sun yi rayuwa kuma sun mutu a wannan duniyar . Ka kunna wutan lantarki yayin da kake shiri . Binciken da ya yi da abubuwan da ya ƙirƙiro ya sa mutane suka samu ƙarin wutan lantarki . Johannes Gutenberg Wajen shekara ta 1450 , wannan mutumin ɗan ƙasar Jamus ne ya ƙirƙiro na’aurar buga takardu na farko wadda ake juyawa da hannu . Maimakon haka , wannan mutumin da aka yi renonsa a cikin iyalin talaka kuma ya mutu wajen shekaru 2,000 da suka shige ya bar wani saƙo , wato , saƙo mai ƙarfi na bege da ta’aziyya . Idan aka duba yadda saƙonsa ya shafi rayukan mutane a dukan duniya , yawanci za su yarda cewa shi ne ainihin mutumin da ya canja duniya . “ Ba ku da iko ku bauta wa Allah da dukiya . ” — Matta 6 : 24 . “ Bayarwa ta fi karɓa albarka . ” — Ayyukan Manzanni 20 : 35 . Yayin da muke tattauna wannan saƙon a shafofi na gaba , za mu ga dalilai da suka sa Yesu ya ci gaba da taɓa “ zukata da tunanin ” miliyoyin mutane da kalamansa . Mecece manufarsa a rayuwa ? Ɗan Allah Jehobah yana da ’ ya’ya mala’iku masu yawa . Almasihun da aka yi alkawarinsa “ Na sani Almasihu yana zuwa , ” in ji wata mata Basamariya ga Yesu . Sai ya amsa ya ce : “ Ni wanda na ke zance da ke , ni ne shi . ” Babu shakka , Yesu ba mutum ba ne ba kawai . Amma Ɗan yana so ya gaya wa wasu game da Uba , domin su ma su san shi . ” — LUKA 10 : 22 , CONTEMPORARY ENGLISH VERSION . A darensa na ƙarshe kafin ya mutu , Yesu ya ce a addu’a ga Jehobah : “ Na kuma sanar . . . da sunanka . ” ( Yohanna 17 : 24 ) Domin ya shaida ƙaunar Allah a sama , sa’ad da yake duniya Yesu ya bayyana fasaloli da yawa masu kyau na wannan ƙaunar . Yesu ya koyar da cewa Jehobah yana kama ne da makiyayi wanda a wurinsa kowanne cikin dabbobinsa ya fita dabam kuma yana da tamani . ( Matta 18 : 12 - 14 ) Yesu ya ce babu gwarar da za ta faɗi ba tare da sanin Jehobah ba . Jehobah yana ɗokin gafarta wa mai zunubi da ya tuba . An ambata wannan Mulkin fiye da sau 110 a cikin Linjilolin guda huɗu . A kai a kai Yesu ya kira Mulkin Allah “ mulkin sama . ” * ( Matta 4 : 17 ; 5 : 3 , 10 , 19 , 20 ) Saboda haka , Mulkin Allah gwamnati ce ta samaniya . Yesu zai koma sama bayan zamansa a duniya . ( Matta 6 : 9 , 10 ) Ana yin nufin Allah a sama . Menene Mulkin zai yi a duniya ? Yesu ya koyar da cewa duniya za ta cika da mutane “ masu - tawali’u , ” masu aminci , masu gafartawa , “ masu - tsabtan zuciya , ” da kuma masu son zaman lafiya . — Matta 5 : 5 - 9 . Wani mutumin da ake son a kashe tare da Yesu ya ce : “ Yesu , ka tuna da ni lokacinda ka shiga mulkinka . ” Ya kuma nuna abin da Mulkin zai yi . Mutuwa ma ba ta fi ƙarfin Sarkin da Allah ya naɗa ba . Hakan ya dangana ne da yadda ka zaɓi yin na’am da saƙon Yesu . Abin da Allah da kuma Kristi Suka bayar Yesu ya san cewa zai yi mutuwar azaba a hannun magabtansa . ( Matta 20 : 28 ) Me ya sa ya ce zai ba da ransa maimakon a karɓan ransa ? Wannan tanadi , da aka kira fansa , ita ce kyauta mafi girma da Allah ya ba wa ’ yan Adam . Wannan ya rage naka . Domin ƙarin bayani a kan koyarwar Nassi game da fansa , duba babi na 5 , “ Fansa — Kyauta Mafi Girma Daga Allah , ” a littafin nan Menene Ainihi Littafi Mai Tsarki Yake Koyarwa ? An haifi Yesu a ranar 25 ga Disamba . MUTANE da yawa za su amsa cewa dukan waɗannan kalaman gaskiya ne . Wasu za su iya cewa yana da wuya kuma ba zai yiwu ba a san gaskiyar . ( 2 Bitrus 1 : 8 , New World ) Muna samun wannan sanin ta yin nazarin Linjiloli . MATSAYI : ƘAGE . Ka yi la’akari da wannan : Ba a san ranar da aka haifi Yesu ba . * ( Luka 22 : 19 ) Babu shakka , Yesu yana so a mai da hankali ne a kan tamanin mutuwar fansa da ya yi ba ga haihuwarsa ba . — Matta 20 : 28 . Babu shakka , sun isa wurin ne watanni da yawa bayan haihuwar Yesu . — Matta 2 : 9 - 11 . Littafi Mai Tsarki bai faɗa ba . * ( Matta 2 : 11 ) Wasu ma sun ce wai kowanne cikin waɗannan mutane da ake da’awar cewa masu hikima ne suna wakiltan jinsi dabam na ’ yan Adam . Wasu sun ce ’ yan’uwansa maza da mata da aka ambata ’ ya’yan dangi ne . Akasin haka , wataƙila wasu cikinsu sun ga sa’ad da Maryamu take ɗauke da cikin waɗannan yaran . Maimakon haka , The Encyclopædia Britannica ya lura da wannan : “ Kalmar nan Allah - Uku - Cikin - Ɗaya da sauransu ba su cikin Sabon Alkawari . . . Wannan talifin ya tona wani gaskiya game da Yesu da ba ka sani ba a dā ? Irin wannan nazarin zai iya kasance mai daɗi kuma mai amfani . Yaya halin Yesu yake ? Shin shi mai taurin zuciya ne , mai kumburi , da ba zai iya sha’ani da talakawa ba ? Wasu za su amsa e . Wataƙila shi ya sa suke mamakin sanin cewa Yesu . . . ▪ Marubuta da yawa da suka rayu kusan zamanin Yesu sun yi magana game da shi . Game da gobarar da ta halaka Roma a shekara ta 64 A.Z . , Tacitus ya bayyana cewa an yaɗa jita - jita cewa Nero wanda yake sarauta a Daular Roma ne ya jawo gobarar . Kalaman nan biyu suna nufin “ Shafaffe . ” Bari mu duba mu gani . Muhimmiyar Abu a Rayuwar Yahudawa Sau uku a shekara , Yahudawa maza za su yi tafiya zuwa Urushalima don idodin da ake yi a haikali mai tsarki da ke wurin . Yaya waɗannan gine - ginen suke ? Bayan haka , sai a karanta da kuma bayyana Attaura , wato littattafai biyar na farko na Littafi Mai Tsarki , waɗanda Musa ya rubuta . A wasu lokatai akan yi zaman shari’a a wurin , tare da tarurruka na yankin da manyan tarurrukan da za a ci abinci a wurin cin abinci da ke majami’ar . Akan saukar da baƙi a ɗakunan kwana da ke majami’ar . Ba abin mamaki ba ne ba cewa tarurrukan Kiristoci na ƙarni na farko ya yi kama sosai da tarurrukan Yahudawa a majami’a . A tarurrukan Kiristoci , manufar ɗaya ce , wato , bauta wa Jehobah ta hanyar addu’a , waƙoƙin yabo , da kuma karanta Kalmar Allah da tattauna ta . Shaidun Jehobah a yau suna yin koyi da tafarkin da Yesu da kuma mabiyansa na ƙarni na farko suka kafa . Masu Karatu Sun Yi Tambaya . . . ▪ A taƙaice , amsar ita ce e . Yanayin iri ɗaya ne da sunayen mutane a lokacin Littafi Mai Tsarki . Ba a taɓa yin amfani da kalmomin nan “ shugaban mala’iku ” a matsayin jam’i ba a cikin Littafi Mai Tsarki . Saboda haka a nan an kira Yesu Kristi sarkin mala’iku , ko shugaban mala’iku . Filibiyawa 2 : 9 ta ce : “ Allah kuma ya ba shi [ Yesu da aka ɗaukaka ] mafificiyar ɗaukaka , ya ba shi suna wanda ke bisa kowane suna . ” Saboda haka , Mika’ilu shugaban mala’iku shi ne Yesu kafin ya zo duniya . Ya Koyi Gafartawa Daga Wurin Ubangijinsa Shin kallon da Yesu ya yi masa ya nuna baƙin ciki ne ko kunya ? Lokaci ne mafi takaici a rayuwar Bitrus , wataƙila lokaci da rana mafi tsanani a rayuwarsa . Saboda Bitrus mutumi ne mai imani sosai , yana da sauran zarafi na warwarewa daga kurakurensa kuma ya koyi ɗaya cikin darussan mafi girma na Yesu . Mutum da ke da Abubuwa da Yawa da Zai Koya Kusan watanni shida kafin wannan aukuwar a garinsu a Kafarnahum , Bitrus ya je wurin Yesu kuma ya tambaye shi : “ Ubangiji , so nawa ɗan’uwana za ya yi mani zunubi , in gafarta masa ? A’a , maimakon hakan , ta mai da bakwai ɗin Bitrus zuwa saba’in da bakwai , yana nufin cewa babu iyaka ga gafartawa . Amma dai , Yesu ya daidaita su cikin tawali’u har ma ya ƙarfafa su don halinsu mai kyau na manne wa Ubangijinsu . Bitrus ya amsa cewa zai kasance tare da Yesu ko a gaban mutuwa . Hakika , cikin dukan wannan mawuyacin lokaci , Yesu ya ci gaba da neman hali mai kyau a waɗannan almajiransa ajizai . Yesu ya ce masa , da Yaƙub da Yohanna , su yi tsaro yayin da Yake yin addu’a . Ba da daɗewa ba , taron ’ yan iska suka taho , suna riƙe da tocila da takuba da kulki . Duk da haka , Bitrus ya ɗauki mataki , ya miƙa takobi bisa kan Malchus , bawan babban firist , sai ya datse kunnensa guda . Yesu ya yi wa Bitrus gyara cikin tawali’u , ya warkar da ciwon , sai ya bayyana ƙa’idar ƙin yin faɗa wanda ke ja - goranci mabiyansa har yau . Bayan hakan sai Bitrus ya gudu , yadda sauran almajiran suka yi . Bitrus da Yohanna suka daina guduwan , wataƙila kusa da gidan Babban Firist na dā Hananiya , inda aka soma kai Yesu . Akan gina irin waɗannan gidajen kewaye da farfajiya , da ƙofa a gabanta . Ta waye shi . Amma rukunin mutanen da ke tsaye a farfajiyar suka matso kusa . Ɗaya cikinsu ɗan’uwan Malchus ne , wannan bawan da Bitrus ya ji ma rauni . Bitrus ya nemi ya sa su yarda cewa ba haka ba ne . Ya nufa cikin gari , hasken wata kuma ta cika ko’ina . Idanunsa suka kumbura . Wataƙila Bitrus ya yi tunanin hakan . Yana da wuya mu fahimci yadda Bitrus ya ji sa’ad da gari ya waye kuma aukuwar ranar suka soma faruwa . Wataƙila Bitrus ya ji azaba duk lokacin da ya yi tunani game da yadda ya ɓata ran Ubangijinsa a daren ƙarshe na rayuwarsa a matsayin mutum . ( Luka 24 : 33 ) Babu shakka dukan almajiran sun yi baƙin ciki game da yadda suka aikata a wannan daren mai wuya , kuma sun ƙarfafa junansu . Idan mutum yana cike da baƙin ciki ko nadama , zai so ya kaɗaita amma hakan bai dace ba . Amma Bitrus bai yi hakan ba . Shin Bitrus ya amince cewa Yesu ya tashi daga matattu kuwa ? Amma da farko ya soma yin wani abu dabam , ko da yake asiri ne . Littafi Mai Tsarki bai bayyana dalla - dalla abin da ya faru sa’ad da Yesu da Bitrus suka sake saduwa ba . Abu mafi muhimmanci da yake bukata shi ne gafara . Babu shakka , Bitrus ya tuna da karan tafiyar jirgin , na raƙumin ruwan da yadda yake riƙe tarunsa . Suka yi hakan kuma suka kama kifaye guda ɗari da hamsin da uku ! Ya mai da hankali ga Bitrus . A zuciyar Bitrus , shin ƙaunar da yake da shi ga aikin sū ya fi wanda yake wa Yesu kuwa ? Babu shakka wannan halin jin ƙai ya taɓa Bitrus , kuma hakan ya shafe shi . Bitrus ya yi hidimarsa cikin aminci a shekaru da yawa . Bitrus yana kiwon mabiyin Kristi cikin haƙuri da tawali’u . Bari mu ma mu koyi wannan darasin . “ Ubangiji ya waiwaya , ya dubi Bitrus ” Yesu Ya Koyi Yin Biyayya Ka san kuwa cewa har Yesu ma ya koyi yin biyayya ? — Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Ku yi biyayya da waɗanda suka haife ku cikin Ubangiji . ” Ka san yadda suka zama iyayensa kuwa ? — Hakika , Yusufu ubansa na riƙo ne . Suka nemi ɗansu da garaje . ga ubanka da ni da baƙinciki muka neme ka . ” Amma Yesu ya amsa : “ Me ya sa kuka neme ni ? Kana tsammani cewa bai dace yadda Yesu ya amsa mahaifiyarsa ba ? — Iyayensa sun san cewa yana ƙaunar yin bauta a gidan Allah . Duk da haka , bai kasance da sauƙi Yesu ya yi biyayya ko yaushe ba , har ga Ubansa na samaniya . [ Hasiya ] Idan kana karanta wa yaro , wannan alamar fid da ma’ana tana nufin ka dakata , ka ƙarfafa shi ya faɗi ra’ayinsa . TAMBAYOYI : [ Hoton da ke shafi na 31 ] Yesu bai mutu a Golgota ba , kamar yadda Littafi Mai Tsarki ya ce ya yi ne , amma ya tsira ? Kuma za su iya tono kowacce kuskuren da aka yi . Farfesa F . Alal misali , ka lura da bin da Farfesa na Tarihin Coci Oskar Skarsaune ya ce : “ Limaman coci ko kowa bai taɓa faɗa littattafai da ya kamata a zaɓa cikin Sabon Alkawari , ko wannene bai kamata a zaɓa ba . . . An saka sauran rubutu , wasiƙu , ko ‘ linjila ’ da aka rubuta daga baya . . . An kammala wannan abun shekaru da yawa kafin zamanin Constantine da kuma kafawar cocinsa . Kamar yadda Littafi Mai Tsarki ya nuna , wata baiwar ruhu da aka ba ikilisiyar Kiristoci na dā shi ne “ rarrabawar ruhohi . ” ( 1 Korintiyawa 12 : 4 , 10 ) An ba wasu cikin waɗannan Kiristoci iko sosai don su fahimci bambancin da ke tsakanin kalamai da Allah ya hure da wanda bai hure ba . Suna magana game da Yesu da Kiristanci da basu jitu da hurarrun Nassosi ba . Linjilar Yahuda ya nuna Yesu yana wa almajiransa dariya saboda addu’a da suka yi wa Allah kafin su ci abinci . Ina amfanin dogara ga waɗannan littattafai da ba gaskiya ba , musamman ma da yake akwai tabbatattu ? Yesu Kristi kuma fa , Sarkin Mulkin Allah na samaniya ? Za a iya samun amsar a cikin kalaman da Jehobah ya yi wa Sarki Dauda na Isra’ila ta dā , kamar yadda yake rubuce a cikin 2 Sama’ila sura ta 7 . Domin son ibadar da yake yi kuma bisa ga annabci , Allah ya yi alkawari da Dauda cewa zai ta da wani daga zuriyar sarauta na Dauda wanda zai yi mulki har abada . Ka tuna cewa Jehobah ya ga kuma ya daraja muradin da ke zuciyar Dauda . Hakan na ƙarfafa mu mu san cewa Jehobah yana daraja ibadar da muke masa . Idan haka ne , bari mu samu ƙarfafa daga sanin cewa Jehobah yana ganin muradin zuciyar da take cike da son bauta masa . Me ya sa ? A yawancin wurare , za a gabatar da shi ne a Majami’ar Mulki na Shaidun Jehobah a ranar Lahadi , 18 ga Afrilu , 2010 . Na Nazari 7 - 13 ga Yuni , 2010 Yayin da duniyar Shaiɗan take kai ƙarshenta , ana ƙara matsa mana da abubuwa da za su ɓata dangantakarmu da Allah . A wannan talifin , za mu tattauna wasu cikin waɗannan abubuwa , dalilin da ya sa Shaiɗan yake amfani da su , da kuma yadda za mu kāre kanmu . Wannan talifin zai bincika amsoshin waɗannan tambayoyi masu muhimmanci . A FITOWAR NAN : 12 “ Ka tuna da Mahaliccinka kuma a cikin kwanakin ƙuruciyarka . ” — M . WA . 12 : 1 . A wane lokaci ne matasa za su karɓi gayyatar Allah na yi masa bauta ? Hakika , koya maka hanyoyin Allah hakki ne mai muhimmanci sosai da iyayenka suka samu daga wurin Jehobah . 23 : 22 . ( a ) In ji Zabura 110 : 3 , wace irin bauta ce take faranta wa Jehobah rai ? 12 : 2 ) Idan kuka yi hakan , za ku saka hannu a ayyuka na ikilisiya , ba wai domin iyayenku suna so ku yi hakan ba , amma domin kuna son ku yi nufin Allah . Ta yaya Yesu ya kafa misali a matsayin daliɓi na Nassosi , kuma menene ya taimaka masa ya yi hakan ? A wani lokaci sa’ad da yake ɗan shekara 12 , iyayensa sun iske shi a cikin haikali , “ yana zaune a tsakiyar malamai , yana jinsu , yana kuwa yi masu tambayoyi . ” ( b ) Ka ba da wani labari da ya tabbatar da muhimmancin koyar da yara tun suna ƙanana . Yayin da yake girma , ta taimaka masa ya haddace nassosi dabam - dabam . Me ya sa karanta Littafi Mai Tsarki da kuma yin bimbini a kan abin da ka karanta yake da muhimmanci ? Don faɗaɗa ci gabanku na ruhaniya , ya kamata ku matasa ku sa karanta Littafi Mai Tsarki a kullum ya zama halinku a dukan kwanakin kuruciyarku da kuma sa’ad da kuka girma . ( Zab . Ku tambayi kanku : ‘ Menene wannan batun ya koya mini game da Jehobah da Kansa ? Ta yaya wannan sashe na Littafi Mai Tsarki ya nuna ƙaunar Allah da kuma kulawarsa a gare ni ? ’ Kamar Timoti matashi , za ku “ tabbata da ” abin da kuka koya daga Nassosi , kuma hakan zai motsa ku ku bauta wa Jehobah da son rai . — 2 Tim . 10 , 11 . A Zabura 65 : 2 , mun karanta : “ Ya mai - jin addu’a , a gareka dukan masu - rai za su zo . ” ( b ) Menene zai taimake ku ku fahimci cewa Jehobah yana kusa da ku ? Ta haɗa da yadda kuke ji a cikinku . A cikin addu’o’inku , ku nuna ƙauna , ladabi mai zurfi , da kuma dogara sosai ga Jehobah . A makarantar sakandare , ta sami lambobin yabo domin tana da ilimi sosai kuma ta ƙware a wasannin guje - guje . Ta ce , “ Bayan da na yi addu’a ga Jehobah , na ƙi karɓan sukolashif ɗin kuma na fara hidima ta majagaba na kullum . ” Me ya sa halin ka mai kyau yake da muhimmanci a idanun Jehobah ? 2 : 26 . Ta yaya wata ’ yar’uwa ta faranta zuciyar Jehobah ? Sa’ad da take matashiya , wata ’ yar’uwa Kirista mai suna Carol ta manne wa ƙa’idodi na Littafi Mai Tsarki a lokacin da take makaranta kuma an lura da halinta mai kyau . A waɗannan lokatai , ta ƙara sami damar bayyana bangaskiyarta ga wasu . Halin ki mai kyau da kuma misalin ki na matashiya Kirista , haɗe da gaba gaɗinki game da bukukuwa , bai kasance a banza ba . Ta rubuta a katinta zuwa ga Carol cewa ta yi fiye da shekara 40 da zama Mashaidiya mai baftisma ! Dukanmu da muke ƙungiyar Jehobah na dukan duniya muna murnar ganin dubban matasa masu yawa waɗanda suke yin bauta ta gaskiya ! Waɗannan matasa suna ƙarfafa muradinsu na yi wa Jehobah sujjada ta wurin karanta Littafi Mai Tsarki kullum , yin addu’a , da kuma nuna halin da ya jitu da nufin Jehobah . Za a iya kwatanta tsari da taswirar hanya don a isa wani waje , amma nufi ta ƙunshi sanin wajen da za a je ba tare da sanin ainihin hanyar da za a bi ba . Idan ya zo ga cika nufinsa , Jehobah bai shirya wani tsari ba , amma yana da manufa da zai cika da shigewar lokaci . 1 : 28 ) Sa’ad da Adamu da Hauwa’u suka yi zunubi , nan da nan Jehobah ya yi shirye - shirye don ya tabbata cewa nufinsa ya cika . 2 : 7 ) Sai bayan shekaru dubu biyu ne Jehobah ya yi magana kuma game da zuriyar . Jehobah ya yi wa Ibrahim ƙarin alkawari . Wannan Maƙiyin babu shakka yana so ya halaka ko kuma ya ɓata zuriyar Ibrahim kuma ta hakan ya hana ƙudurin Jehobah cika . 5 , 6 . Amma abin da ya faɗa mana shi ne Jehobah ya ɗauki mataki . A waɗanne hanyoyi ne Jehobah ya kāre al’ummar Isra’ila ? Menene ya nuna cewa ruhu mai tsarki yana da matsayi na kai tsaye a rayuwa da kuma hidimar Ɗan Allah ? Ruhu mai tsarki ya taimaki Yesu a rayuwarsa da kuma hidimarsa . Ya sa mace ajiza ta samu ciki kuma ta haifi Ɗa kamiltacce , wanda ba ya ƙarƙashin hukuncin mutuwa . ( Luk 1 : 26 - 31 , 34 , 35 ) Ruhun daga baya ya kāre Yesu daga mutuwa sa’ad da yake jariri . Somawa daga Fentakos na 33 A.Z . , Jehobah ya yi amfani da ruhunsa don ya naɗa zuriyar Ibrahim ta biyu , waɗanda da yawa a cikinsu ba zuriyar Ibrahim ba ne . ( Rom . Tagomashinsa ya koma ga sabuwar ikilisiyar Kirista da aka kafa . Kārewa , ƙarfafawa , naɗawa , ƙalilan ne kawai cikin hanyoyin da Jehobah ya yi amfani da ruhu mai tsarki a zamanin da aka rubuta Littafi Mai Tsarki don ya sa nufinsa ta kai ga cikawa . Zamaninmu kuma fa ? Aikin da Ruhu Mai Tsarki Yake Yi a Yanzu ( Karanta 1 Korintiyawa 6 : 9 - 11 . ) Sha’awar da take haifan zunubi tana da ƙarfi sosai . ( Yaƙ . Ta kasancewa da tsabta na ɗabi’a , ka nuna cewa kana barin ruhun ya yi tasiri a rayuwarka . A wahayin Ezekiyel , an kwatanta sashen ƙungiyar Jehobah na sama a matsayin karusa na samaniya da ke nufa wajen cika ƙudurin Jehobah . 13 : 17 . ( Karanta Matta 24 : 32 - 34 . ) Cikawar fannoni dabam dabam na alamar babu shakka ya nuna cewa ƙuncin ya yi kusa . 20 : 12 ) Menene zai kasance cikinsa ? Muna ɗokin jiran sabuwar duniya . Saboda haka , bari mu ƙuduri aniya mu roƙi Jehobah don ya ba mu ruhunsa kuma mu aikata bisa ga ja - gorarsa . ( Luk 11 : 13 ) Ta yin haka wataƙila za ka samu gatan yin rayuwa kamar yadda Jehobah ya ƙudurta wa ’ yan Adam , wato , har abada cikin aljanna a duniya . • Ta yaya Jehobah zai yi amfani da ruhunsa a nan gaba don ya cika nufinsa ? Waɗannene wasu cikin gyare - gyare da aka wallafa cikin Hasumiyar Tsaro ? ▪ Menene kwatancin Yesu na yisti ya nuna game da girma na ruhaniya ? ( Mat . 13 : 33 ) — 15 ga Yuli , 2008 , shafuffuka na 19 - 20 . ▪ A wane lokaci ne za a daina kiran Kiristoci zuwa bege na samaniya ? — 1 ga Janairu , 2008 , shafi na 23 , sakin layi na 15 - 16 . ▪ Menene yake nufi a yi wa Allah sujjada “ cikin ruhu ” ? IDANUNMU abu mai tamani ne ! Idanunmu suna sa mu ga abokai ƙaunatattu ko kuma abubuwa da za su jawo mana haɗari . 1 : 8 ; Zab . Me ya sa ya kamata mu damu da abin da muka gani , kuma menene za mu koya daga roƙon mai zabura ? Idanunmu da tunaninmu suna da nasaba sosai domin abin da muka gani zai iya ta da sha’awa mai ƙarfi a zuciyarmu . ( 1 Yoh . 5 : 19 ) Shi ya sa mai zabura ya roƙi Allah : “ Ka kawar da idanuna ga barin duban abin banza , kuma ka rayar da ni cikin tafarkunka . ” — Zab . Yadda Idanunmu Za Su Iya Yaudararmu Game da su , Farawa 6 : 2 ya ce : “ ’ Ya’yan Allah suka ga ’ yan mata na mutane kyawawa ne ; suka ɗauko wa kansu mata dukan waɗanda suka zaɓa . ” Ƙarnuka bayan hakan , idanun Ba’isra’ila Achan sun rinjaye shi ya sato wasu kayayyaki daga birnin Yariko . Sha’awar idanunsa ta kai ga halakarsa , tare da “ dukan abin da ya ke da shi . ” ( Josh . Wani mai bincike a ƙasar Amirka , wanda ya yi nazarin yadda talla yake rinjayar mutane ya ce “ an tsara shi ba don kawai ya idar da saƙo ba , amma mafi muhimmanci ya sa mai kallo ya aikata . ” Shi ya sa yake da muhimmanci mu ƙudura aniya mu sarrafa abin da muke kallo da abin da muke tunaninsa ! Kiristoci na gaskiya ma suna sha’awar idanu da na jiki . Ya ce : “ Na yi wa’adi da idanuna ; ya’ya fa zan yi sha’awar budurwa ? ” ( a ) Me ya sa za mu mai da hankali musamman sa’ad da muke amfani da Intane ? Ko da mutum ya ɗan kalla kafin ya goge shi , hoton ya riga ya kafu a zuciyarsa . Me ya sa yara musamman ne suke fi faɗa wa kallon hotunan batsa , kuma menene zai zama sakamakon kallon ta ? Waɗannan sakamakon , in ji wani rahoto , sun ƙunshi ra’ayin da bai dace ba game da jima’i kuma “ zai yi musu wuya su kasance da dangantaka mai kyau , za su samu ra’ayi da bai dace ba game da mata ; da kuma yawan kallon hotunan batsa , da zai shafi aikinsu na makaranta , abuta da dangantaka na iyali . ” Ka ba da misali da zai nuna haɗarin kallon hotunan batsa . “ Har ila ina tuna da waɗannan hotuna a wani lokaci , tare da ƙamshi , wasu kaɗe - kaɗe , abin da na gani , ko kuma tunani suna sa na tuna da su . Kullum ina kokawa da wannan . ” Ya rubuta : “ Waɗannan hotuna suna da mugun sakamako a gare ni sa’ad da nake yaro ! Duk da kokawa da nake yi , har ila ina tunawa da su . Yana da kyau mu guji irin wannan nauyin ta wurin ƙin kallon abubuwa marasa amfani ! 10 : 5 . ( Karanta Zabura 11 : 5 . ) ( 2 Kor . 11 : 3 ) Ko da nishaɗin ya dace , ba da lokaci ainun wajen nishaɗin zai sa ba za mu sami lokacin bauta ta iyali , karatun Littafi Mai Tsarki na kullum da kuma shirya taro . — Filib . 14 , 15 . Menene za a lura da shi game da jarabar Shaiɗan na uku ga Kristi , kuma yaya Yesu ya iya jimre da shi ? Har ma Yesu ya ga irin waɗannan abubuwa . Yaya Yesu ya aikata ? Za mu iya koyon abubuwa da yawa daga misalin Yesu . Na uku , Shaiɗan zai yi amfani da “ sha’awar idanu ” daidai yadda zai iya don ya sa mu bijire . ( 1 Bit . 2 : 21 . 18 , 19 . ( a ) Ka nuna bambancin idon da ke “ sarai ” da mai “ lahani . ” ( b ) Me ya sa yake da muhimmanci mu ci gaba da bincika abin da ke da amfani , kuma wace shawara Filibiyawa 4 : 8 ya ba da game da wannan ? A kowace rana , muna ƙara fuskantar abubuwa masu ban sha’awa da ke jan hankali . 6 : 22 , 23 ) Idon da ke “ sarai ” na mai da hankali ga nufi guda , wato , yin nufin Allah . 28 : 19 , 20 ) Menene za mu yi idan muna son mu yi nasara wajen cika umurni na Kristi ? ( a ) Furcin Bitrus da ke 2 Bitrus 3 : 11 , 12 ya nanata wane bukata ? Ka yi la’akari da wannan furci na manzo Bitrus : “ Waɗanne irin mutane ya kamata ku zama cikin tasarrufi mai - tsarki da ibada kuma , kuna sauraron ranar Allah , kuna kuwa marmarin zuwanta ƙwarai ! ” ( 2 Bit . Irin waɗannan ayyuka sun haɗa da yin wa’azin bishara . Ka Karɓi Hakkin da Allah Yake Bayarwa A cikin wasiƙarsa zuwa ga Kiristoci a Urushalima , manzo Bulus ya yaba wa ’ yan’uwansa masu bi don haƙurinsu na dā cikin aminci har sa’ad da suke fuskantar tsanantawa . Hakika , Jehobah ya tuna da tafarkinsu na aminci . 12 : 25 . 10 : 39 ) Ballantana ma , yin tsarkakkar hidima batu ne na rai da kuma mutuwa . — 1 Tim . 4 : 13 ) Idan mun yi ƙoƙari mu ci gaba da yin aikin Allah da himma , zai albarkace mu kuma ya taimaka mana mu samu ci gaba a ruhaniya . 9 , 10 . Menene almarar Yesu game da babban biki yake nufi , kuma wane darasi za mu koya a ciki ? Baƙi da aka gayyata sun ba da dalilai na rashin halartan bikin . Har illa wani ya ce : ‘ Ba zan iya zuwa ba . Bai kamata mu ƙyale al’amura na kanmu , kamar waɗanda aka ambata a kwatancin Yesu , su fi hidimarmu ga Allah muhimmanci ba . Don mu hana hakan faruwa , za mu bi gargaɗin Yesu : “ Ku fara biɗan mulkinsa , da adalcinsa ; waɗannan abubuwa duka fa za a ƙara muku su . ” Hakika , mutane da yawa sun ɗauki matakai don su sauƙaƙa salon rayuwarsu don su ƙara ba da lokaci sosai a hidima . Don Allah ka lura da wasu shawarwari da nassosi da aka lissafta a cikin akwati “ Menene Zai Taimaka Maka Ka Ci Gaba da Bin Kristi ? ” Shagalawa a cikin hidima tana ƙarfafa mu , yana kyautata rayuwarmu , kuma yana kawo mana salama mafi girma da kuma farin ciki . Ka Bincika Yanayinka da Kyau Ta yaya za mu iya sanin abin da hidima da dukan zuciya take nufi a gare mu ? Yanayin mutane ya bambanta . ( Gwada Markus 12 : 41 - 44 . ) 11 : 1 . 2 : 3 , 4 ; 2 Kor . Misalansu su wanene za mu yi koyi da shi wajen zama mabiyan Kristi masu himma ? ( Luk 5 : 27 , 28 ) Game da Bitrus da Andarawus , waɗanda suke kama kifi , mun karanta : “ Nan da nan suka bar tarori , suka bi shi . ” Ta yaya suka aikata ga gayyatar Yesu ? Ko da yake ya tsananta wa mabiyan Kristi sosai , ya canja tafarkinsa kuma ya zama “ santali zaɓaɓe ” don ya yi shaidar sunan Kristi . “ Nan da nan kuwa [ Bulus ] ya yi ta wa’azin Yesu cikin majami’u , shi Ɗan Allah ne . ” ( A . 4 : 10 . [ Akwati / Hoton da ke shafi na 27 ] Menene Zai Taimaka Maka Ka Ci Gaba da Bin Kristi ? ▪ Ku mai da hankali ga mugun sakamakon “ kawo dalilai . — Luk 9 : 59 - 62 . Kana Barin Jehobah Ya Yi Maka Tambaya ? ( Far . 4 : 6 , 7 ) A wasu lokatai , tambayoyi daga Jehobah suna sa mutum ya ɗauki mataki mai kyau . Daga jin tambayar Jehobah : “ Wa zan aika , kuma wanene za ya tafi domin mu ? ” Yayin da wasu tambayoyi suna neman amsa da baki nan da nan , wasu kuma manufarsu ita ce motsa yin tunani mai zurfi . Linjila ta ba da labari mai yawa game da yadda Yesu ya yi amfani da na biyen . “ Ya ce musu , Don me kuke yin bincike ko domin ba ku da gurasa ne ? Kuna da idanu , ba ku gani ; kuna da kunnuwa , ba ku ji ? . . . Tambayoyin da Yesu ya yi masu sa tunani ne , wanda hakan ya motsa almajiransa su yi tunani akan ainihin manufar kalmominsa . — Mar . 8 : 16 - 21 . ( Ayu , sura 38 - 41 ) Jehobah yana sa ran cewa Ayuba zai amsa kowanne cikin waɗannan tambayoyin da baki ? Tambayoyi kamar su “ Ina ka ke sa’anda na sanya tussan duniya ? ” Bayan waɗannan tambayoyi masu zafi , Ayuba ya rasa abin da zai ce . 38 : 4 ; 40 : 4 ) Ayuba ya gane batun kuma ya ƙasƙantar da kansa . Ka yi ɗamara yanzu kamar namiji , gama zan tambaye ka , sai ka shaida mini . ’ ( Ayu . Barin waɗannan tambayoyi su sa mu dakata mu yi tunani zai iya kawo mana albarka masu yawa na ruhaniya . Kamar yadda Yesu ya ba mu tabbaci , Ubanmu na samaniya , wanda yake ciyar da tsuntsayen sama da kuma yi wa ganyaye sutura , ya san abin da muke bukata . — Mat . 6 : 7 . “ Wanene kai da ka ke zartas ma baran wani ? ” ( Rom . ( Yaƙ . 4 : 8 ) Bari mu bar duk wani sashe na Kalmar Allah , har da tambayoyin da ke ciki , su taimake mu mu girma a ruhaniya kuma mu “ ga ” Jehobah sosai ! [ Akwati da ke shafi na 14 ] 15 : 22 . ▪ “ Wa za ya raba mu da ƙaunar Kristi ? ” — Rom . 8 : 35 . 4 : 7 . 6 : 14 . Jimrewa Da Gwaji Ya Ƙarfafa Dogararmu Ga Jehobah Sa’ad da na bar asibitin , an bukaci Joel ya kasance a asibitin don ya daɗa nauyi . Kamar Joel yana da dukan matsalolin da ’ yan’uwansa ba su da shi . ” Daga baya , likitan ya daga kai ya ce , “ Ɗanku zai dogara a gareku sosai . ” Ƙarin gwaji ya nuna cewa Joel yana da ciwon kirji mai tsanani da kuma cuta mai tsanani na rashin bitamin D . Mun ji kamar mu riƙe shi a hannunmu kuma mu yi masa sumba , amma a makonni goma na azaba , ba a yarda mu taɓa shi ba ko kaɗan . A kowanne lokaci da na samu damar fita hidimar fage , ina jin cewa Jehobah ya amsa addu’o’ina . Bayan watanni biyu , sa’ad da yake misalin wata takwas , kamar tsinkayan likitocin zai zama gaskiya domin yanayin Joel ya daɗa taɓarɓarewa . Babu wani ƙarin abu da za mu iya yi masa . ” Sai ya daɗa da cewa : “ A wannan lokacin , sai Jehobah ne kaɗai zai iya taimake shi . ” Na koma ɗakin da Joel yake a asibitin . Ta riƙe ni a hannu ta ce , “ Ki zo , yanzu za ki iya ganin shi . ” Kowacce shekara a farkon shekaru bakwai na rayuwar Joel , mun yi fama da jerin aukuwa iri ɗaya . Mun yi farin ciki , kuma mun yi addu’a tare a matsayin iyali don yi wa Jehobah godiya daga zukatanmu . Yayin da Joel yake girma , mun yi ƙoƙari mu sa bautar Jehobah ta zama abu na musamman a rayuwarsa . Mun roƙi Jehobah ya albarkaci ƙoƙarce - ƙoƙarcenmu don horon ya ba da ’ ya’ya masu amfani . Da ya shiga farkon shekarunsa na goma sha , mun yi farin cikin lura cewa Joel yana son gaya wa waɗanda ya sadu da su gaskiyar Littafi Mai Tsarki . Sa’ad da yake samun sauƙi daga wata fiɗa mai tsanani a shekararsa ta sha huɗu , na yi farin ciki matuƙa sa’ad da Joel ya tambaye ni , “ Mama , zan iya ba likita littafin nan Kana Iya Rayuwa Har Abada Cikin Aljanna A Duniya ? ” Rana ce da ba za mu taɓa mantawa ba ! Ya ɗauki babban ƙoƙari . Yana taimaka da kula da makarufo da kuma yin wasu ayyuka . Wannan albarka ce daga Jehobah ! Har yanzu , ta wurin dogara ga Jehobah , mun ji ƙarfafa da yake ba wa bayinsa da suke da bukata . ( Filib . 4 : 13 ) Ko da shike Luigi ya zama gurgu , mun yi ƙoƙari mu dubi gefensa mai kyau . Wannan ya sa na nemi lokaci sosai ga ayyuka na ruhaniya . Muna sa zuciya wata rana za su dawo ga Jehobah . — Luk 15 : 17 - 24 . [ Hasiya ] [ Hoton da ke shafi na 19 ] Yakubu ya dogara ne ga Jehobah domin samun kāriya , amma kuma ya ɗauki matakai masu amfani domin ya kāre dukan waɗanda suka yi tafiya tare da shi . ( Far . Kāre Lafiya a Ƙarƙashin Dokar Musa Sha 22 : 8 . Idan bijimi ya kashe mutum ta wurin tunkaya , mai shi zai kashe bijimin domin ya tsare lafiyar sauran mutanen . Amma a ce bayan da bijimin ya ji wa mutum rauni , mai shi bai riƙe dabbar ba . Dokar ta sake ƙarfafa yin amfani da kayan aiki a hanyar da ta dace . Isra’ilawa da yawa suna amfani da gatari domin sare ice . Kiyaye Lafiya a Tsarin Gini Amma ma’aikata masu furfura , waɗanda suka ƙware a sana’ar gine - gine suna yi kuma gama aiki da kyau da hannayensu da kuma kayan aikinsu . Idan kana so ka koya , ’ yan’uwa gogaggu a gine - gine za su koya maka abubuwa da yawa . Amma za ka sami tsaro kaɗai idan ka ajiye kayan aiki da kyau kuma ka saka su . Ko da wasu kayan aiki za su bayyana da sauƙin yin aiki da su , sarrafa su da kyau tana bukatar koyo da kuma gwaji . Zai shirya a koya maka sosai . Filako ko kuma sanin kasawarka , inganci ne da ake bukata . Kafin a hau tsani ko kuma sikafir , a tabbata cewa kayan aikin yana da dukan fuskoki kuma an kafa ta a yanayi mai kyau . Matsayin Ƙauna Ƙauna ce . Hakika , ƙauna ga Jehobah yana motsa mu mu daraja rai , kamar yadda yake yi . Kuma ƙauna ga mutane tana hana mu yin abu da halin babu ruwana da zai iya yi musu la’ani . ( Mat . 22 : 37 - 39 ) Saboda haka , bari mu yi iyakar ƙoƙarinmu mu sa waɗanda suke aiki a tsarin gine - ginenmu su kasance “ lafiya . ” [ Akwati / Hoton da ke shafi na 30 ] ◇ Kada ka yi amfani da tsani mai rawa ko kuma da ya lalace , kuma kada ka gyara irin wannan tsanin . Ka halaka shi . ◇ A koyaushe ka sa tsanin a gabanka sa’ad da kake hawa ko kuma sauka . ◇ Ka yi amfani da tsani idan ya wuce aƙalla kafa uku daga ƙasa ko kuma a kan bangon inda yake . Ka guji irin wannan miƙewa mai haɗari . Ka riƙa ƙaura da tsanin a kowane lokaci yadda bukata ta kama don ka yi kusa da inda kake aiki . Ka yi farin cikin karanta fitowar Hasumiyar Tsaro na kwanan nan ? Fiye da tattaunawa kawai da su , ta ƙunshi yin tambayoyi da kuma saurara wa amsoshinsu da haƙuri . Za a yi hakan idan a lokacin baftisma , yana zama a yanayi ko kuma yana yin wani abu a ɓoye da zai iya sa a yi masa yankan zumunci idan da ya riga ya yi baftisma . — 2 / 15 , shafi na 22 . • Ta yaya ne ake kai alkama ta alama zuwa cikin rumbun Jehobah ? ( Mat . Shafaffun ’ ya’yan Mulkin , alkama ta alama , ana kai su ne zuwa cikin rumbun Jehobah sa’ad da aka shigar da su cikin ikilisiyar Kirista da aka mai ko kuma sa’ad da suka samu ladarsu ta samaniya . — 3 / 15 , shafi na 22 . Yuli - Satumba , 2010 3 Ina Allah Yake ? TALIFI NA KULLUM Ina Allah Yake ? A ranar 11 ga Satumba , shekara ta 2001 : Da ƙarfe 8 : 46 na safe , jirgin sama mai ɗauke da fasinjoji ya faɗa wa dogon gini da ke arewa na Cibiyar Kasuwanci ta Duniya a Amirka , wannan shi ne hari na farko na ta’addanci cikin hare - haren da aka shirya . A ranar 1 ga Agusta , shekara ta 2009 : Wani mutum mai shekara 42 yana wasa da jirgin ruwa mai gudu sosai tare da ɗansa ɗan shekara biyar , sa’ad da suka yi karo da matsayar jirgi da aka yi da katako . PRAKASH SINGH / AFP / Getty Images © Dieter Telemans / Panos Pictures Alal misali : Ka yi tunanin ƙaramin yaron da yake fushi domin mahaifinsa ya tafi wajen aiki . Gabaki ɗayan ranar , ya ci gaba da tambaya , “ Wai ina baba yake ne ? ” Za mu iya gano matsalar da ke tunanin yaron . Shin tunaninmu zai iya kasancewa karkatacce kamar na yaron nan sa’ad da muka ce , “ Ina Allah yake ne ” ? Alal misali , wasu za su so Allah ya zama mahukuncin da zai hukunta masu laifi nan da nan . Ka yi tunanin gidan da ya yi shekaru da lalacewa . Yanzu ka yi la’akari da ɓarnar da aka yi wa ’ yan Adam shekaru dubu shida da suka wuce sa’ad da wani ruhun da ba a gani , Shaiɗan , ya ruɗi Adamu da Hauwa’u su yi tawaye ga Allah . ( Farawa 1 : 28 ) Sa’ad da suka yi zunubi , kamar dai Adamu da Hauwa’u sun ɓata iyalin ’ yan Adam da ba su haifa ba tukun . ( Romawa 5 : 12 ) Bayan mutuwa , zunubi ya raunana dangantakarmu da Mahaliccinmu kuma ya shafe mu a zahiri , a tunani da kuma a motsin rai . A’a ! Nan da nan bayan tawayen da aka yi a Adnin , Jehobah Allah ya sanar da nufinsa na ’ yantar da ’ yan Adam . ( Levitikus 17 : 11 ) Hakan yana nuni ne ga hadaya mafi girma da za a yi ƙarnuka da yawa a gaba , wato , hadayar da za ta ba ’ yan Adam ceto na ainihi . * Ainihin fasalin mazauni da haikalin da Isra’ilawa suke bauta suna wakiltan matakan da Almasihun da aka yi alkawarinsa zai ɗauka , daga mutuwarsa na hadaya zuwa komawarsa cikin sama . — Duba taswiran da ke shafi na 7 . Kafin ya koma sama , Yesu ya umurci mabiyinsa : “ Ku almajirtarda dukan al’ummai , kuna yi masu baftisma zuwa cikin sunan Uba da na Ɗa da na Ruhu Mai - tsarki . . . Mun san da hakan domin alamun da Yesu ya ba da game da “ matuƙar zamani ” suna cika yanzu . A cikin shafi na 2 na dukan talifin Hasumiyar Tsaro , za ka ga wannan kalami : “ Wannan mujallar . . . tana yi wa mutane ta’aziyya cewa Mulkin Allah , wanda gwamnati ce ta gaske a samaniya , ba da daɗewa ba za ta kawo ƙarshen dukan mugunta kuma ta mai da duniya ta zama aljanna . Amma yin nazarin Littafi Mai Tsarki zai tabbatar da kai cewa Allah bai yi watsi da ’ yan Adam ba . BAGADI BABBAN FIRIST 1 A Ranar Kafara , babban firist yakan yi hadaya domin zunubin mutane . — LEVITIKUS 16 : 15 , 29 - 31 . Jikin Yesu , abin da ya raba rayuwar duniya da ta sama . — 1 KORINTIYAWA 15 : 44 , 50 ; IBRANIYAWA 6 : 19 , 20 ; 10 : 19 , 20 . MAFI TSARKI Wace irin murya ce kake ji take fita daga bakin Irmiya yayin da yake faɗin gargaɗin Jehobah ? KA BINCIKA SOSAI . ․ ․ ․ ․ ․ Me ya sa za ka ce ba shi da gaba gaɗi ? Wanene a wannan labarin ya nuna gaba gaɗi , kuma wanene bai nuna ba ? Me ya sa ka ce hakan ? ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ KA ƘARA KOYO GAME DA LITTAFI MAI TSARKI , A DUNIYAR GIZON www.watchtower.org DA www.jw.org Dukan iyaye suna son su kāre yaransu . Amma , yanayin da aka bayyana a sama ya ba waɗannan iyayen zarafin su koya wa yaransu darassi mai muhimmanci game da hakki . Yesu ba shi da yara . Amma makasudinsa na zaɓan almajiransa da kuma koyar da su shi ne ya ƙarfafasu su ci gaba da yin aikin , ko bayan ya koma sama . Ka yi la’akari da fasaloli uku na misalin da Yesu ya kafa wa iyaye . Akwai lokacin da ya ce musu : “ Ina da sauran zance da yawa da zan yi maku tukuna , amma ba ku iya ku ɗauke su yanzu ba . ” Alal misali , iyaye suna bukatan su koya wa yaransu su riƙa tsabtace kansu , tsabtace ɗakinsu , kada su riƙa makara , kuma su riƙa yin manejin kuɗi sosai . Ba hakkoki kaɗai iyaye za su riƙa ba yaransu ba . Wajibi ne su taimaka wa yaron don ya yi nasara a ƙoƙarce - ƙoƙarcensa . Menene ainihin abin da ya yi ? Sai ka hore su ko ka ba su ladan . Ka Ba da Ainihin Umurni Kamar kowane malami mai kyau , Yesu ya san cewa hanya mafi kyau na koyon wani abu shi ne ta yin abin . ( Luka 10 : 1 ) Amma , bai tura su su yi abin da suka ga dama ba . Kafin ya aike su , ya gaya musu ainihin abin da za su yi . Abin zai fara zuwa zuciyarka shi ne ka “ ceci ” yaronka ko ka ɗauki nauyin da kanka . Maimakon ta sa baki , ta ƙyale Jenny ta je ta yi wa malamar magana da kanta . A yawancin babban ɗakin taron , akwai dakalin magana inda ake gudanar da taron . Akwai wurin zama na aƙalla mutane 100 zuwa 300 a majami’ar . Shaidun Jehobah sun gaskata cewa yin amfani da irin waɗannan abubuwan sun saɓa wa umurnin da ke cikin Littafi Mai Tsarki na “ ku guje ma bautar gumaka . ” ( 1 Korintiyawa 10 : 14 ; Yohanna 4 : 24 ) An yi wa coci da haikalai da yawa kwalliya masu tsada . ( Luka 4 : 43 ) Saboda haka , sunan nan Majami’ar Mulki wanda aka ƙirƙiro a cikin shekara ta 1930 , ya bayyana manufar wannan ginin , wato , faɗaɗa bauta ta gaskiya da kuma cibiyar yin wa’azin ‘ bishara ta mulki . ’ Ba a wucewa da faranti don jama’a su saka kuɗi a cikinta . Malawi , Afirka Idan za ka so ƙarin bayani ko kuma za ka so wani ya zo gidanka yana nazari da kai , don Allah ka rubuta wa Shaidun Jehobah da wannan adireshin , P . Na Nazari TALIFOFIN NAZARI NA MAKONNIN : 28 ga Yuni , 2010 – 4 ga Yuli , 2010 Mata , Me Ya Sa Za Ku Miƙa Kai ga Shugabanci ? Kada Ka Ɓata Zuciyar Ruhu Mai Tsarki na Jehobah Manufar Talifofin Nazari Talifi na biyu ya bayyana yadda ya kamata mata Kiristoci su ɗauki wannan furci : “ Kan mace kuma namiji ne . ” A FITOWAR NAN : Haran Cibiyar Ayyuka Masu Yawa a Dā 20 Ka Ci Gaba da Koyar da Hankalinka 22 “ Kan kowane namiji Kristi ne . ” — 1 KOR . “ KAI ne mai - isa ka karɓi ɗaukaka da daraja da iko , ya Ubangijinmu da Allahnmu , ” in ji Ru’ya ta Yohanna 4 : 11 , “ gama kai ka halicci dukan abu , saboda nufinka kuma suka kasance , saboda nufinka aka halicce su . ” 6 : 1 - 3 ; Ibran . 12 : 22 , 23 . Daga baya , ya zo duniya a matsayin mutum kamiltacce kuma ya zama Yesu Kristi . — Karanta Yohanna 1 : 1 - 3 , 14 . 11 : 3 ) Kristi yana ƙarƙashin shugabancin Ubansa . 1 : 16 . 5 : 30 ) “ Kullum ina aika abin da ya gamshe [ Ubana ] , ” in ji shi . ( Yoh . 14 : 31 ) Ya kuma nuna ƙauna mai girma ga mutane . ( Mat . 11 : 28 - 30 ) Masu kama da tumaki manya da ƙanana , musamman waɗanda ake zalunta , sun sami ta’aziya sosai a hali mai kyau na Yesu da kuma saƙonsa mai ƙarfafawa . 7 , 8 . A tarihi , maza da yawa sun wulakanta mata . Duk da ƙoƙarce - ƙoƙarcenta , cutarta ta “ daɗu . ” Ta taɓa Yesu , kuma nan da nan ta sami lafiya . Akasin haka , ya bi da ita da hankali . Ya fahimci yadda take ji a cikin waɗannan shekaru da ta yi tana rashin lafiya kuma ya san cewa tana neman taimako sosai . Da juyayi , Yesu ya gaya mata : “ Ɗiya , bangaskiyarki ta warkar da ke ; ki tafi lafiya , ki rabu da azabarki . ” — Mar . Labarin da ke cikin Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Sa’anda Yesu ya ga wannan , hankalinsa ya tashi da haushi [ ga almajiransa ] , ya ce masu , Ku bar yara ƙanƙanana su zo gareni ; kada ku hana su : gama na irin waɗannan mulkin Allah ya ke . ” Yesu zai iya yin hakan da a ce ba ya yin biyayya ? Dukan mutanen da suke cikin ikilisiyar Kirista , musamman maza , suna bukatan su ci gaba da yin aiki tuƙuru don su yi koyi da halayen Kristi . Kamar yadda aka ambata ɗazu , Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Kan kowane namiji Kristi ne . ” ( 1 Kor . 11 : 1 ) Kuma manzo Bitrus ya ce : “ Zuwa wannan aka kiraye ku : gama Kristi kuma ya sha azaba dominku , yana bar maku gurbi , domin ku bi sawunsa . ” ( 1 Bit . 2 : 21 ) Umurnin yin koyi da Kristi yana da muhimmanci ga maza don wani dalili kuma . Kamar yadda Yesu ya yi farin ciki wajen yin koyi da Jehobah , ya kamata maza Kirista su yi farin ciki wajen yin koyi da Kristi da halayensa . Bitrus ya ba dattawa wannan umurnin : “ Ku yi kiwon garken Allah wanda ke wurinku , kuna yin shugabanci , ba kamar na tilas ba , amma da yardan rai , bisa ga nufin Allah ; ba kuwa domin riba mai - ƙazanta ba , amma da karsashin zuciya ; ba kuwa kamar masu - nuna sarauta bisa abin kiwo da aka sanya a hannunku ba , amma kuna nuna kanku gurbi ne ga garken . ” ( 1 Bit . Suna bukatan su yi bimbini game da yadda Allah da kuma Kristi suka bi da mutane kuma su yi ƙoƙari su yi koyi da su . Yaya yawan girmamawa da ya kamata dattawa su yi wa wasu ? Sa’ad da suke sha’ani da tumakin Allah , ya kamata mazan da aka naɗa a cikin ikilisiya su nuna halaye masu kyau . Ta wajen yin hakan , mazan da aka naɗa suna bin shawarar Bulus : “ Mu fa da ke ƙarfafa ya wajaba mu ɗauki kasawar raunana , kada mu yi son kai . Gama Kristi kuma bai yi son kai ba . ” — Rom . 15 : 1 - 3 . Ka yi la’akari yanzu da shawarar da Bitrus ya ba maza masu aure . ( 1 Bit . 3 : 7 ) Girmama mutum yana nufin a ɗaukaka shi sosai . Mata kuma fa , musamman matan aure ? Miƙa kai ga shugabancin namiji na bukatan mata ta yi shiru a cikin auren ne , ba za ta faɗa ra’ayinta ba sa’ad da ake tsai da shawara ? “ Sai In Yi Masa Mataimaki ” ( Karanta Romawa 5 : 12 . ) Amma tsarin shugabanci ta tsaya daram . Sau da yawa , maigida ne yake zama marar bi . 3 : 1 , 2 . Kalmar Allah ta gaya wa mata ta yi zaman biyayya ga mijinta marar bi . ( Afis . 4 : 2 ) Da taimakon ikon Allah , wato ruhunsa mai tsarki , za mu iya nuna halaye na Kirista ko a yanayi mai wuya ma . 4 : 13 ) Ruhun Allah zai iya taimakon abokiyar aure Kirista ta yi abubuwa da yawa da ba zai yiwu ba . ( Rom . 12 : 17 - 19 ) Hakazalika , Tassalunikawa 5 : 15 ya shawarce mu : “ Ku yi hankali kada kowa ya saka wa wani mugunta da mugunta ; amma kullum a biɗi abin da ke nagari zuwa ga juna ga dukan mutane kuma . ” Da taimakon ruhu mai tsarki na Jehobah , abin da ba za mu iya yi da ƙarfinmu ba zai yiwu . A’a . Wannan adadin ya haɗa da mata . Ka ba da misali da ya nuna cewa mata sun yi annabci . Joel 2 : 28 , 29 ya annabta : “ Zan zuba ruhuna a bisa dukan masu - rai ; ’ ya’yanku maza da mata za su yi annabci . . . . An zubo da ruhun Allah a kan wannan rukunin duka . Bitrus ya ce : “ Abin da aka faɗi ta bakin annabi Yowel ; Zai zama a cikin kwanakin ƙarshe , in ji Allah , Zan zuba Ruhuna bisa mai - rai duka : ’ Ya’yanku , maza da mata , za su yi annabci , . . . bisa bayina , maza da mata , Zan zuba Ruhuna cikin waɗannan kwanaki , za su yi annabci kuma . ” — A . M . 2 : 16 - 18 . Da yake aika gaisuwa ga abokan aikinsa , Bulus ya ambata adadin mata da yawa masu aminci , haɗe da “ Tarifaina da Tarifusa , waɗanda su ke aiki cikin Ubangiji . ” A zamaninmu , yawancin mutane fiye da miliyan bakwai da suke wa’azin bisharar Mulkin Allah a dukan duniya mata ne . ( Mat . Nassosi sun ambata yanayi da yawa da mata suka yi magana ko kuma aikata ba ma tare da izinin magidantansu ba . Nassosi ya yaba wa macen da take yin abubuwa a yadda Jehobah yake so . Littafin Misalai ya yaba wa “ mace mai - tsarkin rai , ” da cewa : “ Tamaninta ya fi gaban lu’u lu’ai . Ƙari ga haka , “ ta kan buɗe bakinta da hikima : Kaidar nasiha kuma tana kan harshenta . Jin tsoron Jehobah ya haɗa da yin biyayya da zuciya ɗaya ga waɗanda Jehobah ya ba su shugabanci . ( Duba akwati a shafi na 17 . ) Kullum kuna yin abubuwa a hanyarsa , kuma ‘ farinciki na Ubangiji shi ne ƙarfinku , ’ ko a cikin duniyar nan da take cike da damuwa . — Neh . 8 : 10 . Mafi muhimmanci , aurensu mai kyau zai girmama Allahnmu , Jehobah da ya cancanci mu yaba masa . Me Ya Sa Za Ka Daraja Masu Iko ? Jehobah ya kafa tsarin iko da kuma shugabanci a cikin halittunsa masu basira . Ikilisiyoyin Kiristoci shafaffu sun fahimci iko da kuma shugabancin Yesu Kristi . ( Afis . 13 : 17 ) Ta yin hakan , za mu amfani kanmu a matsayin waɗanda za su samu amincewar Jehobah da kuma albarkarsa . — Isha . ’ Yan’uwa Maza , Ku Yi Shuka Ga Ruhu Kuma Ku Yi Burin Samun Hakki ! Ku yi addu’a fa ga Ubangijin girbi , shi aiko ma’aikata cikin girbinsa . ” ( Mat . 9 : 37 , 38 ) Jehobah Allah yana amsa irin waɗannan addu’o’i a hanya mai ban mamaki . Wani abu na musamman shi ne ka yi ‘ shuki ga Ruhu . ’ ( Gal . Domin ana bukatan bayi masu hidima da dattawa sosai a yau , an shirya wannan talifin musamman domin maza Kiristoci . ( b ) Ta yaya mutum yake burin samun gata ? Dole ne ya biɗa wannan “ nagarin aiki . ” ( 1 Tim . 3 : 1 ) Ya ƙunshi yin hidima ga ’ yan’uwa masu bi ta wajen kula da bukatunsu . Ina kula da ayyukan da dattawa suka ba ni da kyau ? ’ ( 2 Tim . Wata hanya da mutum zai cancanci samun hakki a cikin ikilisiya ita ce ta wajen samun ‘ ƙarfafa da iko ta wurin Ruhun [ Allah ] cikin mutum na ciki . ’ Ta yaya ake samu wannan dangantaka ? Hanya ɗaya ita ce ta wurin yin “ tafiya bisa ga Ruhu , ” da kuma nuna ’ yar ruhunsa . 2 : 4 ) A bayane yake cewa Bulus ya sa zuciyarsa cikin aikinsa . 8 , 9 . Yesu Kristi ne misali mafi kyau na mutum da ya ƙyale ruhun Allah ya motsa shi . Ya karɓi aikinsa na zama Mai Ceton ’ yan Adam da yardan rai . ( Yoh . Sa’ad da yake kwatanta yadda yake ji game da tumakin , wani da ya daɗe yana hidimar dattijo ya ce : “ Kalaman Yesu ga Bitrus , ka kula da tumakina ya motsa ni sosai . ( Luk 11 : 13 ) Ruhun Jehobah zai taimaka maka ka jimre da kowane damuwa da kake da shi game da wannan . 2 : 13 ; 4 : 13 ) Saboda haka , ya dace ka gaya wa Jehobah ya taimaka maka ka kasance da muradin karɓan gatar hidima . — Karanta Zabura 25 : 4 , 5 . Ko kuma zai ji cewa ba shi da isashen hikima da zai yi waɗannan ayyukan . Da yake amsa addu’ar Sulemanu , Allah ya ba shi “ zuciya mai - hikima , mai - ganewa ” da ta taimaka masa ya fahimci abin da ke nagari da mugunta sa’ad da yake yanke hukunci . ( 1 Sar . Ta yaya “ ƙaunar Kristi tana i mana ” ? A sakamako , mun fahimci cewa ba zai dace ba mu ci gaba da ‘ shuka bisa ga jiki ’ ta wajen biɗan makasudai na son kai da kuma yin rayuwa don mu gamsar da muradinmu . Wannan ya nanata muhimmancin matsayin iyalin wajen goyon bayan mai - gida da uba yayin da yake so ya yi hidima a ikilisiya a matsayin bawa mai hidima ko dattijo . — Karanta 1 Timotawus 3 : 4 , 5 , 12 . Jehobah yana farin ciki yayin da waɗanda suke cikin iyalin Kirista suke haɗa kai da juna . 5 : 6 , 7 ) An gaya maka cewa kana bukatar yin wasu canje - canje ne ? Ka guji yin fushi . Wani dattijo da ya yi hidima na shekaru da yawa amma ya yi rashin gatarsa ya ce : “ Na ƙudura aniya na ci gaba da yadda nake halartan taro , fita hidimar fage , da kuma karanta Littafi Mai Tsarki a lokacin da nake dattijo , makasudi da na iya cim ma wa . 145 : 1 , 2 ; Isha . Saboda haka , muna ariritar maza da suka yi baftisma su sake bincika yanayinsu kuma su tambayi kansu , ‘ Idan ni ba bawa mai hidima ba ko kuma dattijo , waɗanne dalilai ne suka sa ba ni da wannan hakkin ? ’ Yayin da muka sa hannu a yin ayyukan alheri , da rashin son kai , za mu girbe farin ciki da ake samu daga yi wa wasu hidima da yin shuki bisa ga ruhu . Ta yaya za mu guji yin hakan ? Ka duba Hasumiyar Tsaro ta 15 ga Agusta , 2009 , shafuffuka na 30 - 32 . • Ina muhimmancin haɗin kai na iyali idan miji zai cancanci yin hidima na bawa mai hidima ko kuma dattijo ? Menene Jehobah ya yi ga miliyoyin mutane , kuma wane hakki ne suke da shi ? Waɗanne tambayoyi ne za mu tattauna ? 4 : 17 - 24 ) Amma manzo Bulus ya ba mu shawara kuma ya gargaɗe mu kada mu ɓata zuciyar ruhu mai tsarki na Allah . Da farko , ka lura da kalaman Bulus da suke rubuce a Afisawa 4 : 30 . Ya rubuta : “ Kada kuwa ku ɓata zuciyar ruhu mai - tsarki na Allah , wanda aka hatimce ku a cikinsa zuwa ranar fansa . ” Yadda Za Mu Guji Ɓata Zuciyar Ruhu Dole ne mu kasance masu faɗin gaskiya . 4 : 7 ) Ruhu mai tsarki yana taimaka mana mu yi tsayayya da Shaiɗan . ( Zab . 37 : 8 , 9 ) Hanya ɗaya da za mu yi tsayayya da shi ita ce ta wajen sasanta jayayya da wuri cikin jituwa da shawarar da Yesu ya ba da . — Mat . 12 : 4 - 6 ) Hakika ba ruhu mai tsarki ba ne yake masa ja - gora . 13 : 18 ) Ta haka za mu guje wa ɓata zuciyar ruhu mai tsarki na Jehobah . Kamar yadda muke ƙyamar irin waɗannan abincin , ya kamata mu ƙi jinin furcin da Jehobah ba ya so . In ji Afisawa 4 : 30 , 31 , menene ya kamata mu kawar daga jikinmu ? 4 : 30 , 31 ) A matsayin ’ yan Adam ajizai , mu duka muna bukatan mu yi aiki tuƙuru don mu bi da tunaninmu da kuma ayyukanmu yadda ya kamata . Idan muka soma ƙin gargaɗin da ke cikin Littafi Mai Tsarki , muna iya koyon halin da zai sa mu yi zunubi ga ruhu kuma hakan zai iya kai ga mugun sakamako . Bulus ya rubuta : “ Ku yi wa juna kirki , kuna tausayi , kuna yafe wa juna kamar yadda Allah ya yafe muku ta wurin Almasihu . ” ( Afis . 11 : 4 ) A ce wani ɗan’uwa ya faɗi wani mummunan abu game da mu . Za mu gafarta masa , amma muna bukatan mu yi fiye da haka . Muna Bukatan Mu Kasance a Faɗake 4 : 30 ) Marubuta Yahudawa na ƙarni na farko sun yi zunubi ta wajen faɗin cewa mu’ujizan Yesu daga wajen Shaiɗan ne . Amma idan muka yi zunubi mai tsanani kuma fa ? Da taimakon Allah , za mu iya guje wa ɓata zuciyar ruhun a kowace hanya . Jehobah yana shirye kuma zai iya taimaka mana mu guji ɓata zuciyar ruhunsa . Yaya Za Ka Amsa ? • A waɗanne hanyoyi ne za mu guji ɓata zuciyar ruhu mai tsarki ? Waɗanne alloli ake bauta wa , kuma yaya Romawa suka ɗauke su ? Me ya sa aka tsananta wa Kiristoci don sun ƙi su yi hadaya ga allolin Roma ? Sau biyu a kowace rana a cikin haikalin Urushalima , ana yin hadaya da ’ ya’yan tumaki guda biyu da kuma sa ga Kaisar da kuma al’ummar Roma . Ana arnanci a hanyoyi dabam - dabam a ko’ina a rukunonin yankin . A ƙarnuka na farko A.Z . , sanannun rukunonin asiri su ne na allan Masar da ake kira Serapis da allahiya Isis , allaniyar kifi na Suriya da ake kira Atargatis , da kuma allan rana na mutanen Farisa da ake kira Mithra . 13 : 6 , 7 ) A Listra , mutanen sun yi tunanin cewa Bulus da Barnaba allolin Harmasa da Zafsa ne na Helenawa . ( A . Mafi girma a cikin allolin Roma shi ne Jupiter , mai suna Optimus Maximus , wato , mafi kyau da girma . Romawa sun yi imani da alloli masu yawa . Lare da Penate allolin iyali ne su . Pax alla ce ta salama , Salus ita ce allan lafiyar jiki , Pudicitia ita ce alla na filako da tsabtar ɗabi’a , Fides na aminci , Virtus ita ce alla na gaba gaɗi , kuma Volupatas na jin daɗi . Alal misali , an nuna Zafsa a matsayin mai yin fyaɗe da mai son kwana da yara wanda yake yin zina da ’ yan Adam da kuma waɗanda ake da’awar cewa ba sa mutuwa . Suna son su kafa iko a jam’iyyarsu da zai sha kan bambanci na addini , wanda zai ɗaukaka kishin ƙasa , kuma ya haɗa kan duniya a ƙarƙashin “ mai cetonsa . ” An rubuta littafin Ru’ya ta Yohanna a lokacin da Yohanna yake zaman bauta . Trajan ya yaba wa Pliny game da yadda yake zartar da hukunci da aka kawo a gabansa kuma ya ba da umurni a kashe Kiristoci da suka ƙi su bauta wa allolin Roma . “ Amma ” in ji Trajan , “ idan mutum ya faɗi cewa shi ba Kirista ba ne , kuma ya nuna tabbaci cewa shi ba Kirista ba ne ta wajen bauta wa allolinmu , a gafarta masa idan ya tuba ko da yake a dā ana tuhumarsa da zama Kirista . ” Saboda haka , an ɗauki ƙin bauta musu a matsayin cin amana . 13 : 1 ) Amma , idan ya zo ga bukukuwa da suka shafi tuta na ƙasa , bautar da Jehobah Allah yake son mu yi wa shi kaɗai da kuma gargaɗin da ke cikin Kalmarsa na mu “ guje wa bautar gumaka ” da kuma mu “ tsare [ kanmu ] daga gumaka ” suna motsa mu . ( 1 Kor . [ Wuraren da Aka Ɗauko ] Sarki Domitian : Todd Bolen / Bible Places.com ; Zeus : Photograph by Todd Bolen / Bible Places.com , Archaeological Museum of Istanbul Domin haƙurinsa , wannan kyakkyawan itacen ya sami kulawa a hanyoyi dabam - dabam . Fitacciyar hanya guda da suka nuna wannan ita ce ta wurin shelar bishara . M . 2 : 16 - 21 ) Ka ɗan yi tunani a kan sa’o’i da yawa da irin waɗannan suke yi da ƙwazo domin su taimaka wa wasu su koya game da ‘ bishara ta mulki ’ ! 19 : 32 ) A cikin bayin Jehobah a yau , akwai misalan mutane masu aminci da suke yin ‘ tafiya tare da Allah ’ shekaru da yawa . ( Mi . 6 : 8 ) Yayin da suka ci gaba da yin amfani da ƙa’idodin Nassi , furfurarsu zai zama “ rawanin daraja . ” — Mis . 5 : 1 , 2 ) Wato , an bukaci Timotawus ya “ tashi tsaye ” a gaban mai furfura . A bayyane yake cewa , Jehobah yana bukatan furcinmu ya kasance da irin wannan ban girma . Babu shakka , masu kula a ikilisiya za su nuna bangirma ga tsofaffi Kiristoci . Amma dukanmu na bukatan mu riga nuna ban girma ga juna . Hakika fa , ya kamata mu nemi hanyoyin da za mu ci gaba da nuna bangirma ga iyayenmu da kakanninmu tsofaffi . Bai yashe su ba . ( Zab . American Spirit Images / age fotostock Ba ta iya yin tafiya sosai . ” Wataƙila kana da wani a cikin iyali da yake fama da mugun ciwo ko kuma sakamakon tsufa . ( M . Idan ka raunana a ruhaniya , hakan zai iya shafan motsin ranka da kuma lafiyarka kuma ba za ka iya ba da taimakon da iyalinka ke bukata ba . Ka Kasance da Daidaituwa — Ta Yaya ? “ Kim ba ta taɓa cewa ina ƙyale ta ta wurin mai da hankali sosai ga waɗannan hakkokin ba , ” in ji Steve . Na ci gaba da yin hidima a matsayin dattijo , amma ta wajen ba da wasu cikin hakkokin ikilisiya da nake da su ga ’ yan’uwa , na samu damar ba Kim lokaci da kulawa da take bukata . ” Ka yi la’akari da labarin Jerry , mai kula mai ziyara , da matarsa , Maria . 5 : 4 , 8 ) Amma , waɗanda suke cikin ikilisiya ma suna bukatan su ba da taimako mai amfani . Jehobah Yana Ɗaukan Taimakon da Kuke Ba da Wa da Tamani Kula da dangi marar lafiya ba ƙaramin aiki ba ne . Me ya sa waɗanda suke kula da marasa lafiya ko masu shan wahala suke farin ciki ? Abin farin ciki ne mu san cewa Jehobah Allah yana lura da kuma amince da abin da muke yi don mu kula da dangi marar lafiya ! [ Hasiya ] Bayan mutuwar babansa , Ibrahim ya ci gaba da tafiyarsa zuwa ƙasar da Allah na gaskiya ya yi masa alkawari . ( Far . 11 : 31 , 32 ; 12 : 4 , 5 ; A . M . Wannan sunan “ Haran ” a nan tana nufin birnin da kuma gundumar da ke kewaye da ita . ( 2 Sar . 27 : 1 , 2 , 23 . In ji rubuce - rubuce da aka tono daga ƙasa a Haran , mahaifiyar Sarki Nabonidus na ƙasar Babila ce babbar firist a haikalin Sin , allan wata na ƙasar Haran . Birnin Haran na dā ya bunƙasa sosai kuma yana da muhimmanci , musamman a wasu lokatai . Amma dai , Haran a yau , tarin gidaje ne masu rufi irin na rumbu . 4 : 10 - 16 ) Waɗannan mazaje biyu sau da yawa da biyayya suke bayana a gaban Fir’auna , suna jimrewa da taurin zuciyar Fir’auna . 4 : 21 . Sa’ad da “ mutanen suka gani Musa ya yi jinkirin saukowa daga dutsen , ” sai suka lallaɓi Haruna ya yi musu gunki . ( Fit . 32 : 1 - 6 ) Amma dai , yadda Haruna ya aikata a gaba ya nuna cewa bai amince da wannan bautar gunkin ba . Da alama ya yi hakan ne don matsi . Da shi da jama’a duk sun amfana daga jinƙan Jehobah . 15 : 1 , 2 , 27 - 29 ; Gal . 2 : 11 - 14 ; 6 : 12 , 13 ) Ya yi wa wasu wuya su daina ayyukan al’adu da suke da alaƙa da hutun Assabaci na mako - mako da kuma Ranar Kafara ta shekara - shekara . ( Kol . 2 : 16 , 17 ; Ibran . Ka Horar da Hankalinka Hakan zai sa mu baƙin ciki , ko ba haka ba ? Muna koyar da hankalinmu ta wurin “ yin amfani ” da shi Rashin Gaskiya Ne Kuwa ? Wasu mutane kamar dai suna da “ maganin ” duk wani abu . ( 1 Yohanna 5 : 3 ) Za ka iya ji kamar manzo Bulus , wanda ya rubuta : “ Mun kawar da shakka muna da kyakkyawan lamiri , muna so mu yi tasarrufin kirki cikin dukan abu . ” Wata rana , wata mata matashiya mai suna Lisa * tana kan tuka motarta , sai ta yi kuskure ta yi karo da wata mota . Me ya kamata ta yi ? Amma dalili mafi muhimmanci na guje wa rashin gaskiya yana cikin Kalmar Allah . “ Ba za ka yi sata ba , ” in ji ɗaya daga cikin Dokoki Goma . Akanta ɗinsa ya ba shi shawara cewa ya nemi ragin haraji na kwamfuta mai tsada da ya “ saya . ” Masu yin irin sana’ar da Peter yake yi suna yin irin wannan sayayyar . A wani ɓangaren kuma , idan dokar ƙasar ta rage wa wasu mutane da sana’o’i harajinsu , babu laifi idan mun karɓi kuɗaɗen in mun cancanci hakan . Amma domin David yana son ya faranta wa Allah rai , yaya ya kamata ya ɗauki irin wannan aikin da aka yi a ɓoye ? Yesu ya ba da wannan umurnin : “ Ku ba Kaisar abin da ke na Kaisar ; Allah kuma abin da ke na Allah . ” Hukumomi waɗanda Yesu ya kira Kaisar , sun ɗauki biyan haraji a matsayin hakkinsu . Jehobah Allah ya san abin da muke yi kuma zai hukunta mu bisa ga ayyukanmu . Menene Za Ka Yi ? Lisa , Gregor , Peter , David da Marta sun fahimci muhimmancin yanayin da suka fuskanta . “ Mai - yin sata kada ya ƙara yin sata . ” Don samun amincewar Allah , muna biyan dukan haraji da hukuma ta ce mu biya [ Bayanin da ke shafi na 13 ] Sata na “ Ɓoye ” Hakan rashin gaskiya ne ? Lasisin zai iya amince wa wanda ya sayi tsarin ya saka kuma ya yi amfani da shi a cikin kwamfuta guda kawai . Shi ne ke zaune kusa da Yesu a jibi na ƙarshe da manzannin suka ci tare da Ubangijinsu . Sa’ad da aka kama Yesu , sojoji suka riƙe Markus , amma ya gudu ya bar tufafinsa . — Markus 14 : 51 , 52 . Daga baya , Luka ya zama abokin tafiyar manzo Bulus kuma ya rubuta littafin Ayyukan Manzanni da ke cikin Littafi Mai Tsarki . — Luka 1 : 1 - 3 ; Ayyukan Manzanni 1 : 1 . Bulus shi ne na takwas cikin marubutan Littafi Mai Tsarki da ya rubuta labarin Yesu . Ya ji murya tana ce masa : “ Shawulu , Shawulu , don me ka ke tsanantata ? ” ▪ Waɗanne marubutan Littafi Mai Tsarki biyu ne ’ yan’uwan Yesu ? [ Hotuna da ke shafi na 25 ] Markus Bitrus 15 Ga Yuni , 2010 TALIFOFIN NAZARI NA MAKONNIN : WAƘOƘI : 83 , 76 WAƘOƘI : 80 , 77 WAƘOƘI : 57 , 48 Haɗin Kai Cikin Ƙauna — Rahoton Taron Shekara - Shekara 3 1 - 3 . ( a ) Menene zai iya sa wasu Kiristoci su faɗa cikin yanayi mai haɗari na ruhaniya ? Kuma babu yadda zai yi da kifin . “ Ka yi iyo inda babu haɗari kuma mai daɗi , wato , a cikin ikilisiya ! ” Jehobah ya yi wa mutanensa mafaka ta ruhaniya , wato , ikilisiyar Kirista . Yaya mutane da yawa suke ji game da rayuwarsu ta nan gaba , kuma me ya sa ? Abin baƙin ciki , mutane da yawa da suke sa ran cewa za su samu salama da gamsuwa a aure da kuma cikin iyali sun ga cewa abin da suke zato bai faru ba . Suna jin hakan ne musamman idan suka duba mummunan halaye da koyarwa da ba na nassi ba da ke fita daga bakin shugabannan addinansu . ( b ) Menene za mu bincika ? ( Karanta Ishaya 65 : 13 , 14 ; Malakai 3 : 18 . ) 4 : 6 , 7 . “ Saura Kaɗan Takawata ta Zame ” 2 : 15 - 17 ) Ɗaukan irin wannan matakin bai da sauƙi a kowane lokaci . Mai zaburar ya yi tambaya a kan abin da ya sa miyagu sau da yawa suke yin nasara , farin ciki , da ni’ima , yayin da wasu da suke ƙoƙartawa su bauta wa Allah suke shan jarrabobi da wahala . — Karanta Zabura 73 : 1 - 13 . Ka taɓa samun kanka kana irin tambayoyi da mai zabura ya rubuta ? 12 : 1 ; Hab . 1 : 1 - 4 , 13 ) Hakika , dole ne dukan waɗanda suke son su bauta wa Jehobah su yi tunani sosai a kan wannan tambayar kuma su amince da amsarta : Bauta wa Allah da yi masa biyayya su ne abu mafi kyau da ya kamata mu yi ? Ainihin abin da Shaiɗan zai so mu yi ke nan . Menene ya taimaka wa mai zabura ya sha kan shakkarsa ? Ko da yake ya yarda cewa ya kusan zamewa daga adalci , ra’ayinsa ya canja sa’ad da ya shiga “ wuri mai - tsarki na Allah , ” wato , sa’ad da ya yi cuɗanya da mutane masu ruhaniya a mazauni ko haikalin Allah kuma ya yi bimbini game da nufe - nufen Allah . Ya samu kāriya da hikima tsakanin mutanen Allah . Hakazalika a yau , za mu samu mashawarta masu hikima kuma mu more abinci na ruhaniya mai kyau a taron ikilisiya . Kana ganin Dinah ta taɓa tunanin cewa irin wannan abin zai iya samun ta ? ( 1 Kor . 15 : 33 ) A wata sassa kuma , tarayya da mutanen da suke bin imaninka , mizanan ɗabi’a mai girma , da kuma ƙaunarka ga Jehobah zai kāre ka . Wasu a dā mazinata ne , masu bautar gumaka , ’ yan daudu , ɓarayi , masu yin maye , da sauransu . Ta yaya yin rayuwa daidai da mizanan Littafi Mai Tsarki ya canja rayuwar mutane da yawa ? Mutane marasa bangaskiya ba su da ƙa’idodin da ke yi musu ja - gora . Duk da haka , ba su samu gamsuwa da farin ciki ba . Sa’ad da suka soma tarayya da mutanen Allah da kuma yin rayuwar da ta jitu da ƙa’idodin Littafi Mai Tsarki kaɗai ne suka samu salama . Yanzu ta ce : “ Shekara uku da na yi ba na cikin ikilisiya sun jawo mini baƙin cikin da ba zan taɓa mantawa ba . 35 : 18 . • Menene muka koya daga labarin marubucin Zabura ta 73 ? Dogarar da ka yi ga Kalmarsa a matsayin abin ja - gora yana kāre ka daga mugun sakamakon salon rayuwa da ba na Kirista ba . Wasu suna rashin lafiya ko baƙin ciki , ko kuma suna shan wahalar sakamakon wasu shawarwari marar kyau da suka yanke . Kuma dukanmu muna zama a duniyar da ba ta bin Allah . Babu wani cikinmu da yake son ganin ’ yan’uwa Kiristoci suna shan wahala ko fama . “ Domin yana da zafin himma a ruhu , ” in ji labarin Ayyukan Manzanni , “ ya yi ta zance , yana koyarwa da zancen Yesu bisa ga hankali , baftismar Yohanna kaɗai ya ke sane da ita . ” Ko da yake Afolos yana da himma , da akwai batutuwa masu muhimmanci da bai fahimta ba . Ta yaya yin cuɗanya da ’ yan’uwa masu bi ya taimaka masa ? — A . Hakika , Akila da Biriskilla sun tuntuɓi Afolos cikin basira da halin taimakawa , ba su sa ya ji kamar ana sūkarsa ba . Ba shi da cikakken sani game da somawar ikilisiyar Kirista . Kuma babu shakka , Afolos ya yi godiya ga sababbin abokansa da suka koya masa waɗannan bayanai masu muhimmanci . Sa’ad da ya samu wannan bayanin , sai Afolos ya yi wa ’ yan’uwansa da ke Akaya “ taimako da yawa ” kuma ya ba da shaida ƙwarai . — A . Mutane da yawa da suke cikin ikilisiyar Kirista a yau suna godiya sosai ga waɗanda suka taimaka musu su fahimci Littafi Mai Tsarki . Ɗalibai da waɗanda suka koyar da su sun ƙulla abota da ya jure . A yawancin lokaci , taimaka wa mutane su fahimci gaskiya yana bukatan tattaunawa da su a kai a kai har tsawon watanni da yawa . Amma , masu shelar Mulki suna shirye su yi wannan sadaukarwar ne domin sun fahimci cewa batun ya shafi rayuwar mutane . ( Yoh . 17 : 3 ) Abin farin ciki ne a ga cewa mutane sun fahimci gaskiya , suna rayuwa da ta jitu da ita , kuma suna amfani da rayuwarsu don su yi nufin Jehobah ! ( b ) Wane ci gaba ne aka taimaka wa Timotawus ya yi ? Saboda haka , da amincewar rukunin dattawan ikilisiya , Timotawus ya zama mataimakin Bulus a aikin wa’azi a ƙasar waje . — Karanta A . 8 , 9 . Ka duba ikilisiyarku ! Yaya Abafroditus ya ji , kuma me ya sa ? Ganin cewa ya kasa cim ma aikinsa , Abafroditus ya yi baƙin ciki . — Filib . Menene Filibiyawa za su iya yi don su taimaka wa Abafroditus ? 2 : 29 , 30 , Littafi Mai Tsarki . Menene zai iya zama abin ƙarfafa ga masu raunanan zukata ? “ Ku Gafarta Masa Ku Yi Masa Ta’aziya ” 13 , 14 . ( a ) Wane mataki mai tsanani ne ikilisiyar Koranti ta ɗauka , kuma me ya sa ? Ikilisiyar Koranti na ƙarni na farko ta fuskanci yanayi na mutumin da ya ci gaba da yin fasikanci . Menene muka koya daga wannan labarin ? Yana yiwuwa cewa sun kunyata sunan Allah kuma sun ɓata sunan ikilisiyar . Duk da haka , sa’ad da dattawan da aka naɗa su bincika batun , bisa ga ja - gorar Jehobah , suka ga cewa ya kamata a dawo da mai zunubin ga ikilisiyar , hakan ya nuna cewa Jehobah ya gafarta masa . ( Mat . Amma , a wani lokaci a cikin tafiyarsu kuma don dalilin da ba a ambata ba , Yohanna Markus ya bar abokansa kuma ya koma gida . M . 13 : 1 - 5 , 13 ; 15 : 37 , 38 . Hakika , Markus bai ƙyale ƙin da Bulus ya nuna masa ya sa shi sanyin gwiwa ba , gama ya ci gaba da aikinsa na wa’azi a ƙasar waje a wani yankin tare da Barnaba . ( A . M . [ Hoton da ke shafi na 12 ] WASU Shaidun Jehobah su talatin da huɗu suna kan hanyarsu ta zuwa keɓewar wani ofishin reshe , sai wasu matsaloli suka taso da ya shafi jirginsu . 3 , 4 . ( a ) Ta yaya kuma tun wane lokaci ne mugun fushi yake damun ’ yan Adam ? Ka ba da bayani . 28 : 34 ) Sau da yawa wannan fushin yana kai ga ƙiyayya har da mugunta . Ana yaƙe - yaƙe a ciki da wajen ƙasashe , kuma damuwa na iyali yana jawo faɗa a cikin gidaje da yawa . Kayinu ya aikata wannan muguntar ko da Jehobah ya aririce shi ya kame fushinsa kuma ya yi alkawarin zai albarkace shi idan ya yi hakan . — Karanta Farawa 4 : 6 - 8 . Kuma wasu matsaloli masu tsanani suna ƙara matsi a waɗannan “ miyagun zamanu . ” ( 2 Tim . ( Karanta Matta 5 : 39 , 44 , 45 . ) A ganin su , Shechem ya yi wa su da babansu , Yakubu laifi . Simeon da Lawi har ila sun yi ƙoƙarin su ba da hujjar abubuwan da suka yi , suna cewa : “ Za ya yi da ƙanuwarmu kamar da karuwa ? ” ( Far . Bayan shekaru da yawa , Yakubu ya annabta cewa domin ayyukan muguntar da Simeon da Lawi suka yi cikin fushi , za a watsar da zuriyarsu cikin ƙabilun Isra’ila . Wani mutum mai arziki mai suna Nabal ya zazzage mazajen Dauda , duk da cewa sun kāre awakai da makiyaya na Nabal . Cikin tawali’u ta nemi gafara saboda rashin kunyar Nabal kuma ta roƙi Dauda ya ji tsoron Jehobah . Kada ku rinjayu ga mugunta , amma ku rinjayi mugunta da nagarta . ” — Rom . Ta yaya wata ’ yar’uwa ta koyi ta kame fushinta ? 8 : 12 , 13 ; 12 : 13 , 14 ) Amma , sa’ad da matsala ta faru tsakaninmu da wanda yake cikin ikilisiya , hakan yana iya ɓata mana rai sosai . Mun fito daga duniya marar ƙauna da kula , muna sa ran cewa dukan waɗanda suke cikin ikilisiya za su bi da juna cikin alheri na Kirista . Me ya sa za mu ƙoƙarta mu sha kan rashin jituwa kuma ta yaya za mu yi hakan ? 5 : 44 ) Balle ma ’ yan’uwanmu na ruhaniya ya kamata mu yi musu addu’a ! Saboda haka , bari mu magance matsaloli ko kuma mu “ ƙyale ” laifi kuma mu kasance da haɗin kai . Maimakon mu guji ’ yan’uwanmu sa’ad da matsaloli suka taso , ya kamata mu taimaki juna mu kasance tsakanin mutanen Allah , cikin kāriyar “ madawaman hannuwa ” na Jehobah . — K . Don ya hana mu yaɗa bishara , Shaiɗan da aljanu suna ƙoƙarin su watsar da iyalai masu farin ciki da kuma ikilisiyoyi . ( Mat . 12 : 25 ) Don mu yi tsayayya da mugun rinjayarsu , yana da kyau mu bi shawarar Bulus : “ Kada bawan Ubangiji kuwa ya yi husuma , amma sai ya yi nasiha ga duka . ” ( 2 Tim . Wasu suna ɓata sunanmu ta hanyoyin watsa labarai ko kuma a kotu . 5 : 11 , 12 ) Menene ya kamata mu yi ? Ba za mu ‘ sāka mugunta da mugunta ba , ’ a furcinmu ko ta halinmu . — Rom . 12 : 17 ; karanta 1 Bitrus 3 : 16 . Sai ɗan sandan ya ce da babban murya : “ Amma mun gaya muku da safe nan ! ” Kwamitin ta kuma gode wa Shaidun Jehobah don haƙurin da suka nuna wajen bi da wannan yanayi mai wuya . [ Hasiya ] Za Ka Iya Bayyanawa ? • Yaya ya kamata mu aikata idan ɗan’uwa Kirista ya ɓata mana rai ? 1 , 2 . Na tabbatar wa iyalin cewa ban zo da niyyar yin faɗa ba kuma zan tafi cikin salama . Mutumin yana riƙe da butar ruwan sanyi kuma ya ba ni in sha . Domin ɗan’uwan ya kame kansa kuma ya yi magana mai ƙayatarwa , hakan ya kawo sakamako mai kyau . Me ya sa yin amfani da furci mai ƙayatarwa yake da muhimmanci ? Ko muna ma’amala ne da waɗanda suke ciki ko wajen ikilisiya , har da waɗanda suke cikin iyalinmu , yana da muhimmanci mu bi shawarar manzo Bulus : “ Kullum maganarku ta zama mai kayatarwa , mai daɗin ji . ” ( Kol . Bayan shekara arba’in na shugabantar Isra’ilawa , Musa bai samu gatan yi musu ja - gora zuwa Ƙasar Alkawari ba . — Lit . Lis . “ Lokacin Shuru da Lokacin Magana ” hakkinsa shiga Gidan Wuta . ” — Mat . 19 : 17 ; Mat . Akwai “ lokacin shuru da lokacin magana . ” ( M . Yin hakan sa’ad da mutumin yake fushi sosai zai ƙara ɓata al’amuran ; amma kuma ba shi da kyau a jira na dogon lokaci . Zai iya ‘ tara garwashin wuta ’ a kan mutum kuma ya fito da halayensa masu kyau , wanda zai sa tattauna batutuwa cikin sauƙi kuma a magance su . — Rom . Isuwa ya fito don ya sadu da shi tare da maza ɗari huɗu . 27 : 41 - 44 ; 32 : 6 , 11 , 13 - 15 ; 33 : 4 , 10 . Ka Ƙarfafa Mutane da Furci Mai Ƙayatarwa Kalamanmu masu ƙayatarwa za su iya sauƙaƙa alhinin ’ yan’uwanmu . Amma , mugun sukan mutane zai nauyaya alhininsu kuma ya sa wasu su yi tunanin ko sun rasa amincewar Jehobah . Ya kamata su yi hakan a hanyar da ta dace kuma cikin basira , cikin jituwa da abin da ke Matta 7 : 12 . Ya kamata iyaye da yara su yi magana da juna cikin ƙayatarwa . ( Mat . 15 : 4 ) Sa’ad da muke magana da yara , sanin ya kamata zai taimaka mana mu guji yi musu “ cakuna ” ko kuma sa su “ fushi . ” ( Kol . 3 : 21 ; Afis . Hakan ya fi kyau maimakon nuna cewa sun yi nisa ba za su ji kira ba , kuma hakan zai sa su ma su yi tunanin cewa ba za a iya taimaka musu ba . Matasa ba za su iya tuna dukan gargaɗin da aka yi musu ba , amma za su tuna yadda wasu suka yi magana da su . Faɗin Abubuwa Masu Ƙayatarwa Daga Zuciya Ta yaya za mu kawar da mummunan tunani daga zuciyarmu ? Yin ƙoƙarin kame fushinmu a waje yayin da zuciyarmu take tafasa a ciki yana ƙara mana nauyi . Hakan na ƙara nauyin aikin motar kuma zai iya ɓata ta . Idan ka samu kanka a cikin matsanancin yanayi kuma ka ga cewa ka soma yin fushi , zai fi kyau ka bar wurin , don ka samu lokaci ka huce . ( Mis . ( Mis . 15 : 1 ) Baƙar magana za ta daɗa sa yanayin ya yi muni ko idan an yi ta da murya mai taushi . ( Mis . Gafartawa da Dukan Zuciya Bin ƙa’idodin da ke cikin Kalmar Allah zai taimaka mana mu yi amfani da harshenmu mu faɗi abubuwa masu ƙayatarwa , ba marar ƙayatarwa ba . • Ta yaya za mu guji faɗin baƙar magana ? Ka Sami Wartsakewa Ta Wurin Yin Abubuwa Na Ruhaniya Kiyaye ranar Assabaci yana ba shugabannin iyalai lokaci su koyar da iyalansu su “ kiyaye tafarkin Ubangiji , domin su yi adalci . ” ( Isha . 58 : 13 , 14 ) Mafi muhimmanci , a annabce ranar Assabaci tana nuni ga lokaci da za a samu wartsakewa na gaske ta wurin Sarautar Kristi na Shekara Dubu . ( Rom . 8 : 21 ) A zamaninmu kuma fa ? A wace hanya ce Kiristoci na ƙarni na farko suka ƙarfafa juna , menene sakamakon ? A nan ne muke samun “ ƙarfafawa . . . kowannenmu ta wurin bangaskiyar junanmu . ” ( Rom . 1 : 12 ) ’ Yan’uwanmu Kiristoci maza da mata ba waɗanda muke yi wa sanin shanu ba ne . 7 . Hanya guda da za mu iya sanin ’ yan’uwanmu maza da mata ita ce ba da kanmu a taron gunduma . Wata ’ yar’uwa ta taimaka a taro na ƙasashe kuma ta taimaka wajen aikin tsabtace wurare . Bayan hakan , ta ce : “ Ban san mutane da yawa ba a wurin , sai iyalina da kuma abokai kaɗan kawai . Amma da na taimaka wajen tsabtace wurin , na haɗu da ’ yan’uwa maza da mata masu yawa ! Na yi farin ciki sosai ! ” ( b ) Me zai sa liyafa ta kasance abin tunawa kuma mai ban ƙarfafa ? Sarki Sulemanu mai hikima ya ce : “ Babu abin da ya fi ga mutum ya ci ya sha , ya ji wa ransa daɗi cikin aikinsa . ” ( M . Wannan ya bayyana a kalmominsa : “ Girbi hakika yana da yawa , amma ma’aikata kaɗan ne . ( Mat . 4 : 23 ; 24 : 14 ) Wannan ya bambanta da dokoki masu nauyi da Farisawa suka ɗora wa mutane . — Karanta Matta 23 : 4 , 23 , 24 . Nasararmu a hidima ta dangana ne a kan yadda ake karɓan saƙonmu da kyau ? Ka bayyana . Idan kana zama ne a yankin da ba a karɓan saƙon Mulkin sosai , ka ƙoƙarta ka mai da hankali ga abin da kake cim ma wa a hidimar fage . Wane hakki ne Jehobah ya ba iyaye , kuma ta yaya za su iya cika shi ? Iyayen da suke bauta wa Allah suna da hakkin koyar da yaransu game da Jehobah da kuma hanyoyinsa . Wannan yamma ce da aka keɓe a kowanne mako don iyali su yi nazarin Littafi Mai Tsarki tare . Mutane da yawa sun gano cewa wannan shirin ya jawo su kusa ga juna cikin ƙauna kuma ya ƙarfafa dangantakarsu da Jehobah . Alal misali , wata iyali ta sa ɗansu Brandon , mai shekara goma , ya ba da rahoto mai jigo “ Me ya sa Aka Kira Shaiɗan Maciji a Cikin Littafi Mai Tsarki ? ” Wasu iyalai suna yin wasan kwaikwayo jifa - jifa , kowannensu ya ɗauki matsayin wani daga Littafi Mai Tsarki , ya karanta sashensa daga cikin Littafi Mai Tsarki , ko kuma ya yi kwaikwayon wata aukuwa . Waɗanda suke da aiki sau da yawa suna jin cewa suna kai kuɗin da suke samu gida cikin aljihun da ke cike da huji , kuma hakan ba ya amfanar iyalansu sosai . 38 : 4 . ( Mat . 11 : 28 ) Ta wurin kasancewa da cikakkiyar bangaskiya ga tanadin fansa na Kristi , a alamance muna saka kanmu a hannun Jehobah . Ta hakan , muna samun “ mafificin girman iko . ” ( 2 Kor . 1 : 2 - 4 . Kiristoci na gaskiya a yau suna bukatan su mai da hankali kada halin wannan duniya da ke sa mutane su biɗi nishaɗi ko ta yaya ya rinjaye su . ( Karanta Afisawa 2 : 2 - 5 . ) ( Rom . 8 : 6 ) Alal misali , wasu mutane sun soma shan ƙwaya da mugun shan giya , batsa , mugun wasanni , ko kuma ayyukan lalata dabam dabam don su cika sha’awarsu . Duk da haka , ba za mu ƙyale irin waɗannan abubuwa su zama ainihin abin da muka fi so a rayuwa ba . 1 : 8 . Ta yin haka , za mu sami farin ciki da wartsakewa ta gaske ! [ Hasiya ] Don ƙarin bayanin a kan yadda za a sa nazari na iyali ya yi daɗi ya kuma kasance mai amfani , ka duba Hasumiyar Tsaro na 15 ga Oktoba , 2009 , shafuffuka na 29 - 31 . Yaya Za Ka Amsa ? [ Hotuna da ke shafi na 26 ] Gabaki ɗaya , mutane dubu ɗari sha uku da ɗari biyu da talatin da biyar da suka haɗa kai cikin ƙaunarsu ga Jehobah ne suka ji daɗin taron na awa uku . An gayyaci masu sauraro su rera sababbin waƙoƙi guda uku a taron ; rukunin mawaƙan ne suka soma , bayan hakan sai mawaƙan da masu sauraro suka rera tare . Viv Mouritz daga reshen Australiya ya ambata ci gaban da ake samu a Timor ta Gabas , kuma ’ yan’uwa daga Australiya ne suke kula da wajen . Daga baya aka naɗa waɗanda suke cikin rukunin waɗansu tumaki su zama masu taimako . An gana da guda shida a cikinsu . Wannan kwamitin yana ɗaukan mataki da ya dace wajen kula da yanayi na gaggawa , tsanantawa , shari’o’i na kotu , bala’o’i , da wasu batutuwa na gaggawa da suke shafan Shaidun Jehobah a dukan duniya . Bayan haka , Robert Wallen , wanda ya yi hidima a Bethel na kusan shekara 60 , ya faɗi yadda Kwamitin Hidima yake kula da ayyukan mutanen Jehobah a fage da kuma ikilisiyoyi . William Malenfant ya bayyana aiki tuƙuru da Kwamitin Koyarwa suke yi don su shirya tsarin ayyuka na taron gunduma . * Muna nuna ƙauna da ke bisa ƙa’ida ba kawai ga maƙwabtanmu ba amma har da magabcinmu . ( Mat . 5 : 43 - 45 ) An ƙarfafa masu sauraro su yi la’akari da wahalar da Yesu ya sha dominmu , an yi masa bulala , ba’a , an tofa masa miyau , kuma an tsire shi . Kana da Isashen Māi Kuwa ? A alamance , muna bukatan mu cika tankinmu , mān shi ne sanin Jehobah . Na huɗu , yin bimbini inda babu wanda zai dame mu , mu riƙa tunani game da hanyoyin Jehobah . Ya yi nuni ga Matta 24 : 34 , wadda ta ce : “ Wannan tsara ba za ta shuɗe ba , sai an cika waɗannan abubuwa duka . ” A Amirka kaɗai , da akwai fiye da dattawa 86,000 . Za a kai su Brooklyn don su riƙa koyarwa , kuma za a ƙara koyar da huɗu . Sai su koyar a makarantar da ke Brooklyn , kuma huɗu da aka koyar da farko za su koyar da makarantar da ke Majami’un Babban Taro da Majami’un Mulki . An soma taron shekara - shekara da rera waƙoƙi daga sabon littafinmu na waƙa , “ Sing to Jehovah ” A dukan wannan lokaci , ina ganin akwai abin da zan iya yi don in sa maigidana ya ƙaunace ni . Daga bisani da ya bar ni da ’ yarmu , sai na ji kamar na yi kuskure , da na yi ko kuma faɗi wani abu don in riƙe aurenmu . ” ( Luk 6 : 12 - 16 ) Amma , Jehobah bai ɗora alhakin halayen Yahuda a kan Yesu ba . Mai zabura da aka hure ya faɗi gaskiya sa’ad da ya rubuta : “ Idan kai , ya Ubangiji , za ka ƙididdiga laifofi , wa za ya tsaya , ya Ubangiji ? ” ( Zab . ( Rom . 14 : 12 ) Idan abokin aure ya kafa tafarkin yin baƙar magana ko mugun hali , shi mai laifin ne zai kawo lissafin kansa ga Jehobah . ( Mal . 2 : 13 , 14 ) Ya san kina bukatan ƙarfafawa . Hanya ɗaya da Jehobah yake tanadin ƙarfafawa ita ce ikilisiyar Kirista . Ayoyin Littafi Mai Tsarki da kalamansa sun taimaka wajen sauƙaƙa alhakin da nake ji kuma hakan ya sa hankali na ya ɗan kwanta . ” Margarita , da aka ambata a baya , ita ma ta fahimci cewa Jehobah yana tanadin taimako mai kyau ta wurin ikilisiyar Kirista . Na bayyana mata yanayina , kuma muka yi kuka tare . Nan da nan ta shiri don mu halarci taro a wannan ranar . Ta wurin ba da irin wannan taimakon , waɗanda suke cikin ikilisiya suna taimakawa wajen ‘ ɗaukan kayan juna ’ kuma ta yin haka suna cika “ shari’ar Kristi . ” — Gal . Idan kika ƙyale hakan ya ci gaba , wannan haushin zai iya raunana ƙudurinki na kasancewa da aminci ga Jehobah . Idan kika fahimci cewa a cikin zuciyarki kina son ki rama , za ki iya yin tunanin misalin Joshua da kuma Kaleb . Wasu Isra’ilawa sun so su jejjefi Joshua da Kaleb da duwatsu lokacin da suka yi ƙoƙarin su ƙarfafa al’ummar su kasance da aminci . ( Lit . Lis . 13 : 25 – 14 : 10 ) A sakamakon halin Isra’ilawa , an tilasta wa Joshua da Kaleb su yi yawo a jeji na tsawon shekara arba’in , ba don zunubinsu ba , amma don zunuban waɗansu . 14 : 6 - 12 . “ Taro ya zama tushen ƙarfafawa sosai . Iyalina ta kusaci juna da kuma ga ikilisiya . Ke ma za ki iya jure da irin wannan gwajin . Duk da baƙin cikin da cin amana yake jawowa , ki yi ƙoƙari ki bi hurarriyar shawarar Bulus : “ Kada mu yi kasala kuma cikin aikin nagarta : gama in lokaci ya yi za mu girbe , in ba mu yi suwu ba . ” — Gal . Amma wanda ya duba cikin cikakkiyar shari’a , shari’a ta ’ yanci , ya lizima , shi kuwa ba mai - ji wanda ke mantawa ba ne , amma mai - yi ne wanda ke aikatawa , wannan za ya zama mai - albarka a cikin aikinsa . ” — Yaƙub 1 : 23 - 25 . Wataƙila ya ɗan kalli kansa ne kawai , ko kuma mai yiwuwa ba shi da niyyar yin gyara . Akasin haka , za mu iya samun farin ciki na gaske idan muka bincika Littafi Mai Tsarki sosai da niyyar zama “ mai - yi , ” kuma mu ƙyale tunanin Allah ya mulmula tunaninmu da ayyukanmu . Mataki na 2 ​ — Ka zaɓi fassara mai kyau ( Ayyukan Manzanni 4 : 13 ) Wasu fassarori sun ma canja saƙon da ke cikin Littafi Mai Tsarki saboda al’adunsu . Miliyoyi masu karatu a dukan duniya sun ga cewa fassarar nan New World Translation yana da sauƙin karantawa da kuma fahimta . Ya kamata mu yi godiya don Littafi Mai Tsarki , domin in ba shi ba za mu san Allah ba . — Zabura 119 : 62 . Ka yi la’akari da abin da ya faru ga wasu ’ yan mata biyu waɗanda iyayensu ɗaya ne a ƙasar Uruguay . * ’ Yan matan suka amince cewa Allah ya amsa addu’ar da suka yi ta neman taimako . A’a . • Yusufu : Farawa 37 – 50 . Ka karanta da babbar murya . Yin hakan ya taimaka masa ya gina ƙauna mai zurfi ga abin da ya koya . ( 2 Bitrus 3 : 16 ) Littafin Ayyukan Manzanni ya ambata wani Ba - habashi wanda ya kasa fahimtar ayar da ya karanta cikin Littafi Mai Tsarki sosai . [ Hasiya ] Littafin nan Menene Ainihi Littafi Mai Tsarki Yake Koyarwa ? Ya dace mu sa rai cewa za mu iya fahimtar dukan hanyoyin Allah kuwa ? Batun cewa Allah ba shi da mafari yana ɗaya daga cikinsu . ( Zabura 90 : 2 ) A nan Musa ya kwatanta wanzuwar Allah a hanyoyi biyu . Ɗayan game wanzuwarsa ce wadda ba ta da ƙarshe . Jehobah shi ne yake “ rayuwa har zuwa zamanun zamanai . ” Na biyun kuma ita ce game da wanzuwarsa wadda ba ta da mafari . ( 1 Timotawus 1 : 17 ) Ka yi tunani : Yesu Kristi , mala’iku masu yawa a sama , da dukan mutanen da ke duniya suna da mafari domin an halicce su . Ka tuna cewa , zancen da aka yi cewa Allah ba shi da mafari ba ƙage ba ne . 1 SARAKUNA 14 : 13 Ko da yake mu ajizai ne , Jehobah yana mai da hankali ga abubuwa masu kyau da ke zukatanmu . Mahaifinsa , Jeroboam , shi ne shugaban daular ’ yan ridda . Abijah ya nuna wannan nufin kirki duk da cewa yana “ cikin gidan Jeroboam . ” Mafi muhimmanci , kalaman 1 Sarakuna 14 : 13 sun koya mana wani abu mai kyau game da Jehobah da kuma abin da yake dubawa a zuciyarmu . 15 Ga Yuli , 2010 Na Nazari TALIFOFIN NAZARI NA MAKONNIN : SHAFI NA 3 Manufar Talifofin Nazari TALIFOFIN NAZARI NA 1 , 2 SHAFUFFUKA NA 3 - 11 Za mu tattauna abin da dole ne mu guje wa da kuma abin da dole ne mu yi don mu kasance a shirye don babbar ranar Jehobah . Wannan talifin ya tattauna abin da za mu iya yi don mu amfana sosai daga aikin da ruhun Allah yake yi don ya taimaka mana mu fahimci Kalmarsa . Ka Ci Gaba da ‘ Mai da Hankali ga Koyarwa ’ 29 Mai da Hankali Yana Kawo Sakamako Mai Kyau 32 “ Ranar Jehobah za ta zo kamar ɓarawo . . . kuma za a gano duniya da ayyukan da ke cikinta . ” — 2 BIT . 1 , 2 . ( a ) Yaya wannan mugun zamani zai zo ƙarshensa ? 2 : 2 , 3 ) Duk wani abin da aka kafa bisa ƙarya zai kasance har abada ne ? Kuma menene Bitrus yake nufi da cewa “ za a gano duniya da ayyukan da ke cikinta ” ? 21 : 1 , 2 ) “ Sammai [ da ] za su shuɗe ” suna wakiltar sarautar ’ yan Adam bisa al’umma marar ibada . “ Abubuwa . . . Za Su Narke ” “ Abubuwan ” da Bitrus ya ambata suna nuni ga muhimman abubuwan da suka sa duniya ta kasance da mummunan halayenta , hanyoyinta , da makasudinta . ( 1 Kor . 2 : 12 ; karanta Afisawa 2 : 1 - 3 . ) * ( a ) Menene ya kamata mu ƙi , kuma me ya sa ? Karanta 2 Bitrus 3 : 13 . Wannan birni na samaniya zai ‘ sauko daga sama ’ ta wajen mai da hankalinsa ga duniya . “ Sabuwar duniya ” tana nuni ga sabuwar al’ummar ’ yan adam a duniya da suka miƙa kansu da son rai ga Mulkin Allah . Ka Yi Shiri Don Babbar Ranar Jehobah Har Kiristoci na gaskiya , da suke jiran wannan rana , za su yi mamakin yadda za ta zo farat ɗaya . 5 : 3 . Suna iya faɗin cewa , ‘ Mun yi shekaru aru - aru muna jin wannan tunasarwar . ’ Ka Dogara ga Allah Mai Ceto Muna bukatan mu koyi halayen da ke faranta wa Jehobah rai kuma mu yi ayyukan da ya amince da su . — 2 Bit . ‘ sababbin sammai da sabuwar duniya ’ ? 3 : 11 , NW . Kamar yadda Bitrus ya bayyana , Shaiɗan ya yi ƙoƙarin ya ɓata mutanen Allah ta hanyar malaman ƙarya waɗanda “ idanunsu cike da zina suke ” da “ zuciya forarriya zuwa kwaɗai . ” ( 2 Bit . 2 : 1 - 3 , 14 ; Yahu . 4 ) Saboda haka , wasiƙar Bitrus ta biyu ƙarfafawa ce na kasancewa da aminci ga Allah . 3 , 4 . ( a ) Wane furci ne na motsin rai Bitrus ya yi , kuma wane gargaɗi ya ba da ? Bayan ya ambata cewa za a kawar da duniyar Shaiɗan , Bitrus ya ce : “ Ku yi la’akari da irin mutane da ya kamata ku zama cikin ayyuka masu tsarki da ibada kuma ! ” ( Isha . 61 : 2 ) Saboda haka , manzon ya daɗa : “ Ku fa , ƙaunatattu , domin kun rigaya kun sani , ku yi hankali kada ya zama a janye ku [ tare da malaman ƙarya ] bisa ga kuskure na masu - mugunta , har ku fāɗi daga cikin tsayawarku . ” — 2 Bit . 3 : 17 . Daga baya , manzo Yohanna ya bayyana sarai dalilin da ya sa za su yi hakan . 10 : 16 ) Mu kuma fa ɗaɗɗaya ? Hakika , muna bukatan yin “ ƙoƙari ” sosai don mu yi ayyukan da za su taimaka mana mu nuna halaye na ibada . Game da tsarin bauta ta iyali , wata ’ yar’uwa ta rubuta : “ Yana sa mu koyi darussa masu yawa . ” Wani shugaban iyali ya ce : “ Bauta ta iyali tana taimaka mana sosai . Yin taro da ya dace da ainihin bukatunmu a matsayin ma’aurata yana da amfani sosai ! Duk da haka , ku ƙudurta cewa ba za ku bar yin Bauta ta Iyalinku da yamma ba , ko da mako guda ! Me ya sa za mu yi iya ƙoƙarinmu mu kasance “ marasa - aibi marasa - laifi , ” kuma menene wannan yake bukata a gare mu ? Saboda haka , ba ma mamakin cewa duniya ta shaƙu da abubuwan da Jehobah ba ya so , kamar haɗama , lalata , da mugunta . 2 : 13 , 14 ) Saboda haka , dole ne mu bi umurnin Bitrus : ‘ Ku ba da anniya a tarar da ku cikin salama , marasa - aibi marasa - laifi a gaban [ Allah ] . ’ — 2 Bit . Yin iya ƙoƙarinmu ya ƙunshi kāre zuciyarmu don kada munanan sha’awoyi su shafe ta . 4 : 4 . ( Rom . 7 : 21 - 25 ) Za mu iya yin nasara ne kawai idan muka juya ga Jehobah , wanda yake ba da ruhu mai tsarki a sake ga waɗanda suke roƙonsa . ( Luk 11 : 13 ) Wannan ruhun yana sa mu koyi halayen da Allah ya amince da su kuma yana taimaka mana mu jimre da jarraba da kuma gwaji na rayuwa , waɗanda za su iya ƙaruwa yayin da ranar Jehobah take kusatowa . Amma maimakon ka yi sanyin gwiwa , ka ɗauki jarrabobin a matsayin zarafi na tabbatar da ƙaunarka ga Allah kuma ka ƙarfafa bangaskiyarka a gare shi da Kalmarsa . Almajiri Yaƙub ya rubuta : “ ’ Yan’uwana , kadan jarabobi masu - yawa sun same ku , ku maishe shi abin farinciki sarai ; kun sani gwadawar bangaskiyarku tana jawo haƙuri . ” Ka yi la’akari da misalin Yusufu , ɗan Yakubu , wanda ’ yan’uwansa suka sayar zuwa bauta . ( Far . Bayan haka , an yi masa zargin ƙarya na son yin fyaɗe kuma aka jefa shi kurkuku . Menene za mu koya daga misalin Naomi ? Wasu bayin Allah masu aminci sun ji hakan . Ka yi la’akari da Naomi , wadda mijinta da yaranta biyu suka mutu . “ Ba za a tuna da al’amura na dā ba , ba kuwa za su shiga zuciya ba . ” — Isha . Ko da yake Shaiɗan ba zai daina ƙoƙarin da yake yi na sa mu sanyin gwiwa ba , ba zai yi nasara ba idan muka “ yi natsuwa cikin hankalin [ mu ] ” kuma muka “ lura ƙwarai da gaskiye a cikin addu’a . ” Waɗanda suke da amincewarsa ne kaɗai za su samu begen tsira a ranar Jehobah . Ka yi tunanin wannan : Saboda aikin wa’azin da muke yi , magabtan Allah ba za su iya cewa ba a taɓa gaya musu game da shi da nufe - nufensa ba sa’ad da babban ranarsa ta zo . Hakika , kamar Fir’auna na dā , za su san cewa Jehobah yana gāba da su . ( Fit . 8 : 1 , 20 ; 14 : 25 ) A wannan lokacin , Jehobah zai ɗaukaka bayinsa masu aminci ta wajen sa ya bayyana a fili cewa sune wakilansa . — Karanta Ezekiel 2 : 5 ; 33 : 33 . Ta yaya ? Ta yin hakan , za mu samu albarka marar iyaka da ke haɗe da “ sababbin sammai da sabuwar duniya . ” — 2 Bit . 3 : 13 . Ka Sa Hannu Sosai A Yin Babban Girbi Na Ruhaniya 4 : 35 ) Yesu ba ya maganar girbi na zahiri , amma yana magana ne game da tattara mutane masu zuciyar kirki a ruhaniyance , waɗanda za su zama mabiyansa . Kalaman Yesu game da girbi suna da ma’ana na musamman a zamaninmu . A kowace shekara , miliyoyin mutane suna samun gayyatar koyon gaskiya mai ba da rai , kuma sababbin almajirai dubbai suna yin baftisma . Bari mu bincika waɗannan halaye ɗaya bayan ɗaya . Tawali’u Yana da Muhimmanci Ka yi tunanin wannan yanayin : Bai daɗe ba da almajiran suka yi musu game da wanda ya fi girma . Har zuwa yau , mutane da yawa a duniya sun ba da kansu ga biɗar iko , arziki , da matsayi . 13 : 22 ) Akasin haka , mutanen Jehobah suna farin ciki su ‘ ƙasƙantar da kansu ’ a gaban wasu domin su samu albarka da kuma amincewar Ubangijin girbi . — Mat . 11 : 7 ; Filib . “ Sa’ad da nake son na yi aure , ” in ji shi , “ Ina da zarafin samun aikin da zai sa ni da matata mu yi kuɗi sosai . Francisco ya kammala : “ Fiye da shekara talatin , na more gatar yin hidima a matsayin dattijo , ƙari ga ayyuka da yawa na musamman da nake yi . Ya ƙwace talanti da ya ba bawa na uku kuma ya kore shi daga gidansa . — Mat . Babu shakka , kana son ka yi koyi da waɗannan bayin masu ƙwazo da ke cikin almarar Yesu kuma ka saka hannu sosai a aikin almajirantarwa . Idan haka ne , almarar talanti tana ɗauke da saƙo mai ban ƙarfafa a gare ka . Idan ka lura , za ka ga cewa ubangiji da ke cikin almarar ya san cewa kowanne cikin bayinsa yana da nasa iyawa . 25 : 15 ) Kamar yadda za mu yi zato , bawa na farko ya yi ciniki fiye da bawa na biyu . Aikinta na ’ yar aikin gida ya ƙunshi yin aiki na sa’o’i masu yawa da kuma yin tafiya mai gajiyarwa a motar haya da ke cike da mutane . Sa’ad da ka yi amfani da shawarwari masu ban taimako da ake gabatarwa kowane mako a Taron Hidima , za ka kyautata yadda kake wa’azi kuma ka gwada sababbin hanyoyi na yin wa’azi . Ka tuna cewa muna nuna ƙwazo ne domin ƙaunarmu da kuma godiya ga Allah . ( Afis . 5 : 25 - 27 ) A dā , Yesu ya yi maganar ikon tsabtacewa ta kalmar Allah , wadda ya sanar . Idan muka ƙyale gaskiyar Allah ta tsabtace mu a wannan hanyar ce kaɗai zai amince da bautarmu . Hakan ya ƙunshi karanta Littafi Mai Tsarki da halartan taron Kirista . Yana kuma nufin yin iya ƙoƙarinmu mu yi amfani da tunasarwar da muke samu daga Allah a rayuwarmu . Sa’ad da yake kwatanta almajiransa da rassan kuringar anab , Yesu ya ce : ‘ Kowane reshe a cikina wanda bai bada ’ ya’ya ba , [ Ubana ] yakan kawashe shi : kowane reshe kuma da ya bada ’ ya’ya , yakan tsarkake shi domin ya daɗa bayasda ’ ya’ya . ’ ( Yoh . Yayin da mutane da yawa suke fuskantar azaba da baƙin ciki da ke tattare da salon rayuwa na neman abin duniya da yawan biɗar nishaɗi , muna samun farin ciki na gaske da gamsuwa . ( Zab . • me ya sa yake da muhimmanci ka nuna tawali’u ? Tawali’u zai taimaka mana mu yi rayuwa mai sauƙi da ta mai da hankali ga al’amuran Mulkin “ Ruhu yana binciken abu duka , i , har da zurfafa na Allah . ” — 1 KOR . 2 : 10 . ( Karanta 1 Korintiyawa 2 : 9 - 12 . ) Yesu ya nuna hanyoyi biyu da ruhun zai yi aiki . Waɗanne kalaman Yesu ne suka nuna cewa za a bayyana “ zurfafa na Allah ” a hankali ? Yesu da kansa ya koya wa almajiransa gaskiya masu yawa da ba su sani ba a dā . Amma , har ila suna da abubuwa da yawa da za su koya . Amma sa’adda shi , Ruhu na gaskiya , ya taho , zai bishe ku cikin dukan gaskiya . ” ( Yoh . ( Joel 2 : 28 - 32 ) Masu kallo suna ganin cikawar a hanyar da ba su yi zato ba , kuma manzo Bitrus ya yi ja - gora wajen bayyana wannan aukuwa . ’ Yan Al’ummai za su iya shiga kuma a shafa su da ruhu mai tsarki kuwa ? ( A . Ana bukatan ruhun Jehobah don a bincika waɗannan zurfafan al’amura . Bitrus , Bulus , da Barnaba suna wajen taron da aka yi da hukumar mulki inda aka tattauna batun kaciya kuma suka faɗi yadda Jehobah yake mai da hankali ga ’ yan Al’ummai da ba su yi kaciya ba . ( A . M . An kuma ba da ƙarin bayani a kan batutuwa da yawa ta wurin rubuce - rubucen Yohanna , Bitrus , Yakubu , da Bulus . A Zamani na Ƙarshe 13 : 38 . An saka ‘ hatimi ’ a kan annabcin da Daniel ya rubuta har sai wannan lokacin . ( Mat . 10 : 27 ) Da shigewar lokaci , wataƙila za a bukaci ba da ƙarin haske , kuma sai a bayyana shi cikin gaskiya . — Ka duba akwatin nan “ Yadda Ruhun ya Bayyana Ma’anar Haikali na Ruhaniya . ” Kamar Kiristoci na ƙarni na farko , mu ma a yau muna nazari kuma daga baya mu tuna kuma mu yi amfani da bayanin da ruhu mai tsarki ya taimaka mana mu fahimta . ( Luk 12 : 11 , 12 ) Ba ma bukatan mu yi makaranta sosai domin mu fahimci zurfafan koyarwa na ruhaniya da aka wallafa . ( A . Abin da ya kamata mu yi ke nan ko da mu kaɗai ne ko kuma ba mu da isashen lokaci . 13 , 14 . Wane matsayi ne yin shiri don taro yake da shi wajen fahimtar zurfafan al’amura na Allah ? “ Bawan nan ” yana cika hakkinsa ta wajen yin tanadin bayanai da aka ɗauko daga Nassi da kuma shirya tsarin ayyuka na nazari da taro . 2 : 29 . Ka riƙa karanta dukan littattafai da aka wallafa . Akwai wasu littattafan da aka wallafa da ba a tattaunawa a taronmu , amma an shirya su ne don amfaninmu . Har ma da mujallunmu da ake rarraba wa mutanen waje , an shirya su da mu a zuciya . 2 : 2 . Fahimin da muka samu zai zama sashen dukiyarmu da za mu riƙa amfani da ita idan bukata ta kama . — Matt . Menene kake bincikawa a lokacin Bauta ta Iyali da yamma ? Wasu suna karanta Littafi Mai Tsarki , su yi bincike a kan ayoyin da ba su fahimta ba kuma su rubuta taƙaitaccen bayani a kansu a cikin Littafinsu Mai Tsarki . Iyalai da yawa suna ba da lokaci su bayyana yadda darassin ya shafi iyalinsu . Wasu shugabannin iyalai suna zaɓan batutuwan da suke ganin iyalinsu tana bukatan ta tattaunata ko kuma wanda ya shafi darussa ko tambayoyin da iyalin take son ta tattauna . • Ta wurin wa ruhu mai tsarki ya bayyana zurfafan gaskiya a ƙarni na farko ? An kafa “ mazauni na gaske ” a shekara ta 29 A.Z . , a lokacin da aka yi wa Yesu baftisma kuma Jehobah ya amince da shi ya zama cikakken hadaya . Maimakon haka , Kiristoci shafaffu suna hidima ne a farfajiya da kuma Wuri Mai Tsarki a haikali na ruhaniya , suna yi wa Allah “ hadaya ta yabo ” a kullum . — Ibran . Amma , kafin ya ba da wannan gargaɗin , Yesu ya ce : “ Kada ka ji tsoron wahala da za ka sha . ” Za mu kuma duba wasu misalan ’ yan’uwa masu bi masu aminci na zamani waɗanda suka “ yi tsayayya da dabarun Shaiɗan . ” — Afis . 6 : 11 - 13 . Da yake waɗannan nasarorin sun shiga kansa , sai ya mai da hankalinsa ga mutanen Jehobah da babban birninsu , Urushalima , inda sarki Hezekiya mai tsoron Allah yake sarauta . ( 2 Sar . 18 : 1 - 3 , 13 ) Babu shakka , Shaiɗan yana amfani da wannan damar , yana zuga Sennakerib don ya cim ma manufofinsa , domin a kawar da bauta ta gaskiya daga doron duniya . — Far . Waɗanne dabaru ne Rabshakeh ya yi amfani da su don ya tsorata Yahudawa ? Rabshakeh ya gaya wa wakilan Hezekiah : “ In ji babban sarki , sarkin Assyria , Menene wannan ƙarfinka da ka ke dogara gareshi haka nan ? Kuna a ware . ’ Na tuna tabbacin da ke Ishaya 66 : 2 , cewa Allah yana kula da ‘ talaka mai - karyayyen ruhu . ’ Hakazalika , wani ɗan’uwa da ya yi shekaru yana tsare shi kaɗai ya ce : “ Na fahimci cewa ƙaramin ɗakin kurkuku zai iya zama sararin samaniya idan mutum yana da dangantaka na kud da kud da Allah . ” 8 : 35 - 39 . 4 : 8 ) Ya kamata mu riƙa tambayar kanmu a kai a kai : ‘ Na san Jehobah sosai kuwa ? 4 : 13 , 14 ; Ibran . 6 : 19 ) Saboda haka , don mu kasance a shirye domin yin tunani mai kyau sa’ad da muke fuskantar matsi , muna bukatan mu mai da hankali sosai ga karanta Littafi Mai Tsarki a kullum da kuma nazari na kanmu . ( Ibran . Hakika , idan muna yin nazarin Kalmar Allah sosai da kuma littattafan da rukunin bawan nan suke tanadinsa a yau , sa’ad da muka fuskanci matsaloli masu tsanani a rayuwa , ruhu mai tsarki “ zai tuna [ mana ] ” abin da muka koya . — Yoh . Rabshakeh ya yi ƙoƙarin ya razanar da Yahudawa . Abin da ya faru ke nan da ’ yan Nazi masu hamayya a lokacin Yaƙin Duniya na biyu . ‘ Sai hafsan ya yi masa barazana , ‘ Saura kai ke nan za mu kashe . ” 18 : 10 . ( Luk 17 : 5 ) Muna bukatan kuma mu yi amfani sosai da tanadin da rukunin bawan nan suka yi don mu ƙarfafa bangaskiyarmu . Na sa kanka ya yi ƙarfi kamar dutse , har ma ya fi dutsen ƙanƙara ƙarfi . ” ( Ezek . 3 : 8 , 9 ) Idan da bukata , Jehobah zai taimaka mana mu yi ƙarfi kamar dutse kamar yadda Ezekiel ya yi ƙarfi . Rabshakeh ya yi amfani da wannan dabarar . ( 2 Sar . 18 : 31 , 32 ) Tunanin cin gurasa da shan ruwan inabi zai kasance abin marmari ga waɗanda suke cikin garun birnin da aka kewaye ! Amma , ɗan’uwan ya kasance a faɗake a ruhaniya kuma bai yasar da ƙa’idodinsa na Kirista ba . Menene ya taimake shi ? Ya bayyana daga baya : “ Na ɗauki Mulkin a matsayin bege na ainihi . . . . Mun gaskata da Mulkin Allah kuwa ? 4 : 16 - 18 . Duk da ƙoƙarin da Rabshakeh ya yi don ya tsoratar da Yahudawa , Hezekiah da talakawansa sun dogara sosai ga Jehobah . ( 2 Sar . 19 : 15 , 19 ; Isha . 37 : 5 - 7 ) Jehobah ya amsa addu’o’insu na taimako ta wajen aika mala’ika guda ya halaka runduna 185,000 a cikin dare ɗaya a sansanin Assuriyawa . ( Zab . 1 : 1 - 3 , 6 ) Ko da yake iya karatu ba bukata ba ce ta samun ceto , Littafi Mai Tsarki ya nuna cewa karatu yana iya kawo mana albarka mai girma . Me ya sa ? Saboda haka , yaya iyaye za su koya wa yaransu su yi sha’awar ilimin da zai amfane su ? Ta hakan , littattafai za su zama abokansu da kuma sashen rayuwarsu . ” Sa’ad da kake karanta irin waɗannan littattafan da yaranka , kana koya musu yare ne da kuma “ al’amura masu ruhaniya ” da ‘ kalamai na ruhaniya . ’ — 1 Kor . 2 : 13 . Idan kana karatu da ban sha’awa , su ma za su yi hakan . Abin farin ciki , ba da daɗewa ba yaranka za su iya sanin kalmomi , su furta su , kuma su fahimci ma’anar kalmomi masu yawa . Kana iya yin tambayoyi kuma ka faɗi abin da wataƙila zai zama amsoshinsu . Kada ka manta cewa yin karatu abu ne mai wuya . Yana bukatan iya tsarawa , tunawa , da kuma yin amfani da bayanin . 10 : 10 . Wannan zai taimaka mata ta fahimci ma’anar kuma ta tuna abin da ta koya . Samun isashen iska da haske , tare da yanayin da ya dace inda babu surutu , zai sa mai da hankali ya kasance da sauƙi . Hakika , yadda iyaye suke ɗaukan nazari yana da muhimmanci . “ Yana da muhimmanci sosai ka riƙa keɓe lokaci don karatu da nazari a kai a kai , ” in ji wata uwa . In ji wani mutum , wannan hanya ce mafi kyau na koya wa yara kasancewa da halin nazari mai kyau . A ƙarshe , ka taimaka wa yaranka su ga yadda za su yi amfani da abin da suka koya . Wannan mujallar ba za ta iya ɗaukan dukan fa’idojin da ke tattare da koya wa yaranka su so yin karatu ba . Yayin da iyaye suka keɓe lokaci kuma suka mai da wa yaransu hankali kuma suka yi iya ƙoƙarinsu don yaransu su soma rayuwa mai kyau , suna fatan cewa yaransu daga baya za su zaɓi su zama masu bauta wa Jehobah . Saboda haka , kana da dalilai da yawa na yin addu’a ga Jehobah ka nemi albarkarsa yayin da kake ƙoƙarin ka motsa yaranka su so yin karatu da nazari . — Mis . na 22 ga Fabrairu , 1997 , shafuffuka 3 - 10 . [ Akwati / Hotuna da ke shafi na 26 ] • Ku tattauna abin da kuka karanta ○ mai da hankali • Ka kafa yanayin da suka dace don nazari 28 : 19 , 20 ) Daga baya , manzo Bulus ya kuma nanata muhimmancin zama masu koyar da Kalmar Allah . Marubucin linjila Luka ya rubuta : “ Dukansu suka shaida shi , suna mamaki da zantattukan alheri da suka fito bakinsa . ” Shi ya sa Bulus ya damu ƙwarai . Ta wajen tattaunawa da dukan mutane , ban da sūka , amma da daraja , za mu iya buɗe wa wasu hanya su saurare mu kuma daga baya su samu ’ yanci daga bautar addini ta ƙarya . — A . Ka Tattauna Batutuwan da Masu Sauraronka Za Su So Bulus bai sūki mutane da saƙonsa ba . Bulus ya ci gaba da cewa : “ Allah wanda ya yi duniya da abin da ke ciki duka , da ya ke Ubangijin sama da ƙasa ne , ba shi kan zauna a cikin haikalu waɗanda a ke yi da hannuwa ba ; ba kuwa da hannuwan mutane a ke yi masa hidima ba , sai ka ce yana da bukatar wani abu , da ya ke shi da kansa yana ba kowa rai , da numfashi , da abu duka . ” — A . M . 17 : 24 , 25 . Yadda muke koyarwa zai nuna wa mutane irin Allahn da muke bauta ma wa . Da ya ke fa mu zuriyar Allah ne , bai kamata mu zaci Allantaka tana kama da zinariya , ko azurfa , ko dutse . ” — A . Alal misali , kwatancin da Bulus ya yi amfani da shi a wasiƙarsa zuwa ga Ibraniyawa ya dace a yau : “ Kowane gida akwai mai - kafa shi ; amma wanda ya kafa dukan abu Allah ne . ” ( Ibran . Bulus ya ce : “ Kwanakin jahilci fa Allah ya yi birin da su ; amma yanzu yana umurtan mutane dukansu cikin kowane wuri su tuba : da ya ke ya sanya rana , inda zai yi wa duniya duka shari’a mai - adalci ta wurin mutum wanda ya ƙadara . ” — A . “ Sa’ad da suka ji zancen tashin matattu , waɗansu suka yi ba’a : amma waɗansu suka ce , mu sake jinka tukuna a kan wannan zance . Haka nan fa Bulus ya fita daga cikinsu . Wasu suna yin na’am da wa’azinmu nan da nan ; wasu kuma za su bukaci ƙarin lokaci don su tabbata da koyarwarmu . Amma sa’ad da bayani mai sauƙi da muka yi ya taimaka wa mutum guda ya samu cikakken sani na Jehobah , muna yin godiya sosai cewa Allah ya yi amfani da mu ya jawo mutane ga Ɗansa ! — Yoh . 6 : 44 . [ Hoton da ke shafi na 31 ] ‘ Mun makara ne sosai ? ’ ’ yan’uwan suna mamaki . ‘ Sun bar Turku ne ? ’ Amma sai ɗaya daga cikin ma’aikatan ya zo yana sanye da kayan aiki . Ba da daɗewa ba , sai ma’aikata da yawa suka taru kusa da tashar bas ɗin . Wasu ma’aikatan sun ce sun taɓa saduwa da Shaidu a wasu ɓangarorin duniya . Kana mai da hankali ga zarafin da za su iya tasowa a yankin ikilisiyarku ? Yadda Za a Yi Nasara a Shekara ta Farko na Aure Ta ce : “ Maigidana ba ya hira sosai . Hakan yana bala’in ɓata mini rai ! Me ya sa maza suke da wuyan fahimta ? Hakika . Alal misali , Liam , wanda ke zaune a ƙasar Turai , ya ce : “ A garinmu , mutane suna yin magana yadda suka ga dama . Yadda nake furta bukatuna ɓaro - ɓaro yana yawan ɓata wa matata rai . ( Filibiyawa 2 : 3 , 4 ) Shawarar da manzo Bulus ya ba wani mai wa’azi a ƙasashen waje zai iya taimaka wa waɗanda ba su daɗe da yin aure ba . Alal misali , Antonio , wani miji a ƙasar Italiya , ya ce : “ Mahaifina ba ya tuntuɓar mahaifiyata game da shawarwarin da suka shafi iyali . Saboda haka da farko , na shugabanci iyalina kamar sarki mai iko . ” Idan maigida ya bi da matarsa kamar yarinya , yana daraja tsarin aure kuwa ? Sa’ad da kuke tattaunawa game da matsaloli masu wuya , ki koyi magance matsalolin , ba kushe halin mijinki ba . Maimakon ta gaya masa baƙar magana , ta faɗi kalamanta cikin hikima . GWADA WANNAN : Maimakon ku riƙa yin tunani game da hanyoyin da ya kamata abokin aurenku ya ko ta yi gyara , ku yi tunani a kan gyaran da ku da kanku ya kamata ku yi . Magidanta : Idan ka ɓata wa matarka rai domin yadda ka nuna ko ka kasa nuna shugabancinka , ka tambaye ta gyaran da ya kamata ka yi , sai ka rubuta shawarar . Mata : Idan mijinki yana jin cewa ba ki girmama shi , ki tambaye shi inda kike bukatan gyara , kuma ki mai da hankali ga shawarar . Koyon kasancewa da dangantaka mai farin ciki da kuma mai daidaita a aure yana kama ne da koyon tuka keke . [ Akwati / Hotuna da ke shafi na 11 ] Toru da Akiko suna ƙaunar juna sosai sa’ad da suka auri juna . Bayan wata takwas da yin aurensu , waɗannan ma’aurata ’ yan Japan suka yanke shawara su kashe aurensu . Ina son fita yawo , amma ta fi son zaman gida . ” Akiko : “ Ƙararrawar ƙofa ta yi ƙara yayin da nake kwashe jakunkuna na zuwa bakin ƙofa . Wata mace tana tsaye a bakin ƙofar . Mashaidiyar Jehobah ce . Amma sa’ad da na ga yadda yake amfani da mizanan Littafi Mai Tsarki , sai na ƙara tallafa masa . Dalilin da Ya Sa Yesu Bai Hanzarta Ba YESU ya samu labari cewa Li’azaru abokinsa na kud da kud yana rashin lafiya sosai . ’ Yan’uwan Li’azaru , Maryamu da Martha ne suka aika da wannan saƙon ga Yesu . Sun san cewa a dā ya taɓa warkar da mutane da ke nesa da inda yake . — Matta 8 : 5 - 13 ; Yohanna 11 : 1 - 3 . Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Ya kwana biyu a wurin da yake a loton nan . ” Da gaba gaɗi Toma ya ce : ‘ Bari mu tafi kuma , domin mu mutu tare da Yesu . ’ Toma ya san cewa maƙiya za su sake yin ƙoƙarin kashe Yesu , kuma suna iya kashe almajiran . ( Luka 7 : 11 - 17 , 22 ; 8 : 49 - 56 ) Amma Li’azaru ya yi kwanaki a cikin kabari . Sai ta ce : “ Ubangiji , da kana nan , da ɗan’uwana bai mutu ba . ” Nan da nan sai Maryamu ta tashi don ta sadu da Yesu . Sai Yesu ya ba da umurni : “ Ku kwance shi , ku sake shi . ” — Yohanna 11 : 19 - 44 . Yanzu ka fahimci dalilin da ya sa Yesu bai hanzarta ba ? — Ya san cewa idan ya ɗan jira , zai ba da shaida mai kyau game da Ubansa , Jehobah . Kuma domin ya zaɓi lokaci mafi kyau , mutane da yawa sun yi imani ga Allah . ( Yohanna 11 : 45 ) Ka ga abin da za mu iya koya daga misalin Yesu kuwa ? — Kai ma za ka iya zaɓar lokaci mafi kyau don ba da shaida game da abubuwa masu ban al’ajabi da Allah ya yi da kuma waɗanda zai yi . ▪ Mene ne za ka iya yi don ka nuna cewa ka yi koyi da misalin Yesu ? Mene ne bukatunmu na ruhaniya ? Amma akwai wani abu da ya bambanta mu da dabbobi . Ta yaya Yesu ya ba da bege ? Ya kuma zo da saƙo mai cike da bege . ( Yohanna 3 : 16 ) Mutanen da suke biyayya ga Allah za su more rai na har abada a cikin duniya . ( Ayyukan Manzanni 20 : 35 ) Alal misali , Yesu ya ce : “ In za ka kira biki , sai ka gayyato gajiyayyu , da musakai , da guragu , da makafi , za ka kuwa sami albarka [ “ farin ciki ” NW ] , da ya ke ba su da hanyar sāka maka . ” Bayan ya bayyana wa wani mai son saƙonsa begen , sai Yesu ya ce : “ Abincina ke nan , in yi nufin wanda ya aiko ni . ” Don ƙarin bayani , ka duba babi na 1 na littafin nan , Menene Ainihi Littafi Mai Tsarki Yake Koyarwa ? [ Hoton da ke shafi na 16 ] Ka yi la’akari da abin da waɗannan mutanen suka ce . ƘASAR DA AKA HAIFE TA : RASHA Na yi ƙoƙarin daina shan ƙwaya . YADDA LITTAFI MAI TSARKI YA CANJA RAYUWATA : Wani abin da Littafi Mai Tsarki ya koya mini shi ne ɗaukan hakki . Maimakon in sa rai cewa mahaifiyata za ta tallafa mini , na koyi cewa ina da hakkin tallafa wa kaina da kuma yarana a batun kuɗi . Tun da yake ina ƙyamar ayyuka marasa kyau , matsaloli da yawa da salon rayuwata ta dā take jawowa duk sun ɓace . TARIHI : INA KWANA A KAN TITI Ban taɓa sanin mahaifiyata ba . Sa’ad da kuɗina ya ƙare , sai na soma aiki a gidan caca . Na yi baƙin ciki matuƙa kuma na ci bashin kuɗi sosai daga hannun masu ba da rancen kuɗi . Na koma birnin Hakata , daga nan kuma na je birnin Himeji , bayan hakan na koma birnin Kyoto . Kiristoci da suka manyanta a ikilisiyar Shaidun Jehobah da ke yankin suka yi nazarin Littafi Mai Tsarki da ni kuma suka taimaka mini in ga muhimmancin yin amfanin da ƙa’idodinsa . Don na faranta musu rai , na je na yi wasu intabiyu na neman aiki , amma da farko ban nemi aikin da ƙwazo ba . Addu’a kuma ta taimaka mini a mawuyacin lokatai . Wannan alkawarin ya ba ni ƙarfi da gaba gaɗi . YADDA NA AMFANA : Abin da na koya daga Littafi Mai Tsarki ya motsa ni na yi ƙoƙarin daidaita dangantakata da babana , kuma ya gafarta mini halayena na dā . Ƙari ga hakan , ina iya yin aiki don na tallafa wa kaina . Iyalita suna zama a yankin Aurukun a Ostareliya , a can arewancin Queensland . Salon rayuwata ba ta da kyau . Bayan hakan , muka soma nazarin Littafi Mai Tsarki a kai a kai . Na soma ganin cewa ina bukatar yin canji a halaye na da kuma salon rayuwata idan ina son in faranta wa Allah rai . Ainihin inda ake samun sani game da Allah shi ne a cikin Littafi Mai Tsarki . Wasu kuwa ba su samu irin wannan zarafi mai kyau ba . ( 2 Timotawus 3 : 1 - 5 ) Zai yi wa mutane da suka taso a irin wannan yanayin wuya su ɗauki Allah a matsayin Ubanmu na samaniya mai ƙauna . Littafi Mai Tsarki ya annabta cewa za a yi wa’azin bishara game da Allah da kuma nufinsa ga duniya a cikin “ iyakar duniya . ” Waɗanda ba su da Littafi Mai Tsarki har ila za su iya koyan abubuwa masu yawa game da Allah ta wajen lura da abubuwan da ya halitta . — Romawa 1 : 20 . Ki “ Ɗauki Ɗanki ” Wata rana , annabin mai godiya ya ce wa matan : ‘ Baɗi war haka , za ki rungumi ɗa . ’ ( 1 Sarakuna 17 : 17 - 23 ) Shin wannan Ba - shunammiyar tana da imani cewa Elisha zai iya ta da ɗanta ma ? ( Aya ta 32 ) Annabin ya yi addu’a ga Jehobah sosai da kalaman da za a iya kwatanta kamar roƙo mai zurfi . * Na Nazari TALIFOFIN NAZARI NA MAKONNIN : 27 ga Satumba , 2010 – 3 ga Oktoba , 2010 WAƘOƘI : 46 , 133 WAƘOƘI : 62 , 99 18 - 24 ga Oktoba , 2010 Irin waɗannan darussan aka tattauna a waɗannan talifofin . Zabura ta 72 tana ɗauke da kwatanci na annabci na Sarauta ta Shekara Dubu na Ɗan Allah , Yesu Kristi . Tambayoyi Daga Masu Karatu 6 17 Me Ya Sa Ya Dace Ka Yi Abubuwa a Kan Lokaci ? Suna canjawa da shigewar lokaci . “ Mutane sun yi zaɓi a rayuwarsu har ma suna a shirye su mutu domin su samu ɗaukaka , su yi suna , su zama sanannu , su samu amincewa , da daraja . ” Ɗaukaka mutum yana kuma nufin nuna burgewa don arzikinsa , da matsayinsa kuma saboda hakan a ba shi daraja da ya dace . Amma , a koyaushe ƙoƙarin da suka yi don su nuna sun fi shi a gaban jama’a bai yi nasara ba . — Luk 13 : 11 - 17 . Wani ra’ayin Yahudawa , Heleniyawa , da Romawa a ƙarni na farko shi ne kunyar “ kama mutum kuma a yi masa zargin laifi a fili , ” in ji masanin da aka ambata a baya . Abin da ya fi ɗauri kunya shi ne yi wa mutum tsirara ko bulala . Mutane suna matsa wa iyali da abokan mutumin da aka wulakanta a wannan hanyar su ƙi shi . Yawancin mutane suna ganin cewa wawanci ne mutum ya ce shi mabiyin mutumin da aka rataye ne shi . Wani Abu Dabam da Ya Fi Muhimmanci Manzo Bitrus ya rubuta : “ Kada wani daga cikinku ya sha wuya kamar mai - kisankai , ko kuwa ɓarawo , ko mai - aikin mugunta , ko mai - shishigi . ” 15 : 20 ) “ Idan wani yana shan wuya kamar mai - bin Kristi ” in ji Bitrus , “ kada ya ji kunya ; amma sai ya ɗaukaka Allah cikin wannan suna . ” ( 1 Bit . 12 : 2 ) Magabtan Yesu sun mare shi , sun tofa masa miyau , sun yi masa tsirara , suka yi masa bulala , suka tsire shi , kuma suka zage shi . ( Mar . Bai karya amincinsa ba duk da abin da suka yi masa . An tsare almajiran Yesu kuma an yi musu bulala . Hakan ya kunyatar da su a gaban mutane da yawa . Sa’ad da Yesu yake cin abinci a gidan wani Bafarisi mai suna Siman , wata mata ta ‘ tsaya a bayan Yesu wajen ƙafafunsa . ’ Matar ‘ mai - zunubi ce wadda take cikin birni , ’ in ji labarin Linjila . Irin wannan mutumiyar ce Yesu ya gaya wa cewa : “ An gafarta miki zunubanki . ” ( Luk 7 : 36 - 38 , 48 ) Menene Yesu yake nufi da wannan ? Yesu yana nuni ne ga basussukanmu , sa’ad da ya ƙarfafa mabiyansa su yi addu’a ga Allah kuma su roƙe shi : “ Ka gafarta mana laifofinmu , kamar yadda mu kuma muke gafarta wa waɗanda ke yi mana laifi . ” ( Mat . 6 : 12 ) Luka 11 : 4 ta nuna cewa waɗannan basussuka zunubai ne . A kan waɗanne yanayi ne Allah ya gafarta zunubai a dā ? Cikakken adalcinsa ya bukaci mutuwa don zunubi . 9 : 22 ) Yahudawa ba su san wata hanyar da ta fi wannan da za a samu gafara daga wurin Allah ba . ( Luk 7 : 49 ) Saboda haka , bisa menene za a gafarta laifofin wannan matar mai zunubi ? 3 : 15 ) An yi wannan ƙujewar sa’ad da maƙiyan Allah suka kashe Yesu . Tun da yake ba abin da zai iya hana Jehobah cika nufinsa , da ya furta kalaman da ke rubuce a Farawa 3 : 15 , a ra’ayin Allah kamar an riga an biya fansar ne . Shi ya sa Yesu ya gaya mata : “ An gafarta maki zunubanki . ” Yadda Yesu Ya Ɗaukaka Adalcin Allah 3 : 25 . Sakamakon zunubin Adamu yana shafan dukanmu kamar yadda aka bayyana a waɗannan kalaman : “ Zunubi ya shigo cikin duniya ta wurin mutum ɗaya , mutuwa kuwa ta wurin zunubi ; har fa mutuwa ta bi kan dukan mutane , da yake duka sun yi zunubi . ” ( Rom . 5 : 12 ) Duk da yadda muke ƙoƙari mu yi abin da yake da kyau , mukan yi kuskure , kuma don hakan muna bukatan gafarar Allah . Kaitona , ga ni mutum , abin tausai . ” — Rom . Tun da yake dukanmu masu zunubi ne , yana da kyau mu yi waɗannan tambayoyi masu muhimmanci : Yaya ya yiwu aka haifi Yesu Banazare ba tare da zunubi ba , kuma me ya sa aka yi masa baftisma ? Ta yaya tafarkin rayuwar Yesu ya ɗaukaka adalcin Jehobah ? Ya yi hakan ta wajen tambayar Hauwa’u : “ Ashe , ko Allah ya ce , ba za ku ci daga dukan itatuwa na gona ba ? ” Kamar yadda ya faɗa , Jehobah ya yanke hukuncin mutuwa a kan Adamu da Hauwa’u . ( Far . Sa’ad da ya zama mutum , Yesu zai yi daidai da Adamu sa’ad da yake kamiltacce . ( Rom . 5 : 14 ; 1 Kor . Yesu ya nuna yana son abubuwa na ruhaniya sosai ta wajen halartar taro na bauta a kai a kai . ( Luk 4 : 16 ) Yana da wani abu kuma mai tamani , wato , kamiltaccen jiki da za a iya ba da hadayarsa domin ’ yan Adam . * Domin Yohanna yana yi wa Yahudawa baftisma don su nuna alamar tubansu daga zunubi bisa Dokar . Miƙa kai da Yesu ya yi ya kuma ƙunshi amincewa ya jimre tsanantawa da mutuwa ta zalunci don ya tallafa wa ikon mallaka na adalci na Jehobah Allah . Ƙwarai kuwa ! 3 : 17 ; Mar . 1 : 11 ; Luk 3 : 22 . Ya Kasance da Aminci Har Mutuwa Menene Yesu ya yi cikin shekara uku da rabi da yin baftismarsa ? Ko da yake yin tafiya a dukan Ƙasar Alkawari da ƙafa ya gajiyar da shi , amma babu abin da ya hana shi ba da shaida sosai game da gaskiya . ( Yoh . Ya Uba ka cece ni daga cikin lokacin nan ? Kafin ya mutu , me ya sa Yesu ya ce : “ An gama ” ? Game da dukan waɗanda suka goyi bayan ikon mallakar Allah , Shaiɗan ya ce : “ Dukan abin da mutum ya ke da shi , ya bayar a bakin ransa . ” ( Ayu . 2 : 4 ) Ta wurin amincinsa , Yesu ya nuna cewa Adamu da Hauwa’u za su iya kasancewa da aminci a gwaji mafi sauƙi da suka fuskanta . Bayin Jehobah da yawa sun rayu kafin Yesu ya zo duniya . 25 : 8 ; Dan . 12 : 13 ) Amma bisa menene Allah mai tsarki Jehobah , zai albarkaci ’ yan Adam masu zunubi a wannan hanya mai ban al’ajabi ? 3 : 25 , 26 . Jehobah ya saka wa Yesu da tashin matattu zuwa ga matsayin da ya fi wanda yake da shi kafin ya zo duniya . Za a mai da hankali a kan menene a talifi na gaba ? Jehobah ya san cewa Ɗansa zai kasance da aminci kuma mutuwarsa za ta ɗauke “ zunubin duniya . ” ( Yoh . Yaya Za Ka Amsa ? Ka san abin da baftismar Yesu take nuna alamarsa ? “ IDAN mutum ya yi nazarin Littafi Mai Tsarki sosai , zai ga muhimmancin mutuwar Kristi , ” in ji fitowa na huɗu na wannan mujallar a watan Oktoba na shekara ta 1879 . Hakan ya sa shawarar manzo Bulus ga Timotawus ta dace : “ Ka tsare abin da aka danƙa maka , kana kauce wa maganganu na saɓo da kuma surutai na banza irin ilimin da ake fadinsu haka nan kawai a ƙaryace ; waɗansu da sun mallaki halin nan sun yi kuskure sun kuma yaudaru daga hanyan imani . ” — 1 Tim . ( Yoh . 3 : 36 ) Hakan gaskiya ne domin mutane suna mutuwa . 6 , 7 . Manzo Bulus ya ce Yesu ya “ tsamar da mu daga fushi mai - zuwa . ” Yadda Fansa Yake Aiki ( b ) Yaya Jehobah ya zama Allah mai cikakken adalci ? Abin baƙin ciki , iyayenmu na farko sun yi rashin biyayya ga umurnin Allah da gangan . Saboda haka , hukuncin mutuwar ya haɗa da mu . Bulus yana magana a madadin dukanmu sa’ad da ya ce : “ Mun sani shari’a mai ruhaniya ce : amma ni ba - jiki ne , sayayye ne ƙarƙashin zunubi . Amma , maimakon hakan , ya ƙyale magabtan Allah su kashe shi don ya karɓi ’ ya’yan Adamu masu zunubi kuma ya sa ya yiwu waɗanda suka ba da gaskiya a gare shi su samu rai madawwami . Ana iya kwatanta amfanin fansa da yanayin mutanen da banki ya damfara kuma don hakan suka ci bashi . Shi ya sa Yohanna mai Baftisma ya ce game da Yesu : “ Duba , ga Ɗan rago na Allah wanda yana ɗauke da zunubin duniya ! ” Abin da Ibrahim da Ishaƙu suka yi a wannan lokacin ya taimaka mana mu fahimci irin sadaukarwa da Jehobah ya yi don ya ƙyale mabiyan Shaiɗan su kashe Ɗansa . 11 : 17 - 19 . Ana iya kwatanta irin sadaukarwa da aka yi don a yi tanadin fansa da wani abin da ya faru a rayuwar Yakubu . Dukan waɗannan sun shafi Yakubu sosai , wanda ya yi kwanaki da yawa yana makokin Yusufu . Jehobah Allah ya ta da Ɗansa mai aminci da jiki mai ɗaukaka na ruhu . Jehobah Allah ya nuna cewa ya karɓi fansar Kristi ta wajen gaya wa Yesu ya zubo ruhu mai tsarki a kan almajiransa da suka taru a Urushalima a ranar Fentakos na shekara ta 33 A.Z . — A . M . 2 : 33 . Muddin mun samu wannan bege mai ban al’ajabi , za mu iya yin hasararsa kuwa ? Yaya ya kamata ka ɗauki albarka mai ban al’ajabi na zama abokin Allah ? Ba mu cancanci samun fansar gabaki ɗaya ba . Amma , zama abokan Jehobah ba tabbaci ba ne cewa za mu ci gaba da kasancewa a irin wannan dangantakar da shi ba . Menene ba da gaskiya a fansa ya ƙunsa ? Sa’ad da Jehobah ya zubo da fushinsa a kan wannan zamani , za mu yi farin cikin cewa mun ba da gaskiya a fansar kuma mun ci gaba da nuna godiya a gare ta ! • Wane sadaukarwa aka yi don a yi tanadin fansa ? • Waɗanne fa’idodi aka samu don fansa ? Gayyata ga Kowa ! Sau da yawa baƙi suna nuna godiyarsu ga abin da suka gani da ake yi a Bethel . A yaren Ibrananci , “ Bethel ” yana nufin “ Gidan Allah . ” Waɗanda suka yi shekaru da yawa a wannan aiki na Kirista suna hidima tare da matasa masu ƙarfi . A Bethel , babu nuna bambanci ko fin matsayi saboda irin aikin da mutum yake yi . Ka Sadu da Wasu da Suke Bethel Omar ya ce : “ Bayan da muka gama , wanda ya gayyace mu ya kai mu zagaya . A shekara ta 1988 , Alberto , wanda ya shaƙu da siyasa sosai , ya ziyarci Bethel da ke ƙasar Brazil . Akwai ofishin reshe da kuma gidan Bethel a ƙasarku ko kuma ƙasar da ke kusa da ku ? [ Hoton da ke shafi na 18 ] ( b ) Menene za a tattauna a wannan talifi ? SAƘO mai muhimmanci da Sarki Lemuel na zamanin dā ya samu daga wurin mahaifiyarsa ya ƙunshi wani abu mai muhimmanci da ke nuna matar kirki . Ya kamata ƙauna ta alheri ta bayyana a furcin dukan masu bauta ta gaskiya . Menene ƙauna ta alheri ? 3 , 4 . ( a ) Menene ƙauna ta alheri ? Kamar yadda kalmar ta nuna , ƙauna ta alheri ta ƙunshi halayen ƙauna da alheri . Amma , kalmar yare na ainihi da aka fassara ƙauna ta alheri tana nufin fiye da alheri da aka nuna don ƙauna . Mutane suna iya nuna alheri ga baƙi . 12 : 34 ) Idan muna son mu nuna ƙauna ta alheri a furcinmu , dole ne mu gina wannan halin a zuciyarmu , wato , muradinmu . Bari mu ga yadda bimbini da addu’a za su taimaka mana mu yi hakan . Me ya sa za mu yi bimbini a kan ayyukan Jehobah na ƙauna ta alheri ? Ɗaukan lokaci don mu yi bimbini cikin godiya a kan ‘ aikin Jehobah ’ zai sa mu yi sha’awar koyan wannan hali da Allah yake nunawa . — Karanta Zabura 77 : 12 . ( b ) Yaya Dauda ya ji game da samun ƙauna ta alheri na Allah ? Yayin da lokacin yake ƙara kusatowa , mala’ikun da suka zo wurin Lutu suka aririce shi ya kwashe iyalinsa kuma ya bar birnin da sauri . 19 : 16 , 19 . Yayin da muke ƙara godiya a zuciyarmu , za mu ƙara so mu zama masu koyi da Allah na gaskiya . — Afis . Wane dalili ne mai girma ya sa masu bauta wa Jehobah za su nuna ƙauna ta alheri a rayuwarsu ta yau da kullum ? “ [ Allah ] mai - alheri ne ga marasa - godiya da miyagu , ” in ji Luka 6 : 35 . 5 : 45 ) Kafin mu koyi gaskiya da kuma yin amfani da ita , Allah ya nuna mana alheri , ko kuma alheri da yake nuna wa dukan mutane . 5 : 22 ) Muna iya nuna ƙauna ta alheri ta wajen ƙyale wannan ruhun ya yi mana ja - gora . Ya kamata ƙa’idar ƙauna ta alheri ta kuma yi wa harshen matar ja - gora . Tana magance irin waɗannan batutuwa sa’ad da suke su biyu kawai . A ina ne musamman ya kamata ƙa’idar ƙauna ta alheri ta yi ja - gora , yaya za ta yi hakan ? Har a cikin gidansu , dole ne ma’aurata su ci gaba da yin amfani da harshensu a hanyar da ke nuna cewa suna daraja juna . Za su iya yin hakan ta wajen yin tanadin ja - gora da ƙarfafawa da ake bukata . 24 : 4 . Ka Nuna Ƙauna ta Aminci ga ’ Yan’uwa Masu Bi 40 : 11 ) Ta yaya dattawa Kiristoci da wasu da suka manyanta a ruhaniya a cikin ikilisiya za su yi koyi da Jehobah a wannan batun ? Bai kamata ƙauna ta alheri ta motsa mu mu yi amfani da harshenmu don yi masa gyara ba ? Maimakon mu soma shakkar amincin ’ yan’uwanmu , ya kamata mu ƙi irin wannan magana ba tare da mai da martani ba ko kuma mu tambayi mai tuhumar ko ya san abin da yake cewa , ko kuma ya tabbata cewa abin da yake faɗa yana da tushe . Idan maƙiyan mutanen Allah suka nemi su san inda ’ yan’uwanmu Kiristoci suke don su yi musu lahani , ƙauna ta aminci ga ’ yan’uwanmu za ta hana mu gaya musu . — Mis . Don ƙarin bayani na yadda ƙauna ta alheri ta bambanta daga aminci , so , da alheri , ka duba fitowar Hasumiyar Tsaro na 1 ga Yuni , 2002 , shafuffuka na 9 - 10 , 15 - 16 . • Menene zai taimaka mana mu kasance da ƙa’idar ƙauna ta alheri a kan harshenmu ? Duk da haka , zuwa da wuri ya fi muhimmanci . A irin waɗannan wuraren , yin abubuwa a makare zai iya zama jininmu . Idan haka ne , yana da muhimmanci mu koyi halin yin abubuwa a kan lokaci . Dalili na musamman da ya sa za mu so yin abubuwa a kan lokaci shi ne cewa muna son mu yi koyi da Allahn da muke bautawa . ( Afis . Shekaru 450 bayan Rigyawa , Jehobah ya gaya wa Ibrahim uban iyali cewa zai haifi ɗan da ta wurinsa za a haifi Zuriyan da aka yi alkawarinsa . ( Far . 17 : 21 ; 21 : 2 . Littafi Mai Tsarki yana cike da misalai da suka nuna cewa Allah yana yin abubuwa a kan lokaci . ( Irm . ( Lev . 23 : 2 , 4 ) Allah ya kuma keɓe lokacin da za a miƙa wasu hadayu . ( Fit . 29 : 38 , 39 ; Lev . 23 : 37 , 38 ) Hakan ya nuna cewa Allah yana son bayinsa su riƙa zuwa wurin bautarsu a kan lokaci , ko ba haka ba ? Ra’ayin Jehobah game da yin abubuwa a kan lokaci bai canja ba . Yadda Za a Yi Nasarar Yin Abubuwa a Kan Lokaci Ya shirya wani abokin aiki ya zo wajen aiki da wuri don ya ɗauki matsayinsa a ranar taro da yamma . Esperanza ta bayyana yadda iyalinta suke ƙoƙari su isa taro a kan lokaci : “ Yarana mata manya suna taimakawa wajen shirya ƙananan . Idan muka isa Majami’ar Mulki da wuri , za mu amfana daga ji game da jimiri da hidima na aminci na waɗanda suka halarta . ( Zab . 149 : 1 ) Waƙoƙinmu suna yabon Jehobah , suna tuna mana halaye da ya kamata mu koya , kuma suna ƙarfafa mu mu saka hannu a hidima da farin ciki . A addu’ar buɗewa ana roƙon samun ja - gorancin Jehobah da kuma ruhu mai tsarki kuma tana shirya zukatanmu su karɓi bayanin da za a tattauna . Sa’ad da take magana game da dalilin da ya sa take zuwa taro da wuri , Helen ’ yar shekara 23 ta ce : “ Ina ganin cewa hanya ce ta nuna ƙaunata ga Jehobah , tun da yake shi ne ke yin tanadin dukan bayanin da ake ba da wa , har da waƙoƙi da addu’ar buɗewa . ” Hakika , ya kamata . Saboda haka , bari mu yi ƙoƙari mu gina halin yin dukan ayyukanmu a kan lokaci , musamman waɗanda suka shafi bautarmu ga Allah na gaskiya . “ Ya Allah , ka ba sarki hukuntanka , . . . gama za ya ceci fakiri sa’anda ya yi kuka . ” — ZAB . A batun Dauda , menene muka koya game da jin kan Allah ? Shekaru da yawa kafin ya rubuta su , ya yi nadama bayan ya yi zina da Beth - sheba . Ta yaya Zabura ta 72 za ta taimaka mana ? Amma , yadda aka annabta , Sarkin da Allah ya naɗa “ za ya ceci fakiri sa’anda ya yi kuka : Matalauci kuma wanda ba shi da mai - taimako . 3 : 5 , 9 - 13 . Ta gaya wa Sulemanu : “ Tarihi mai - gaskiya ne na ji cikin ƙasata . . . ko rabi ba a faɗa mani ba : da hikimarka , da ni’imarka sun wuce gaban mashahurin sunan da na ji . ” ( 1 Sar . 9 : 6 , 7 ) Ta wurin ja - gorar Allah , Sulemanu Mai Girma zai ‘ yi wa matalauta shari’a da gaskiya kuma ya ceci ’ ya’yan masu - talauci . ’ 15 : 19 , 25 ) Yesu ya ji cewa iko ya fita daga jikinsa kuma saboda haka ya nemi sanin wanda ya taɓa shi . ( Luk 6 : 17 - 19 ) Sa’ad da Yohanna mai Baftisma ya aika manzanni biyu su je su bincika ko Yesu ne Almasihu , sun same shi yana ‘ warkarda mutane dayawa daga cututtuka iri iri alobai da miyagun ruhohi ; waɗansu dayawa kuwa da su ke da makamta yana ba su ganin gari . ’ Sai Yesu ya gaya wa mutanen biyu : “ Ku faɗa wa Yohanna abin da kuka gani kuka ji kuma ; makafi suna karɓan ganin gari , guragu suna tafiya , kutare suna tsarkaka , kurame suna ji , ana tada matattu , ana yi wa talakawa wa’azin bishara . ” Sarki Yesu Kristi zai kasance da wartsakarwa , ‘ kamar ruwan sama bisa sosayayyar ciyawa da zirnaniyu masu - damsasa ƙasa . ’ An nuna yawan yadda sarautar Sulemanu Mai Girma za ta kai a dukan duniya da waɗannan kalaman : “ Za ya yi mulki daga teku zuwa teku , daga Kogin [ Yufiretis ] har zuwa iyakan duniya . Mazaunan jeji za su durƙusa a gabansa ; maƙiyansa za su lashe ƙura . ” ( Zab . 72 : 8 , 9 ) Hakika , Yesu Kristi zai yi sarauta bisa dukan duniya . 14 , 15 . ’ Yan Adam masu zunubi suna cikin yanayi mai ban tausayi kuma suna bukatan taimako sosai . ( Karanta Zabura 72 : 12 - 14 . ) ( Mat . 27 : 45 , 46 ) Duk da wahalolin da ya sha , da ƙoƙarin da Shaiɗan ya yi ya juya shi daga bauta wa Jehobah , Yesu ya kasance da aminci ga Jehobah Allah . Da ƙauna kamar Ubansa , Yesu zai ‘ ji kukar masu - wahala , ’ kuma zai “ warkar da masu - karyayyar zuciya , yana ɗaure raunukan su . ” ( Zab . 69 : 33 ; 147 : 3 ) Yesu zai yi juyayin “ kumamancinmu , ” domin “ an jarabce shi a kowace fuska kamarmu . ” ( Ibran . 6 : 29 , 30 . 17 , 18 . An annabta game da shi : “ Za ya nuna tausayi ga matalauci da mai - rashi , za ya kuwa ceci rayukan matalauta . 72 : 13 , 14 ) Hakan na da ban ƙarfafa ! Sabuwar Duniya Cike da Abubuwa Masu Yawa Tana Jiranmu Ba za a ƙara yin ƙarancin abinci ba , ba mai rashin abinci , ba mai jin yunwa ! [ Hasiya ] • Zabura ta 72 ta wurin annabci ta nuna menene ? • Menene ke ba ka sha’awa game da albarkar da aka annabta a Zabura ta 72 ? Kwalliya ce da ke biyan kuɗin sabulu mu yi dukan iya ƙoƙarinmu mu samu rai a cikin Aljanna a ƙarƙashin sarautar Sulemanu Mai Girma ( Yaƙ . Yana iya yin tanadin ƙarfafawa ta wurin ’ yan’uwa Kiristoci . — 6 / 15 , shafuffuka na 30 - 31 . Ka kuma yi tanadin littattafai . Ka karanta da babbar murya . Matsi daga wurin jama’a ba ya yin la’akari da ra’ayin Jehobah game da abin da yake da kyau da marar kyau . A matsayin Kiristoci , muna yin koyi da Shugabanmu , Yesu Kristi , wanda ya ɗaukaka Ubansa na samaniya ta wurin “ rena kunya ” a kan gungumen azaba . • Bisa menene Yesu ya gafarta wa matar da aka san mai zunubi ce a cikin birnin ? Ko da yake nan gaba ne , wannan hadayar fansa tabbatacciya ce da za a iya yin amfani da ita ga waɗanda suka tuba daga zunubansu kamar wannan matar mai zunubi . — 8 / 15 , shafi na 6 . Abin Da Ke Ciki 10 Abubuwan da ke Kawo Farin Ciki a Iyali — Yadda Za a Yi Nasara a Shekara ta Farko na Aure 18 Littafi Mai Tsarki Yana Canja Rayuka 22 Masu Karatu Sun Yi Tambaya . . . 23 Ka Sani ? Me Ya Sa Mutane Suke yin Miyagun Abubuwa ? Yawancin mutane kuma za su amince cewa akwai bambanci tsakanin faɗin abu da ba daidai ba da kuma yin tsegumi kai tsaye , da kuma jawo wa wani rauni ba da gangan ba da kuma yin kisa da gangan . Ka yi la’akari da abin da ya ce . Waɗansu da suke yi kamar su masu fara’a ne kuma suna da kirki suna canja halayensu idan zancen kuɗi ya taso , sai su canja halayensu zuwa masu faɗace - faɗace . Ka yi tunani a kan yawancin laifuffuka da ake yi don haɗama , kamar su , sharri , zamba , sace mutum , da kuma kisa . Hakan yake da mutane da suke mugun gudu a kan babbar hanyar mota , masu yin sata a jarabawa , masu sata kuɗin jama’a da masu yin abin da ya fi hakan tsanani . Sa’annan , lokacin da sha’awa ta habala , ta kan haifi zunubi . ” — YAƘUB 1 : 14 , 15 . Abokanmu za su iya rinjayarmu a hanya mai kyau ko marar kyau . A yawancin lokaci , mutane sukan yi abin da ba niyyarsu ba , saboda matsi na tsara ko kuma kamar yadda mutane da yawa suke cewa , domin sun yi abokai marar kyau . Wannan da ayoyi dabam dabam na Littafi Mai Tsarki sun bayyana dalla - dalla dalilin da ya sa mutane , har waɗanda ba sa laifi suke yin miyagun ayyuka . Mene ne waɗannan alkawuran ? Talifi na gaba zai ba da amsoshin . ALLAH ya ba mu hurarriyar Kalmarsa , wadda ta bayyana dalilin da ya sa mutane suke yin miyagun ayyuka . Daga baya , ƙin yin mugunta zai sai mu da waɗanda suke kusa da mu su samu farin ciki . — Zabura 1 : 1 . Amma mene ne zai zo ƙarshe ? “ Za ya ceci fakiri sa’anda ya yi kuka : Matalauci kuma wanda ba shi da mai - taimako . “ Za su gina gidaje , kuma za su zauna a ciki ; su yi gonakin anab kuma , su ci amfaninsu . Ba za su yi gini , wani ya zauna ba : ba za su dasa , wani ya ci ba ; gama kamar yadda kwanakin itace su ke , hakanan kwanakin mutanena za su zama , zaɓaɓuna kuma za su daɗe suna jin daɗin aikin hannuwansu . ” — ISHAYA 65 : 21 , 22 . Shari’a za ta kasance . ‘ Allah fa ba za ya rama ma zaɓaɓunsa ba , da su ke yi masa kuka dare da rana . . . ? Ina ce maku , da sauri za ya rama masu . ’ — LUKA 18 : 7 , 8 . Mutane Suna Canjawa , Yanzu Ma Hakan A yau , Shaidun Jehobah , da adadinsu ya fi miliyan bakwai , sun zama ’ yan’uwa na dukan duniya da suka magance wariyar launin fata , ƙabilanci , kishin ƙasa , siyasa , tattalin arziki , waɗanda a yau suna jawo ƙiyayya , nuna ƙarfi , da kuma zubar da jini a dukan zamani . Zaki kuwa za ya ci ciyawa kamar sā . Wannan annabcin ya faɗa cewa waɗanda suke da halayen dabbobi za su daina halayen kuma za su koya halaye irin na Kristi domin suna koya da kuma yin amfani da abin da Littafi Mai Tsarki yake koyarwa . Bayan an koyar da shi , aka ce masa ya sa bam a barikin ’ yan sanda . Sa’ad da yake yin shirin ya yi hakan , aka kama shi . Yayin nan kuma , matar Pedro ta soma nazarin Littafi Mai Tsarki da Shaidun Jehobah . Sa’ad da aka sake shi , Pedro ma ya soma nazarin Littafi Mai Tsarki , kuma abin da ya koya game da Jehobah Allah ya motsa shi ya yi canje - canje sosai a halayensa da kuma salon rayuwarsa . “ Yanzu ina yin amfani da takobin ruhun Allah , wato , Littafi Mai Tsarki , don na gaya wa mutane saƙon salama da kuma shari’a ta gaske , wato , bishara game da Mulkin Allah . ” Jim kaɗan Jehobah zai cire tushen mugunta , wato , Shaiɗan Iblis , wanda ke ja - goran abubuwan da ke faruwa a duniya . Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Duniya duka kuwa tana kwance cikin Shaitan . ” Za a halaka waɗanda suka ƙi barin mugun halayensu . Zai zama abin ban al’ajabi mu yi rayuwa a lokacin ! Ta samun cikakken sani na Littafi Mai Tsarki da kuma yin amfani da shi , kamar yadda Pedro ya yi , za ka samu tabbacin yin rayuwa a duniyar da “ adalci yake zaune . ” Mene ne Suka Gaskata ? YA KAMATA iyaye su kafa wa yaransu misali mai kyau . Shin waɗannan yaran za su iya yin nasara a rayuwarsu kuwa ? Wannan mugun sarkin ya bauta wa Baal , tare da bukukuwanta na yin hadaya da mutane . Ya sa an kashe ’ yan’uwan Hezekiya ɗaya ko fiye da hakan . Ahaz ya sa an rufe ƙofofin haikalin kuma “ ya yi wa kansa bagadai cikin kowace kusurwar Urushalima . ” Ba da daɗewa ba bayan Hezekiya ya zama sarki , ya nuna cewa ba zai ƙyale misali marar kyau na mahaifinsa ya rinjaye shi ba . Hezekiya ya ci gaba da “ aikata nagarta a gaban Ubangiji . ” ( Aya ta 3 ) Hezekiya ya dogara ga Jehobah , kuma “ ba a yi wani kamarsa a cikin sarakunan Yahudawa duka ” ba . ( Aya ta 5 ) A cikin shekara ta farko ta sarautarsa , matashin sarkin ya soma gabatar da bauta ta gaskiya da ta kai ga kawar da masujadai , inda ake bauta wa gumakan arna . Ba za mu iya kawar da abubuwan da suka faru mana a dā ba . Amma irin waɗannan abubuwan ba sa nufin cewa ba za mu yi nasara ba . ( 2 Bitrus 3 : 13 ; Ru’ya ta Yohanna 21 : 3 , 4 ) Muna da dalilin yin godiya ga Allah mai ƙauna wanda ya daraja kowannenmu da kyauta mafi girma , wato , ’ yancin yin zaɓi ! Shin akwai kowane cikin almajiran Yesu sha biyu da ɗan’uwansa ne ? Ta yaya ne Yesu da Yohanna Mai Baftisma suka danganci juna ? Kundin sanin nan The Catholic Encyclopedia ya ba da amsar : “ Mun samo dukan bayanan da muke da su game da . . . iyayen Maryamu . . . ne daga littafin afokirifa . ” 15 Ga Satumba , 2010 TALIFOFIN NAZARI NA MAKONNIN : Ka Biɗi Albarkar Jehobah Sosai SHAFI NA 16 WAƘOƘI : : 119 , 73 SHAFI NA 21 WAƘOƘI : : 84 , 25 Manufar Talifofin Nazari Bayin Allah suna bukatan albarkarsa domin su cika bukatunsa na adalci . Sun yi farin cikin kasancewa cikin “ taro mai - girma , ” da aka bayyana a wannan taron ! — R . Yoh . Mun ƙaura zuwa garin Mountain Home , Arkansas . Babana ya kalli mutumin bai ce uffan ba har sai da mutumin ya tafi . Sai lauyan ya yi tsalle ya hau gefen motarmu kuma ya ce da babbar murya : “ Na yi faɗa a Yaƙin Duniya na ɗaya , kuma zan yi a wannan ma ! An yi wa mutane 3,903 baftisma ! Wannan taron ya ƙarfafa ni in jimre abin da ya faru a shekara ta gaba , shekarar da zan fara makarantar firamare . Muna zuwa makaranta a kowace rana don mu ga ko shugabannin makarantar za su canja ra’ayinsu . Ranaku da yawa muna keta daji kafin mu kai makaranta , amma sai a kore mu . Na kuma tuna taron da aka yi a birnin Cleveland , Ohio , a shekara ta 1942 , inda Ɗan’uwa Nathan H . Wannan canji ne daga rayuwar ƙauye ! Na samu damar jawo hankalin mutanen New York da suke aiki tuƙuru ta wajen buɗe talifi mai sa mutum ya yi tunani a cikin mujallar , kuma in ce , “ Ka taɓa yi wa kanka wannan tambayar ? ” Ya iya sa ayoyin Littafi Mai Tsarki su kasance da gaske kuma ya bayyana su yadda za mu yi amfani da su a rayuwarmu ! Kwanaki 30 kafin lokacin ya kai , na sa takarda don na sanar cewa zan bar Bethel amma ban samu amsa ba . Ɗan’uwa Robert Wallen ne ya amsa wayar kuma ya zo inda nake aiki . A ciki akwai afilkeshan na majagaba na musamman da kuma na aikin kula da da’ira . Kai ! Kuna iya koyan abubuwa da yawa daga wajensu . ” Abin farin ciki ne in ji labaran abubuwan da suka gani a rayuwa kafin ma a haife ni ! Mun ƙarfafa matasa su soma hidima ta cikakken lokaci . Matasa biyu a da’irar , Jay Kosinski da JoAnn Kresyman , sun karɓi wannan shawarar da hannu biyu . An tura ni da Cloris zuwa Ecuador a Amirka ta Kudu tare da Dennis da Edwina Crist , Ana Rodríguez , da Delia Sánchez . Kamar mu , Ana da Delia , zuwa Cuenca , birni na uku mafi girma a Ecuador . Yankin ya haɗa da lardi biyu . Ikilisiyar Cuenca ta farko ta soma a falonmu . Muna tunanin yadda za mu iya yin aikin wa’azi . Wani fasto ya ba shi wasu littattafai da suke sūkar Shaidun Jehobah . Na gaya masa cewa ya kamata a ƙyale wanda ake zargi ya kāre kansa . Sa’ad da faston ya karanta Yohanna 1 : 1 , Mario da kansa ya bayyana ma’anar Yohanna 1 : 1 da kyau . Joe Sekerak ya yi aiki na ɗan lokaci na shirya littattafan da ake aika wa ikilisiyoyi 46 da ke dukan ƙasar . Mutane sun soma fin ƙarfin ƙaramin ofishinmu . Wani ɗan’uwa ya ba mu filin da ya kai eka 80 a bayan garin Guayaquil . A shekara ta 1984 muka soma gina sabon ofishin reshe da Majami’ar Babban Taro a wannan filin , kuma an keɓe ginin a shekara ta 1987 . Wani misali da na tuna sarai shi ne na Andy Kidd , wani malamin makaranta daga Kanada da ya yi murabus . Ko da yake yana faman koyon harshen Sfanisanci , ya ba da jawabi ga jama’a kuma ya gudanar da Nazarin Hasumiyar Tsaro . A wannan yankin yanzu , akwai ikilisiyoyi biyu , da masu shela wajen 200 da kuma dattawa masu yawa . A matsayin uba , na cim ma makasudin da kamar ba zai yiwu ba a wannan zamanin , wato , na zama majagaba na kullum , ina yin hidima na cikakken lokaci tare da iyalina . Yanzu sun fi miliyan ɗaya . Sa’ad da muka zo Ecuador a shekara ta 1966 , akwai masu shelar Mulki 1,400 a nan . * Sa’ad da ake shirya wannan talifin don bugawa , Harley Harris ya mutu da amincinsa ga Jehobah . [ Hotuna da ke shafi na 5 ] Jehobah ya annabta cewa a kwanaki na ƙarshe , zai samu mutane masu tsabta da salama daga dukan al’ummai , waɗanda za su yi wa’azin bishara na Mulki zuwa iyakar duniya duk da ƙiyayya da hamayya . ( Isha . 2 : 2 - 4 ; Mat . 24 : 14 ; R . Da a ce Isra’ilawa sun yi biyayya , menene zai zama sakamakon ? Sha 28 : 1 , 2 ) Mutanen Allah ba wai kawai za su samu albarkar Jehobah ba ne amma za ta ‘ tarar da ’ su . Da wane irin hali ne Isra’ilawa za su yi biyayya ? Tana bayyana ne daga farin cikin da ke fitowa daga kasancewa da bangaskiya cewa dokokin Jehobah ba su da nauyi da kuma “ shi mai - sākawa ne ga dukan waɗanda ke biɗarsa . ” — Ibran . Menene Ibraniyawa 11 : 6 ta tabbatar mana ? Kalmar yare na ainihi da aka yi amfani da ita a nan tana nufin ƙoƙartawa sosai . Allah na gaskiya wanda , “ ba ya iya yin ƙarya ” ne tushenta . Yesu Kristi ya zama sashe na farko na “ zuriyar ” Ibrahim . 8 , 9 . Ta yaya uban iyali Yakubu ya ƙoƙarta don ya aikata daidai da roƙonsa ? 18 : 18 ; 22 : 17 , 18 ; 26 : 3 - 5 , 24 , 25 ) Shi kuma Ishaku ya gaya wa ɗansa Yakubu : “ Allah Mai - iko duka ya albarkace ka , ya yalwata ’ ya’ya gare ka , ya riɓanɓanya ka , domin ka zama taron al’ummai ; ya ba ka albarkar Ibrahim kuma , a gare ka , da zuriyanka tare da kai ; domin ka gāji ƙasar baƙuncinka , wadda Allah ya bayar ga Ibrahim . ” ( Far . Wane ƙoƙari ne ya kamata mu yi daidai da nufin Allah da aka bayyana ? Mun yarda da Kalmar Allah sa’ad da ta ce idan muka ba da shaida sosai a ɗan lokacin da ya rage , za mu ceci kanmu da waɗanda suka saurare mu . — 1 Tim . Wane tabbaci muke da shi ? Za mu yi wa’azi ne koyaushe a yankin da zai fi ba da amfani ? Yaya za mu sani tun da wuri ? Ruhun Allah zai iya sa mutane su cancanci yin aiki ko hidima duk da yanayinsu na dā ko kuma abin da suke fuskanta . Wannan ruhu mai iko ya taimaki bayin Allah na zamani su kula da bukatun ƙungiyar sa’ad da bukata ta taso na soma buga littattafai . Idan muka ji cewa jarraba ta sha kanmu fa ? Bayan mun yi addu’ar samun sa , dole ne mu riƙa karanta hurarriyar Kalmar Allah sosai . Hakika , Allah yana ba da ruhunsa mai tsarki “ ga waɗanda su ke biyayya gare shi . ” — A . ( Mar . 11 : 23 , 24 ) Yayin da kake yin hakan , ka kasance da tabbaci cewa “ wanda ya ke nema kuma yana samu . ” ( Yaƙ . 1 : 12 ) “ Waɗansu tumaki ” na Kristi , waɗanda suke ƙoƙarin samun albarka ta hanyar zuriyar Ibrahim , za su yi farin cikin jin Ya ce : “ Ku zo , ku masu - albarka na Ubana , ku gaji mulkin da aka shirya dominku tun kafawar duniya . ” ( Yoh . 10 : 16 ; Mat . 37 : 22 , 29 . Za Ka Iya Bayyanawa ? Kana ƙoƙarta kamar hakan kuwa ? “ Zan harhaɗa su kamar tumakin Bozrah . ” — MI . ( Zab . 104 : 24 ) Hikimar Allah a bayyane take a kan miliyoyin shuke - shuke , ƙwari , dabbobi , da ƙwayoyin halitta dabam - dabam masu ban al’ajabi na duniya da suka dangana da juna . Mutane suna da sura , halaye , da iyawa dabam - dabam . 1 : 27 ; 2 : 18 ) Amma , ’ yan Adam gabaki ɗaya yanzu suna bare daga Allah kuma ba su taɓa kasancewa da haɗin kai gabaki ɗayansu ba . Bauta ta gaskiya tana taimaka wa mutane su kasance da haɗin kai kamar gaɓaɓuwan jikinmu . Wasu fannoni da za mu bincika a wannan talifin su ne : Ta yaya bauta ta gaskiya take sa mutane su kasance da haɗin kai ? Me ya sa Jehobah ne kaɗai zai iya haɗa kan mutane miliyoyi daga dukan al’ummai ? Waɗanne tangarɗa ga haɗin kai ne Jehobah zai taimaka mana mu sha kansu ? Kuma a batun haɗin kai , ta yaya Kiristanci na gaskiya ya bambanta da Kiristendom ? 64 : 8 ; Mat . 6 : 9 ) Da haka , dukansu ’ yan’uwa na ruhaniya ne kuma suna iya more haɗin kai mai kyau da mai zabura ya kwatanta : “ Duba , me ya fi wannan kyau da kuwa daɗi ’ yan’uwa su yi zaman jiyayya ! ” — Zab . Sun sani cewa ba da daɗewa ba Mulkin Allah zai canja gwamnatin ’ yan Adam kuma ya albarkaci ’ yan Adam masu biyayya da tabbatacciyar salama na dindindin . ( Isha . 11 : 4 - 9 ; Dan . ( Yoh . 17 : 16 ) Kiristoci na gaskiya ba sa saka hannu a yaƙe - yaƙen duniya ; shi ya sa suke moran haɗin kai ko ma a lokacin da waɗanda suka kewaye su suke yin yaƙi . Tushe Ɗaya Tak na Koyarwa ta Ruhaniya Waɗannan maza masu ibada sun tsai da shawarwarinsu bisa Kalmar Allah kuma sun sa masu kula masu ziyara su sanar da umurnansu ga ikilisiyoyi a ƙasashe masu yawa . M . 15 : 6 , 19 - 22 ; 16 : 4 . 54 : 13 . Dangantaka na kud da kud da ke tsakanin waɗanda suke aiki tare a hidimar Allah ta fi dangantaka na mutane a duniya da kawai suke cuɗanya tare . 12 : 2 . Almajiri Yakubu ya gaya mana kai tsaye : “ Irin fahariyan nan duka mugu ne . ” ( Yaƙ . ( Yaƙ . 4 : 5 ) Alal misali , ɗan’uwa mai iyali yana iya yin kishin gatan da mai hidima na cikakken lokaci yake morewa , ba tare da fahimtar cewa mai hidima na cikakken lokaci yana iya ɗan kishin mutum mai yara . Kiristendom Tana Cike da Rarrabuwa Ta yaya Kiristoci ’ yan ridda suka kasance da rashin haɗin kai ? Saboda rarrabuwa da yawa da aka samu , masarauta da yawa sun rabu daga Roma kuma suka kafa coci na Jiharsu . Masarautun nan da yawa sun yi ƙarnuka da yawa suna yaƙar juna . A ƙarni na 20 , wasu ɗarurruwan ɗariku na Kiristendom sun kafa ƙungiya don su ɗaukaka kasancewa da haɗin kai . Amma bayan shekaru da yawa na ƙoƙarce - ƙoƙarcensu , coci kaɗan ne kawai suka haɗa kai , kuma masu zuwa coci har ila sun rabu game da tambayoyi kamar su ra’ayin bayyanau , zubar da ciki , luwaɗi , da kuma naɗa mata limamai . Bauta ta Gaskiya Ta fi Kishin Ƙasa Ko da yake ’ yan Adam sun rabu yanzu sosai fiye da dā , haɗin kai ya ci gaba da sa masu bauta ta gaskiya su kasance dabam . Annabin Allah Mikah ya annabta : “ Zan harhaɗa su kamar tumakin Bozrah . ” ( Mi . Haɗin kan miliyoyin mutane a bauta ta gaskiya tabbaci ne na menene ? Haɗin kai na Kiristoci na gaskiya a duniya yau ya fita dabam kuma tabbaci ne cewa Jehobah ya ci gaba da yi wa mutanensa ja - gora ta wurin ruhu mai tsarki . Wannan cikawa ne na musamman na abin da aka faɗa a Ru’ya ta Yohanna 7 : 9 , 14 , kuma ta nuna cewa mala’ikun Allah ba da daɗewa ba za su saki “ iskoki ” da za su halaka wannan mugun zamanin . ( Karanta Ru’ya ta Yohanna 7 : 1 - 4 , 9 , 10 , 14 . ) • Yaya za mu hana kishi ya ɓata haɗin kanmu ? Kiristoci na ƙarni na farko sun fito daga wurare dabam dabam [ Hotuna da ke shafi na 15 ] Haɗin Kai Na Kiristoci Yana Ɗaukaka Allah “ Kuna ƙwazo ku kiyaye ɗayantuwar Ruhu . ” — AFIS . Ta yaya Kiristoci na ƙarni na farko a Afisa suka ɗaukaka Allah ? A wannan cibiyar kasuwanci , wasu ’ yan’uwa Kiristoci mawadata ne masu bayi , yayin da wasu bayi ne kuma wataƙila matalauta ne sosai . ( Afis . 19 : 8 , 19 , 26 ) A bayyane yake cewa Kiristanci na gaskiya ya jawo mutane daga wurare dabam dabam . Amma , an yi wa haɗin kan ikilisiyar Afisa barazana . 1 : 10 ) Ya kuma kamanta Kiristoci da duwatsu dabam dabam da ake gini da su . Bulus ya roƙi ’ yan’uwansa a Afisa su yi ‘ ƙwazo su kiyaye ɗayantuwar ruhu . ’ ( Afis . Ko da yake mala’iku masu aminci suna da halaye dabam dabam , Kiristoci ma suna da aibobi dabam dabam . Waɗanne halaye ne za su taimaka mana mu ji daɗin ba da haɗin kai ga ’ yan’uwa da suke da aibobi dabam da namu ? Ka lura da yadda halayen da aka ambata a kalaman Bulus na gaba za su taimaka musu . 68 : 1 , 12 , 18 ) Hakan nan ma , nasarar da Yesu ya ci bisa duniya ta sa ya samu bayi masu yawa da yardan rai . ( b ) Me ya sa kowanne mutum da ke cikin ikilisiya zai sa ta kasance da haɗin kai ? Alal misali , idan dattijo a cikin ikilisiya ya lura cewa ’ yan’uwa biyu suna ‘ homa suna cakunan juna , ’ zai iya sa ikilisiyar ta kasance da haɗin kai sosai ta wajen ba da gargaɗi don ya daidaita su “ cikin ruhun tawali’u . ” ( Gal . Ta haka suna ɗaukaka haɗin kai kuma suna taimaka mana mu samu ci gaba mu zama Kiristoci da suka manyanta . Babu shakka tana kawo rarrabuwa ! 3 : 7 ) Hakazalika , macen da take da halin zagin maigidanta ya kamata ta canja yayin da ta koyi yadda Yesu ya kame kansa a lokacin da aka ɓata masa rai . — 1 Bit . Ya kamata Kiristoci su riƙa gafartawa , kada su riƙe mutum a zuciyarsu da kuma su sake ta da maganar . ( Zab . Daraja kayan mutane yana kawo haɗin kai a cikin ikilisiya . Mun karanta : “ Mai - yin sata kada ya ƙara yin sata . ” 4 : 29 , 32 ) Jehobah yana gafarta wa mutane ajizai kamar mu . Ba za mu so mu ƙi ja - gorancin ruhun ba . Waɗanda suka fito daga wurare dabam dabam suna da haɗin kai [ Hoton da ke shafi na 18 ] 10 : 16 ) Sun goyi bayan furcin Yesu : “ Shugaba ɗaya gare ku , wato Almasihu . ” — Mat . 23 : 10 , LMT . 23 : 20 , 21 ) Daidai ne mu gaskata cewa Ɗan fari na Allah ne wannan mala’ika , wanda ‘ sunan Jehobah yake cikinsa . ’ Kafin a haife shi a matsayin ɗan Adam , mai yiwuwa Ɗan Allah yana da suna Mika’ilu . Yahuda ya rubuta : “ Mika’ilu shugaban mala’iku , sa’anda yana muhawara da Shaitan yana gardama da shi a kan jikin Musa , bai yi saurin furta masa shari’a da zafin magana ba , amma ya ce , Ubangiji ya tsauta maka . ” ( Yahu . 10 : 5 - 7 , 12 - 14 . Wane annabci ne aka yi game da zuwan Almasihu ? ( Luk 9 : 1 - 6 ) Ya kamata dattawa Kiristoci a yau su yi koyi da shi a wannan batun . Yesu ya yi nuni ga wani fanni na shugabancinsa ta wajen kwatanta kansa da makiyayi mai ƙauna . Gab da komawarsa sama , Yesu da aka ta da daga matattu ya gaya wa almajiransa : “ Dukan hukunci a cikin sama da ƙasa an bayas gareni . ” ( Mat . 3 : 22 . Kristi Ne ya Fara Aikin Wa’azi A lokacin hidimarsa , ya ba manzanninsa umurni : “ Kada ku bi ta hanyar Al’ummai , kada ku shiga kowane birni kuma na Samariyawa : sai dai ku tafi wurin batattun tumaki na gidan Isra’ila . M . 2 : 4 , 5 , 10 , 11 ; 5 : 42 ; 6 : 7 . Shugabancin Yesu Bisa Ikilisiyarsa Ta yaya littafin Ru’ya ta Yohanna ya nuna cewa Kristi yana lura da abin da yake faruwa a cikin kowace ikilisiya ? Yesu yana lura da abin da yake faruwa a cikin ikilisiyoyin mabiyansa shafaffu a ƙarni na farko K.Z . Yana sane da yanayin ruhaniya ta kowace ikilisiya . Yoh . 2 : 4 , 14 , 15 , 20 ; 3 : 15 , 16 ) A matsayin mai kula na ruhaniya mai ƙauna , har ma ga waɗanda ya ba gargaɗi , Yesu ya ce : “ Iyakar waɗanda na ke ƙauna , ina tsauta su ina masu horo kuma : Ka yi himma fa , ka tuba . ” Mun ga cewa Mika’ilu ( Yesu ) ya kasance mala’ika jarumi Shugaban Isra’ila . A lokacin da yake hidima a duniya , ya yi ja - gora a aikin wa’azi . Kuma bayan tashinsa daga matattu , ya kula da yaɗa bisharar Mulki sosai . Ta wurin ruhu mai tsarki , daga baya Yesu zai faɗaɗa aikin wa’azi zuwa iyakar duniya . Kafin ya koma sama , Yesu ya gaya wa almajiransa : “ Za ku karɓi iko lokacin da Ruhu Mai - tsarki ya zo bisanku ; za ku zama shaiduna kuma cikin Urushalima da cikin dukan Yahudiya da Samariya , har kuma iyakan duniya . ” ( A . M . 1 : 8 ; karanta 1 Bitrus 1 : 12 . ) Don tattauna wannan annabci , ka duba babi na 11 na littafin nan Pay Attention to Daniel’s Prophecy ! • Ta yaya Ɗan Allah ya zama Shugaba mai ƙwazo a Isra’ila ? [ Hoton da ke shafi na 21 ] AN NAƊA Kristi a matsayin Sarkin Mulkin Jehobah ta hannun Almasihu a shekara ta 1914 . A matsayin Mika’ilu shugaban mala’iku tare da mala’ikunsa , Kristi ya jefo Shaiɗan da aljanunsa daga sammai masu tsarki zuwa duniya . ( R . 14 : 15 , 16 . Yesu ya kamanta kansa da mutumin da ya shuka irin alkama a gonarsa da ra’ayin cewa zai girbe alkama mai kyau , wanda ke wakiltar “ ’ ya’yan mulki , ” wato , Kiristoci na gaskiya da aka shafa su yi sarauta da shi a Mulkinsa . An soma girbe “ amfanin duniya ” ta wurin tattara mutane 144,000 da suka rage , wato , “ ’ ya’yan mulki , ” “ alkama ” na almarar Yesu . ( R . Yoh . 2 : 23 ) Wannan kalamin ya nuna cewa Kristi yana lura da halin kowace ikilisiya da kuma salon rayuwa na mutane ɗaɗɗaya da ke cikinta . M . 20 : 28 ) Amma , sun fahimci cewa Kristi yana amfani da ƙaramin rukunin maza shafaffu a matsayin Hukumar Mulki don ya ja - goranci almajiransa a duniya . — Karanta A . “ Ka Zo , Ya Ubangiji Yesu ” A cikin wahayin da aka nuna wa manzo Yohanna , sau da yawa Yesu ya ce yana zuwa da sauri . ( R . ( 2 Tas . 1 : 7 , 8 ) Da yake yana ɗokin ganin cikar dukan abubuwa masu ban al’ajabi da aka annabta , manzo Yohanna tsoho ya ce : “ Amin : ka zo , ya Ubangiji Yesu . ” ( b ) Menene “ alama ta Ɗan mutum ” za ta nufa ga mutanen Jehobah ? ( Mat . 24 : 22 ) Jehobah ba zai ƙyale wannan halakar addinin ƙarya ta kawar da shafaffun Kiristoci da abokanansu waɗansu tumaki ba . Yesu ya daɗa cewa “ bayan ƙuncin waɗannan kwanaki ” za a ga alamu a cikin rana , wata , da taurari , “ sa’annan alama ta Ɗan mutum za ta bayyana a sama . ” Za su ‘ duba bisa , su tada kansu ; gama fansarsu ta kusa . ’ — Mat . 2 : 26 , 27 ; 19 : 11 - 21 ) Kristi zai gama cin nasara sa’ad da ya halaka zamanin Shaiɗan . Sa’annan zai saka Shaiɗan da aljanu a cikin rami har tsawon shekara dubu . — R . Yoh . 20 : 1 - 3 . Zuwa ga menene Kristi zai yi wa waɗansu tumaki ja - gora a lokacin Sarautar Shekara Dubu , kuma menene ya kamata ya zama ƙudurinmu ? Ta Hanyar Bita • A waɗanne hanyoyi ne Kristi Shugabanmu zai zo ? An tsara za a yi kamfen ɗin cikin makonni bakwai a lokacin rani , kuma a kammala a lokacin Taron Gunduma na “ Ku Yi Tsaro ” da aka yi a birnin Sofia , a ranar 14 - 16 na Agusta , 2009 . Masu kula da da’ira a Bulgeriya sun gayyaci majagaba na yankin da masu shela su ma su tallafa wa kamfen ɗin . A lokacin rani , ana zafi sosai a Bulgeriya . Amma , babu abin da zai hana waɗannan ’ yan’uwa maza da mata masu himma yin wa’azi . An ba da shaida sosai a cikin makonni uku na farko a Silistra , birnin da ke Kogin Danube , da ke da mazauna fiye da 50,000 . Bayan hutun rana , sau da yawa suna ci gaba har ƙarfe 7 na dare , ko fiye da haka . A mako na farko na kamfen ɗin , wata majagaba na musamman ’ yar ƙasar Bulgeriya daga Spain ta yi wa Karina wa’azi , wata budurwa a Silistra da take sayar da jaridu a kan titi . Bayan makonni uku kaɗai da ta halarci taronta na farko , ta gaya wa ’ yar’uwar da take nazari da ita cewa : “ Ina ji kamar na zama Mashaidiya . Menene zan yi don ni ma in soma wa’azi ? ” A Kazanlak , wani ɗan’uwa ɗan Bulgeriya mai suna Orlin , wanda ya zo daga Italiya don kamfen ɗin , yana kan hanyarsa ta komawa masaukinsa bayan wa’azi . A wannan ziyara , Orlin ya soma nazarin Littafi Mai Tsarki da Svetomir kuma sun ci gaba washegari . Svetomir ya ce : “ Kwanaki biyu kafin in sadu da kai , na yi addu’a ga Allah ya taimake ni in san shi . Carina ta ce game da shawararta : “ Na yi farin ciki sosai da Jehobah ya ƙyale ni in yi hidima a Bulgeriya , kuma ina begen cewa zan kasance a nan na dogon lokaci . Wata ’ yar’uwa ’ yar Italiya tana son ta sa hannu a kamfen ɗin , amma da yake ta soma sabon aiki , ba ta da kwanakin hutu . Ta zubar da hawaye na farin ciki , sa’ad da ta ga farin cikin majagaba da yawa da suka zo daga wurare masu nisa don su yi wa’azi a ƙasarsu . Albarka ne mutum ya kasance da ƙwazo a hidimar Jehobah . Kowane gyara da ka yi don ka faɗaɗa hidimarka , ka kasance da tabbaci cewa Jehobah zai albarkace ka sosai . — Mis . Sandanski Shaidun Jehobah suna yin mu’ujiyar warkarwa ne ? ▪ Shaidun Jehobah ba su taɓa yin warkarwa ba . Sun kuma gaskata cewa ana gane Kiristoci na gaskiya ne ta wajen wani abu mai muhimmanci sosai , ba ta hanyar warkarwa ba . Masu warkarwa a Kiristendom da wasu addinan da ba na Kirista ba suna da’awar cewa suna warkarwa ne ta hanyar mu’ujiza . Duk da haka , Yesu da kansa ya yi gargaɗi sosai a kan mutanen da za su yi da’awar cewa sun yi “ ayuka dayawa masu - iko ” da sunansa . Akasin haka , ya yi warkarwa da dama ba tare da mutane sun sani ba . Hakika , wasu daga cikin mabiyan Yesu a ƙarni na farko suna da kyauta ta musamman na warkarwa , amma za su ƙare . Shaidun Jehobah ne . Na farko , Jabez ya roƙi Allah , yana cewa : “ Ka yalwatadda rabona . ” Wannan roƙon da ya yi da zuciya ɗaya wataƙila ya shafi mutane ne fiye da ƙasa . Waɗanda suka ba da gaskiya kuma suka dogara da shi suna iya kasancewa da wannan tabbacin : “ Idan mun roƙi komi daidai da nufinsa , yana jinmu . ” — 1 Yohanna 5 : 14 . Yin Magana A Harsuna Dabam - dabam Ya Fito Ne Daga Wurin Allah ? Me ya jawo hakan ? ” Alama Ce ta Goyon Baya Daga Allah Sa’ad da yake rubuta wasiƙa ga Kiristocin da ke birnin Korinti , waɗanda wasu a cikinsu suna iya yin magana a cikin harsuna dabam - dabam , Bulus ya bayyana cewa “ harsuna fa domin alama ne . . . ga marasa - bada gaskiya . ” Saboda haka , kyautar yin magana a harsuna dabam - dabam da aka ba mabiyan Yesu yana da wasu ƙarin manufa . Amma , yawancin waɗannan almajiran na farko mutane “ marasa - karatu ne , talakawa . ” Shin , yin magana da harsuna dabam - dabam da ake yi a coci a yau suna cim ma waɗannan manufofin kuwa ? A ina za ka sanya alamar da za ta amfane mutane da yawa a yankinku ? Kalmar Allah ta ambata fasikanci da sauran “ ayyukan jiki ” a matsayin abubuwan da ke hamayya da ruhu mai tsarki , kuma ta daɗa cewa “ waɗanda ke aika waɗannan al’amura ba za su gaji mulkin Allah ba . ” Babu shakka , yin magana a harsuna dabam - dabam a wannan zamanin ya bambanta sosai daga kyauta ta ruhu mai tsarki da aka ba mabiya na farko na Yesu . Ƙauna ce ta farko a cikin jerin sassa guda tara na ’ yar ruhu mai tsarki na Allah . Kuma , ka tuna annabcin Yesu da ke rubuce a Ayyukan Manzanni 1 : 8 . 15 Ga Oktoba , 2010 TALIFOFIN NAZARI NA 1 , 2 SHAFUFFUKA NA 3 - 11 Waɗannan talifofi sun tattauna yadda za mu ƙoƙarta mu kasance da dangantaka na kud da kud da Jehobah ta wajen koyo daga ayyukan da Yesu ya yi . Waɗanne dalilai muke da su na yin hakan ? Waɗannan ne wasu cikin tambayoyi da aka tattauna a wannan talifin . TALIFIN NAZARI NA 4 SHAFUFFUKA NA 20 - 25 Ya kuma tattauna wasu gyare - gyare da aka yi a wannan mujallar . A FITOWAR NAN : Na Shagala Sosai a Ƙungiyar Jehobah 29 Amma nufin Kristi yana wurinmu . ” — 1 KOR . ( b ) Mene ne muke bukatan mu tuna game da tunaninmu da na Jehobah ? Ƙari ga hakan , bambancin al’ada da yare zai iya sa mutane su riƙa tunani dabam kuma su kasance da hali dabam . Amma , yayin da kake daɗa sanin mutane , za ka daɗa samun zarafi na soma fahimtar yadda suke tunani . A’a . ba naku hanya ba ce ta yi rashin gaskiya ? ” — Ezek . Ayuba ya aikata cikin tawali’u kuma ya daidaita ra’ayinsa . — Karanta Ayuba 42 : 1 - 6 . Yadda Za Mu San “ Nufin Kristi ” ( Yoh . 14 : 9 ) Saboda haka , bincika ayyukan Yesu zai taimaka mana mu fahimci yadda Jehobah yake tunani . ( Rom . 15 : 5 ; Filib . Ya faru ne kafin Idin Ƙetarewa na shekara ta 32 A.Z . Tun da yake sun gaji daga dukan waɗannan ayyuka , Yesu ya kai su wani wurin da babu kowa a gaɓar arewa maso gabashin Tekun Galili . Amma , mutane dubbai suka bi su zuwa wajen . A’a . 6 : 6 ) A nan , Yesu ya gwada ci gaba da almajiransa suka yi a ruhaniya . Ta wurin yin wannan tambayar , ya jawo hankalinsu kuma ya ba su zarafin furta bangaskiyarsu ga abin da zai iya yi . Ya ciyar da waɗannan mutane dubbai masu jin yunwa ta mu’ujiza . — Yoh . 6 : 10 - 13 . Bari yanzu mu ga yadda waɗannan labaran za su taimaka mana mu fahimci nufin Jehobah da kyau . Yadda Jehobah Ya Yi Sha’ani da Musa Yaya Musa ya aikata ga kalaman Jehobah ? Labarin ya ci gaba da cewa : “ Musa kuwa ya roƙi Ubangiji Allahnsa , ya ce , Ya Ubangiji , don me fushinka ya yi ƙuna a kan mutanenka , waɗanda ka fishe su daga ƙasar Masar da babban iko da hannu mai - ƙarfi ? * 15 , 16 . ( a ) Wane zarafi ne Musa ya samu domin abin da Jehobah ya faɗa ? Ba ya son a ɓata sunan . Wani misali na yadda Jehobah yake ba bayinsa zarafin furta bangaskiyarsu da kuma amincinsu ya ƙunshi roƙon da Ibrahim ya yi game da Saduma . A wannan labarin , Jehobah ya yi haƙuri sosai ta wajen ƙyale Ibrahim ya yi tambayoyi guda takwas . Da Jehobah ya faɗa masa dalilan shawararsa da farko . Hakika , Jehobah ya yi sha’ani da Ibrahim a matsayin aboki . — Isha . 2 : 23 . Darussa Dominmu Ta yaya za mu yi koyi da Ayuba ? 9 : 32 ) Kamar Ayuba , yayin da muka fara fahimtar nufin Jehobah , za mu motsa mu ce : “ Ga shi , waɗannan gefen al’amuran ikonsa ne kawai , ƙanƙanuwar raɗar labarinsa kuwa mu ke ji . Mene ne ya dace mu yi idan muka sami aya na nassi da ya yi mana wuyan fahimta ? Amin . ” — Rom . • Ta yaya fahimtar yadda Yesu ya aikata zai taimaka mana mu san “ asirin Jehobah ” ? “ Ku fara biɗan mulkinsa , da adalcinsa ; waɗannan abubuwa duka fa za a ƙara maku su . ” — MAT . 6 : 33 . A matsayin Mahalicci , Jehobah yana da ikon kafa mizani don abin da ke da kyau da marar kyau da kuma abin da ke daidai da abin da ba daidai ba . ( R . Yoh . 4 : 11 ) Amma , adalcin Allah ba dogon jerin dokoki da ƙa’idodi masu wuya ba ne . Yana da muhimmanci mu biɗi adalcin Jehobah kuwa ? 3 : 23 , 24 . Amma , idan muka aikata hakan nan , za mu mance da adalcin Jehobah . ( Gal . Lahadi ɗaya ni kan yi azumi biyu , ina bada zakka daga cikin dukan abin da na samu . Me yake nufi mu zama masu “ cika yin adalci , ” kuma mene ne hakan zai iya sa mu yi ? Kamar muna shari’anta Jehobah da namu mizanan sanin nagarta da mugunta ne . Amma Jehobah ne yake da ikon kafa mizani na adalci , ba mu ba ! — Rom . 32 : 1 , 2 ) Ayuba yana bukata a daidaita ra’ayinsa . Yaya kake ji game da hakan ? Wataƙila kana jin tausayin waɗanda suka yi aiki dukan yini a cikin rana mai zafi . Hakika sun cancanci a biya su fiye da sauran ! Bisa wannan kammalawar , ana iya ɗaukan cewa maigidan marar ƙauna ne kuma ba mai gaskiya ba ne . Ana iya ɗaukan amsar da ya ba waɗannan ma’aikata masu yin gunaguni kamar yana ɓata ikonsa ne . Wane ra’ayi ne kuma za mu iya kasance da shi game da kwatancin Yesu na ma’aikata a cikin gonar inabi ? Bai biya wannan ma’aikacin fiye da wancan ba . Yana da iyaka kuma domin ba ma iya sanin muradi da kuma ainihin abin da ke cikin zuciyar mutane . Wasu masu karatun Littafi Mai Tsarki suna ganin ya yi hakan . Duk da kasawarsu , wannan dokar ta sa ya yiwu su ci gaba da yin hukuncinsu . A wata sassa kuma , Jehobah yana iya sanin zukata . ( Far . Jehobah zai iya sanin zukatan Dauda da Bath - sheba kuma ya ga cewa sun tuba da gaske . Yin la’akari da wannan , ya yi musu shari’a da ya dace , bisa jin ƙai da ƙauna . Ka Ci Gaba da Biɗan Adalcin Jehobah 18 , 19 . Mene ne zai taimaka mana kada mu taɓa shari’anta Jehobah da namu mizanan adalci ? Saboda haka , idan a wani lokaci mun ga wani abu da muke ji ba daidai ba da Jehobah ya yi , ko da mun karanta shi a cikin labarin Littafi Mai Tsarki ko kuma ya faru a rayuwarmu , kada mu shari’anta Allah da namu mizanai na adalci . 6 : 33 . Saboda haka , waɗannan Yahudawan suna kafa abin tunawa na alama don yabon kansu ne ba na Allah ba . • Me ya sa yake da muhimmanci mu biɗi adalcin Jehobah ? Hujjoji Yaya Jehobah Yake Ɗaukansu ? “ MACEN da ka ba ni domin ta zauna tare da ni , ita ta ba ni daga itacen , ni kuwa na ci , ” in ji mutumin . 3 : 16 - 19 ) Don hakan , za mu kammala ne cewa Jehobah ba ya amince da dukan hujjoji ? Tun da yake sau da yawa hujjoji da ake ba da irin wannan ne , ana yawan yin shakkar su . 1 : 22 ) Saboda haka , bari mu yi la’akari da wasu misalan Littafi Mai Tsarki da ƙa’idodi da za su taimaka mana mu “ gwada abin da ke na yarda ga Ubangiji . ” — Afis . Abin da Allah Yake Bukatan Mu Yi 9 : 16 . Duk da haka , wasu da muke nazarin Littafi Mai Tsarki da su da daɗewa har ila suna jinkirin yin wa’azi na bisharar Mulkin Allah . Ya samu aikin da ya yi masa wuya sosai , wato , Jehobah ya gaya masa ya sanar ga Nineba game da halaka da ke tafe . ‘ Mene ne za su yi mini ? ’ Idan kana tunani cewa aikin yin wa’azin bishara ya yi maka wuya ainun , ka tuna cewa “ ga Allah abubuwa duka ya yiwu . ” ( Mar . Mene ne za ka yi idan ba ka sha’awar yin hidimarka na Kirista ? Bulus ya ce : “ Allah ne yana aiki a cikinku da za ku yi nufi har ku aika kuma , zuwa abin da ya gamshe shi . ” ( Filib . Ya roƙi Jehobah : ‘ Ka sa na yi tafiya cikin gaskiyarka . ’ Wasu bayin Jehobah masu aminci a zamanin da aka rubuta Littafi Mai Tsarki suna jin ba su cancanci yin aiki da Jehobah ya gaya musu ba . 4 : 10 - 13 ) Yaya Jehobah ya aikata ? Wasu sun daina fitan hidima ko kuma halartar taron ikilisiya domin an ɓata musu rai , suna tunani cewa Jehobah zai amince da wannan hujjar don daina ayyuka na ruhaniya da suka yi . Ko da yake daidai ne mu yi fushi sa’ad da wani ya ɓata mana rai , amma hakan ƙwaƙƙwarar hujja ne na daina yin ayyuka na Kirista kuwa ? Hakan nan ma , idan wani ɗan’uwa mai bi ya yi maka laifi , ka riƙa tunawa cewa magabcinka da yake son ya cinye ka shi ne Shaiɗan ba ɗan’uwanka ajizi ba . 9 : 33 . Amma , Kalmar Allah ta tabbatar mana cewa Jehobah ya san sha’awarmu kuma yana yin la’akari da kasawarmu . — Zab . 13 : 18 . Alal misali , ka yi la’akari da abin da ya faru da Ernest , wani ɗan’uwa Kirista a ƙasar Kanada . Ƙarfafawa da aka ba da a taron ikilisiya cewa a yi aikin majagaba na ɗan lokaci ya sa ya kasance da sha’awar yin hakan . Ya tsai da shawara ya ci gaba , kuma ya samu albarkar yin hidimar majagaba na kullum har na tsawon shekara biyu da farin ciki , bayan hakan sai ya mutu , sanadiyyar ciwonsa da ya daɗa tsanani sosai . Ya tuna mana cewa kada ƙaunarmu ta zama na “ ganin ido . ” Me ya sa yake da muhimmanci mu kasance a kan gaba wajen girmama ’ yan’uwa masu bi ? 45 : 13 ) Kalmar Helenanci da aka fassara “ bangirma ” a cikin Littafi Mai Tsarki tana ɗauke da azancin daraja , muhimmanci , da tamani . Yana somawa da daraja su . Idan muna da ƙwaƙƙwaran dalilai na daraja mutane gabaki ɗaya , ya kamata mu daraja ’ yan’uwanmu masu bi ! — Yoh . 3 : 16 ; Gal . 6 : 10 . Muna Cikin Iyali Ɗaya 8 , 9 . Bulus ya ambata wane dalili na daraja ’ yan’uwa masu bi ? Bulus ya ambata wani dalili da ya sa muke daraja juna . A cikin azanci mai muhimmanci , suna cikin iyali mai haɗin kai . Hakan ma yake da shafaffu a yau . 25 : 11 ) Muna samun ƙarfafa sa’ad da wani ya faɗa ko kuma yi wani abu da ya nuna yana daraja mu . Ta yaya kowanenmu zai sa a kasance da yanayi na ƙauna a cikin ikilisiya ? Tun da yake Jehobah ya san muna bukatan a daraja mu , ta wurin Kalmarsa ya aririce mu mu “ yi ɗokin daraja juna . ” ( Rom . 12 : 10 , Today’s English Version ; karanta Matta 7 : 12 . ) Bugu da ƙari suna girmama juna ta wajen yin la’akari da ra’ayi da furcin dukan dattawa sa’ad da suke tsai da shawara . ( Rom . 1 : 7 ) Da haka , umurni a kasance a kan gaba wajen girmama mutane ya shafi dukanmu a yau . Ta wajen ba da lokacinmu . Saboda haka , ba abin mamaki ba ne da muke ɗaukan lokaci da tamani . Hakika , da akwai lokacin da ba za a iya barin batu na gaggawa ba . Alal misali , sa’ad da muke ba su lokacinmu , ya kamata mu saurare su . ( Zab . 34 : 15 ) Muna ƙoƙari mu yi koyi da Jehobah ta wajen kafa idanunmu da kunnuwanmu , wato , dukan hankalinmu ga ’ yan’uwanmu , musamman waɗanda suka nemi taimakonmu . Wane tunasarwa game da girmama mutane ne ya kamata mu riƙa tunawa ? • Me ya sa yake da muhimmanci mu girmama juna ? Taron ikilisiya tushen ƙarfafa ne , amma wannan ba abin mamaki ba ne . Saboda haka , muna soma kowane taron ikilisiya ta yin addu’a ga Jehobah inda muke roƙon Ubanmu na samaniya ya albarkaci taronmu ta wurin ruhunsa mai tsarki . Har ila , mun san cewa dukan waɗanda suke cikin ikilisiya suna iya sa tsarin ayyuka na taron ya kasance da ban ƙarfafa yadda ya yiwu . Za mu kuma bincika yadda ikilisiyar gabaki ɗaya za ta iya sa taron ya zama lokacin ban ƙarfafa ga dukan waɗanda suka halarta . An saka bayani mai muhimmanci a bangon gaba na Hasumiyar Tsaro somawa da fitowa na nazari na farko na 15 ga Janairu , 2008 . Ka lura da hakan kuwa ? Domin Littafi Mai Tsarki ne ainihin littafin da muke amfani da shi , an yi gyara ga Nazarin Hasumiyar Tsaro . Ƙarin Lokaci don Mu Furta Bangaskiyarmu Wane zarafi ne muke da shi a lokacin da ake Nazarin Hasumiyar Tsaro ? 8 , 9 . Yaya Kiristoci na farko suka ɗauki tarurrukan ikilisiya ? Sa’ad da yake magana game da waɗannan ayoyin , wani masanin Littafi Mai Tsarki ya rubuta : “ Abin da aka lura da shi game da hidimar Coci na farko shi ne cewa kusan kowa yana ji cewa yana da gata da hakkin ba da wani abu . 10 : 10 . ( a ) Mene ne za mu iya koya daga misalan Musa da kuma Irmiya ? Amma , zai iya yi wa masu jin kunya wuya sosai su yi kalami . Sa’an nan , kafin ka je Majami’ar Mulkin , ka yi addu’a ga Jehobah kuma ka gaya masa ainihi cewa ya ba ka gaba gaɗin yin kalami . ( Filib . ( a ) Yaya ya kamata taronmu ya shafi waɗanda suka halarta ? ( a ) Waɗanne abubuwa ne suka faru kafin a yi taron da Yesu ya shirya ? Mene ne Yesu ya tattauna da su ? Bai tsauta wa manzannin ba ; kuma bai yi amfani da taron ba don ya tuhumi ra’ayinsu ko kuma ya sa su ƙara jin laifi ta wurin yin maganar rashin bangaskiyarsu na ɗan lokaci . 11 : 28 ; A . ( 1 Tas . 5 : 11 ) Wata ’ yar’uwa da ita da mijinta suka jimre wa gwaji mai tsanani wasu shekaru da suka shige ta tuna : ‘ Kasancewa a Majami’ar Mulki yana kamar muna hannun Jehobah mai kula . A sa’o’in da muke wurin , kewaye da ’ yan’uwanmu Kiristoci , mun ji cewa mun iya zuba nawayarmu a kan Jehobah , kuma mun samu natsuwa a zuci . ’ ( Zab . An annabta cewa za a daina wasu fannoni na taron Kirista na ƙarni na farko . Don samun shawarwari a kan yadda za mu kyautata kalamanmu a taro , ka duba Hasumiyar Tsaro ta 1 ga Satumba , 2003 , shafuffuka na 19 - 22 na Turanci . • Yaya muhimmancin tarurrukan Kirista ? Tun da halartan taro yana ƙarfafa kowa da ke wajen , kasancewarka a wajen yana da muhimmanci . Ka yi kalami . Ka gaya wa waɗanda suke da aiki a taro ko kuma waɗanda suka yi kalamai yadda aka ji daɗin ƙoƙarce - ƙoƙarcensu . Ku Taimaki Matasa Su Saba da Ƙungiyar Jehobah An ga cewa Jehobah ya amince da irin waɗannan tambayoyin daga umurnin da ya ba wa ubannin Isra’ilawa . 12 : 24 - 27 ) Daga baya , Jehobah ya tunasar da iyayen ’ yan Isra’ila game da muhimmancin ba da amsa ga tambayoyin ’ ya’yansu game da “ farillan nan , da shari’un nan ” da Jehobah ya umurta . — K . Matasa suna bukatar sanin ikilisiyar da iyalinsu suke tarayya . Sha 31 : 12 , 13 . Suna koya yadda ake daraja da kuma yin amfani da Littafi Mai Tsarki da kuma littattafai da suke bayyana shi . Ku nuna musu dalilin da ya sa kuke ɗokin halartar tarurruka na da’ira , na gunduma , da kuma ziyarar mai kula da da’ira . — Ka duba akwatin nan “ Abubuwan da Za Ku Tattauna Sa’ad da Kuke Bauta ta Iyali , ” a shafi na 28 . Kada ku yi tunanin cewa ba su da lokacin zama tare da yara . Idan kuna da zarafi , ku ziyarci ofishin reshe da gidan Bethel da ke ƙasarku ko kuma wata ƙasa . Maimakon hakan , ya koya musu muhimmiyar gaskiya da sannu sannu domin su samu fahimta sosai . Yayin da bukatun yaranku suke canjawa , za ku iya sake maimaita da kuma yin ƙari a kan abubuwan da sun riga sun koya . ( Rom . 12 : 2 ) Muna da gaba gaɗi cewa za ku samu farin cikin taimaka wa yaranku su saba da ƙungiyar Jehobah . A wane lokaci ne aka kafa ta kuma ta yaya aka yi hakan ? Mahaifina Kirista ne shafaffe kuma yana wa’azi da gaba gaɗi . Yana magana game da gaskiya kuma . Kowane gari yana da nasa azzalumai waɗanda za su zo wurinmu matasa suna yi mana ba’a . Ko da abin da ya faru ya ɓata mini rai kaɗan , amma ya koya mini cewa sa’ad da nake wa’azi a kan titi , ya dace na ci gaba da yin tafiya kada na tsaya a wuri ɗaya . Ina ɗan shekara sha uku a lokacin . Sabon Gida da Sabuwar Abokiyar Aiki Amma , wata ’ yar’uwa matashiya mai suna Shirley Turcotte , wadda na sadu da ita da farko a birnin Winnipeg , ta zama abokiyar aikina na dindindin sa’ad da muka yi aure a watan Fabrairu na shekara ta 1961 . Tashar rediyo da ke ƙauyen suka yi kashedi cewa Shaidun suna nan tafe kuma suka gaya wa mutanen cewa kada su karɓi littattafanmu . Bayan ya karanta wasiƙar , lauyan ya ce da sauri : “ Kun ga , ba na son matsala . Hakika , Jehobah ne ke ba da amfani . — 1 Kor . Wannan gado daga wurin Jehobah ya daɗa mana farin ciki a rayuwa . Bayan Lisa ta gama makaranta , sai ta ce : “ To , Mama da Baba , tun da yake ni ce na sa ku bar hidima ta cikakken lokaci na ɗan lokaci , zan biya ku ta wajen zama majagaba . ” Jehobah ya koya mini cewa idan muka ba da kanmu kuma muka karɓi kowane aikin da ya ba mu , za mu samu albarka mai yawa . Waɗannan ƙaunatattu suna yin aikin da dukan zuciyarsu , kuma ana ganin iyawarsu . Sakamakon shi ne kyakkyawan gini da za a yi amfani da shi a bautar Jehobah . ( 1 Kor . 16 : 14 ) Na biyu , ana bukatar aminci . Sa’ad da abubuwa ba su faru yadda muke so ba , kuma hakan zai faru , mutum mai aminci zai bi ja - gorancin ƙungiyar nan . Ina kuma godiya ga Jehobah don Shirley , matata abokiya mai aminci da ya ba ni . Ka duba Hasumiyar Tsaro ta 1 ga Satumba , 1990 , na Turanci , shafuffuka na 10 - 14 don labarin Jack Halliday Nathan . Bayan ya karanta shafin , mutumin ya amince cewa yana son ya daɗa sanin Littafi Mai Tsarki kuma ya amince a yi nazarin Littafi Mai Tsarki da shi . Raúl ya yi amfani da ƙasidar nan Good News for People of All Nations don ya yi wa’azi ga masu yaren Armeniya , Sin , Turanci , Faransa , Jamus , Hindi , Koriya , Mixe , Pashiya , Rasha , da Zapotec . Yayin da mutane da yawa suke yin tafiya kuma suke koma wata ƙasa dabam , muna da zarafi sosai na saduwa da waɗanda suke wani yare dabam . Kana fitar hidima da shi kuwa ? Sirri Biyar Na Samun Wadar Zuciya DAGA BANGON MU 15 Wasiƙa Daga Ƙasar Haiti 18 Littafi Mai Tsarki Yana Canja Rayuka 29 Yin Magana A Harsuna Dabam - Dabam — Ya Fito Ne Daga Wurin Allah ? • Gāsa a wurin aiki ko a makaranta yana ƙarfafa ka ka yi tunanin cewa za ka iya yin dukan abubuwan da wasu suka yi . • Mutane ba sa godiya ga abin da ka yi musu . • Abokai suna sa ka yi ƙyashin abubuwan da suke da shi . • Ka kasa samun amsoshin tambayoyi masu muhimmanci game da rayuwa . Muna gayyatarka ka bincika sirri guda biyar da ke cikin Kalmar Allah , Littafi Mai Tsarki na samun wadar zuciya . Sirri Na 1 Ka Ƙaunaci Mutane , Ba Kuɗi ko Dukiya Ba Suna so mu riƙa aiki a kowane lokaci don mu samu kuɗi kuma mu kashe su a kan sababbin abubuwa , mafi kyau , kuma manya . Ka bi misalin Yesu , kuma ka ƙaunaci mutane fiye da komi . ( Yohanna 15 : 13 ) Ya ce : “ Bayarwa ta fi karɓa albarka . ” ( Luka 6 : 38 ) Waɗanda suke neman kuɗi da abin duniya ruwa a jallo suna jawo wa kansu baƙin ciki da wahala . “ Ku bayar , za a ba ku ” “ Cikin kowanne abu a ba da godiya . ” — 1 Tassalunikawa 5 : 18 . MENE NE ZA KA YI ? Akwai lokatan da ya ji kamar ya rugurguje , kuma ya shiga cikin damuwa mai zurfi . Yesu ya amsa : “ Ku bar ta . Sai ya daɗa : “ Ta yi abin da ta iya . ” Me zai hana ka yin tunani ko kuma ka rubuta abubuwan da kake nuna godiya a kai . ( Yaƙub 1 : 17 ) Yin hakan a kai a kai zai taimaka mana mu riƙa nuna godiya kuma mu kasance da wadar zuciya . — Filibbiyawa 4 : 6 , 7 . Amma mummunar halin sauran ’ yan leƙen asirin goma ya bazu tsakanin mutanen . “ Dukan taron jama’a fa suka tada murya suka yi kuka , ” in ji labarin , “ kuma dukan ’ ya’yan Isra’ila fa suka yi gunaguni . ” — Litafin Lissafi 13 : 30 – 14 : 9 . MENE NE ZA KA YI ? Irin abokan da kake bukata ke nan , waɗanda suke da dangana kuma suke son abin da ya fi dacewa da kai . “ Albarka tā tabbata ga waɗanda suka san talaucinsu na ruhu . ” — Matta 5 : 3 . Wasu shahararrun marubuta sun yi hasashen cewa yin imani ga Allah da kuma bauta masa wawanci ne kuma yana da haɗari . [ Hoton da ke shafi na 8 ] “ Na so a ce iyaye sun san irin tsoro da kuma kunyar da ake ji a tattauna batun jima’i da su , ” in ji wani matashi a ƙasar Kanada mai suna Michael . Idan kai iyaye ne , kana bukatar ka nuna wani hali dabam . Ma’anar da duniya ta ba jima’i ta canja . Idan haka ne , ta yaya za ku iya tattaunawa da yaranku game da wannan batu mai muhimmanci amma mai wuya ? Zan kai ƙararka ! ” Don yaran da ke makarantar firamare : Ku yi amfani da waɗannan shekarun a matsayin zarafin daɗa wa ɗanku abubuwan da ya sani da sannu - sannu . Kada ku cusa musu tattaunawar . Hakan zai faru cikin sauƙi idan kuna kasancewa tare da yaranku a kai a kai . ” ( Kubawar Shari’a 6 : 6 - 9 ) Da haka ba za ku cika yaranku da bayanai ba . Don Matasa : Wannan shi ne lokacin da ya kamata ku tabbata cewa ɗanku yana da cikakken ilimi game da fasalolin zahiri , na motsin zuciya , da kuma na ɗabi’a game da jima’i . Ku kula : Matasa suna iya ƙin yin tambayoyi domin suna tsoron cewa iyayensu suna iya soma tunanin cewa sun iskance . “ Amma daga baya mun gano cewa yana tunanin muna zargin halinsa ne . Mun bayyana masa dalla - dalla cewa ba wai muna tattauna waɗannan batutuwan ba ne domin muna zarginsa ; a’a , muna son mu tabbata ne cewa yana shirye ya ƙi duk wani mugun tasirin da ke kewaye da shi . ” Ra’ayin abokan ajinka ke nan ? ” Irin waɗannan tambayoyi na kai tsaye suna iya sa ɗa ko ’ yarku matashiya ta tattauna batun da ku kuma shi ko ita ta furta ra’ayoyinta . Magance Jinkiri da Kunya A gaskiya , tattaunawa da yaranku game da jima’i zai iya kasancewa ɗaya daga cikin ayyuka mafi kunya da ku iyaye za ku fuskanta . “ Da shigewar lokaci , ” in ji wata uwa mai suna Diane , “ za ka daina jin kunyar , kuma tattaunawa da ɗanka game da jima’i zai iya ƙarfafa dangantakarku . ” “ Tattauna batutuwa masu kunya kamar jima’i zai kasance da sauƙi idan ka kafa salon fitowa fili sa’ad da kuke tattauna duk wasu batutuwan da suka taso a cikin iyali , ” in ji shi , ya kuma daɗa : “ Ba wai za a daina jin kunyar ba ne gabaki ɗaya , amma tattaunawa babu wani ɓoye - ɓoye shi ne ginshiƙin duk wata iyalin Kirista na ƙwarai . ” Ku yi amfani da shafuffuka na 1 - 5 , 28 , 29 , da 33 na littafin nan Questions Young People Ask — Answers That Work , Na 2 , wanda Shaidun Jehobah suka wallafa , don tattaunawa game da jima’i da ɗanku matashi . [ Akwati / Hoton da ke shafi na 14 ] • “ Sa’ad da na samu gaba gaɗin yi wa iyayena tambaya game da jima’i , amsar da suka ba ni ya nuna kamar suna zargi na ne , sun ce , ‘ Me ya sa za ki yi irin wannan tambayar ? • “ Mahaifiyata tana yi mini tambayoyi game da jima’i , amma da murya mai daɗi . Amma , ba a kowane lokaci ne ake ɗaukan irin wannan tambarin a matsayin abin kunya ba . Ana yin tambarin ganyen nan mai bin bango a cikin masu bauta wa Dionysus . Masu yin sharhi na zamani suna da’awar cewa Bulus yana nuni ne ga tabō masu yawa da ya samu a azabar da ya sha a lokacin aikin wa’azi na Kirista da ya yi a ƙasashe . Biranen mafaka a Isra’ila na dā maɓuya ne ga masu laifi ? A nan ne yake da damar wanke kansa . Biranen nan ba kurkuku ba ne . [ Taswira da ke shafi na ] 1 KEDESH 6 HEBRON ( Yohanna 17 : 5 ) Saboda haka , ya cancanta sosai ya amsa tambayoyin da ke gaba . Yesu ya nuna ne cewa mala’ikun da suke aiki kafaɗa da kafaɗa da Allah sun damu ƙwarai da gaske da duk wani da ke cikin ikilisiyar Kirista . “ Kadan wani ya ji zancen mulkin , ba ya kuwa gāne ba , ” in ji Yesu , “ mugun ya kan zo , ya fizge abin da aka shuka a zuciyarsa . ” — Matta 13 : 19 . Yesu ya fallasa hanya guda da Shaiɗan yake ruɗar da mutane sa’ad da ya gabatar da wani kwatanci game da wani mutumin da ya shuka alkama a gonarsa . ‘ Maƙiyin da ya shuka su kuma Shaiɗan ne . ’ Game da almajiransa , Yesu ya yi addu’a ga Uba na sama : “ Ka tsare su daga Mugun . ( Matta 13 : 49 ) A yanzu muna zaune ne a “ cikin matuƙar zamani , ” kuma miliyoyi suna yin na’am ga bisharar Mulkin Allah . — Matta 24 : 3 , 14 . MENE ne ya motsa wani tsohon sojan tawaye kuma ɓarawo ya canja irin rayuwar da yake yi ? Ka karanta waɗannan labaran don samun amsoshin . SHEKARU : 47 Na yi shekaru biyar cikin manyan duwatsu tare da sojojin NPA . Bayan wani lokaci , wani daga cikin Shaidun Jehobah ya ziyarce ni a kurkuku kuma ya kawo mini Littafi Mai Tsarki . Abin da na karanta a Misalai 27 : 11 ya shafe ni sosai . Bayan na fito daga kurkuku , na sake soma nazarin Littafi Mai Tsarki da nake yi da Shaidu , na soma halartan taronsu , kuma na soma amfani da mizanan Littafi Mai Tsarki a rayuwana . “ Na so in waƙilci ƙasar Brazil . ” — JULIANA APARECIDA SANTANA ESCUDEIRO Sa’ad da na isa gida , na zauna kuma na soma tunanin abin da zan yi da rayuwata . Sun yi ƙoƙarin sa in canja zuciyata ta wajen gaya mini cewa ni ce zakarar ƙasar gaba ɗaya kuma na kusan kai ga yin gasa a Wasannin Olampik . Na san cewa idan ina so in samu irin wannan gatan , dole ne in yi canje - canje a rayuwata . Amma na ga cewa babu wani abin da wannan duniyar marar adalci za ta iya ba da wa da za a iya kwatantawa da gatan bauta wa Jehobah Allah . TARIHI NA NA DĀ : An haife ni a cikin iyalin da ba kowa ba ne ke bauta wa Jehobah ba a wani gari mai suna Gelsenkirchen , inda ake haƙar kwal . Babana Mashaidin Jehobah ne . Yana aikin tuƙa manyan motoci har tsawon awa goma ko fiye da haka a kowace rana . Na tashi daga gidanmu sa’ad da na kai ɗan shekara 18 . Wasu daga cikin waɗanda na hana shiga gidan rawan ko waɗanda na fid da waje sukan jira ni a waje don su ɗauki fansa . Shekaru na 20 a lokacin kuma ji nake babu wanda zai iya bugu na . Talifofin da na karanta a kan yadda tsarin siyasa , arziki , da addinai za su zo ƙarshe ya motsa ni in kira yaya ta . Ita da mijinta Shaidun Jehobah ne . Amma , na yi amfani da darasin da na koya daga horar da kaina da nake yi , wato , horar wa da suka fi wuya su ne mafi muhimmanci . Ina kuma da wani ƙalubalen da nake bukatar magancewa — ba na son yin karatu ko nazari . Na fahimci cewa kamar ɗaga ƙarfe mai nauyi , mutum na bukatar ya ƙoƙarta sosai idan kana son ka samu ƙarfi . Amma ina more rayuwar iyali mai kyau da matata , wadda take da hali mai kyau na Kirista . Shaidun Jehobah ne suka wallafa . Ka Kusaci Allah 1 LABARBARU 28 : 9 A wannan lokacin , an riga an kammala wajen kashi uku na Nassosin Helenanci , kuma babu shakka Sulemanu ya san abubuwan da waɗannan rubutu masu tsarki suka ce game da Allah . Ya kamata irin wannan dangantakar ta shafi ra’ayin Sulemanu sosai da kuma hanyar rayuwarsa . Amma bai kamata a bauta masa da rabin zuciya ko munafunci ba . Dauda ya bayyana : “ Gama Ubangiji yana binciken dukan zukata , ya kuma gāne dukan sifofin tunani . ” Amma don mu kusace shi , muna bukatar mu “ biɗe shi , ” mu kutsa cikin Nassosi don mu ƙara saninsa sosai . Shafi Na Talatin Da Biyu Mukan so mu gwada kanmu da wasu — a wasu lokatai da mutanen da ba su kai mu ba , sau da yawa da mutanen da suka fi ƙarfinmu , waɗanda suka fi mu arziki , ko kuma waɗanda suke da baiwa fiye da mu . Ko ta yaya dai , sakamakon bai da kyau . Muna kuma iya soma nuna kishi da kuma gasa . — Mai - Wa’azi 4 : 4 . MENE NE ZA KA YI ? Ka ƙyale ra’ayinsa ya yi tasiri a kan yadda kake ɗaukan kanka . “ Mutum yana duban aini , amma Ubangiji yana duban zuciya . ” Mene ne ainihi kake bukatar ka yi don ka kasance da daraja a idanun Allah ? ( Mikah 6 : 8 ) Idan ka bi wannan shawarar , Allah zai kula da kai . Abin Da Ke Ciki Matasa , Me Za Ku Yi da Rayuwarku ? WAƘOƘI : 95 , 89 24 - 30 ga Janairu , 2011 SHAFI NA 28 WAƘOƘI : 29 , 45 TALIFOFIN NAZARI NA 1 - 3 SHAFUFFUKA NA 3 - 16 Talifi na biyu ya tattauna yadda za su iya yin tsayayya da matsi na tsara . ‘ Bari Mu Kawo Baiko ga Jehobah ’ 20 “ Ka sami hikima , ka sami fahimi . ” — MIS . ( b ) Yaya za ku samu hikima da fahimi ? ( Rom . 7 : 21 - 24 ) Ka fahimci yadda Bulus ya ji kuwa ? Yana yi maka wuya ka yi abin da ya dace a wani lokaci ? Hakan yana sa ka baƙin ciki , kamar Bulus ? Idan haka ne , kada ka yi sanyin gwiwa . 1 : 13 , 14 ) A sakamako , ya samu hikima da fahimi da yake bukata don ya jimre wa ƙalubale kuma ya tsai da shawarwari masu kyau . Jehobah Allah zai iya taimaka maka ka samu hikima da fahimi . ( Mis . ( Karanta 2 Timotawus 3 : 16 , 17 . ) Ku yi la’akari da yadda za ku iya amfana daga ƙa’idodin da ke cikin Nassosi sa’ad da kuke sha’ani da iyayenku , sa’ad da kuke tsai da shawara game da yadda za ku kashe kuɗi , da kuma sa’ad da kuka kaɗaita . 3 , 4 . Dalili ɗaya zai iya zama cewa kuna son a ɗan ba ku ’ yanci . Hakan daidai ne . Idan kuna biyayya sosai , iyayenku za su daɗa ba ku ’ yanci . Matasa suna iya fuskantar ƙalubalen bi da abin da suke ɗauka a matsayin zargi da bai dace ba daga iyayensu . Muhimmiyar abu da ya kamata ku tuna shi ne cewa wataƙila ƙauna ce ta motsa iyayenku su yi muku gargaɗi . ( Mis . Saboda haka , sa’ad da aka yi muku gyara , ku nemi muhimmiyar abu da ke cikin abin da aka faɗa . Maimakon su riƙa tunani game da abin da suke gani rashin adalci ne , mene ne matasa za su iya yi ? 3 : 2 ) Sa’ad da suke muku horo , suna iya yin magana da garaje . ( Mis . 12 : 18 ) Mene ne zai iya sa iyayenku su aikata hakan ? Wataƙila suna fuskantar matsi , ko kuma sun ɗauki kurakuranku a matsayin kasawa a gare su . Amincewa da horo zai taimaka muku sosai sa’ad da kuka zama manya . Za ku so ya yi muku sauƙi ku amince da kuma amfana daga dokoki da horon iyayenku ne ? Idan kuna so ku ba da bayani game da furcinku ko kuma ayyukanku kuma fa ? 10 : 19 , NW ) Muddin iyayenku sun ga cewa kun saurare su , za su fi kasancewa a shirye su saurare ku ma . Me ya sa za mu guji son kuɗi ? Duk da haka , wannan wuƙar za ta iya yanka hannun wanda bai iya amfani da ita ba ko kuwa wanda bai mai da hankali ba . Saboda haka , sukan “ hudu kansu da baƙinciki mai - yawa . ” — Karanta 1 Timotawus 6 : 9 , 10 . Ta yaya za ku koyi yin amfani da kuɗi da kyau ? Ta ce , “ Babana ya koya mini yadda zan yi amfani da kuɗi , kuma ya nuna mini yadda yake da muhimmanci na tsara yadda nake amfani da kuɗin iyalin . ” “ Ta nuna mini amfanin taya abubuwa a wurare dabam dabam kafin na saya , ” in ji Anna . Ta ba da amsa : “ Yanzu ina iya yin amfani da kuɗina da kyau . Me ya sa ya kamata ku mai da hankali game da “ ruɗin dukiya ” ? Samun kuɗi da yin amfani da shi da kyau abubuwa ne masu muhimmanci a rayuwa . ( Mar . 4 : 19 ) Saboda haka , yana da muhimmanci ku ƙyale Kalmar Allah ta yi muku ja - gora kuma ku kasance da ra’ayin da ya dace game da kuɗi ! Ku Bari Kalmar Allah Ta Yi Muku Ja - gora Sa’ad da Kuka Kaɗaita A wane lokaci ne za a fi gwada amincinku ga Allah ? Amma sa’ad da ba ku a faɗake ne za ku fi faɗa wa hari da za a kai ga mizananku na ɗabi’a . Me ya sa za ku so ku yi biyayya ga Jehobah har a lokacin da kuka kaɗaita ? 27 : 11 ) Abubuwan da kuke yi suna shafan Jehobah domin “ yana kula da ku . ” ( Zab . 78 : 40 , 41 ) A wani ɓangare kuma , Jehobah yana ƙaunar annabi Daniyel sosai , gama wani mala’ika ya kira shi “ mutum ƙaunatacce ƙwarai . ” ( Dan . Don ku kasance da aminci ga Allah sa’ad da kuka kaɗaita , dole ne ku koyar da ‘ hankulanku . . . garin rabewar nagarta da mugunta , ’ kuma ku koyar da waɗannan hankulan “ bisa ga aikaceya ” ta wajen yin abin da kuka sani daidai ne . ( Ibran . 5 : 14 ) Alal misali , sa’ad da kuke zaɓar waƙar da za ku saurara da bidiyon da za ku kalla , ko kuma dandalin Intane da za ku yi bincike , ga abin da zai taimaka muku ku zaɓa abin da ke daidai kuma ku guji abu marar kyau . Mene ne ya kamata ku yi idan kuna abu marar kyau a ɓoye , kuma me ya sa ? Ku tuna , “ wanda ya rufe laifofinsa ba za ya yi albarka ba : Amma dukan wanda ya faɗe su ya kuwa rabu da su za ya sami jinƙai . ” ( Mis . Game da wannan “ dattiɓan ikilisiya ” suna iya taimaka muku sosai . ( Yaƙ . 32 : 1 - 5 . Ku Faranta Zuciyar Jehobah Ko idan ba wani da yake lura da ƙoƙarin da kuke yi don ku yi abin da yake da kyau , shi yana lura da hakan . Babu abin da yake a ɓoye a idanun Jehobah . 16 : 9 . [ Hasiya ] An canja sunayen . Tsaranku suna matsa muku sosai ne ? Zai iya zama cewa kuna son su amince da ku ne ? Babu wanda da yake son a ƙi shi . Duk da haka , Yesu a koyaushe ya yi abin da yake da kyau . Amma , a matsayin matasa , wata rana za ku zama manya . 4 , 5 . ( a ) Yaya Haruna ya faɗa wa matsi na tsara , kuma waɗanne darussa kuka koya daga wannan ? Akwai lokacin da ɗan’uwan Musa Haruna , ya faɗa wa matsi na tsara . Sa’ad da Isra’ilawa suka matsa masa ya ƙera musu allah , ya yi hakan . Haruna ba raunanne ba ne . Matsi na tsara zai iya shafan waɗanda suke so su yi abin da yake da kyau , har da kai . Yin nasara wajen tsayayya wa matsi yana somawa ta wurin kasancewa da tabbaci ga abin da kuka gaskata . Idan babu māi a cikin tankin , kuna bukatar ku bincika domin ku yi wani abu game da shi . Ku tambayi kanku , ‘ Me ya sa yake da kyau na bi wannan umurni mai kyau ? ’ Za ku ji yadda wata matashiya Kirista ta ji , wadda ta ce : “ Sa’ad da na ƙi matsi na tsara , ina sanar wa mutane ko wane irin mutum ne ni . Hakika , yana bukatar ƙoƙarce - ƙoƙarce don ku manne wa abin da kuka san cewa yana da kyau . Wane amfani ne ake samu ta wurin yin shiri don fuskantar matsi na tsara ? Wani lokaci yin shiri tun da wuri zai taimaka muku ku guji yanayi da zai iya tasowa . Mai yiwuwa za su ba ku sigari . Misalai 22 : 3 ya ce : “ Mutum mai - hankali ya kan hangi masifa , ya ɓuya . ” Abin da ya fi kyau shi ne ku bi umurnin da ke Kolosiyawa 4 : 6 : “ Bari zancenku kullum ya kasance tare da alheri , gyartace da gishiri , domin ku sani yadda za ku amsa tambayar kowa . ” Wataƙila ba ku bukatar ku ba da dogon jawabi daga Littafi Mai Tsarki . A ko da yaushe ku kasance ‘ a shirye ku ba da amsa . ’ — 1 Bit . Ta yaya za ku mayar da matsi na tsara da basira a cikin wasu yanayi ? Alal misali , idan abokin makarantarku ya matsa muku ku amshi sigari daga wajensa , kuna iya cewa , “ Na gode , ” sai ku daɗa , “ Haba , kana shan sigari ? ” Maimakon ka soma bayyana dalilin da ya sa ba ka shan sigari , ka tilasta wa tsaranka ya yi tunani a kan dalilin da ya sa yake shan sigari . Idan duk da ƙoƙarce - ƙoƙarcenku , tsaranku suka ci gaba da matsa muku kuma fa ? Idan kun ci gaba da zama , za ku kasance cikin hadarin karya amincinku a wata hanya . Ku Yi ‘ Shirin da Zai Kai ga Biyan Bukata ’ Ta yaya matsi zai iya fitowa daga wurin wasu da suke da’awa su Kiristoci ne ? Iyayenmu sun yaba mana don abin da muka yi . Kamar yadda labarai na baya suka nuna , bin lamirinku da Littafi Mai Tsarki ya koyar yana iya sa ku cikin yanayi da zai sa ku ji kunya . Ku yi shiri . Idan za ku tafi wurin liyafa , ku shirya hanyar da za ku fita sa’ad da wataƙila ba a tsara abubuwa yadda kuke tsammani ba . 21 : 5 , Littafi Mai Tsarki . ‘ Ku Yi Murna a Cikin Ƙuruciyarku ’ Ku tuna cewa abin da tsaranku suke fuskanta ‘ daɗin nishatsin zunubi na ’ yan kwanaki ’ ne kawai . ( Ibran . 11 : 25 ) Abin da Allah na gaskiya yake so ku samu ya fi hakan . Ku yi shiri , ku shawarta abin da za ku faɗa tun da wuri Matasa , Me Za Ku Yi Da Rayuwarku ? 9 : 26 . Kuna fuskantar irin wannan yanayin yayin da kuke girma ku zama manya . 9 : 26 ) Idan kuna da maƙasudai , za ku yi gudu da tabbaci . A wani lokaci za ku ji kamar kuna fuskantar zaɓi masu yawa da suke rikitar da ku . 1 : 17 ) Hakika , ya kamata kowa ya nuna godiya ga Jehobah . ( R . Amma , bai kamata ku gaskata da abu domin kawai wasu suna son ku gaskata hakan ba . Ɗaya cikin maƙasudan zai iya zama yin addu’a kullum . ( Ibran . 13 : 15 ) Muddin kun cim ma wasu cikin waɗannan maƙasudai , za ku ƙara kasancewa da tabbaci , za ku daɗa nuna godiya ga Jehobah , kuma za ku kasance a shirye ku kafa maƙasudai na dogon lokaci . Idan ba ku soma shelarta bishara ga jama’a ba tukun , maƙasudinku na dogon lokaci shi ne ku zama masu shelar Mulki . 10 , 11 . Waɗanne maƙasudai na dogon lokaci ne matasa da suka yi baftisma za su iya kafa wa kansu ? Idan ku bayin Jehobah ne da suka riga suka yi baftisma , ga wasu maƙasudai na dogon lokaci da za ku kafa wa kanku . Amma , baftisma ba yarjejeniya da ke hana ku yin abubuwa da za ku so ku yi a ɓoye ba ne ; kuma bai dace ku yi baftisma don matsi daga mutane ba . Ya kuma kafa misali ta wurin yin baftisma . Bayan ya ambata cewa Nuhu ya gina jirgi da shi da iyalinsa suka tsira a lokacin Rigyawa , manzo Bitrus ya ce : “ Daidai kuwa , bisa ga wannan misali , baftisma ke cetonku yanzu , . . . ta wurin tashin Yesu Kristi . ” ( 1 Bit . 3 : 20 , 21 ) Wannan ba ya nufin cewa kuna yin baftisma ainihi don samun kāriya ba ne . Me ya sa wasu za su yi jinkirin yin baftisma , wane tabbaci kuke da shi ? Idan haka ne , jin irin wannan tsoron yakan kasance da amfani . Ko da waɗanne dalilai kuke da su na jinkirin yin baftisma , kuna bukatan ku magance irin waɗannan batutuwa da kuma matsaloli . Ina saka hannu a hidima ko da iyayena ba su yi hakan ba ? Zan ci gaba da bauta wa Jehobah ko idan iyayena da abokaina sun daina yin hakan ? Na yi addu’a game da dangantakata da Allah kuwa ? Ku ci gaba da abuta da waɗanda za su tallafa muku . Yaya Za Ku Cim ma Maƙasudanku ? 18 , 19 . Idan kun saka abubuwa kamar su nishaɗi a wuri na farko , ba za ku taɓa samun lokaci a rayuwarku don manyan abubuwa ba , wato , ayyuka na ruhaniya . Sa’ad da kuke ƙoƙarin cim ma maƙasudanku , da ya haɗa da yin baftisma , za ku iya jin ɗawainiya da kuma shakka a wasu lokatai . Yayin da kuka ji hakan , ‘ ku zuba nawayarka bisa Ubangiji , shi kuma za ya taimake ku . ’ ( Zab . 55 : 22 ) A yanzu kuna da zarafin yin aiki da ta fi al’ajabi da kuma muhimmanci a tarihin ’ yan Adam , wato , wa’azi da kuma koyarwa a dukan duniya . ( A . Ka duba Hasumiyar Tsaro ta 1 ga Agusta , 2009 , na Turanci , shafuffuka na 15 - 18 . Yaya Za Ka Amsa ? [ Hoton da ke shafi na 16 ] Alal misali , mutuwar farat ɗaya na wani da ke cikin iyali za ta iya kawo baƙin ciki ƙwarai . A irin wannan yanayin , mutum yana bukatan a ƙarfafa shi , a yi la’akari da shi kuma a nuna masa ƙauna . ( Zab . 145 : 14 ) Littafi Mai Tsarki ya gaya mana cewa “ idanun Ubangiji suna kai da kawowa a cikin dukan duniya , domin ya bayyana kansa mai ƙarfi sabili da waɗanda zuciyarsu ta kamalta gareshi . ” ( 2 Laba . Kalaman ta’aziyya da aka furta a lokacin ɗan tattaunawa zai taimaka sosai wajen ƙarfafa wanda ya yi sanyin gwiwa . Ta wurin waɗannan hanyoyin , Jehobah zai iya ƙarfafa ruhun mai tawali’u . Wani mai kula mai ziyara mai juyayi ya furta kalaman ta’aziyya ga Alex . Shi ma ya rasa matarsa amma ya sake aure da daɗewa . Cikin tausayi , ya furta cewa Jehobah ya san yadda muke ji da abin da muke bukata . 7 : 8 , 9 , 39 . 15 : 13 ) Allah na gaskiya yana son ya taimaka mana , kuma hakan yana sa mu kasance da ƙwazo da kuma ƙarfi mu ci gaba . — Zab . 143 : 4 ) Sau da yawa wahala tana gajiyar da mutum a zahiri da sosuwar rai , har ta matar da zuciyarsa . 143 : 5 . Irin waɗannan kalamai tabbaci ne cewa yana saurara roƙe - roƙenmu . [ Akwati / Hoton da ke shafi na 18 ] Ta’aziyya ga Mai Tawali’u “ [ Jehobah ] yana warkar da masu - karyayyar zuciya , yana ɗaure raunukan su . ” — Zab . 147 : 3 . ‘ Bari Mu Kawo Baiko ga Jehobah ’ Ka yi la’akari da yadda shugabannin yaƙi na Isra’ila suka nuna godiya bayan da suka yi yaƙi da Midiyanawa . Bisa ga ja - gorar Jehobah , sojojin suka ba da sashen rabonsu ga firistoci , sauran Isra’ilawa kuma suka ba da nasu ga Lawiyawa . — Lit . Lis . 31 : 1 - 5 , 25 - 30 . Saboda haka direban ya ce : “ Na yi farin cikin karɓan katin da littafin , amma na mayar da kuɗin saboda ina son in ba da gudummawa don ku ci gaba da aikin da kuke yi . Ko da yake ni ba Mashaidin Jehobah ba ne , ina son in ba da wannan kuɗin don na ga cewa ƙauna ce take motsa ku ku yi abubuwa . ” HANYOYIN DA WASU SUKA ZAƁI SU BA DA Kuna iya aika gudummawa kai tsaye zuwa ofishin reshe da ke kula da ƙasarku . Kuna iya ba da gudummawar ɗan kunne da sarƙa masu tsada ko dukiyoyi . Ku rubuta ’ yar gajerar ­ wasiƙar da za ta nuna cewa waɗannan abubuwan gudummawa ne . HANYOYIN BA DA GUDUMMAWA Hannayen Jari : Ana iya ba da gudummawar hannayen jari ga Watch Tower a matsayin kyauta . Samun amsa ga wannan tambayar ya dangana ga fahimtar yadda aka yi amfani da kalmomi nan “ cikakke ” da “ cikakku ” a cikin Littafi Mai Tsarki . Saboda haka , ’ yan Adam sun samu zunubi da ajizanci da mutuwa ta wurin Adamu . — Rom . Irin wannan ƙaunar ce Allah ya nuna wa ’ yan Adam . A yau , Shaidun Jehobah a dukan duniya suna ƙoƙari su kasance da mizani mai girma na ƙaunar mutane . Za mu taɓa iya more kamiltar da Adamu ya yi hasararta ? Jehobah Ubangijinmu Ne Maɗaukaki ! ( 1 Kor . 7 : 31 ) Kamar dai yana kwatanta duniya da fagen wasa , inda ’ yan wasa da suke fagen wasa suke fitowa su yi nasu wasa a matsayin masu halin kirki ko kuma mugun hali har sai an sake fitowar wasan . Ƙungiya da take ƙetare doka ƙalubale ne ga sarautar ikon mallaka kuma gwaji ne ga amincin duk ’ yan ƙasan wannan gwamnatin . A cikin Nassosi , an kira Jehobah “ Ubangiji Maɗaukaki . ” ( Karanta Ru’ya ta Yohanna 4 : 11 . ) Idan a koyaushe muna tuna cewa “ Ubangiji ya kafa kursiyinsa a cikin sammai ; Mulkinsa kuwa yana bisa kowa ” hakan zai sa mu mu ɗaukaka matsayinsa mai girma . — Zab . Don mu tallafa wa ikon mallakar Jehobah , dole ne mu kasance da amincinmu a gare shi . Mai aminci kamili ne mai adalci . Mene ne ya faru da shigewar ƙarnuka ? Daga baya Jehobah zai halaka ƙungiyar da kuma Iblis , hakan zai ba da tabbaci sosai na ikon mallakar Allah . 3 : 15 . Mene ne ’ yan Adam da yawa suka yi game da ikon mallakar Jehobah ? Jehobah ya kawar da miyagu a lokacin Rigyawa . M . 5 : 29 ) Sai a cikin irin wannan yanayi ne kaɗai za mu iya ɗaukaka ikon mallakar Ubanmu na samaniya kuma mu kasance da bege cewa za mu tsira sa’ad da Jehobah zai kawar da zargi da aka yi wa sunansa kuma ya nuna cewa shi ne Mamallakin Dukan Halitta . An ba da bayani dalla - dalla game da ’ yan Adam da ikon mallakar Jehobah a cikin Littafi Mai Tsarki gabaki ɗaya . Wasan kwaikwayon da ya ƙunshi ikon mallaka zai zo ƙarshensa . Amma don mu amfana daga wannan kuma mu more albarkatu masu yawa da aka annabta cikin Kalmar Allah , dole ne mu ɗaukaka ikon mallakar Jehobah yanzu . ( Karanta 1 Korintiyawa 10 : 6 - 10 . ) Duk da haka sun faɗa wa jarabar haɗama sa’ad da suke tara makwaren . — Lit . Lis . 32 : 1 , 6 ) Ba da daɗewa ba kafin su shiga Ƙasar Alkawari , matan Mowab suka rinjayi Isra’ilawa dubbai kuma suka yi lalata da su . 16 : 41 , 49 . Idan muka yi ƙoƙari mu tsayayya musu kuma muka dogara ga Allah don ya kiyaye mu , za mu iya kasancewa da aminci . Jehobah yana mana “ hanyar tsira ” ta wajen ƙarfafa mu mu tsayayya wa gwaji . Wannan ruhun yana tuna mana koyarwa na Nassi da muke bukata don mu tsayayya wa gwaji . Alal misali , mun fahimci batutuwa da suke da nasaba da ikon mallakar Jehobah da kuma muhimmancin riƙe amincinmu . Muna iya kasancewa cikinsu idan muka manne wa Jehobah a matsayin Ubangijinmu Mai Ikon Mallaka . • Yaya muka sani cewa ba da daɗewa ba Jehobah zai nuna ikon mallakarsa ? • Bisa ga 1 Korintiyawa 10 : 13 , me ya sa zai yiwu mu kasance da aminci ? Za Mu Yi Tafiya Cikin Gaskiyarmu ! “ A cikin gaskiyata zan yi zamana . ” — ZAB . 26 : 11 . Ko da yake an gwada Ayuba sosai , ya kasance da aminci ga Allah . Kamar yadda yake a batun Ayuba , Allah yana amfani da cikakken mizani na shari’a don ya auna amincinmu a matsayin bayinsa da suka keɓe kansu . 4 : 1 , 2 ) Amma idan muna cuku - cuku a kalamai ko kuma ayyukanmu , kuma don hakan muka sa ɗan’uwa mai bi ya yi roƙo ga Allah ya taimaka masa kuma fa ? Hakan zai kawo mugun sakamako a gare mu ! 3 : 5 ) Ba za mu zama masu aminci kuma mu kasance masu haɗama ba . Wane misali ne Ayuba ya kafa na guje wa bautar gunki ? Masu aminci ba sa bijirewa daga bauta mai tsarki . Sha 4 : 15 , 19 ) Don mu kasance da aminci ga Allah , dole mu guje wa bautar gunki . — Karanta 1 Yohanna 5 : 21 . Ayuba mai karɓan baƙi ne . Me ya sa bai kamata mu yi ƙoƙari mu ɓoye zunubi mai tsanani ba ? Babu shakka abin ban ƙarfafa a ruhaniya ne mutane a lokacin su more karimcin Ayuba , domin shi ba munafuki ba ne . Ba ya kamar mutane masu fajirci da suka shigo cikin ikilisiya na ƙarni na farko waɗanda suka “ yi wa mutane bambaɗanci don samun wata fa’ida . ” ( Yahu . Da hakan , “ maganar Ayuba ta ƙare . ” — Ayu . 4 : 6 , 7 ) Muna iya rera waƙa ga Jehobah kuma mu amfana ta wurin yin cuɗanya a kai a kai da mutanensa . ( Ibran . 10 : 23 - 25 ) Sa’an nan ƙauna ga Allah za ta ƙaru yayin da muke sa hannu a hidimar kuma muke yin shelar “ bisharar cetonsa . ” • Yaya ya kamata mu ɗauki mizanan ɗabi’a na Jehobah ? • Me ya sa zai yiwu mu kasance da aminci ga Allah ? [ Hoton da ke shafi na 29 ] [ Hoton da ke shafi na 32 ] Yearbook na Shaidun Jehobah na shekara ta 1983 ya faɗa cewa Ɗan’uwa Jaracz “ ya ƙarfafa ’ yan’uwan da ke cikin ƙasar gabaki ɗaya ta wurin ƙwazonsa don bin tsarin Allah da kuma yin ja - gora mai kyau a hidimar fage . ” Sun soma rayuwarsu ta ma’aurata ta yin hidimar mai kula mai ziyara , sun yi hidima a da’irori da gunduma na Amirka . Ka Kusaci Allah Yana ‘ Sane da Zukatan ’ Ya’yan Mutane ’ Duk da haka , akwai wanda ya fahimci yadda muke ji sosai , Jehobah Allah ne . * Wataƙila Sulemanu ya tuna cewa sa’ad da mahaifinsa , Dauda , yake cikin mugun baƙin ciki , ya ce : “ Ka zuba nawayarka bisa Ubangiji . ” — Zabura 55 : 4 , 22 . Sulemanu ya roƙi Jehobah : “ Sai ka ji daga sama wurin zamanka , ka gafarta , ka sāka wa kowane mutum bisa ga dukan aikinsa . ” ( Zabura 65 : 2 ) Jehobah yana yin tanadin taimakon da ake bukata , har da gafarta wa mai zunubin da ya koma ga Allah da dukan zuciyarsa . — 2 Labarbaru 6 : 36 - 39 . Sa’ad da yake ci gaba da addu’arsa , Sulemanu ya ce : “ [ Jehobah ] kana sane da zuciyarsa ; ( gama kai , i , kai kaɗai ka san zukatan ’ ya’yan mutane ) . ” “ Kuna zuba dukan alhininku a bisansa , ” in ji Littafi Mai Tsarki , “ domin yana kula da ku . ” — 1 Bitrus 5 : 7 . BAYAN girgizar ƙasar da aka yi a ƙasar Haiti a ranar 12 ga Janairu , 2010 , kallon irin ɓarnar da ya faru a cikin labarai ya yi mini wuya . Tun daga lokacin , mun je inda aka yi ayyuka dabam - dabam kuma mun zama abokai na kud da kud . Bayan kwana huɗu , a ranar Litinin 25 ga watan , na samu kira daga Brooklyn kuma suka tambaye ni ko zan iya zuwa ƙasar Haiti , idan zai yiwu wan shekare ! Na ɗauka mafarki nake yi . A ranar 28 ga Janairu , bayan na samu takardar shiga jirgin sama , na tashi daga New York zuwa Santo Domingo , a Jamhuriyar Dominican , wadda ke da iyaka da ƙasar Haiti . Washegari da safe , an ɗauke mu da mota zuwa ofishin reshen Haiti a Port - au - Prince , wadda tafiya ce ta awa bakwai da rabi . Gidaje masu yawa , har da fadar shugaban ƙasa duk sun lalace , yayin da sauran suka zama kango . Ta yi godiya saboda ƙyale ayyukanmu da muka yi kuma muka zo wurinsu . Ta gaya mini cewa tana gidan ƙawarta ne sa’ad da girgizar ƙasar ta auku . Jikin ƙawarta yana kwance a kan Ketly har sa’ad da masu aikin ceto suka zo bayan awa huɗu . A ce komi yana tafiya daidai a rayuwarki , sai ba zato ba tsammani kika samu kanki a cikin wannan yanayin . ” Masu Karatu Sun Yi Tambaya . . . ( Farawa 2 : 8 , 15 ) Sa’ad da aka fassara waɗannan kalaman zuwa Helenanci , an kira wannan gonar “ aljanna . ” Allah ya gaya musu : “ Ku mamaye duniya , ku mallake ta . ” — Farawa 1 : 28 . Manufar Mahaliccinmu ita ce , mutane su zauna kuma su haifi yara a cikin Aljanna a nan duniya . Ya kamata duniya ta zama wurin zama na dindindin ga dukan ’ yan Adam . A’a . ( Ishaya 65 : 21 ) A ina ne ake gina gidaje kuma ake yin gonaki ? Misalai 2 : 21 ta ce dalla - dalla : “ Gama masu - adalci za su zauna cikin ƙasan . ” [ Inda Aka Ɗauko Hoto shafi na 26 ] Saboda haka , ana kiran sirrin nan sirri mai tsarki ne domin ya fito ne daga Allah , wanda mai tsarki ne . ‘ Mulkin za ya kasance a kafaɗarsa , ’ in ji Littafi Mai Tsarki . An daɗe ba a san adadin mutanen da za su yi sarauta a sama tare da Yesu a matsayin sashen Mulkinsa ba . [ Hoton da ke shafi na 23 ] Na Nazari WAƘOƘI : 101 , 97 “ Yanzu Ne Lokaci na Alheri ” Za Ka Samu Albarka ta Wurin Sarki da Ruhun Allah Yake Yi wa Ja - Gora ! WAƘOƘI : 75 , 116 TALIFOFIN NAZARI NA 1 , 2 SHAFUFFUKA NA 7 - 15 Wannan talifin zai taimaka mana mu ga abin da ya sa Jehobah ya zaɓi Yesu Kristi ya yi sarautar ’ yan Adam da kuma yadda miƙa kanmu ga Kristi zai kawo mana albarka mai yawa . TALIFIN NAZARI NA 4 SHAFUFFUKA NA 20 - 24 A FITOWAR NAN : 6 Tambayoyi Daga Masu Karatu 30 IYAYE : A fitowar Hasumiyar Tsaro ta 15 ga Janairu , 2010 , shafuffuka na 16 - 20 , mun ambata yin gwaji da yaranku . Wannan talifin ya faɗi abubuwa da za su taimaka muku ku shirya yaranku su bi da ƙalubale da suke fuskanta a makaranta . YARA da Shaidun Jehobah ne suna fuskantar kaluɓale masu yawa . Addini na bai amince da hakan ba . ” Waɗannan labaran suna iya taimaka wajen bayyana dalilin da ya sa yara Shaidu suke yi ko kuma ba sa yin wasu abubuwa . Yayin da yara suke ƙoƙari su ba da amsa ga dalilin imaninsu , iyaye su yaba musu kuma su nuna musu yadda za su iya kyautata mahawararsu da abin da ya sa hakan yake da kyau . Alal misali , ku ba su shawarar yin amfani da kalamai da ɗalibai na wasu shekaru za su iya fahimta . Wasu yaran makaranta da suka yi tambaya suna iya ƙin saurarawa idan aka ba da dogon amsa . Ta wajen tattaunawa da su da kuma yi musu tambaya , matasa Shaidu suna iya ci gaba da sa su so saƙon . Haneul , wata yarinya ’ yar shekara goma ta ce , “ Abokan makaranta na suna son tattaunawa , ba sa son bayani . ” Tattaunawa da aka tsara a ƙasa sun nuna yadda yara Kiristoci za su iya tattaunawa da abokan makarantarsu . Saboda haka , ya kamata matashi Mashaidi ya yi tunanin amsoshin , ya saka shi a nasa kalamai , kuma ya faɗe shi yadda zai dace ga yanayin da kuma abokan makarantarsa . Yayin da suke ƙoƙari su bayyana dalilin imaninsu , ku taimaka musu su koya yadda ake tattaunawa da kuma kasancewa da basira . Maryamu : Barka dai , Yohanna ! Ina so na gayyace ka zuwa bikin da na shirya . Bin shawarar Littafi Mai Tsarki tana da muhimmanci a gare ni . Kuma ya ce mabiyin Yesu ba su yi bikin haihuwa ba kuma ba su halarci irin wannan bikin ba . Hajara : Me ya sa ba ki rera taken ƙasa ? Binta : Ni ma haka . Amma ni ba na jin hakan . Ba zan taɓa sa hannu a yaƙi ba kuma ba zan mutu don ƙasarmu ba . Kuma idan kina son ki san dalilin da ya sa nake yin wasu abubuwa kuma ba na yin wasu , ki tambaye ni . Hajara : Zan gaya miki game da su a lokacin cin abincin rana . YIN SIYASA A MAKARANTA Bala : A’a , ba na son na sani . [ Hoton ] Ina so na gayyace ka zuwa fatin tuna ranar haihuwata ” Ka Kasance Da Himma Don Bauta Ta Gaskiya Wannan yanayi na gaggawa ne ! Ga Kiristoci na gaskiya a yau , babu aikin da ya fi gaggawa da yin wa’azi game da Mulkin da kuma almajirantar da dukan al’ummai . ( Mat . 13 : 10 , Littafi Mai Tsarki ) Hakika , ya dace a yi hakan kafin ƙarshen ya zo . Domin aikin wa’azin yana da muhimmanci sosai a gare mu , muna bukatar mu ba da lokacinmu , kuzarinmu , da kuma hankalinmu yadda ya yiwu . Duk da haka , Jehobah ya albarkace su sosai . ( Mat . 24 : 36 ) Da hakan , zai yi wa wasu wuya su kasance da azanci na gaggawa kowace shekara , musamman idan suna yin hakan da daɗewa . Maimakon hakan , ya mai da hankali ga yin amfani da kowane zarafi da yake da shi don ya yi nufin Ubansa kuma ya nuna ƙauna ga ’ yan’uwansa ’ yan Adam . Ta wajen fallasa da kuma kawar da ƙullinsu , Yesu ya mai da kansa magabcin shugabannin addinai na wannan zamanin . To , mene ne himma ? Dabam yake ne da gaggawa ? An Kamanta Gaggawa da Himma Wani ƙamus ya ce “ himma ” tana nufin “ ɗoki da kuma son biɗan wani abu , ” kuma tana nufin sha’awa da kuma ƙwazo . Hakika Yesu ya nuna dukan waɗannan a hidimarsa . ( Fitowa 20 : 5 ; 34 : 14 ; Joshua 24 : 19 . ) Hakan nan ma , himma da Dauda ya yi daidai ne , domin bai amince da ɓata sunan Jehobah ba , amma yana da marmarin kāre sunan ko kuma ya daidaita wani laifi da aka yi wa Jehobah . Ka Kasance da Himma don Bauta ta Gaskiya ( b ) mulkin Allah ? Halaye da kuma ayyukan mutane da suke da’awa suna bauta wa Allah a yau ya yi daidai da na zamanin Yesu in bai fi ta ba ma . Alal misali , ka tuna cewa abin da Yesu ya fara koya wa mabiyansa su yi addu’a game da shi ya shafi sunan Allah ne : “ A tsarkake sunanka . ” ( Mat . 6 : 9 ) Shin shugabannin addinai , musamman limaman Kiristendom , suna koya wa mutane su san sunan Allah kuma su tsarkake ko su ɗaukaka wannan sunan kuwa ? Sun kuma ɓata sunan Allah ta wurin ayyukan ban kunya da munafuncinsu . 4 : 7 , 8 . Yesu ya kuma koyar da mabiyansa su yi addu’a don Mulkin Allah : “ Mulkinka shi zo . ( Matt . 6 : 10 ) Ko da yake shugabannin addinai na Kiristendam sun maimaita wannan addu’a sau da yawa , sun aririce mutane su goyi bayan siyasa da wasu ƙungiyoyi na ’ yan Adam . Sa’ad da yake addu’a ga Allah , Yesu ya faɗa dalla - dalla : “ Maganarka ita ce gaskiya . ” Sukan faɗa cewa abin da Littafi Mai Tsarki ya faɗa almara ce ko kuma ƙage . Yaya kake ji game da dukan abubuwa da limamai suka yi cikin sunan Allah ? Sun faɗa cikin tarkon Shaiɗan da mugun zamaninsa . A matsayin bawan Jehobah , sa’ad da ka ga zargi da saɓo da ake ɗora wa sunan Allah , hakan ba ya motsa ka ka yi iyakar ƙoƙarinka don ka daidaita al’amuran ? Sa’ad da Yesu ya ga mutane a zamaninsa “ suna wahala , suna watse kuma , kamar tumakin da ba su da makiyayi , ” bai ji tausayinsu kawai ba . 9 : 36 ; Mar . 6 : 34 ) Muna da dalili mai kyau na kasancewa da himma don bauta ta gaskiya , kamar yadda Yesu ya yi . 2 : 3 ) Ta yaya za mu kasance da irin wannan himma ? Za mu tattauna wannan a talifi na gaba . Har ila , muna bukata kuma mu san aikin da ya fi muhimmanci da dole ne mu yi a wani lokaci . Da yake ya san abubuwa da suka fi muhimmanci a gare shi , ya san cewa lokaci ya kai da annabcen - annabcen Almasihu da yawa da ake jira da daɗewa za su cika . ( 1 Bit . 1 : 11 ; R . Yoh . Kuma dole ne ya kafa tushe don ikilisiyar Kirista da za ta yi aikin wa’azi da almajirantarwa har iyakar duniya . — Mar . 1 : 15 . Sanin wannan yanayin gaggawa ya motsa Yesu sosai ya kasance da himma wajen yin nufin Ubansa . 10 : 5 - 7 ; 11 : 1 ; Luk 10 : 1 . 1 : 16 . Idan muka karanta littafin Ayyukan Manzanni , za mu ga dalla - dalla gaba gaɗi da kuma himma da Bulus ya nuna a wajen yin hidima . 49 : 8 , 9 ) Amma mene ne Bulus yake nufi a nan ? Ya bayyana cewa Allah ya kira su don wani abu na musamman , don su yi “ hidima ta sulhu , ” su roƙi mutane su “ sulhuntu ga Allah . ” 5 : 19 ; Isha . Hakan nufinsa ne har ila a zamaninmu . Har ila , kalaman Bulus cewa “ yanzu ne lokaci na alheri ” kuma “ yanzu ne ranar ceto ” suna da muhimmanci . Mene ne “ ranar ceto ” take nufi ga shafaffu Kiristoci a dā da kuma zamanin yau ? Waɗanda suka fara amfanawa daga wannan nuni na alheri sune waɗanda suke “ cikin Kristi . ” ( 2 Kor . Alal misali , kamar yadda aka faɗa a littafin nan Jehovah’s Witnesses — Proclaimers of God’s Kingdom , sa’ad da ƙarni na ashirin ya kusa , “ C . Limaman Kiristendam suna hakan da daɗewa . Alal misali , sun yi amfani mai kyau da fasaha na zamani don su faɗaɗa aikinsu . Sun kuma rubuta jawabai da talifofi kuma suka rarraba su don a wallafa a cikin dubban jaridu . Wane nufin Allah ne ya kamata mu riƙa tunawa ? Yawancin mutane da Shaiɗan ya makantar da su har ila suna ware daga Allah kuma ba su san nufin alherin Allah ba . ( 2 Kor . 4 : 3 , 4 ; 1 Yoh . To , ta yaya za mu gina da kuma ci gaba da kasancewa da himma don bauta ta gaskiya ? 4 : 13 ) Za mu iya amfana sosai ta wurin koya daga misalinsa ! A Romawa 12 : 11 , manzo Bulus ya yi amfani da kalmar Helenanci da a zahiri tana nufin “ tafasawa . ” Hakan yana nufin mu ɗauki bautarmu ta iyali da ikilisiya da muhimmanci , muna nazari na kanmu da na iyali a kai a kai , mu riƙa yin addu’a a ko da yaushe , kuma muna halartan taro da ’ yan’uwanmu Kiristoci . Waɗannan tanadodi za su taimaka mana muna “ huruwa a cikin ruhu , ” kamar wuta da ke sa ruwa ya ci gaba da tafasawa . — Karanta Ayyukan Manzanni 4 : 20 ; 18 : 25 . A matsayin Kiristoci da suka yi baftisma , muradinmu shi ne mu yi duk abin da Jehobah yake son mu yi , kamar yadda Yesu ya yi . • Mene ne “ hidima ta sulhu ” da aka ɗanka wa Bulus da sauran shafaffu Kiristoci ? • Ta yaya shafaffu da suka rage suke yin amfani da “ lokaci na alheri ” da kyau ? Bulus bai taɓa manta da abin da ya faru a hanyar Dimashka ba Za Ka Samu Albarka Ta Wurin Sarki Da Ruhun Allah Yake Yi Wa Ja - gora ! “ A DUNIYA da take cikin matsi na siyasa , na zaman jama’a da kuma na mahalli , ta yaya ’ yan Adam za su iya jimre wasu shekaru ɗari ? ” Mun yi ‘ yaƙe - yaƙe da yawa don a daina yaƙi ’ don mu gaskata cewa mun san yadda za mu kawo ƙarshen yaƙi . ” Saboda haka , yana da hakkin kafa mana mizanai , ya bayyana irin rayuwa da za mu yi , kuma ya yi mana ja - gora zuwa wannan nufin . Bugu da ƙari , ba da daɗewa ba , zai aikata da ikonsa ya kawo ƙarshen ƙoƙarce - ƙoƙarcen ’ yan Adam na sarautar kansu da ba ta yi nasara ba . Yesu ne ya fi sanin Allah . Da yake shi ne na biyu ga Jehobah , Yesu ya fi sanin dukan halittu , har da ’ yan Adam . Ka yi tunani a kan wannan ! Yesu , a matsayin “ gwanin mai - aiki , ” na Allah ya saka hannu cikin dukan wasu fasalolin halitta . Ta yaya aka kyautata tabbacinka ga Yesu a matsayin Sarki ta wajen yin tunani a kan abin da ya fuskanta sa’ad da yake duniya ? Abin da ya fuskanta a matsayin ɗan Adam da kuma tarayyarsa na kusa da ’ yan Adam ajizai ya taimaka wajen sa Yesu ya cancanci zama Sarki . Manzo Bulus ya rubuta : “ Ya zama wajib [ Yesu ] ya kamantu ga ’ yan’uwansa a cikin dukan abu , domin ya zama babban firist mai - jinƙai , mai - aminci , cikin matsaloli na wajen Allah , domin ya yi kafarar zunuban jama’a . 20 : 28 . Me ya sa muke da cikakken tabbaci ga Yesu mai Fansarmu ? ( Karanta Ishaya 11 : 4 ; Matta 16 : 27 . ) Kana daraja gatar da kake da shi na yin hidima a matsayin abokin aiki na Allah tare da Ɗansa da ruhunsa yake wa ja - gora ? Ka Albarkaci Kanka ta Wurin Kristi ! Jehobah ya gaya wa Ibrahim : “ Cikin zuriyarka kuma dukan al’umman duniya za su sami albarka ; domin ka yi biyayya da maganata . ” 17 , 18 . Allah ya faɗa game da zuriyar Ibrahim da al’ummar Isra’ila : “ Dukan waɗannan albarka [ da aka faɗa a cikin Dokar alkawari ] kuma za su zo maka , su tarshe ka , idan ka saurara ga muryar Ubangiji Allahnka . ” ( K . Amma , mene ne “ saurara [ wa ] ” ya ƙunsa ? Yesu ya ce : ‘ Ba dukan mai - ce mani , Ubangiji , Ubangiji , za ya shiga cikin mulkin sama ba ; sai wanda ke aikata nufin Ubana wanda ke cikin sama . ’ ( Mat . Me ya sa yake da gaggawa mu yi biyayya ga Ɗan Allah ? Mene ne Ka Koya Daga . . . Yesu Kristi yana kula da aikin wa’azi mai girma da ake yi a cikin tarihi ( a ) Yaya kiɗa zai iya shafan mutum ? Kiɗa Yana da Matsayi Mai Daraja a Bauta ta Gaskiya 15 : 16 . Domin sarkin da kansa mawaƙi ne ? Littafin 2 Labarbaru 29 : 25 ya ce : ‘ Ya sa [ wato , Hezekiya ] Lawiyawa cikin gidan Ubangiji , da kuge da molaye , da giraya , bisa ga umurnin Dauda , da na Gad mai - gani na sarki , da Nathan annabi kuma : gama umurni daga wurin Ubangiji ne ta wurin annabawansa . ’ In ji 1 Labarbaru 25 : 8 , akwai ‘ masu koyo ’ kuma . Matsayin Waƙa Bayan Zamanin Dauda A lokacin da ake keɓe haikali akwai rukunin mawaƙa masu ban sha’awa da sashen kaɗa jan ƙarfe mai ƙara da aka rera da ƙahoni guda 120 . ( Karanta 2 Labarbaru 5 : 12 . ) Littafi Mai Tsarki ya gaya mana cewa “ masu - ƙafo [ waɗanda dukansu firistoci ne ] da mawaƙa suka yi muwafaka , da za a ji muryarsu baki ɗaya ta yabo da godiya ga Ubangiji . . . gama nagari ne shi ; gama jinƙansa ya tabbata har abada . ” 3 : 16 ) Bayan da aka jefa Bulus da Sila cikin kurkuku , sun fara “ addu’a suna rera waƙa ga Allah , ” ko da yake ba su da littafin waƙa da za su bi . ( A . M . 16 : 25 ) Idan aka jefa ka cikin kurkuku , nawa ne cikin waƙoƙinmu na Mulki za ka iya rerawa a ka ? Rera waƙa tana cikin bautarmu . 13 , 14 . Wane amfani ne rera waƙa da dukan zuciyarmu a lokacin taron Kirista yake da shi ? A lokacin , ya riga ya gaskata cewa ba zai taɓa sanin gaskiya game da Allah ba . Ka lura cewa waƙoƙi ne da farko suka jawo hankalin Ɗan’uwa Russell zuwa taron . Waɗanne gyare - gyare ne game da fahiminmu ya sa ya dace a sake littafinmu na waƙa ? Ta yaya sabon littafinmu na waƙa zai taimaka mana mu bi gargaɗin Bulus da ke Afisawa 5 : 19 ? Za Ka Iya Nuna Godiyarka Ka yi la’akari da shi hakan : Idan ya zo ga batun furcinmu , gaskiya ne cewa “ dukanmu mu kan yi tuntuɓe . ” Saboda haka bai kamata mu ƙyale yin waƙa da muryoyinmu na ajizanci ya hana mu yabon Allah ba . 4 : 11 . Suna ɗauke da kaɗe - kaɗe masu kyau na sababbin waƙoƙin . An rubuta kalmomin waƙoƙinmu da yawa yadda idan ka rera layi ɗaya , za ka iya sanin abin da za a rera a na gaba . Waɗanne abubuwa aka yi don a shirya waƙoƙinmu na Mulki ? An yi aiki da yawa wajen shirya waƙar . Mene ne ka kuɗiri aniya ka yi ? 104 : 33 . Suna cikin mutane dubu biyu da ɗari uku da hamsin da biyu da suka ɗauki wannan matakin a ƙasar Sifen a shekara ta 2009 . Daga baya , mutum goma cikin wannan iyalin suka yi baftisma . “ Jehobah ya yi mini alheri sosai , da ya sa na san shi , ” in ji Ana mai shekara ɗari da bakwai . Abin da ya ba waɗannan gwauraye biyu farin ciki shi ne halartar tarurruka . Misalinsu na aminci ya sa mu tuna da gwauruwa Hannatu , wadda “ ba ta rabuwa da haikali , tana sujjada tare da azumi da addu’o’i dare da rana . ” A can aka haifi iyayena da wana Angelo . Mahaifina natsattse ne , mai tunani , kuma ba ya son rashin adalci . Da ya yi murabus , ya soma hidima ta cikakken lokaci kuma ya nace a yin hidimar har sa’ad da rashin lafiya da kuma ɗari suka tilasta masa ya daina hidima a lokacin da yake shekara 74 . Duk da haka , ya ci gaba da yin wa’azi yana samun sa’o’i 40 ko 60 a wata har ya kai shekarunsa na 90 . Misalin mahaifina ya shafe ni sosai . Saboda haka , a watan Agusta a shekara ta 1946 muka yi aure . Sai aika tura mu hidima a birnin Naples da ke Italiya da wasu ma’aurata Carl da Joanne Ridgeway masu hidima a wata ƙasa . Yana da wuya a samu gida , saboda haka mun zauna a ƙananan ɗakuna biyu na wasu watanni . Suna sayar da tabar sigari da gwamnati ta hana shiga ƙasa . Da safe sai ta cika sigari a cikin aljihu na siket ɗin ta , sai hakan ya sa ta kiɓa . Gaskiya ta canja wannan iyalin gabaki ɗaya . Aka tura ni da Fern zuwa birin Turin . Da farko , wata budurwa ta ba mu hayar ɗaki guda , kuma muna amfani da gidan wanka da kuma kicin ɗin ta . Yanzu akwai ’ yan’uwa a yankin da suka ƙware da za su iya kula da waɗannan ikilisiyoyin . Florence , Birni Ne Mai Ban Al’ajabi Wani birni da aka tura mu shi ne Florence . Sau da yawa muna ji game da wannan birnin , yayata Carmela da mijinta Merlin Hartzler sun yi hidima a wannan birnin . Yaransa da suka yi girma suka roƙe shi ya daina . Sun riga sun yi nasu addu’ar . A wannan lokacin , mai ziyara mai kula da reshe ya ce na zama mataimakinsa . Saboda haka muka soma ziyarar ƙasashe da ke kusa da wurin . Ba shi da sauƙi mu kasance mu kaɗai , ba mai ƙarfafa mu . A ƙasar Somaliya , da akwai wahaloli dabam dabam . Wani lokaci suna tsayawa a kan wuyanmu sa’ad da muke gudanar da nazarin Littafi Mai Tsarki . Don muna ziyarar da’irori biyu , mun sayi ƙaramar mota da muka yi amfani da ita na tsawon shekara biyar . Muna ƙarfafa matasa su samu ci gaba a ruhaniya kuma su yi aikin cim ma burin yin hidima a matsayin masu kula a ikilisiya da masu kula masu ziyara ko kuma masu hidima a Bethel . Muna daraja halayensu , kamar kasancewa da cikakken aminci ga Jehobah , yin karimci , kuma suna ƙaunar ’ yan’uwansu , suna kuma da halin daidaitawa da kuma sadaukarwa . Maimakon haka , yawancin ikilisiyoyi suna da Majami’un Mulki masu kyau da ke ɗaukaka Jehobah . Wannan harin da aka kai mata ya sa a kwantar da ita a asibiti . Ko da yake wani lokaci muna fuskantar sanyin gwiwa , amma mun ‘ sa begenmu ga Jehobah , ’ bisa ga abin da ke Makoki 3 : 24 . Ya rubuta cewa tun da yake an haife shi kusa da Bethlehem , Pennsylvania , ya san inda Fern ta soma hidimar majagaba , ya sani sarai cewa matan Pennsylvania Dutch kamar ita suna da ƙarfi da kuma naciya . Littafi ba zai isa ba don mu rubuta hanyoyi masu ban al’ajabi da muka ga ikon Kalmar Allah na canja rayuwar waɗanda suka ɗanɗana jin ƙan Jehobah . — Mi . Farin cikin Ubangiji shi ne ƙarfinmu . Ka duba 1992 Yearbook of Jehovah’s Witnesses , shafuffuka na 95 - 184 . 1963 Fern tare da wasu ɗalibanta na Littafi Mai Tsarki “ Ba za mu bar ruhunmu ya daina tartsatsi ba ” Kafin Rigyawar , ’ yan Adam da yawa sun yi rayuwa na tsawon ƙarnuka da yawa . A’a . 6 : 13 ; 7 : 1 ) Kuma akwai wasu misalai sa’ad da Jehobah ya gaya wa Nuhu wasu abubuwa . — Far . Yana da muhimmanci a lura cewa a rubuce - rubucen tarihi na abubuwa da suka faru da daɗewa kafin zamanin Adamu , mun samu furci kamar su : “ Allah kuma ya ce . ” ( Far . Saboda haka , ya dace a kammala cewa Farawa 6 : 3 yana maganar ƙudurin Allah na kawar da lalatacen zamani a duniya . Jehobah ya yi ƙudurin yin hakan cikin shekaru 120 , ko da yake Nuhu bai san da hakan ba tukuna . Hakika , haƙurin da Allah ya yi na shekara 120 ya sa aka cim ma waɗannan abubuwa kuma ya sa ya yiwu a ceci rayuka , da ya sa mutane takwas masu aminci “ suka tsira ta wurin ruwa . ” Kuma ka san cewa hakan ya faru . — 2 Bit . Ina da ayyuka da yawa . Ka yi kalami . Ka yaba wa ’ yan’uwa . Fihirisa Na Talifofin Hasumiyar Tsaro Ta 2010 Kwanan watan da talifin ya fito HANYAR RAYUWA TA KIRISTA Darasi Game da Jin Ƙai na Allah ( Yunana ) , 10 / 1 Ka Ci Gaba da Koyar da Hankalinka , 5 / 15 Ka Guji Matsin Bin Ra’ayin Jama’a , 8 / 15 Ka Manne wa Imaninka ! ( Irmiya ) 7 / 1 Ka Yi Amfani da Kowace Rana don Girmama Allah , 1 / 15 ‘ Ku Zama Cikakku , Kamar Yadda Uban na Sama Yake , ’ 11 / 15 Ku Taimaki Matasa Su Saba da Ƙungiyar Jehobah , 10 / 15 Mutum Mai Tawali’u da Gaba Gaɗi ( Yunana ) , 1 / 1 Yin Renon Yara Don Su Zama Nagargaru , 7 / 1 Allah Yana da Mafari Kuwa ? Kana Ɗaukan Jehobah a Matsayin Ubanka ? Mai Cika Alkawura , 7 / 1 Jimrewa da Gwaji Ya ƙarfafa Dogararmu ga Jehobah ( A . Na Shagala Sosai a Ƙungiyar Jehobah ( V . LITTAFI MAI TSARKI Hanyoyi Bakwai da Za a Amfana Daga Karatun , 10 / 1 Abin da Zai Taimaka wa Matasa ( Young People Ask , littafi na 2 ) , 2 / 15 Gayyata ga Kowa ( Bethel ) , 8 / 15 Majami’ar Mulki , 7 / 1 An Ɗaukaka Yadda Jehobah Yake Sarauta ! 11 / 15 4 / 15 Ka Kasance da Himma Don Bauta ta Gaskiya , 12 / 15 Kada Ka Ɓata Zuciyar Ruhu Mai Tsarki na Jehobah , 5 / 15 4 / 15 Ka Rera Waƙa ga Jehobah ! 12 / 15 2 / 15 Matasa , Ku Bar Kalmar Allah ta Yi Muku Ja - Gora , 11 / 15 5 / 15 Matasa , Me Za Ku Yi da Rayuwarku ? 11 / 15 “ Wanene Ya Gane Nufin Ubangiji ? ” 10 / 15 Wanene Zai Ceci Waɗanda Suke Neman Taimako ? “ Yanzu ne Lokaci na Alheri , ” 12 / 15 Za Ka Samu Albarka ta Wurin Sarki da Ruhun Allah Yake Yi wa Ja - Gora ! Za Mu Yi Tafiya Cikin Gaskiyar Mu ! Haran Cibiyar Ayyuka Masu Yawa a Dā , 5 / 15 Markus ‘ Yana da Amfani Wajen Hidima , ’ 3 / 15 Ya Koyi Yin Biyayya , 4 / 1 Ka Koya Daga Kalmar Allah Shaidun Jehobah za su yi farin cikin tattauna waɗannan amsoshin da kai . Me ya sa za ka koya daga wurin Allah ? Ya gaya mana ita a cikin Littafi Mai Tsarki . ’ Yan Adam suna bukatar gwamnati mai kyau . Allah zai yi wa ’ yan Adam tanadin gwamnati mai kyau wanda zai ’ yanta mutane daga dukan abubuwan da suke jawo wahala . — Karanta Daniyel 2 : 44 . Me ya sa yake da muhimmanci mu koya daga Allah ? Wane ne Mawallafin Littafi Mai Tsarki ? Musa ne ya rubuta littattafai guda biyar na farko wajen shekaru 3,500 da suka shige . Don ya taimake su , Yesu ya ambata nassin Littafi Mai Tsarki ɗaya bayan ɗaya kuma ya bayyana su don su “ fahimci littattafai . ” Ka Kusaci Allah Amma wannan mai zunubin da ya tuba ya samu ƙarfafawa daga labarin Manassa da ke cikin Littafi Mai Tsarki , a 2 Labarbaru 33 : 1 - 17 . Idan ka taɓa tunanin cewa ba ka da wata daraja saboda zunubanka na dā , wataƙila labarin Manassa zai iya ƙarfafa ka . Abin da ya gaya mana shi ne cewa Manassa ya dulmuya cikin bautar gumaka da zalunci sosai . Ya gina bagadai ga allolin ƙarya , ya yi hadaya da ’ ya’yansa , ya yi sihiri , kuma ya ajiye gunki a cikin haikalin Jehobah a Urushalima . Manassa mai taurin kai ya ƙi bin gargaɗin da Jehobah ya yi masa a kai a kai , duk da cewa mu’ujizar da Allah ya yi na ƙara tsawon ran Hezekiya ne ya kai ga haihuwarsa . — Ayoyi 3 - 10 . A can inda yake zaman bauta , Manassa ya samu damar yin tunani a kan tafarkinsa . Tuba na gaske da Manassa ya yi ya motsa Jehobah . TALIFOFIN NAZARI NA MAKONNIN : WAƘOƘI : 85 , 121 SHAFI NA 22 An Ƙarfafa Mu Mu Sha Kan Kowane Gwaji TALIFIN NAZARI NA 1 SHAFUFFUKA NA 3 - 7 Ko idan mun yi aure ko ba mu yi ba , waɗannan talifofi za su tattauna dalilan da suka sa za mu nuna godiya ga waɗannan kyauta kuma sun nuna yadda za mu nuna muna daraja su . © Stähli Rolf A / age fotostock ‘ Ranar kaɗaici ’ ce ta alama . Duk da haka , za mu iya samun mafaka da muke bukata . Ishaya da ya yi rayuwa a ƙarni na takwas K.Z . , ya kamanta shari’ar Jehobah a kan mulki na Isra’ila na ƙabila goma mai ridda da “ hadarin ƙanƙara ” da mutane ba za su iya hana ta ba . ( Karanta Ishaya 28 : 1 , 2 . ) Ta yaya “ ranar Ubangiji ” ta auko wa Urushalima a shekara ta 607 K.Z . ? Wannan aukuwan ta faru ne domin mutanen Yahuda ma sun zama ’ yan ridda . 28 : 14 , 17 . Babbar ranar Jehobah da ta auko wa Urushalima alama ce ta hukunci da za a wa ridaddun Kiristendom a zamaninmu . Duk da haka , mutanen Allah a matsayin rukuni za su rayu domin suna neman mafaka a Jehobah . — R . Yoh . Muna samun mafaka ta ruhaniya ta wurin “ tunawa da sunan [ Allah ] ” cikin addu’a da kuma bauta masa da ƙwazo . Amma mun ga cewa ba ma bukatar kawai mu yi tunani game da sunansa ba . Sun samu zarafin fita daga birnin da kuma kewayensa . A dā , Kiristoci na ƙarni na farko sun nemi mafaka , mutanen Allah ma a yau za su yi hakan . Wani abu da ya nuna hakan shi ne wata Wasiƙa da Congregation for Divine Worship and the Discipline of the Sacrament [ Ikilisiya don Bauta ta Allah da Horon Bukukuwa ta Addini ] ta rubuta zuwa ga Tarurrukan Bishop game da ‘ Sunan Allah , ’ a ranar 29 ga Yuni , 2008 . Birnin Vatican sun ba da umurni cewa kada a furta sunan Allah a waƙoƙi da addu’o’i sa’ad da ake hidimomin Addinin Katolika . Suna tsarkake shi ta yin amfani da shi a hanya da ta dace . Wane ne ya ɗaukaka sunan Jehobah a Yahuda ta dā , kuma su wane ne suke yin hakan a yau ? Hakan ma ya faru a zamaninmu . Kuma yana farin ciki da su har yau . 14 , 15 . ( a ) Mene ne wasu suke amfani da shi a matsayin laya ? Duk da haka , bai kamata a ɗauki wani abu da ke ɗauke da sunan Allah kamar laya a rayuwar yau da kullum ba , kamar yana da tsafi na kāre mutum . Ba abin da ake nufi a nemi mafaka a sunan Jehobah kenan ba . 1 : 32 , 33 ) Yin ƙoƙari a kasance da tsabtar ɗabi’a tana kuma taimakawa wajen samun kāriya ta ruhaniya . 17 , 18 . Mun karanta : “ Sa’annan zan juya ma al’ummai da harshe mai - tsarki , domin dukansu su kira sunan Ubangiji , su bauta masa da zuciya ɗaya . ” — Zaf . Kana yin amfani da harshen sa’ad da ka gaya wa mutane game da ma’anar Mulkin Allah da kuma yadda zai tsarkake sunansa , yayin da ka nanata kunita ikon mallaka na Allah , kuma sa’ad da ka yi magana da farin ciki game da wannan albarka ta har abada da ’ yan Adam za su more . Mutane da yawa suna dogara ga ’ yan Adam don sun magance matsalolinsu . Ba da daɗewa ƙanƙara ta alama na ranar Jehobah za ta faɗo a duniya . Ƙulle - ƙulle na ’ yan Adam , nukiliya da kuma dukiya ba za su iya kāre su ba . 18 : 10 . • Wanne alkawari ne aka yi mana a nan gaba ? Ga Sunan a Cikin Kwari ST . Wataƙila , domin wurin shaƙatawa ne da aka fi sani a Kwarin Engadine a ƙasar Switzerland . Akwai wuri mai suna Swiss National Park , inda furanni da dabbobi dabam dabam masu kyau suke yaba wa Mahaliccinmu Mai Girma , Jehobah . ( Zab . 148 : 7 - 10 ) Hakan ma yake da al’adun da ake yi tun tsakiyar ƙarni na goma sha bakwai . Har yanzu akwai sunan Allah a gaban gidaje , kamar a ainihin ƙofar gidan . Za ma ka iya ganin zane da ya fi daɗewa a ƙauyen Madulain . Idan ba [ Jehobah ] ya gina gidan ba , Banza magina su ke aiki . Ana marabtar baƙi da mazauna wannan kwarin su daɗa saninsu game da Allah mai girma , Jehobah , ta ziyarar wani ginin da ke ɗauke da sunansa , wato , Majami’ar Mulki ta Shaidun Jehobah a garin Bever . [ Inda Aka Ɗauko Hoto shafi na 7 ] © Stähli Rolf A / age fotostock Maatje De Jonge - van Den Heuvel ce ta ba da labarin Na yi farin cikin bauta wa Jehobah na shekara 70 , kuma na fuskanci gwaje - gwaje ga bangaskiya ta . Sa’ad da na kai musu abinci , na samu labari cewa matashin majagaba ne . Ko da yake ban da ilimin Littafi Mai Tsarki sosai , amma na fahimci cewa ta wurin zama Mashaidiya , ina cikin ƙungiyar da aka hana aikinta . Duk da haka , nan da nan na soma wa’azi gida zuwa gida , kuma ni da mijina mun ƙyale majagaba da masu kula masu ziyara su riƙa zama a gidanmu . Sai suka shiga ciki suna bincike . Amma dai , zan yi watanni goma sha takwas masu wuya sosai kafin na sake riƙe ’ ya ta . A dare na farko , ana saka mu a cikin wani sansani na ɗan lokaci . Na yi kuka na farko tun da aka tsare ni . Mene ne zai faru ? Gaskiyar ita ce , dangantaka ta da Jehobah ba ta da ƙarfi sosai , tun da yake ban daɗe da karɓan gaskiya ba . Ganinsu da na yi ya ƙarfafa ni , kuma na yi fara’a . Akasin mugun yanayin da muke fuskanta a sansanin , barikinmu yana kamar tsibiri mai tsabta wanda teku mai dauda ta kewaye ta . Ana ba mu abinci ɗan kaɗan , amma dukanmu ’ yan’uwa mata muna ajiye yankin burodi guda kullum don mu samu abinci da yawa ranar Lahadi da muke samun zarafin kasancewa tare don tattauna jigon Littafi Mai Tsarki . A wasu lokatai , ana ce mu yi wasu ayyuka da ke tallafa wa yaƙin Nazi . Sa’ad da ’ yan’uwa matan suka ji abin da na yi , wasu suka soma guje mini . Don na nuna cewa ina so na kasance da aminci ga Jehobah , ni da mijina mun kuma buɗe gidanmu don masu kula masu ziyara da masu kawo littattafai su riƙa zama . A gaske , gwaje - gwajen da na fuskanta a sansanin Ravensbrück bai kai baƙin cikin da na yi ba sa’ad da ’ yarmu ta rasu ba . Wasu ma’aurata masu kula masu ziyara , Maarten da Nel Kaptein , sun zauna a gidanmu na tsawon shekaru sha uku ! Yin tarayya da su da kuma ’ yan’uwa maza da mata na ikilisiyar ta taimaka mini na more aljanna ta ruhaniya da muke ciki yanzu . Wani abu mai muhimmanci a rayuwa ta ya faru a shekara ta 1995 , sa’ad da aka gayyace ni zuwa wani taro da aka yi a sansanin Ravensbrück . Manzo Bulus ya ambata a Romawa 15 : 4 cewa “ ta wurin haƙuri da ta’aziyar littattafai mu zama da bege . ” Ina godiya ga Jehobah don wannan begen da ya ba da , wanda ya taimaka mini na bauta masa da farin ciki , duk da gwaje - gwaje . [ Hasiya ] ’ Yarmu Willy , sa’ad da take ’ yar shekara bakwai Ni ce a layin farko , mutum na biyu daga hannun hagu “ Domin wannan mutum za ya rabu da ubansa da uwatasa , ya manne wa matatasa : za su zama nama ɗaya kuma . ” — FAR . BABU shakka , Jehobah Allah , Wanda shi ne ya kafa aure ya cancanci mu daraja shi . Yoh . 4 : 11 ) Wannan alamar ƙaunarsa ce . ( 1 Yoh . 4 : 8 ) Dukan abin da ya koya mana da dukan abin da yake bukata a gare mu da dukan abin da ya ba mu don lafiyarmu ne da kuma amfaninmu . — Isha . ( Ruth 1 : 9 ; 2 : 12 ) Sa’ad da Jehobah ya shirya aure na farko , ya ba ma’auratan , Adamu da Hauwa’u , umurnin da zai taimake su su yi nasara . Amma , sun yi banza da umurnin Allah kuma sun samu mummunar sakamako . — Far . 3 : 6 - 13 , 16 - 19 , 23 . ( b ) Waɗanne misalai ne za mu tattauna a talifin nan ? Ta yaya waɗanda suke son yin aure za su shirya yin hakan ? 1 : 2 , 6 , 10 ; Zab . 128 : 3 , 4 ) A lokacin , Ba’isra’ila zai iya sakin matarsa idan ba ta iya haihuwa ba . Amma Zakariya ya kasance tare da matarsa Alisabatu cikin aminci . Ko da yake rashin ’ ya’ya ya sa su baƙin ciki , amma sun ci gaba da kasancewa da aminci da juna da kuma Jehobah . Sa’ad da ta haifi ɗanta , Yohanna , Zakariya bai iya magana ba domin sa’ad da ya tuhumi Mala’ikan Allah an harbe shi da baibaici . Maƙwabta da iyalinsa sun so su sa wa yaron sunan mahaifinsa . Amma Alisabatu cikin aminci ta ɗaukaka umurnin da mijinta ya ba ta . 8 , 9 . ( a ) Ta yaya aminci yake ƙarfafa aure ? Kwarkwasa da hotunan batsa da zina da kuma wasu halaye suna iya ɓata dangantakar aure . Kuma idan babu aminci a aure , soyayyar za ta soma sanyi . Da hakan , idan mata da miji suna kasancewa da aminci ga juna , za su iya kasancewa tare cikin kāriya kuma suna gaya wa juna yadda suke ji , hakan kuma yana sa soyayyarsu ta ƙaru . Jehobah ya ce wa Adamu : ‘ Mutum za ya rabu da ubansa da uwatasa , ya manne wa matatasa . ’ ( Far . 2 : 24 ) Mene ne hakan yake nufi ? Abokai da dangogi ba za su kasance da muhimminci fiye da sababbin ma’auratan ba , kuma ma’auratan ba za su ƙyale iyayensu su sa baki a shawarwarin iyalinsu ko kuma saɓaninsu ba . Umurnin Allah ne . Alal misali , sa’ad da Bulus ya fara isa Korinti , Akila da Biriskilla sun gayyace shi ya zauna a gidansu , kuma wataƙila ya zauna a gidan na ɗan lokaci don hidimarsa . Daga baya , a Afisa , sun yi amfani da gidansu don yin tarurrukan ikilisiya kuma sun yi aiki tare don taimaka wa sababbi , kamar Afolos , don ya manyanta a ruhaniya . ( A . M . 16 : 3 - 5 . Akila da Biriskilla sun yi aikin ɗinkin tanti na ɗan lokaci tare da Bulus . Wa . 4 : 9 , 10 ) Abin baƙin ciki , ma’aurata da yawa a yau ba sa yawan kasancewa tare da juna . Kowannensu yana yin sa’o’i da yawa a wurin aiki . Ko da a gida , wasu ma’aurata ba sa cuɗanya da juna don suna yawan kallon talabijin , nishaɗi , yin wasanni , buga wasan bidiyo , ko yin bincike a intane . Idan haka ne , za ku iya yin gyara a yanayinku don ku riƙa kasancewa tare da juna sosai ? Ku riƙa fita hidima tare . Wata ’ yar’uwa da ta yi hidimar majagaba tare da mijinta ta ce : “ Hidima hanya ɗaya ce da muke kasancewa tare da juna kuma mu tattauna sosai . ( Mat . 19 : 6 ) Don haka , har ila , biyayya sosai ga Jehobah ne abu mafi muhimmanci don samun farin ciki da kuma yin nasara a aure . Ta yaya Yusufu da Maryamu suka nuna suna da ruhaniya a rayuwar iyalinsu ? Sun ce : “ Yayin da mun bauta wa Allah tare , gamin aurenmu ya daɗa ƙarfi sosai . ” 127 : 1 . Ku Ci Gaba da Daraja Baiwar Allah Amma bawan Jehobah yana da ra’ayi dabam . Kamar yadda muka tattauna , aminci , haɗin kai , da ruhaniya halaye ne masu kyau da suke ƙarfafa aure . A talifinmu na gaba , za mu tattauna wata kyauta mai daraja daga wurin Allah , wato , gwauronci . [ Hotuna da ke shari na 15 ] “ Wanda ya ke da iko shi karɓi wannan shi karɓa . ” — MAT . BABU shakka , aure ɗaya daga cikin baiwar Allah mafi tamani ne ga ’ yan Adam . Waɗanne abubuwa ne Kiristoci da ba su yi aure ba suke morewa ? Wanda bai yi aure ba yakan samu lokaci da kuma ’ yanci sosai fiye da wanda ya yi aure . ( 1 Kor . Wasu kuma da farko ba su yi shirin kasancewa marasa aure ba , amma sa’ad da yanayinsu ya canja , suka yi tunani game da yanayinsu cikin addu’a kuma suka fahimci cewa da taimakon Jehobah za su iya samun kwanciyar hankali . 7 : 37 , 38 . Me ya sa Kiristoci da ba su yi aure ba za su iya ɗaukan kansu da daraja a hidimar Allah ? Mene ne ake bukata don a amfana daga kasancewa marasa aure ? Kamar yadda yake da baiwar mawaƙa da kuma wasanni , ana bukatar a koya kasancewa marasa aure kafin a amfana sosai . Filibus mai wa’azin bishara yana da ’ ya’ya budurwoyi huɗu waɗanda suka bi sawun mahaifinsu na kasancewa da ƙwazo a hidima . ( A . M . 21 : 8 , 9 ) Yin annabci yana cikin baiwa ta al’ajabi na ruhu mai tsarki , kuma waɗannan matan sun yi amfani da wannan baiwar don cika abin da ke littafin Joel 2 : 28 , 29 . Mene ne ya taimaki Yohanna Markus ya biɗi maƙasudai na ruhaniya , kuma waɗanne albarka ne ya samu don yin hakan ? Sa’ad da yake matashi , Yohanna Markus ya yi amfani da shekarun da bai yi aure ba da kyau . M . 12 : 12 , 13 ) Amma , duk da waɗannan jin daɗi , har a matsayin matashi , Markus bai yi rayuwa ta son kai ba . 5 : 13 ) Ba mu san yawan shekarun da Markus ya yi bai yi aure ba . Kamar yadda kalaman Mark suka nuna , ana samun farin ciki mafi girma a rayuwa ta wurin bayarwa , kuma saka hannu a tsarkakkiyar hidima sosai tana ba da zarafi da yawa na yi wa wasu baiwa . Amma Littafi Mai Tsarki ya faɗi cewa Hannatu gwauruwa ce sa’ad da take da shekara 84 . Bisa ga abin da Littafi Mai Tsarki ya ce , za mu iya kammala cewa Hannatu ta yi amfani da yanayinta da ya canja wajen kusantar Jehobah . ( b ) Ta yaya aka yi wa Dokas albarka saboda nagarta da kirkinta ? Tun da Littafi Mai Tsarki bai ambata mijinta ba , wataƙila ba ta da aure a lokacin . Mene ne yake motsa Kiristoci marasa aure su kusaci Jehobah ? “ Ina mamaki , ‘ Wane ne zai ƙarfafa ni ? ’ ” Ta yaya Kiristoci marasa aure za su iya ‘ sakin zuciyarsu ’ wajen nuna ƙauna ? Rashin aure zarafi ne na yin baiwa ga Jehobah , iyalinku , da ’ yan’uwanku maza da mata , da kuma maƙwabtanku . Yayin da na daɗa yin tsufa , ina daɗa yin farin ciki game da yanayina na marar aure . ” Kai ma za ka iya ‘ saki zuciya ’ wajen nuna ƙauna ga mutane ? Yanayinsa na marasa aure ya taimaka masa ya cim ma hidimarsa sosai . 11 : 23 - 27 ) Ko da yake wataƙila ya taɓa aure , amma Bulus ya zaɓa ya kasance marar aure bayan da aka zaɓe shi a matsayin manzo . Dukan Kiristoci da ba su yi aure ba da suke iya ƙoƙarinsu don su bauta wa Jehobah sun cancanci mu yaba musu da kuma ƙarfafa su . Ka Tuna ? Yesu ya yi wa almajiransa alkawarin wanne taimako , kuma me ya sa za su bukace taimakon ? Yin la’akari da yawan yadda za su yi wa’azi , ƙarfin waɗanda za su yi wa wa’azi , da kuma kasawar ’ yan Adam ya nuna cewa suna bukatar ikon Allah . Saboda haka , kafin ya hau sama , Yesu ya tabbatar da almajiransa : “ Za ku karɓi iko lokacin da Ruhu Mai - tsarki ya zo bisanku ; za ku zama shaiduna kuma cikin Urushalima da cikin dukan Yahudiya da Samariya , har kuma iyakan duniya . ” — A . M . ( A . M . 4 : 20 ) “ Kullayaumi har matuƙar zamani , ” mabiyan Yesu , haɗe da mu , za su bukaci ikon Allah da gaggawa . — Mat . Yesu ya yi wa almajiransa alkawari cewa ‘ za su karɓi iko lokacin da Ruhu Mai - tsarki ya zo bisansu . ’ Kalmomin nan “ iko ” da “ ruhu ” suna da ma’ana dabam dabam . Ikon kuma yana nufin ingancin aikatawa ko kuma yi wasu abubuwa . Mene ne ke nuna cewa muna da ruhu mai tsarki ? Yayin da muke ƙoƙari mu bauta wa Allah cikin aminci , muna fuskantar matsaloli da yawa da Shaiɗan , zamaninsa , ko kuma ajizancinmu yake jawowa . Yesu ya koya wa almajiransa yin addu’a : “ Kada ka kai mu cikin jaraba , amma ka cece mu daga mugun . ” ( Mat . 26 : 42 . Amsar da Yesu ya ba Shaiɗan sa’ad da ya jarabce shi ya dangana ga mene ne ? Yesu ya yi ƙaulin nassosi , sa’ad da yake mayar da martani ga gwajin Iblis . Ta wacce hanya ce za mu iya samun ruhu mai tsarki ? 9 , 10 . ( a ) Waɗanne jarrabobi ne mutane suke yawan fuskanta a yankinku ? Ka taɓa fuskantar gwajin yin kwarkwasa da wanda ko wadda ba abokiyar aurenka ba ce ? Suna yin sanyi gwiwa da sannu sannu . ( Karanta Yohanna 14 : 16 , 17 . ) Tun lokacin , an yi mata aiki sau biyu , da kuma jinyar kansar ƙwaƙwalwa , kuma ta sake yin ciwon shan inna sau biyu da ya naƙasa gefen jikinta na hagu kuma ta daina gani sosai . Stephanie ta yi amfani da kuzarinta don yin abubuwa da suka fi muhimmanci , kamar su tarurrukan Kirista da hidimar fage . ’ Yan’uwa maza da mata sun tallafa mata ta wajen aika mata wasiƙu ko kuma faɗa mata kalaman ƙarfafawa kafin tarurruka da kuma bayan hakan . Stephanie tana wa Jehobah godiya sosai don dukan waɗannan abubuwan . Nassin da ta fi so shi ne Zabura 41 : 3 , wanda ta gaskata cewa ya samu cikawa a kanta . ( a ) Shin Jehobah ya yi wa Kiristoci alkawari cewa zai sa rayuwa ta kasance musu da sauƙi ? “ Da fukafukai kamar gaggafa za su tashi sama ; za su yi gudu , ba za su gaji ba ; za su kama tafiya , ba su yi suwu ba . ” ( Isha . Sanin ya kamata da filako ya kamata ya motsa mu mu san kasawarmu kuma mu rage ayyuka marar muhimmanci . 13 : 12 ) Duk wanda yake jin hakan zai iya samun ƙarfafa daga kalaman da ke Habakkuk 2 : 3 : “ Ru’yan har yanzu da ayanannen lokacin ta , tana kuwa gaggauta zuwa matuƙan , ba kuwa za ta yi ƙarya ba ; ko ta jima , ka dakata mata ; gama lallai za ta zo , ba za ta yi jinkiri ba . ” Hakika , dukan bayin Jehobah amintattu suna ɗokin ganin wannan ranar da gajiya da sanyin gwiwa ba za su kasance kuma ba , kuma dukan rayayyu za su more ‘ ƙuruciyarsu . ’ ( Ayu . 33 : 25 ) Har yanzu ma za mu iya samun ƙarfafa ta ruhu mai tsarki yayin da muke saka hannu a ayyuka da suke ƙarfafa mu a ruhaniya . ( 2 Kor . 4 : 16 ; Afis . 3 : 16 ) Kada ka bari gajiya ya sa ka yi hasarar albarka ta har abada . Yaya Za Ka Amsa ? • Ta yaya za ka iya kawar da abubuwa da za su iya kawo sanyin gwiwa ? An Ƙarfafa Mu Mu Sha Kan Kowane Gwaji Waɗanne tsanantawa ne ke kamar na zaki da maciji ? 94 : 20 ) Labaran Yearbook da ke bayyana ayyukan Shaidun Jehobah na zamani yana ɗauke da labarai da yawa na irin waɗannan farmakin . Taron ’ yan iska , wasu da limamai ko ’ yan siyasa suke ja - gorarsu , sun tsananta wa mutanen Allah a wurare da yawa . Yana kai irin wannan farmakin ne don ya raunana ko ya ɓata mu a ruhaniyance . Mene ne ’ yan’uwan mata suka ce ? Saboda haka idan ’ yan’uwan da ke ofishin reshe sun sayi katin , hakan bai shafe mu ba . Bayan sun ɗauki wannan mataki na gaba gaɗi , sai aka sako su . 6 , 7 . Ta yaya Jehobah yake ƙarfafa bayinsa su jimre da tsanantawa ? 4 : 14 ) Da yake ana tsananta mana saboda muna ɗaukaka mizanai na adalci ya nuna cewa muna da goyon bayan Allah . ( Mat . 5 : 10 - 12 ; Yoh . 15 : 20 ) Wannan albarkar Jehobah tana kawo farin ciki ! Ruhu mai tsarki ne ya motsa su su kasance da ‘ ra’ayi ’ dabam . — Karanta Littafin Lissafi 13 : 30 ; 14 : 6 - 10 , 24 . Duk da haka , muna godiya ga ƙarfin da ruhun Allah yake ba su , ba sa jin tsoron kasancewa dabam . ( 2 Tim . 11 , 12 . Alex ya gaya wa Steve cewa ya damu ƙwarai game da abin da yake yi . Zai iya tunani ko dattawa za su amince da abin da ya ce idan Steve ya musanci kome . Duk da haka , yanayin ba zai kyautu ba idan Alex ya yi shuru . Hakika , zai iya sa Steve ya rasa dangantakarsa da Jehobah . Zai iya sake zuwa wurin Steve cikin ƙauna ya faɗa masa laifin da ya yi . 5 : 1 . Idan hakan ya taɓa faruwa da kai , wataƙila abokinka bai ji daɗin ƙoƙarce - ƙoƙarcen da kake yi don ka taimaka masa ba . Faranta ran Abokinmu mafi girma , Jehobah a koyaushe shi ne abu mafi kyau . Kada mu taɓa ba Iblis dama a cikin ikilisiyar Kirista . An Ƙarfafa Mu Mu Jimre da Matsaloli Iri - Iri Tun da muna rayuwa a “ miyagun zamanu ” ya kamata mu yi tsammani cewa ko badaɗe ko bajima dukan mu za mu fuskanci gwaji iri - iri . ( 2 Tim . 3 : 1 ) Idan hakan ya faru , bai kamata mu yi rawan jiki ba . Ya rasa dabbobinsa da yaransa da abokansa da lafiyarsa kuma matarsa ta rasa dogararta ga Jehobah . ( Ayu . Saƙonsa da kuma ainihin abin da Jehobah ya ce wa Ayuba shi ne : “ Tsaya kurum , ka tuna da ayyukan Allah masu - ban al’ajabi . ” ( Ayu . Har ila , yana ƙaunarmu . Ta dogara ga Jehobah cikin addu’a . A lokacin gwajin da ya sa a ƙarshe aka kashe shi , Bulus ya rubuta : “ Amma Ubangiji ya tsaya wurina , ya kuwa ƙarfafa ni ; domin ta wurina shela ta watsu sarai , dukan Al’ummai kuma su ji : aka cece ni kuma daga bakin zaki . ” ( 2 Tim . Ka ba da misali da ya nuna yadda Jehobah yake ƙarfafa mutanensa su jimre da matsaloli a yau . Wata majagaba mai suna Roxana wata ce da ta ga yadda Jehobah yake wa mutanensa tanadi . Kuma daidai yadda ya faɗa , a ranar Litinin bayan taron gundumar , ya kore ta daga aiki . Sai ta sake yin addu’a , kuma ta yi tunani cewa Allah ya yi mata tanadi na ruhaniya a wurin taron gundumar , don hakan babu shakka zai yi mata tanadi na zahiri . Yayin da take tafiya gida , Roxana ta ga wata alama da aka sa “ Ana Neman Masu Aiki ” da suka ƙware a aikin ɗinki , sai ta saka takardar neman aiki . 15 : 17 - 19 ) Duk da haka , ruhu mai tsarki zai iya sa mu jimre da kowanne ƙalubale da za mu iya fuskanta a hidimarmu ga Allah . Bugu da ƙari , ruhu mai tsarki na Allah zai iya motsa ’ yan’uwanmu su taimaka mana sa’ad da muke da bukata . Bari dukanmu mu ci gaba da neman ruhu mai tsarki ta wurin addu’a da nazarin Nassosi . Don ganin misalai , ka duba Hasumiyar Tsaro ta 1 ga Mayu 2001 shafi na 28 ; da Awake ! na 8 ga Fabrairu , shafuffuka na 21 da 22 . Yaya Za Ka Amsa ? • Ta yaya za ka shirya jimre da tsanantawa ? “ Ya soma kuwa tun daga Musa da dukan annabawa , cikin dukan littattafai yana fasalta musu al’amura na bisa kansa . ” Daga baya , da yamman nan , suka ce : “ Zuciyarmu ba ta yi ƙuna daga cikinmu ba , sa’anda yake yi mamu zance a kan hanya , yana bayyana mamu littattafai ? ” Ta Yaya Alkawarin da Ba a Cika ba Yake Shafan Mu ? Sun fuskanci abin da aka kwatanta a Misalai 13 : 12 : “ Muradin da ba a biya ba ya kan sa zuciya ta yi ciwo . ” Maimakon hakan , ka mai da hankali ga abin da ya riga ya yi . ” Yesu ya ce : “ Wanda ya bada gaskiya gareni , ayyukan da na ke yi shi kuma zai yi ; ayyuka kuma waɗanda sun ɗara waɗannan zai yi . ” Fiye da mutane miliyan bakwai suna ɗokin tsira daga babban ƙunci . Jehobah ya sa kalaman annabcin Yesu game da “ ayyuka kuma waɗanda sun ɗara waɗannan ” su kasance da gaske . Mene ne kuma Jehobah ya yi mana ? Waɗanne ƙalubale ne wani mai horar da ’ yan sandan kwantar da tarzoma a ƙasar Rasha ya sha kansu don ya zama ɗaya daga cikin Shaidun Jehobah ? “ Ni da mahaifiyata mun sake zama abokai na kud da kud . ” — NATALIE HAM Iyaye suna zama sosai a hotal , saboda haka , yaransu suna girma ne a inda ake yin shaye - shaye , maganganun banza , da kuma shan taba . Tun daga lokacin , na soma jin cewa ina da dangantaka na musamman da Allah . Daga ɗan abin da sani game da su , na ɗauka cewa su masu ra’ayin riƙau ne waɗanda ba sa son canji kuma ba sa yin nishaɗi . YADDA NA AMFANA : A lokacin da muka soma nazarin Littafi Mai Tsarki tare da Shaidun Jehobah , ni da Craig muna gab da rabuwa . A yau , Craig mijin da ke nuna kula ne sosai , kuma muna da ’ ya’ya biyu masu kyau . ƘASAR DA AKA HAIFE SHI : TUVALU RAYUWATA A DĀ : An haife ni a garin Nukulaelae , a wani kyakkyawan tsibirin Pacific , wanda a yanzu ya zama sashen Tuvalu . Rayuwa a tsibirin tana ƙarƙashin ja - gorancin fastoci waɗanda suke samun koyarwarsu ta addini a wata kwaleji a Samoa . Ko da mazauna tsibirin ba su da isasshen abincin da za su ciyar da iyalansu , dole ne su yi wa fastocin tanadin abin da suke bukata . Sa’ad da na kai ɗan shekara goma , na bar gida domin in halarci makarantar gwamnati wadda ita kaɗai ce ke yankin , a wani tsibiri dabam . in karanta . Na karanta littafin sau da yawa . Daga bisani , na rubuta wasiƙa zuwa ga mai wa’azi a ƙasashen waje da ke tsibirin Funafuti , na gaya masa cewa na shirya na yi canji . Ina farin cikin kasancewa cikin rukunin addinin da , kamar Kiristoci na ƙarni na farko , ba sa nuna bambancin da ke tsakanin limami da mabiyan da ke ƙarƙashinsu . ( Matta 23 : 8 - 12 ) Suna bin misalin Yesu cikin tawali’u kuma suna yin wa’azi ga mutane game da Mulkin Allah . “ Shaidu ba su tilasta mini in gaskata da abin da suka ce ba . ” — ALEXANDER SOSKOV TARIHI : MAI KOYAR DA DAMBE Iyalina sun zauna ne a wani babban gida , kuma maƙwabtanmu da yawa suna aiki tare a wani kamfani . Na tuna gunagunin da suka yi cewa ba na zama wuri ɗaya kuma suka ce idan ban mutu da wuri ba zan samu kaina a ofishin ’ yan sanda . Matata ta yarda ta soma nazarin Littafi Mai Tsarki sa’ad da na soma , kuma muka yanke shawarar bauta wa Jehobah tare . Yanzu ina da gaba gaɗin cewa zan iya riƙe kaina , ko da wani ya ba ni haushi . Da shigewar lokaci , na koyi yin haƙuri da mutane . Ina jin daɗin yin amfani da ƙarfina wajen bauta wa Jehobah Allah da kuma taimaka wa mutane . “ INA tunanin cewa Jehobah , wanda ya san ni sosai , ba zai taɓa nuna mini ƙauna ko ya amince da ni ba . ” Haka wata mata Kirista mai aminci ta rubuta , wadda ta yi fama da tunanin cewa ba ta da daraja . Shi ne ya yi ja - gora wajen sake gina bangon Urushalima duk da hamayyar abokan gaba suka yi . Nehemiya ya yi addu’a : “ Ka tuna da ni , ya Allahna , tare da alheri . ” A’a . ( Ru’ya ta Yohanna 15 : 3 ) Tun da yake Allah ne Tushen rai , shi kaɗai ne ya kamata mu bauta wa . — Karanta Ru’ya ta Yohanna 4 : 11 . Alal misali , ya gaya mana abin da Allah yake so da abin da ba ya so , yadda yake bi da mutane , da kuma yadda yake bi da batutuwa a yanayi dabam - dabam . — Karanta Zabura 103 : 7 - 10 . Jehobah ya damu da mu kuwa ? Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Sam , Allah ba mai aikata mugunta ba ne . ” — Ayuba 34 : 10 , Littafi Mai Tsarki ; karanta Yaƙub 1 : 13 . Allah ya ba mutane damar yin zaɓi . Wani darasi da zai bayyana a talifofi na nan gaba zai bayyana dalilin da ya sa Allah ya ƙyale shan wahala . — Karanta Ishaya 11 : 4 . Ku Koya wa Yaranku Tarbiyya Loida , * wata mahaifiya a ƙasar Mexico , ta ce : “ Ana ba da kwaroron roba a makaranta , saboda haka matasa suna tsammanin cewa yin jima’i ba laifi ne ba idan suka yi amfani da kwaroron roba . ” Nobu , wata mahaifiya a ƙasar Japan , ta ce : “ Na tambayi ɗana abin da zai yi idan shi da budurwarsa suna tare su kaɗai . Yanzu damuwarku ta ƙaru , kuna tunanin : ‘ Wa ya sani ko ɗana yana kallon hotunan batsa ? ’ A bayyane yake cewa sa ido ba zai magance matsalar ba . Mataki mafi muhimmanci shi ne ku riƙa tattaunawa da yaranku a kowane lokaci kuma ku soma tun suna ƙanana . Mun san cewa ba za su ruɗe mu ba , ” in ji Alicia , wata yarinya daga Biritaniya . Abin da ya Sa Tarbiyya Take da Kyau Littafin ya ce : “ Ba su da gaba gaɗin kafa nasu ra’ayin . Hakika , kamar yadda aka ambata ɗazu , faɗin tarbiyyar da kuke so ba tabbaci ba ne cewa ɗanku ko ɗiyarku za ta yi amfani da su a rayuwarta . Kuma bincike ya nuna cewa matasa da yawa suna bin tarbiyyar iyayensu daga baya ko da sun ƙi nuna hakan sa’ad da suke girma . Kada ku ɓoye musu komi game da jima’i . Wata mahaifiya mai suna Nadia a ƙasar Mexico ta ce : “ Abin da nake ƙoƙarin gaya wa yarana matasa a kowane lokaci shi ne cewa jima’i kyakkyawan abu ne kuma Jehobah ya ba ’ yan Adam ne don su ji daɗinsa . “ Idan na tuna kurakuren da na yi sa’ad da nake matashiya , ” in ji Emma , wata Kirista a ƙasar Ostareliya , “ zan iya cewa sanin mizanan Allah kawai ba ya nufin cewa ka amince da su . Yana da muhimmanci mutum ya fahimci amfanin waɗannan mizanan da kuma sakamakon karya su . ” Yin tunani a kan haɗarurruka na zahiri , na motsin rai , da kuma na ruhaniya da rashin biyayya ga dokokin Allah ke jawowa zai iya ƙarfafa ɗanku matashi ya ƙudurta yin rayuwar da ta jitu da dokokin . Zai kuma iya taimaka musu su yi tunani a kan wannan tambayar , ‘ Ina so in zama mamallakin rayuwana kuma mutane su san cewa ina da hali mai kyau da aminci , ko kuwa ina son a san ni a matsayin mai yin abin da kowa ke yi , wato , wanda yake barin sha’awoyinsa su sha kansa ? ’ Kasancewa da tarbiyya mai kyau zai taimaki ɗanku matashi ya amsa wannan tambayar cikin hikima . Don samun shawara game da yadda za ku iya soma tattaunawa da yaranku game da jima’i da yadda za ku san abin da ya kamata ku tattauna da su daidai da shekarunsu , ku duba Hasumiyar Tsaro , Janairu - Maris , 2011 , shafi na 12 zuwa 14 . Will Sex Improve Our Relationship ? ” na Afrilu 2010 na Turanci , Shaidun Jehobah ne suka wallafa . ▪ Waɗanne tabbaci ne nake da su cewa ɗana matashi yana da tarbiyya mai kyau ? ▪ Sa’ad da nake tattaunawa da ɗana matashi game da jima’i , ina kwatanta jima’i ne ainihi kamar kyauta daga Allah ko kuwa tarkon Shaiɗan ? [ Akwati da ke shafi na 20 ] Allah da Kuma Abokanta Sun Ƙaunace Ta Me ya jawo baƙin cikin ? Domin idan ta cika wa’adin mahaifinta , ba za ta iya yin aure kuma ta haihu ba . Sa’ad da ta dawo , mahaifinta ya cika wa’adin da ya yi ta wajen tura ta mazaunin Allah a Shiloh ta ci gaba da hidima a can har tsawon rayuwarta . A kowace shekara , ’ yan matan Isra’ila suna zuwa Shiloh kuma su ƙarfafa ɗiyar Jephthah . Suna son su kasance da cikakkiyar lafiya kuma su tsawaita ransu . Hakika , kamar Luka , wanda Kirista ne a ƙarni na farko , wasu a cikin Shaidun Jehoba likitoci ne . — Kolosiyawa 4 : 14 . Babu shakka , akwai ra’ayoyi da yawa idan ya zo ga batutuwan lafiyar jiki . ( Romawa 14 : 2 - 4 ) Saboda haka , ya kamata kowa ya bincika duk wata shawarar da aka ba shi game da jinya kuma ya tabbata cewa hakan bai saɓa wa lamirin shi ko ita da Littafi Mai Tsarki ya koyar ba . — Galatiyawa 6 : 5 ; Ibraniyawa 5 : 14 . Direba mai hikima zai dakata kuma ya duba hanya sosai kafin ya wuce . 15 Ga Fabrairu , 2011 Na Nazari TALIFOFIN NAZARI NA MAKONNIN : WAƘOƘI : 106 , 51 SHAFI NA 28 WAƘOƘI : 61 , 120 TALIFOFIN NAZARI NA 3 , 4 SHAFUFFUKA NA 24 - 32 12 Tambayoyi Daga Masu Karatu WANI ƙarin magana na ƙasar Jamus ya ce : “ Idan mutum ya riƙe hularsa a hannu , zai iya zagaya garin baki ɗaya . ” Ta yaya za a iya koya musu su riƙa yin ladabi na gaske ba kawai don mutane su gani ba ? Tunasarwa da kuma kafa misali mai kyau suna da muhimmanci sosai . 14 : 33 ) Dukan abin da Jehobah ya yi yana da tsari mai kyau . Ya kamata Kiristoci su yi ƙoƙarin yin koyi da wannan hali mai kyau kuma su riƙa tsabtace gidajensu . Yaranku za su bi ra’ayinku na yadda kuke ɗaukan ayyukan makaranta da kuma malamai . ( Luk 17 : 15 , 16 ) Muna yaba wa Kiristoci matasa waɗanda suka kasance dabam da tsaransu a makaranta domin suna da ladabi da kuma kan gado sosai . Yara suna iya koyon yi wa maƙwabtansu ladabi ta wajen lura da misali mai kyau da ake yi a Majami’ar Mulki . ( 1 Sam . 1 : 28 ) Shin za ku iya gwada da ƙananan yaranku gaisuwa kamar su “ barka da safiya ” da “ barka da rana ” da “ barka da yamma ” ko kuma irin gaisuwa da ta fi dacewa a yankinku ? Bai dace a yi wa wakilin Allah magana haka ba . Kuma wuta ta sake saukowa daga sama . Ba zai yi haka ba ! 1 : 11 - 15 ) Shin hakan bai nanata amfanin nuna ladabi ba ? 41 : 9 - 13 ; A . M . 8 : 20 - 24 ) Alal misali , Abigail ta roƙi gafara don raini da mijinta Nabal , ya yi wa Dauda . Abin da Abigail ta yi ya burge Dauda sosai da har ya aure ta bayan mutuwar Nabal . — 1 Sam . 25 : 23 - 41 . Ka duba babi na 32 na littafin nan Ka Koya Daga Wurin Babban Malami . “ Da maganar Ubangiji aka yi sammai ; rundunansu duka kuma da lumfashin bakinsa . ” — ZAB . A yanzu ana koyar cewa sararin samaniya yana ɗauke da damin taurari fiye da biliyan ɗari , wasu suna ɗauke da biliyoyin taurari . Kuma babu shakka za mu koya ƙarin abubuwa game da duniya da kuma sammai a shekaru masu zuwa . Ta yaya Allah ya halicci sararin samaniya , kuma ta yaya ayyukansa suke ɗaukaka shi ? ( Luk 11 : 20 ; Mat . 12 : 28 ) Kuma “ aikin hannuwansa , ” wato , abin da Jehobah ya halicci ta ruhunsa mai tsarki , suna yabonsa . Sararin samaniya da ya fi gaban a faɗe shi ya nuna cewa ikon Jehobah da kuma ƙarfinsa ba su da iyaka . Sai ka zubar da su a ƙasa a lokaci ɗaya . Za mu ga damin taurari , taurari , da duniyar taurari , dukansu suna tafiya daidai wa daida . Don hakan wajibi ne mu yi tambaya , Wane kuzari ne aka yi amfani da shi don a halicci sararin samaniya mai tsari sosai ? 33 : 6 ) Kuma idanunmu za su iya ganin kaɗan cikin waɗannan ‘ rundunar ’ taurari yayin da muka kalli sama da daddare ! A ranar halitta ta uku , Jehobah ya yi amfani da ruhunsa mai tsarki wajen halittar busasshiyar ƙasa , wataƙila ya yi amfani da ikokin da suke duniya wajen halittar nahiya . ( Far . 1 : 11 , 20 - 25 ) Saboda haka , abubuwa masu rai suna da wuyar fahimta , sun yi kama da juna kuma suna da tsabar kyau . Ko da yake halittu suna da bambanci sosai , matattarin sanin asalin halitta da ke sarrafa halayensu ba sa canjawa kuma hakan ya sa halittu da yawa ba sa canjawa cikin shekaru da yawa . Ta yaya Allah ya halicci mutum ? Yana dab da yin amfani da shi wajen halittar abu mafi girma a duniya . Da yake ya halicce mu cikin kamaninsa yana nufin cewa Jehobah ya yi mu da ingancin yin ƙauna da yin zaɓi da kuma ƙulla dangantaka da Mahaliccinmu . 1 : 28 ) Jehobah ya tanadar da abinci mai yawa da kuma aljanna da za su zauna . Suna da zarafin yin rayuwa har abada kuma su zama ƙaunatattun iyayen biliyoyin kamiltattun ’ ya’yansu . Sanin Matsayin Ruhu Mai Tsarki Ya kamata mu roƙi Jehobah don ya ba mu ruhu mai tsarki . Bai kamata mu ƙyale waɗannan ra’ayoyi marasa kyau su ruɗar da mu ba . Yin bincike a kan gaskiya cewa akwai Mahalicci zai ƙarfafa imaninmu ga Littafi Mai Tsarki da kuma Allah da kansa . Mutane da yawa suna jin cewa bai kamata a gaskata koyarwa game da sararin samaniya da ba za a iya bayyana da kimiyya ba . Idan muna son mu yi amfani da wannan ra’ayin wajen bayyana abubuwa , dukan ra’ayinmu ba zai kasance gaskiya ba . Bugu da ƙari , za mu ƙi tabbacin cewa halittu marasa “ iyaka ” waɗanda aka tsara su da kyau sun wanzu . ( Ayu . Ruhu Mai Tsarki da Imaninmu ga Allah ( a ) Me ya sa Allah ya halicci sararin samaniya da kuma mutum ? ( Gal . 5 : 16 , 25 ) Bari kowannenmu ya ci gaba da koyo game da Jehobah da kuma ayyukansa masu ban al’ajabi kuma a rayuwarmu mu nuna irin ƙaunar da yake da ita sa’ad da ya yi amfani da ruhunsa mai tsarki wajen halittar sammai , da duniya da kuma ’ yan Adam . [ Inda Aka Ɗauko ] [ Hotuna da ke shari na 8 ] [ Hoton da ke shafi na 10 ] Kwalliya Ce da Ke Biyan Kuɗin Sabulu ! BAUTA TA IYALI da nazarin Littafi Mai Tsarki suna da muhimmanci idan za a yi renon yara cikin ‘ horon Ubangiji da gargaɗinsa . ’ ( Afis . 6 : 4 ) Idan kana da yara , ka san cewa yara suna saurin gajiya . Mun yi wasannin Littafi Mai Tsarki da ake kira ‘ ka faɗa ko wane ne ni ’ mun kuma yi wasan Littafi Mai Tsarki da tambayoyi dabam dabam masu wuya . Yana kama da neman dukiya ! Akwatin takalma da jar igiya sun zama gidan Rahab mai jar igiya . Amma bauta ta iyali da kuma nazarin Littafi Mai Tsarki kowane mako sashe ne mai muhimmanci da ke taimaka wa iyaye su cim ma wannan . Me ya sa Musa ya yi fushi da ’ ya’yan Haruna Eleazar da Ithamar bayan mutuwar ’ yan’uwansu Nadab da Abihu , kuma me aka yi don fushin ya huce ? — Lev . 10 : 1 , 2 ) Musa ya umurci ’ ya’yan Haruna da suka tsira kada su yi wa ’ yan’uwansu da suka rasu makoki . Da ya fahimci cewa an ƙone bunsurun hadaya na zunubi , ya tambayi Eleazar da Ithamar da fushi dalilin da ya sa ba su ci ba kamar yadda aka umurce su , domin ba a miƙa jininsa a gaban Jehobah a Wuri Mai Tsarki ba . — Lev . Game da rasuwar ’ ya’yansa maza biyu , Haruna zai iya yin mamaki ko akwai wani cikin firistoci da zai kasance da lamiri mai kyau ya ci hadayar zunubi a wannan ranar . Wataƙila Haruna ya yi tunani cewa a wannan ranar da waɗanda suke cikin iyalinsa suka fara yin ayyukansu na firist , ya kamata su mai da hankali sosai don su faranta wa Allah rai ko ma a ƙaramin abu . Kamar dai Musa ya amince da amsar ɗan’uwansa , gama ayar ta kammala : “ Sa’anda Musa ya ji wannan ya gamshe shi . ” ( Lev . 10 : 20 ) Babu shakka , Jehobah ma ya gamsu da amsar da Haruna ya bayar . Mene ne Iliya ya roƙa daga gwauruwa a Zarefat , kuma wane tabbaci ne ya ba ta ? 17 : 13 , 14 . Batun da ke gaban gwauruwar ya fi muhimmanci da tsai da shawara a kan abin da za ta yi da ɗan abincinta da ya rage . Shin za ta dogara ga Jehobah don ya cece ta da ɗanta , ko za ta saka bukatunta a gaba fiye da samun amincewa da kuma yin abuta da Allah ? Ya kamata mu ma mu tsai da irin wannan shawarar . ( b ) Mene ne hadayar Kristi za ta yi wa waɗanda suke biɗan amincewar Allah ? Ta aikatawa daidai da nufin Ubansa , Yesu Kristi ya ba da “ ransa kuma abin fansar mutane dayawa . ” ( Mat . Ta samun amincewarsa , za mu iya ganin yadda yake yin abubuwa don ya kawar da dukan ɓarna da aka yi wa ’ yan Adam . ‘ Mutanenka Za Su Ba da Kansu Hadaya da Yardan rai ’ 22 : 29 ) Jehobah ya san cewa yana da kyau mu bauta masa da dukan zuciyarmu . Musa ya aririce Isra’ilawa su zaɓi rai ‘ ta wajen ƙaunar Ubangiji Allahnsu , ta jin muryarsa , da kuma manne masa . ’ — K . Yadda suke wa’azin bishara da himma ya nuna abin da ya fi muhimmanci a gare su . Hadayu da Allah Yake Amincewa da Su Levitikus 19 : 5 ya ce : “ Sa’anda za ku miƙa hadayu na salama ga Ubangiji , sai ku miƙa ta yadda za a karɓe ku . ” ( Karanta Zabura 34 : 1 - 3 . ) 14 : 1 , 2 . Kai kuma fa ? Ka kasance da tabbaci cewa “ Shesheƙi mai - ƙamshi ” na hadayarka na yabo zai kai wurin Jehobah kuma zai ba ka amincewarsa . ( Ezek . A yau , Shaiɗan a kai a kai yana rinjayar mutane su gaskata cewa ba za a samu kowacce riba ba ta wurin yin nufin Allah . Ba da daɗewa ba , waɗanda suka bi mugun misalinsu za su gane cewa rashin amincewar Allah zai sa su rasa ransu . — Far . 17 : 15 , 16 . ( Karanta Joshua 21 : 43 - 45 ; 23 : 14 . ) 5 : 12 ) Shin bai kamata mu biɗi amincewarsa ba ? • Me sa ya Jehobah ya cancanci mu bauta masa da dukan zuciyarmu ? • Waɗanne hadayu ne Jehobah yake amincewa da su a yau ? • Me ya sa za mu biɗi amincewar Allah ? [ Hoton da ke shafi na 15 ] Wane amfani ne muke samu domin muna miƙa hadayar yabo ga Jehobah ? Me ya sa ? Ƙarnuka da yawa bayan hakan , Sarki Dauda na Isra’ila ta dā ya rera waƙa : “ Amma na dogara ga jinƙanka ; Zuciyata za ta yi murna cikin cetonka : Zan raira waƙa ga Ubangiji , Gama ya kyauta mani . ” ( Zab . Ka yi tunanin abin da zai faru da dangantakarmu mai kyau da Jehobah . Sa’ad da wani Mashaidi matashi mai suna Paul ya yi tunani game da addu’o’insa , ya fahimci cewa yana bukata ya kyautata addu’o’insa . Yayin da Paul ya yi bincike a kan batun a cikin Watch Tower Publications Index , ya ga cewa da akwai misalan addu’o’i 180 da suke a rubuce cikin Littafi Mai Tsarki . Bayin Jehobah a dā sun furta yadda suke ji . ( Isha . 65 : 13 , 14 ) Amma , dole ne mu mai da hankali don kada mu ƙyale tasiri marar kyau su sa mu yi rashin himma don gaskiya . Alal misali , saurarar ra’ayi da ’ yan ridda suke yaɗawa zai iya shafan tunaninmu kuma ya sa ba za mu ga amfanin abinci na ruhaniya “ a lotonsa ” da Jehobah yake tanadinsa ta “ bawan nan mai - aminci , mai - hikima ” ba . — Mat . 24 : 45 - 47 . Saboda haka , na tsai da shawara na soma karanta littattafanmu da kuma halartar tarurruka . ’ Yan’uwanmu masu ƙauna da haɗin kai a dukan duniya albarka ne daga Jehobah . Alal misali , yana da sauƙi mu yi fushi don ajizancin wani kuma mu soma kushe wa wannan . Babu kome a cikin duniya da ya cancanci ya sa mu yasar da aljannarmu ta ruhaniya . ” Begenmu cewa Mulkin Allah ne zai magance dukan matsalolin ’ yan Adam dukiya ce da ba za a iya kwatanta da kome ba . Haka nan ma , kada mu daina nuna godiya don begenmu mai ban al’ajabi . — 1 Tas . Muna da ƙwaƙƙwarar dalili na nuna godiya ga albarka na ruhaniya masu yawa da muke morewa . A cikin Mulkin Allah , za mu sami ƙarin albarka a kan waɗanda muke da su a zahiri . An canja sunayen . An albarkace mu da tallafawa na ruhaniya a lokacin da muke fuskantar gwaji Yin “ Biyayya ta Fi Hadaya ” Waɗanne laifuffuka ne Saul ya yi ? Annabi Sama’ila ne yake yi wa Allah hidima a matsayin wakilinsa a ƙasar Isra’ila kafin Saul ya zama sarki . Saul “ sarmayi ne kyakkyawa . ” Shi kuma mai tawali’u ne . Alal misali , Saul ya tambayi Sama’ila : “ Ni ba Ba - banyamin ba ne , daga mafi ƙanƙanta cikin ƙabilan Isra’ila ? gidana kuma mafi - ƙanƙanta cikin gidajen ƙabilar Banyamin ? Jehobah ya faɗa inda yake , kuma aka sanar cewa Saul ne sarki . — 1 Sam . Amma Saul ya yabi Allah don wannan nasarar , yana cewa : “ Gama yau Ubangiji ya yiwo ceto cikin Isra’ila . ” — 1 Sam . Mene ne Isra’ilawa za su tabbata da shi idan suka kasance da aminci ga Allah ? “ Ubangiji ba za ya yarda jama’atasa ba sabili da sunansa mai - girma , ” in ji Sama’ila , domin “ Ubangiji ya nufa shi maishe ku al’umma ga kansa . ” — 1 Sam . Abin da Saul ya sake yi wa Filistiyawa ya sa suka ƙara kawo masa hari . “ Mazajen Isra’ila suka ga sun matsu , gama jama’a sun damu , sai suka yi ta ɓuya a cikin koganni da sarƙaƙiya , da duwatsu , da ramummuka , da rijiyoyi . ” ( 1 Sam . Saul ya yi ta jira , amma Sama’ila ya makara da zuwa , kuma rundunar Saul suka soma watsewa . 10 : 8 ; 13 : 8 , 13 , 14 . Saul ya nuna rashin bangaskiya sa’ad da girman kai ya sa ya ƙi bin umurnin Jehobah na jiran Sama’ila ya zo ya miƙa hadayar . Jehobah ya gaya wa Gidiyon ya rage rundunarsa daga 32,000 zuwa 300 , kuma Gidiyon ya yi biyayya . Me ya sa ? Domin yana da bangaskiya ga Jehobah . Amma , domin rashin biyayyar Saul Filistiyawa suka ci ganimar Isra’ila . — 1 Sam . Allah ya hukunta mutanen Amalek saboda farmaki da suka kai wa Isra’ilawa bayan sun fito daga ƙasar Masar . ( Fit . 17 : 8 ; K . Saul kuma ba ya ‘ ganin kansa ƙanƙani . ’ Saul ya yi ƙoƙari ya kashe shi ya kuma ba da umurni a kashe firistoci tamanin da biyar da kuma wasu mutane . Sa’ad da Filistiyawa suka kai wa Isra’ila hari kuma , Saul ya koma yin sihiri don neman taimako . Manzo Yohanna ya rubuta : “ Ƙaunar Allah ke nan , mu kiyaye dokokinsa : dokokinsa fa ba su da ban ciwo ba . ” ( 1 Yoh . 5 : 3 ) Kada mu taɓa manta da wannan gaskiya mai muhimmanci : Za mu ci gaba da abuta da Allah idan muna yi masa biyayya . Saul shugaba ne mai tawali’u sa’ad da ya soma “ Ka yi ƙaunar adalci . ” — ZAB . 45 : 7 . ( Zab . 23 : 3 ) Tun da mu ajizai ne , mukan kauce daga wannan hanya . Kamar Yesu , wajibi ne mu yi ƙaunar adalci . — Karanta Zabura 45 : 7 . 50 : 7 . Ku Biɗi Adalcin Allah Karanta Matta 6 : 33 . Mene ne zai iya taimaka mana mu sha kan sanyin gwiwa mai raunana mu kuma mu koya ƙauna da kuma yin adalci ? ( Mis . 4 : 14 - 16 ) Manzo Yohanna ya rubuta : “ Jinin Yesu . . . yana tsarkake mu kuma daga zunubi duka . ” 12 : 7 - 12 ) Shaiɗan yana fushi , kuma ya san cewa lokacinsa saura kaɗan . Domin yanayinmu na ajizanci , zuciyarmu ta alama takan kasance da rikici kuma tana cutarmu . ( Irm . ( Far . 8 : 21 ) Idan muka san cewa muna bukatar “ sulke na adalci ” ba za mu cire shi na ɗan lokaci ba ta wurin zaɓan nishaɗi da Allah ba ya so ; ko kuma mu ƙyale kanmu muna wasiƙar jaki game da yin laifi . 6 : 16 ) Kuma bangaskiya da ƙaunar Jehobah da dukan zuciyarmu za su taimaka mana mu yi adalci kuma mu kasance a kan hanyar rai madawwami . Ta yaya za mu amfana ta wajen kasancewa da kyakkyawan lamiri ? Ko da yake yana tunanin cewa Jehobah ba zai saurari addu’arsa ba , ya yi addu’a kuma ya roƙi gafara . Bai kai minti goma ba sai mahaifiyarsa ta ziyarce shi kuma ta ƙarfafa shi ya soma halartan taro kuma . Da shigewar lokaci , sai ya yi baftisma kuma ya yi godiya ga Jehobah don ceton ransa . Kuma ka yi tunanin wannan , rana tana zuwa da dukan ’ yan Adam za su riƙa jin daɗin lamirinsu ; za su nuna halin Allah sosai a rayuwarsu . Saboda haka , bari mu yi ƙaunar adalci da dukan zuciyarmu kuma mu sa Jehobah farin ciki . — Mis . Ta yaya za mu koyar da lamirinmu ? Mene ne za mu iya yi don mu koyar da lamirinmu ? Idan wani aiki ya saɓa wa bukatu na Nassi , yawancinmu da sauri za mu bi ja - gorar da rukunin bawan nan mai aminci mai hikima ya ba da . Amma , sa’ad da ba a faɗa dalla - dalla ba cewa wani aiki bai dace ba ko ya dace , muna bukatar mu nemi ƙa’idodin Littafi Mai Tsarki da sun yi daidai da wannan yanayin kuma mu yi tunani da kuma addu’a a kan waɗannan ƙa’idodin . 78 : 40 , 41 . Muna saurin jan layi ga amsa na tambayar nazarin kuma mu wuce zuwa sakin layi na gaba ? Yin nazari hakan ba zai zurfafa ƙaunarmu ta adalci ba ko kuma ya sa mu sami lamiri da zai riƙa yi mana gargaɗi ba . Idan za mu ƙaunaci adalci , muna bukata mu yi nazari sosai da bimbini a kan abin da muka karanta a cikin Kalmar Allah . Ƙaunar adalci ! Ba da daɗewa ba , za a kawar da marasa adalci , kuma masu ƙaunar adalci ba za su ƙara fuskantar matsala da masu mugunta da mugayen ayyukansu suke jawowa ba . ( 2 Bit . 5 : 8 ) Jehobah , Maɗaukaki Duka ya san abin da yake faruwa kuma ba da daɗewa ba zai ceci masu ƙaunar adalci . Zabura 146 : 8 ya nanata amfani na musamman na bin tafarkin adalci . ( Karanta Zabura 37 : 25 ; Misalai 10 : 3 . ) Ba da daɗewa ba , masu ƙaunar adalci za su more dukan wannan duniya . ( Mis . Hakan ya ƙunshi yafa “ sulke na adalci ” sosai don mu kāre zuciyarmu ta alama . Yaya Za Ka Amsa ? DA YAKE bayyana muhimmancin ƙauna , Yesu Kristi ya gaya wa almajiransa : “ Sabuwar doka na ke ba ku , ku yi ƙaunar juna ; kamar yadda ni na ƙaunace ku , ku ma ku yi ƙaunar juna . Bisa ga wannan mutane duka za su fahimta ku ne almajiraina , idan kuna da ƙauna ga junanku . ” Ƙari ga koya wa almajiransa game da ƙauna , Yesu ya koya musu abin da ya kamata su tsane . An ce game da Yesu : “ Ka yi ƙaunar adalci , ka ƙi mugunta . ” ( Ibran . 1 : 9 ; Zab . Me ya sa Yesu yake da ’ yancin yin magana sa’ad da yake ba da gargaɗi game da yin maye ? Yesu ya sha ruwan inabi a wasu lokatai , yana ɗaukansa a matsayin baiwa daga wurin Allah . Shin ina yin fushi ne ? ’ Sa’ad da yake duniya , Yesu ya tsayayya wa Shaiɗan da aljanu sosai . A sakamako , Shaiɗan ya ƙudurta fiye da dā ya ‘ ruɗi dukan duniya . ’ ( R . Yoh . 12 : 9 , 10 ) Bai kamata mu yi mamaki ba cewa marmarin saka hannu a sihiri yana daɗa yaɗuwa . Littafi Mai Tsarki ya ba da gargaɗi game da haɗarin da ke tattare da sihiri . A yau , Shaiɗan da aljanu suna rinjayar tunanin mutane ta fina - finai , littattafai , da wasannin bidiyo da suke ɗaukaka ayyukan sihiri . Sa’ad da muke zaɓar nishaɗi da za mu yi , ya kamata kowannenmu ya tambayi kansa : ‘ A watanni da suka wuce , shin na kalli fina - finai , wasannin talabijin , wasannin bidiyo , littattafai , ko kuwa wasanni masu ban dariya da suke nuna ayyukan sihiri ? Shin na taɓa tunani a kan yadda Jehobah zai ji game da nishaɗin da na zaɓa ? M . 19 : 19 , 20 . Ya zama fa daga nan gaba su ba biyu ba ne , amma nama ɗaya ne . Ka ba da labari da ya nuna cewa mutum zai iya daina kallon hotunan batsa . Kaɗe - kaɗe da kuma kalmominta za su iya shafan tunaninmu sosai , da kuma zuciyarmu ta alama . Za ka iya somawa ta tambayar kanka : ‘ Shin kaɗe - kaɗen da nake saurarawa suna ɗaukaka kisa , zina , fasikanci , da saɓo ? A ce ina so na karanta wa wani kalmomin kaɗe - kaɗen , shin mutumin zai yi tunani cewa ina ƙin mugunta , ko kuwa kalmomin za su nuna cewa zuciyata tana da dauɗa ? ’ ( Luk 5 : 30 - 32 ) Ta yaya ya ɗauki waɗanda zuciyarsu ta yi tauri sosai saboda zunubi ? 23 : 15 , 23 - 26 ) Ya kuma ce dalla - dalla : “ Ba dukan mai - ce mani , Ubangiji , Ubangiji , za ya shiga cikin mulkin sama ba ; sai wanda ke aikata nufin Ubana wanda ke cikin sama . Amma dai , zai ƙi waɗanda suke yin mugunta ba tare da tuba ba , yana cewa : Ku “ rabu da ni . ” ( Mat . 7 : 21 - 23 ) Me ya sa hukuncinsu zai kasance haka ? Idan muna son mu kasance da aminci ga Jehobah , waɗanne muhimman tambayoyi ne ya kamata mu yi wa kanmu ? Wane yanayi mai wuya ne wata ’ yar’uwa ta fuskanta , kuma mene ne ya taimake ta ta yi biyayya ga shirin yi wa mai zunubi da bai tuba ba yankan zumunci ? Ta karɓi tunasarwar kuma ta yi biyayya da shirin yi wa mutum yankan zumunci . Abin da mutanen da ba sa cikin ƙungiyar za su ɗauka kamar rashin tausayi yana da muhimmanci sosai . ” Kana zato cewa da wannan matar ta yi wannan kammalawar da a ce ’ yan’uwa a cikin ikilisiya , haɗe da iyalinta sun ci gaba da yin cuɗanya da ita sa’ad da aka mata yankan zumunci ? Me ya sa yake da muhimmanci mu koyi ƙin mugunta ? “ Magabcinku Shaiɗan , kamar zaki mai - ruri , yana yawo , yana neman wanda za ya cinye . ” ( 1 Bit . ( 1 Yoh . 2 : 15 - 17 ) Ta yin koyi da Yesu Kristi da kuma yin ƙaunar Jehobah Allah sosai , za mu iya yin nasara wajen ƙin mugunta . [ Hasiya ] Ka kuma duba Hasumiyar Tsaro ta 15 ga Janairu , 2007 na Turanci , shafuffuka na 17 zuwa 20 . • Waɗanne matakai ne za mu iya ɗauka don mu kāre kanmu daga sihiri ? [ Hoton da ke shafi na 31 ] Afrilu - yuni , 2011 13 Masu Karatu Sun Yi Tambaya . . . 21 Ka Kusaci Allah — “ Ka Tuna da Ni , Ya Allahna , Tare da Alheri ” 22 Ka Koya Daga Kalmar Allah — Wane Ne Yesu Kristi ? “ Za a kuma yi bisharan nan ta Mulkin Sama ko’ina a duniya domin shaida ga dukkan al’ummai . Sa’ad da yake ba su amsa , Yesu ya annabta cewa za a yi yaƙe - yaƙe sosai , yunwa , annoba , da manyan girgizar ƙasa . Ya ce mugunta za ta ƙaru , malaman addinan ƙarya za su yaudari mutane da yawa , za a ƙi jinin Kiristoci na gaskiya kuma za a tsananta musu . Yesu ya faɗi kalmomin da aka yi ƙaulinsu a sama , kalmomin da ƙarnuka da dama sun sa mutane yin tunani game da ma’anarsu kuma sun sa su kasance da bege . Sura ta 2 ta kwatanta wani hurarren mafarki da sarkin Babila ya yi , inda ya ga babban gunki , wanda yake wakiltar ƙasashen duniya masu iko bi da bi . Dalilin da ya Sa Bisharar Mulkin Take da Kyau Su wane ne za su zama talakawan wannan Mulkin ? “ Za su gina gidaje , kuma za su zauna a ciki ; su yi gonakin anab kuma , su ci amfaninsu . Alal misali , akwai furcin nan “ labarin ceto ” ( Zabura 96 : 2 ) ; “ bisharar Allah ” ( Romawa 15 : 16 ) ; da kuma “ bishara ta Yesu Kristi . ” — Markus 1 : 1 . A wani wuri dabam , wani limamin cocin Methodist ya nuna baƙin ciki domin cocinsa sun samu rarrabuwar kawuna kuma duk sun rikice , ba su da gaba gaɗin yin hidimarsu domin babu bambanci tsakanin halayensu da na waɗanda ba sa zuwa coci . Za ka same ta a talifi na gaba . Su Waye Ne Suke Wa’azin Bishara ? Suna yin hakan a hanyoyi dabam - dabam . Suna yin wa’azi ga kowa . Akwai littattafai , mujallu , warƙoƙi , fayafayan CD / MP3 , da DVD da suke bayyana koyarwar Littafi Mai Tsarki a harsuna 540 . Shaidu sun buga kuma sun rarraba fiye da kofi biliyan 20 na waɗannan abubuwan a cikin shekaru goma da suka shige , hakan yana nufin cewa kowane mutum guda a duniya zai iya samun wajen guda uku na waɗannan abubuwan ! Ana ba da jawabai a kan batutuwa dabam - dabam daga cikin Littafi Mai Tsarki , ana kuma yin nazarin Littafi Mai Tsarki ta wajen yin amfani da Hasumiyar Tsaro da wasu littattafai . A waɗannan taron , Shaidu suna koyan yadda za su ƙara ƙwarewa a shelar bishara . Shaidu suna nazarin abubuwa iri ɗaya a cikin ikilisiyoyi fiye da 107,000 a dukan duniya , kuma hakan yana ƙarfafa haɗin kansu . Saboda haka , suna yin bisharar . . . Sa’ad da yake furuci game da Matta 24 : 14 , wani ɗan tauhidi ya rubuta waɗannan kalmomi masu ban tsoro : “ Wannan ayar tana ɗaya daga cikin ayoyi mafi muhimmanci a cikin dukan Kalmar Allah . . . Ka yi la’akari da wannan misalin . A ce kana da gida mai kyau kuma ka yarda mutane su zauna a cikinsa kyauta . Za ka rushe gidanka ne ? Wataƙila abin da za ka yi shi ne , za ka kori fitinannun da ke zaune a gidanka kuma ka gyara ɓarnar da suka yi . Amma masu - tawali’u za su gāji ƙasan ; za su faranta zuciyarsu kuma cikin yalwar salama . ” — Zabura 37 : 9 - 11 . Manzo Bulus ma ya yi magana game da wannan batun . An hure shi ya rubuta : “ Akwai sammai tun dā , da duniya kuma a tattare daga bisa ruwa , cikin tsakiyar ruwa kuma , bisa ga maganar Allah ; bisa ga wannan fa duniya wanda take a sa’an nan , yayin da ruwa ya sha kanta , ta halaka . ” ( 2 Bitrus 3 : 5 , 6 ) A nan manzon yana magana ne game da Rigyawar zamanin Nuhu . Wannan Rigyawar da ta faru a dukan duniya “ ishara [ ce ] ga marasa bin Allah . ” — 2 Bitrus 2 : 6 , LMT . Bitrus ya rubuta : “ Amma bisa ga alkawarinsa muna jiran sababbin sammai [ Mulkin Allah ta hanyar Almasihu ] da sabuwar ƙasa [ al’ummar ’ yan Adam masu aminci ] , inda adalci zai yi zamansa . ” — 2 Bitrus 3 : 7 , 13 , LMT . Ka karanta Matta 24 : 3 - 14 da 2 Timotawus 3 : 1 - 5 domin ka ga abubuwan da suka tabbatar da hakan . ( 2 Korintiyawa 4 : 4 ) Allah ya ɓoye nufe - nufensa daga mutane masu girman kai kuma ya bayyana su ga masu tawali’u . [ Hoton da ke shafi na 9 ] ( Yohanna 8 : 23 ) Shi ne halittar Allah na farko , kuma ya taimaka wajen halittar sauran abubuwa . Allah ya aiko Ɗansa zuwa duniya ta wurin mayar da ransa daga sama zuwa cikin mahaifar wata budurwa Bayahudiya mai suna Maryamu . Saboda haka Yesu ba shi da mahaifi ɗan Adam . Mutuwa da tsufa ba sa cikin ainihin nufin Allah ga ’ yan Adam . Wane ne zai iya biyan fansa don ya ’ yantar da mu daga mutuwa ? Mutuwar da muke yi ita ce sakamakon zunubanmu . ( Luka 18 : 35 - 42 ; Yohanna 5 : 28 , 29 ) Bayan Yesu ya mutu , Allah ya ta da shi daga matattu a matsayin ruhu . Ayuba , mutumi ne wanda bangaskiyarsa ta yi fice , ya fuskanci jarraba masu tsananin gaske , waɗanda suka haɗa da asarar dukiyoyinsa , mutuwar dukan ’ ya’yansa da yake ƙauna , da kuma mugun rashin lafiya . A cikin wannan azabar , ya yi kira ga Allah : “ Da fa za ka yarda ka ɓoye ni cikin Lahira [ kabari ] ! ” A wurin , kamar dukiyar da Allah ya ɓoye , ba zai ƙara shan wahala da azaba ba . Me ya sa Ayuba yake da tabbaci cewa zai samu wannan hutun ? Ayuba ya ce : “ Za ka yi kira , ni ma in amsa maka : Za ka yi marmarin aikin hannuwanka . ” Abin godiya , a littafin Ayuba , wato , ɗaya daga cikin littattafai na farko na Littafi Mai Tsarki da aka rubuta , Jehobah ya bayyana nufinsa na ta da matattu . * Yana son ka sake haɗuwa da ƙaunatattunka da suka mutu . Mutanen O’dam , waɗanda wata ƙabila ce da ke ware daga sauran mutane , suna da zama a tsaunukan Sierras a tsakiyar arewacin Mexico , wadda take da nisan mil 150 ( kilomita 240 ) daga ikilisiyar Shaidun Jehobah mafi kusa . A nan ne muka yā da zango , muka tara itacen hura wuta don mu kori namun daji , wasu daga cikin mu suna yin barcin awa uku kuma su tashi don su karɓi waɗanda suke hura wutar domin su ma su kwanta su yi barcin awa uku . Wannan labari ne mai ban mamaki da ƙarfin gwiwa . Kafafuwanmu sun riga sun kumbure sa’ad da muka isa Los Arenales . Suna amfani da ƙasusuwan gaggafa da gashinta a matsayin asiri , suna bauta wa ruwa da iska mai ƙarfi , da sauransu , kuma suna jin tsoron shama , waɗanda suke ci da guminsu . “ Na gaya musu cewa suna bukatar su ƙone dukan layunsu da gumakansu , ” in ji Melesio . Ko da yake tsakiyar mako ne kuma an yi sanarwar a cikin ƙurarren lokaci , mutane 25 ne suka hallara , sun tako ne a ƙasa wasu kuma sun zo a kan jaki . Sun roƙe mu mu aiko wani don ya ƙara koyar da su . Washegari da safe sun raka mu kuma suka bi da mu wani yanke zuwa inda a - kori - kurarmu take , kuma muka koma Durango , agajiye amma cike da gamsuwa . [ Hoton da ke shafi na 28 ] Shimfiɗar ’ yan wasa : Iliya , Ahab , da waɗansu annabawan Baal su 450 Ka zana hoto a kan fallen takarda da ke nuna inda kake tunanin cewa Iliya yake , tare da annabawan Baal , da bagadan . ․ ․ ․ ․ ․ 2 KA YI BINCIKE SOSAI . ( Ƙarin haske : Karanta 1 Sarakuna 18 : 4 , 13 , 14 . ) Alal misali , waɗanne abubuwa ne suke yi sa’ad da suke bautarsu ? 3 KA YI AMFANI DA ABIN DA KA KOYA . Gaba gaɗin da ake bukata don a kāre bauta ta gaskiya . ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ Ka ƙara koya game da Littafi Mai Tsarki , a duniyar gizon www.watchtower.org DA www.jw.org Ka Dogara ga Jehobah Yayin da Ƙarshe Ya Yi Kusa 16 - 22 ga Mayu , 2011 Ka Kasance da Shiri ! 23 - 29 ga Mayu , 2011 WAƘOƘI : 65 , 43 TALIFIN NAZARI NA 2 SHAFUFFUKA NA 12 - 16 20 Kada Ka Yasar da ’ Yan’uwanka Masu Bi Kada Ka Ruɗi Kanka da Tunanin Ƙarya BAYAN Hauwa’u ta ci daga itacen da aka hana su ci , Allah ya tambaye ta : “ Menene wannan da kin yi ? ” Sai ta amsa , “ Macijin ya ruɗe ni , ni kuwa na ci . ” ( Far . Yana iya zama kamar ba zai yiwu mu ruɗi kanmu ba . Amma akwai dalilin da ya sa Allah ya ba da wannan kashedin . 1 : 2 ) Sun kammala cewa Allah ba ya son a gina haikalin nan da nan . Ka tuna cewa Haggai da Zakariya sun taimaki Yahudawa su fahimci cewa har ila Jehobah yana son a sake gina haikalin babu ɓata lokaci . Ya rubuta : “ Ina daman sahihin hankalinku yayinda ni ke yi maku tuni . ” Haggai ya ba da irin wannan gargaɗi ga Yahudawa da suka yi sanyin gwiwa da kuma marasa ƙwazo a shekara ta 520 K.Z . 1 : 8 ; 2 : 4 , 5 ) Ba da daɗewa ba bayan ya ba da wannan gargaɗin , aka soma aikin gine - gine duk da cewa hukumomi sun hana aikin . Aka cire hanin , kuma bayan shekara biyar aka gama haikalin . — Ezra 6 : 14 , 15 ; Hag . 1 : 14 , 15 . Hakan yana faruwa da kai ? Kawar da Tunanin Ƙarya Da farko , ku gwada abin da Markus da Luka suka rubuta . ( Luk 9 : 1 - 3 ) Mun lura da abin da ake gani kamar ba su jitu ba a waɗannan ayoyin . Wataƙila , kowanne cikin manzannin yana saka riga ’ yar ciki guda . Markus ya nanata bukatar sa “ takalma a ƙafa , ” wato , takalman da sun riga sun saka . 32 : 10 ) Markus ya ambata cewa manzannin ba sa bukatar su “ ɗauki guzuri don tafiyar ” sai dai sanda da suke riƙe da shi sa’ad da Yesu yake ba da umurnin . Don me ya ba da irin wannan umurnin ? Domin “ ma’aikaci ya isa abincinsa . ” Me ya sa ? Ba za mu iya kasance da tabbaci ba , amma abu ɗaya mai yiwuwa shi ne su sanannun mata ne da Sulemanu ya gamu da su a fada . Ya daɗa : “ Na tattaro azurfa da zinariya da taskokin sarakuna , da na ƙasashe ; na samo mawaƙa maza da mata , da abin marmari ga ’ yan Adam , da mace , har ma ’ yan mata . ” — M . Wa . Lokacin da Sulemanu ya rubuta waɗannan kalmomin , ya riga ya sarƙu da “ mace , har ma ’ yan mata . ” Wa . 12 : 10 ) Alhali ya san da kalmomin nan na “ mata , ” “ sarauniya , ” da kuma “ ƙwaraƙwarai , ” domin ya yi amfani da waɗannan kalmomin a hurarun rubuce - rubucensa . ( Mis . 5 : 18 ; 12 : 4 ; 18 : 22 ; M . Wa . 9 : 9 ; W . Waƙ . A cikin waɗannan kalmomi na “ mace , har ma ’ yan mata , ” mun samu wuri ɗaya kawai da aka yi amfani da ( tilo da kuma jam’i ) a cikin Littafi Mai Tsarki a hanyar da ba a saba ba a yaren Ibrananiyawa . Juyin nan “ mace , har ma ’ yan mata ” ya nuna abin da wannan azancin yake nufi . Domin zaɓin da Adamu ya yi , aka sayar da ’ yan Adam ga zunubi , da hakan mutane suka gāji ruhun Shaiɗan na rashin biyayya . — Karanta Afisawa 2 : 1 - 3 . Shaiɗan ya kuma rinjayi mala’iku da yawa , waɗanda suka zama aljanu . ( R . Yoh . Mutane da yawa ba su san yadda Shaiɗan yake rinjayar mutane ba , amma an koya wa Kiristoci na gaskiya daga Littafi Mai Tsarki yadda yake yin hakan . ( 2 Kor . 2 : 11 ) Hakika , ruhun duniya ba zai rinjaye mu ba sai dai mun ƙyale shi ya yi hakan . Bari mu bincika tambayoyi huɗu da za su taimaka mana mu san ko ruhun Allah ne yake rinjayarmu ko kuma na duniya ne . Iblis ya san cewa Jehobah ya ƙi jinin wanda yake son zalunci . Waɗanne tambayoyi game da nishaɗi ne ya kamata mu yi wa kanmu ? Hikima daga bisa “ marar - riya ce . ” Jehobah yana bukatar mu bauta masa shi kaɗai . ( Luk 4 : 7 , 8 ) Za mu iya tambayar kanmu : ‘ Nishaɗin da na zaɓa yana ba ni zarafin bauta wa Allah shi kaɗai ? 10 , 11 . ( a ) Wane hali ne ruhun duniya yake ƙarfafawa game da abubuwan mallaka ? Mene ne ra’ayi na game da abubuwan mallaka ? An san irin waɗannan mutanen da ba da kyauta ba masu karɓa kawai ba . 5 : 19 - 21 ) Ainihin gwaji ga irin ruhun da ke rinjayarmu yana zuwa ne sa’ad da abubuwa ba sa tafiya daidai , ba sa’ad da babu wata matsala ba , kamar sa’ad da wani ɗan’uwa ko ’ yar’uwa ta yi banza da mu , ta ɓata mana rai , ko kuma ta yi mana laifi . Maimakon haka , za mu yi ƙoƙari mu zama “ masu - tabshin zuciya . ” — Afis . Ruhun duniya yana nuna halin tawaye da Kalmar Allah . 4 : 3 , 4 ) Wasu ba sa daraja Kalmar Allah gabaki ɗaya . Don mu samu ruhun Allah , dole ne mu koya “ nufin Kristi . ” ( 1 Kor . ( b ) Me ya sa ya kamata mu “ yi ta roƙo ” ? A ko da yaushe Yesu yana yin abin da yake faranta wa Ubansa rai . ( Luk 22 : 42 ) Ka tambayi kanka , ‘ Ina yi wa Allah biyayya ko sa’ad da yin hakan ba shi da sauƙi ? ’ 24 : 45 ) Shin kana yin amfani da wannan shirin da kyau ? Don ka san nufin Kristi , shin kana iya haɗa abin da Yesu ya koyar a kan batutuwa da ka zaɓa a sashe na nazarinka ? Yin hakan ba shi da sauƙi . Yaƙin zai iya zama mai wuya sosai . [ Hasiya ] 26 : 4 . Wane bambanci ne ke tsakanin bayin Allah da mutane a duniya ? Joshua na zamanin dā ya tabbatar cewa za a iya dogara ga Allah . 12 : 22 ) Game da sunan Allah , littafin nan The Emphasized Bible , wanda J . Allah zai kasance da aminci har abada game da sunansa , kuma ba zai taɓa jin kunya ba . ” Sa’ad da muke fuskantar gwaje - gwaje , ta yaya za mu iya nuna cewa muna dogara ga Allah ? Ta yaya za mu iya ƙarfafa dogararmu na ƙin mugun tunani ? Bai ƙyale mugaye masu hamayya da suka kewaye shi su rinjaye shi ba . Maimakon haka , ya manne wa Mai Ba Da “ ruwaye ” da ke kiyaye rai kuma ya saurari dukan abin da Jehobah ya gaya masa . 20 : 9 ) Irmiya misali ne mai kyau a gare mu , musamman ga wasu cikinmu da suke bauta wa Allah a yankuna masu cike da matsaloli ! Shin kana yin amfani da waɗannan tanadodin sosai kuwa ? 24 : 6 - 8 ; R . Yoh . 12 : 12 ) Idan ambaliyar ruwa ta faru , abin da mutane sukan yawan yi shi ne su gudu zuwa kan tsauni ko kuma su hau kan rufin gini mai tsayi . Hakazalika , yayin da matsalolin duniya suke daɗa ƙaruwa , mutane da yawa suna dogara ga arziki da siyasa , ko ƙungiyoyin addinai , da kuma kimiyya da fasaha . Muna manne wa Jehobah sa’ad da muka yi biyayya ga Kalmarsa , wadda ta saɓa wa hikimar ’ yan Adam . ‘ Ka nemi kuɗi sosai . ’ Amma hikima daga wurin Allah ta jitu da wannan shawara ta gaba : ‘ [ Bari ] waɗanda suke moran duniya , [ su zama ] kamar ba su cika moriyatata ba : gama ƙa’idar duniyan nan tana shuɗewa . ’ 6 : 19 , 20 . Ta yin tunani a kan kalaman da ke 1 Yohanna 2 : 15 - 17 , me ya kamata mu tambayi kanmu ? ( 1 Yoh . 2 : 15 - 17 ) Shin wadata ta ruhaniya da kuma gatar yin hidimar Mulki suna da muhimminci sosai a gare ka fiye da abin da duniyar nan take tanadarwa ? ( Filib . ( 1 Tim . 5 : 8 ) Amma yana bukatar bayinsa su dogara gare shi gabaki ɗaya , ba ga duniyar Shaiɗan da take taɓarɓarewa ba . — Ibran . 13 : 5 . Ta yaya wasu suka amfana ta wajen sa ‘ idanunsu ya kasance sarai ’ da kuma sa abubuwan Mulki farko a rayuwarsu ? Ka yi la’akari da misalin Richard da Ruth , masu ƙananan ’ ya’ya uku . “ Ina yin rayuwa mai gamsarwa amma ina ji cewa ba na ba Allah dukan abin da nake da shi . Shugaban ya amince da roƙona , kuma na soma yin amfani da sabon tsarin kafin wata ɗaya . ” Yaya Richard yake ji yanzu ? Kafin mu haifi ɗanmu da ’ yarmu , mun yi hidimar majagaba , kuma ba mu taɓa rashin marmarin yin hidimar majagaba ba . Tun da ba mu san abin da zai faru gobe ba , ta yaya Nassosi suka ƙarfafa ka ? ’ Yan’uwa da yawa da suke fuskantar matsaloli suna shaida kwanciyar rai da lumana daga Jehobah . Na yi addu’a ga Jehobah cikin zuciyata a lokacin da kuma wasu lokatai , kuma na shaida salamarsa . Na kasance da ƙarfi sosai kamar dutse . 15 : 14 , 17 . Me ya sa bayin Jehobah za su samu kāriya sa’ad da aka halaka duniyar Shaiɗan ? Zinariya da azurfa , da kuma ko waɗanne irin dukiyoyi ba za su iya kāre su ba . ( Zaf . 1 : 18 ; Mis . 1 : 33 . [ Hasiya ] Ta yaya za mu iya dogara ga Allah [ Hoton da ke shafi na 13 ] Yin biyayya ga mizanan Allah suna kai ga samun farin ciki [ Hoton da ke shafi na 15 ] ‘ Jehobah madawwamin dutse ne ’ Ka Kasance Da Shiri ! Babu gaira ba dalili , ɗaya cikin dabobbinsa , wato , wata farar babbar ’ yar’uwar damisa mai nauyin kilo 172 , ta kai masa hari . ( Karanta Ru’ya ta Yohanna 17 : 15 - 18 . ) Dabbar mai launi ja wur tana wakiltar Majalisar Ɗinkin Duniya , kuma ‘ ƙahoni goman ’ suna wakiltar dukan ’ yan siyasa masu iko . Waɗannan za su kai wa Babila Babba hari , wato , daular duniya na addinan ƙarya mai kama da karuwa , kuma su halaka ta . 24 : 44 ; 1 Kor . 7 : 29 ) Saboda haka , yana da muhimmanci mu kasance a shirye a ruhaniya domin sa’ad da aka kai wannan harin kuma Kristi ya zo a matsayin Mai Zartar da Hukunci , zai kuma zama Mai Cetonmu ! Ubangiji Jehobah Mai Ikon Mallaka ya ƙayyade lokacin da za a halaka wannan muguwar duniya . — Karanta Farawa 6 : 3 , 5 , 11 , 12 . Waɗannan miyagun mala’iku suna jin daɗin ayyukan mugunta na waɗanda za su iya ɓata a duniya , ba tare da sanin mutane ba . — Afis . ( Yoh . 8 : 44 ; Ibran . Duk da haka , yana iya sa mutane su yi abin da zai sa su sha wahala kuma su mutu . Yana kuma rinjayar tunanin mutane su tsane wasu kuma su so kashe mutane . Kasancewa da bangaskiya sosai da kuma tsoron Allah sun motsa iyalinsa su yi daidai abin da Allah ya umurce su . ( Far . 6 : 22 ; Ibran . Saboda haka , sun riga sun nuna cewa suna ƙaunar Allah da kuma hanyoyinsa . ( Ezek . Ka yi tunanin aiki tuƙuru da suka yi : Suka shafe jirgin da kwalta . Yaya iyalin Nuhu suka ji ? ( Far . 6 : 9 ) Kana ganin kanka a wancan ɓangare na Armageddon , kana irin wannan godiya da dukan zuciyarka kuwa ? Ka tambayi kanka , ‘ Ina da cikakken tabbaci cewa babu alkawuran Allah da ba za su cika ba ko ɗan kaɗan ne kuma dukansu za su cika a lokacinsu ? ’ Musa Ya Kasance a Faɗake Da mene ne zai iya janye hankalin Musa ? ( Karanta Ayyukan Manzanni 7 : 20 - 22 . ) Ballantana ma , Musa ya gaya wa Isra’ilawa : “ Yahweh . . . Allah na Ibrahim , Allah na Ishaƙu , Allah na Yaƙub , ya aike ni gare ku . ” — Karanta Fitowa 3 : 15 - 17 . Duk da sanyin gwiwa , mene ne ya motsa Musa ya nemi zarafin ɗaukaka Ubansa na samaniya ? Duk da haka , ya nemi zarafin ɗaukaka Jehobah kuma da dukan zuciyarsa ya ƙarfafa ’ yan’uwansa Isra’ilawa su yi hakan . ( K . Me ya sa Markus 13 : 35 - 37 yake da ma’ana sosai a gare ka ? Shin muna shakka ne cewa muna bukatar mu “ yi tsaro ” kuma mu “ yi lura ” don ƙarshe da aka annabta da kuma cetonmu ? Bari mu tuna da misalai da muka tattauna kuma mu yi tsaro don samun zarafin kāre da kuma ɗaukaka Jehobah a matsayin “ Allahn alloli ” domin hakika shi “ Allah ne mai - girma , mai - iko mai - ban tsoro . ” — K . [ Hasiya ] Game da “ shekara ɗari da ashirin ” da aka ambata a littafin Farawa 6 : 3 , ka duba Hasumiyar Tsaro ta 15 ga Disamba , 2010 , shafi na 30 . • Waɗanne annabce - annabcen Littafi Mai Tsarki ne suke motsa ka ka yi tsaro a ruhaniya ? [ Hoton da ke shafi na 25 ] Amma itacen almond yana yin furanni . Yana da kyakkyawan furanni masu launin hoda da kuma masu farin kala . Idan muna shakkar tabbatattun alkawuran Jehobah , yanzu ne lokacin da ya kamata mu farka daga barci a ruhaniya . ( Rom . Bincika yadda da kuma dalilin da ya sa Irmiya ya kasance a faɗake ga yin aikin da Allah ya sa shi zai taimake mu mu fahimci yadda za mu nace ga yin aikin da Jehobah ya ba mu . Saƙo na Gaggawa ( Irm . 1 : 6 ) Yana ɗauke da hukunce - hukunce masu tsanani da masu ban tsoro da zai sanar , musamman ga firistoci da annabawan ƙarya da masarauta da kuma waɗanda suke ‘ kama gabansu ’ kuma suka koya rashin aminci “ tuttur . ” Ranarsa za ta zo daidai kan lokaci , a sa’ar da ’ yan Adam ba su sa zato ba . — Zaf . Yaya hakan yake shafanka ? Yesu ya nuna cewa dukanmu muna bukatar mu goyi bayan Mulkin Allah . Ƙauna ga Mutane Yana ƙaunar mutane . Yana son mutanen ƙasarsu su ji maganar Allah kuma su rayu . ( Karanta Irmiya 8 : 21 ; 9 : 1 . ) 9 : 36 . Shi mai tsawon jimrewa ne da kuma mai kirki , har ga Sarki Zadakiya mai ha’inci ! Bayan da Zadakiya ya ce a kashe shi , har ila Irmiya ya roƙe shi ya yi biyayya ga muryar Jehobah . ( Irm . Hakika , Jehobah yana tare da annabin kamar ‘ ƙaƙarfa mai - ban tsoro ’ da yake ya tallafa wa Irmiya kuma ya ba shi ƙarfi don ya yi aikinsa . ( Irm . A matsayin “ Sarkin al’ummai ” Jehobah ya aiki Irmiya ya idar da saƙon hukunci ga al’ummai da mulkoki . ( Irm . 11 : 18 ) Rukuni na Irmiya ya ƙuduri aniya cewa ba zai daina aikin da Allah ya ba su na sanar da saƙon hukuncin Jehobah a dukan duniya ba . Ba sabon abu ba ne mu yi sanyin gwiwa a wani lokaci da muke fuskantar hamayya da ƙiyayya ko kuma yanayi mai wuya ba . ( 2 Kor . Rukuni na Irmiya za ya yi shelar “ shekara ta alherin Ubangiji , ” da kuma “ ranar sakaiya ta Allahnmu . ” — Isha . Farin Ciki da Dukan Zuciya Me ya sa za mu iya kammala cewa Irmiya ya ci gaba da farin ciki , kuma mene ne ainihi ya taimake shi ya yi hakan ? Sa’ad da ya juya hankalinsa zuwa ga kyaun da kuma muhimmancin saƙonsa , sai ya soma farin ciki kuma . — Irm . 2 : 6 , 7 ) Yana nuna mana yadda Jehobah yake ji game da ayyukanmu . 1 : 10 ) Aikinsa na gina da kuma dasa ya ba da amfani . Rukuni na Irmiya suna farin ciki sosai wajen ƙarfafa bangaskiyar wannan “ taro mai - girma . ” ( R . Yoh . 7 : 9 ) Haka nan ma , waɗannan masu aminci , abokan shafaffu suna samun gamsuwa sosai wajen taimaka wa mutane masu zuciyar kirki su zo ga sanin gaskiya . Amma a yanzu “ kwanaki kaɗan ” ya kusan ƙarewa . 2 : 3 . Ka tambayi kanka : ‘ Shin rayuwata tana nuna cewa na san gaggawar kwanaki da muke ciki ? Ko kuwa shawarwari na da abubuwan da suka fi muhimmanci a gare ni suna nuna cewa ba na son ƙarshen ya zo da sauri ko kuwa ban ma tabbata da zuwansa ba ? ’ Sun ‘ ɗaure gindinsu da gaskiya ’ da yake sun ƙyale Kalmar Allah ta ƙarfafa su har sai sun gama aikin da aka ba su . ( Afis . 6 : 14 ) Da irin wannan ƙudurin , waɗanda suke cikin taro mai girma suna tallafa wa rukuni na Irmiya wajen yin aikin da Allah ya ba su . Yanzu ba lokaci ba ne da za mu daina ƙwazo a aikin Mulki amma mu yi la’akari da ma’anar Irmiya 12 : 5 . ( Karanta . ) Mene ne ka ƙuduri aniyar yi ? Kyakkyawar itacen almond ta tuna mana cewa Jehobah zai ci gaba da ‘ yin tsaro ’ game da kalmarsa domin ya cika ta . Ka Tuna ? • Mene ne ya taimaki Irmiya ya ci gaba da farin ciki ? 13 : 14 ) Ba za a mance da tarihin yadda Jehobah ya yi sha’ani da Isra’ilawa ba . Hakika , ubanni da yawa Ba’isra’ila sun bi umurnin Musa . 44 : 1 . Ga wani matashi a yau , tarihin Shaidun Jehobah fiye da shekaru 100 ko kusan hakan da suka shige yana iya zama kamar tarihi na “ zamanin dā . ” Don su yi hakan , wasu iyaye sun yi amfani da littattafan nan Jehovah’s Witnesses — Proclaimers of God’s Kingdom da Yearbook da kuma labaran rayuwa da aka wallafa cikin mujallunmu da wasu rahotanni na tarihin tsarin Allah , har da sabon faifan DVD game da mutanen Allah na zamani . Ka ba yaranka daman yin magana . Alal misali , kana iya tambayar yaronka ya zaɓi ƙasar da yake so , ya yi bincike a kan tarihi na tsarin Allah na wannan ƙasar , kuma ya gabatar wa iyalin abin da ya koya . Alal misali , ba da daɗewa ba , mai kula da da’ira zai ziyarci ikilisiyarku , ka tattauna da iyalinka ayyuka da masu kula masu ziyara suke yi da kuma albarka da suke samu a wannan aikin . Yaya suke taimakon kowannenmu ? “ Ku Lura da Fadodinta ” “ Ku kewaye cikin Sihiyona , ku zaga bayanta . Mene ne suka tabbatar mata cewa abubuwan da ta ji gaskiya ne ? Idan akwai ofishin reshe na Shaidun Jehobah kusa da gidanku , ku yi ƙoƙari ku ziyarce wurin . Alal misali , Mandy da Bethany sun yi girma a wurin da ke da nisan miloli 900 daga gidan Bethel da ke ƙasarsu . Muna da wata hanya na ‘ ganin ’ ƙungiyar Jehobah , hanyar da Isra’ila ta dā ba ta da shi . Kowace ikilisiya na mutanen Allah tana da hakki mai muhimmanci wajen wa’azin bishara da tallafa wa Kiristoci da ke yankinta . ☞ Ta yaya masu kula masu ziyara suka soma aikinsu na zamani ? — Hasumiyar Tsaro ta 1 ga Disamba , 1996 shafuffuka na 9 zuwa 14 . ☞ Mene ne yake da muhimmanci game da “ Ranar Yara ” a Taro na Tsarin Allah da aka yi a shekara ta 1941 ? — Hasumiyar Tsaro ta 1 ga Agusta , 2001 , shafi na 30 . Kada Ka Yasar da ’ Yan’uwanka Masu Bi Ko da yake an yi renonmu a cikin gaskiya , mun daina bauta wa Jehobah kuma mun ji cewa ba mu da ƙarfin dawowa , ” in ji Jarosław da matarsa , Beata . A duniya inda abubuwa suke daɗa tsada kuma rashin aiki yana ƙaruwa , wasu mutane sun daɗa kasance da alhini kuma a sakamakon haka sun tsai da shawarwari da ba su dace ba . 9 : 11 , 12 . Ka yi la’akari sosai da fannin wannan batun . 29 : 12 ) Wasu suna iya rasa abin biyan bukata masu muhimmanci . “ Wanda ya ke da dukiyar duniya , yana kuwa ganin ɗan’uwansa da tsiya , ya hana masa tausayi , ƙaƙa ƙaunar allah tana zaune a cikinsa ? ” — 1 Yoh . 3 : 17 . Mai yiwuwa ka biya irin waɗannan bukatu kuma ka taimaki wasu sosai . M . 20 : 28 ) Ta wannan hanyar , masu kula suna koyi da manzo Bulus , wanda yake ‘ marmari da kuma ƙaunar ’ ’ yan’uwansa maza da mata na ruhaniya . — 1 Tas . Na tafi yin aiki na watanni uku , sai na sake yi na watanni uku , kuma hakan ya ci gaba , ina dawo gida na ɗan lokaci . Matata da ba mai bi ba ce ta sha wahalar sosuwar zuciya don hakan . ” Da yake ba ni da lokacin kula da kaina , sai na soma shakkar iyawa ta na yi wa mutane hidima . ” Mummunan sakamako na shawarwarin Marek ya kamata ya motsa mu mu yi tunani . Alal misali , mene ne zai faru ga zaman lafiya na ruhaniya da sosuwar zuciya na iyalinmu ? Shin irin wannan ƙaura zai sa mu yanke zumunci da ikilisiya ? Ka yi la’akari da Jarosław da Beata . Da yake muna farin ciki game da riba da muke samu , muka buɗe babban kanti kuma muka soma tarayya da wanda ba mai bi ba . Ba da daɗewa ba , na soma tafiya ƙasar waje don na karɓi kwangilar miliyoyin daloli . Duk da haka , ya kamata kowannenmu ya yi tunanin ainihin abin da ake bukata a rayuwa . 6 : 7 , 8 ) Hakika , yanayin rayuwa ya bambanta daga ƙasa zuwa ƙasa . Idan muka tsara abubuwa da suka fi muhimmanci , hakan zai motsa mu mu nemi ƙarin lokaci don bauta wa Jehobah , har da yin nazari na kanmu . Wannan ya taimake ni na fahimci inda nake bukata na yi gyara ! ” — Mis . 6 : 14 . “ Shekaru da yawa , yanayina ya yi kama da na Baruch na zamanin dā wanda ya ci gaba ‘ da biɗa wa kansa manyan abu . ’ 45 : 1 - 5 ) Marek yanzu yana burin biɗan “ nagarin aiki ” na mai kula a cikin ikilisiya . — 1 Tim . 3 : 1 . Marek ya ba waɗanda suke tunanin tafiyar ƙasar waje domin su nemi aikin da ake samun kuɗi sosai wannan shawara : “ Sa’ad mutum yake ƙasar waje , yana da sauƙi ya faɗa cikin tarkunan wannan muguwar duniya . Shin aikinka yana hana ka halartar taro kuwa ? [ Hotuna da ke shari na 23 ] Shaidun Jehobah za su yi farin cikin tattauna waɗannan amsoshin da kai . Mene ne nufin Allah ga duniya ? Bayan ya halicce mala’iku don su zauna a sama , Allah ya halicci mutum domin ya ji daɗin duniya . Daga nan ne aljanna ta ɓace , kuma babu wani ɗan Adam ɗin da ya yi nasarar sake kafa ta . Littafi Mai Tsarki ya ce : “ An miƙa duniya ga hannun miyagu . ” — Ayuba 9 : 24 ; karanta Farawa 3 : 23 , 24 . ( Ishaya 45 : 18 ) Zai mai da ’ yan Adam ga ainihin yadda yake son su kasance . — Karanta Zabura 37 : 11 . Ka Kusaci Allah Sa’ad da Tsofaffi Za Su Sake Zama Matasa WANE ne a cikinmu yake jin daɗin sakamakon tsufa , wato , tamoji , rashin gani sosai , daina jin magana , da ƙafafuwa marar ƙwari ? Maimakon haka , ya riga ya ƙudurta cikin ƙauna cewa zai ’ yanta mu daga tsufa ! Ba da sanin Ayuba ba , Shaiɗan ya ƙalubalanci amincin Ayuba , kuma ya ce yana bauta wa Allah don son kai ne kawai . Sai Shaiɗan ya “ buga Ayuba da gyambuna masu - ciwo , tun daga tāfin sawunsa har kan kansa . ” Namansa za ya komo ya fi na yaro sabontaka ; ya komo kwanakin ƙuruciyarsa ke nan . ” A cikin tawali’u , Ayuba ya amince da gyarar da aka yi masa , kuma ya tuba . ( Matta 20 : 28 ; Yohanna 3 : 16 ) Dukan waɗanda suka ba da gaskiya da wannan fansar za su sami damar yin rayuwa har abada a cikin aljanna a duniya . A cikin wannan sabuwar duniya mai zuwa , Allah zai ’ yantar da ’ yan Adam daga tsufa . Game da Ayuba kuwa , wataƙila yin hadaya da dabba ce fansar , wadda Allah zai karɓa don ya rufe , ko ya gafarta , zunubin Ayuba . — Ayuba 1 : 5 . MUTANE da yawa a yau suna jin kaɗaici ; suna jin cewa babu wanda ya damu da su . Sau da yawa , tsofaffi sukan yi irin wannan tunanin . Amma yara da yawa a yau , har da waɗanda suke bauta wa Allah , suna jin kaɗaici da tsoro . Iliya ya ce : “ Ga ni kaɗai na rage . ” Amma kana tunanin cewa Iliya ne kaɗai ya rage a cikin waɗanda suke bauta wa Jehobah ? — Amma , suna ɓoye . Suna jin tsoro . Akwai lokacin da Jehobah ya amsa addu’ar da Iliya ya yi na aiko wuta daga sama don ta cinye hadaya . “ Mi ka ke yi daga nan ? ” A cikin haƙuri , Jehobah ya yi wa Iliya gyara , yana cewa , ‘ duk da hakanan na rage mutum dubu bakwai a cikin Isra’ila waɗanda suke bauta mini . ’ Saboda haka dukanmu , matasa da tsofaffi , muna bukatar mu nemi taimakon Jehobah . Littafi Mai Tsarki ya yi alkawari : “ Ubangiji yana kusa da dukan waɗanda su ke kira bisa gareshi . ” 1 Sarakuna 19 : 3 - 18 Littafi Mai Tsarki Yana Canja Rayuka TARIHI : MAWAƘI ƊAN TAWAYE RAYUWATA A DĀ : A ɓangaren babana , iyalinmu mutanen Irish ne , kuma na girma ne a matsayin ɗan Katolikan Irish . Na sayi Littafi Mai Tsarki kuma na soma nazarinsa da kaina . Muna haɗuwa da mabiyan addinan nan kuma mu yi musu tambayoyi . Amma bayan mun yi watanni muna irin waɗannan taron , na kasa samun rukunin da ya amsa tambayoyin da muka yi daga Littafi Mai Tsarki ; kuma ban yi sha’awar sake haɗuwa da su ba . Saboda haka , mun yi musu tambayoyin da ba mu samu amsoshinsu daga Littafi Mai Tsarki ba tukuna , alal misali , game da ra’ayin Allah a kan shan taba da mugayen ƙwayoyi . Muka yanke shawarar halartar taro a Majami’ar Mulki . Amma kamar yadda nake yi kullum , na yi addu’a ga Allah cewa ya ba ni sha’awar sake saduwa da mutanen nan idan addininsu ne na gaskiya , kuma na ji sha’awa mai ƙarfi na yin nazarin Littafi Mai Tsarki da Shaidun . Sau da yawa , na yi ƙoƙarin daina shan taba amma na kasa . Bayan haka , da taimakon Jehobah , na daina shan taba . Daga baya , na mayar da shi ruwan lemu . Juyayi da kula da yake nunawa sun motsa ni na yi koyi da shi kuma na bi sawun Ɗansa , Yesu Kristi , a matsayin wanda nake bin gurbinsa . SHEKARAR DA AKA HAIFE SHI : 1964 ƘASAR DA AKA HAIFE SHI : MEZIKO Sau da yawa ina takawa babu takalmi domin ba mu da kuɗin sayen takalma . Daga baya , na koyi gyaran gashi kuma na buɗe shagon kaina . Suna bi da juna cikin sanin ya kamata . Shaidun ba su yi mini dariya ba kamar yadda sauran mutane suke yi . Hakika , ina bukatar canji gabaki ɗaya , domin ina rayuwa irin na mata . Jehobah ya taimaki mutane a dā su yi canji , ni ma ya taimake ni . Ina yin hidima a matsayin dattijo a cikin ikilisiya , kuma na taimaka ma wasu su koyi gaskiyar da ke cikin Kalmar Allah . Amma , Jehobah ya taimake ni da gaske . Ko da yake na ji ban cancanta ba , ya lura da ni kuma ya bi da ni cikin ƙauna da haƙuri . “ Na shaida rashin gamsuwa , kaɗaici , da kuma rashin manufa a rayuwa . ” ​ — KAZUHIRO KUNIMOCHI Burina shi ne in yi kuɗi sosai domin iyalina ta kasance da kwanciyar hankali da farin ciki . Nakan yi gasa sosai . Ta ce za ta so ta halarci taron Shaidun , saboda haka sai na yanke shawara cewa za mu je ne a matsayin iyali . Na tuna daren da wani dattijo ya kawo ziyara gidana kuma ya soma nazarin Littafi Mai Tsarki da ni . YADDA LITTAFI MAI TSARKI YA CANJA RAYUWATA : Ba zan taɓa manta yadda karanta Afisawa 5 : 5 ta ratsa zuciyata ba . Sai lamirina ya soma damu na . Na gane cewa idan ina son in faranta wa Jehobah Allah rai , ina bukatar daina yin tsere da keke . Na kuma rasa yadda zan kula da iyalina . Ran mahaifina ya ɓace sosai . Ba mu taɓa rasa “ waɗannan abubuwa ” da Yesu yake nufi ba , wato , ainihin bukatun rayuwa . Fiye da haka ma , sa’ad da na yi aiki ko ibada da ’ yan’uwana masu bi , ina samun farin ciki da gamsuwa da ban taɓa samu ba . Rayuwar iyalina ta kyautata sosai . ’ Ya’yana uku maza da matansu sun zama bayin Jehobah masu aminci . Abin Da Ke Ciki 6 - 12 ga Yuni , 2011 ‘ ’ Yar Ruhu ’ Tana Ɗaukaka Allah Wannan talifin zai taimaka mana mu bincika abin da ya sa yake da muhimmanci mu koya yadda ake tsai da shawarwari masu kyau . Za ka samu amsoshin waɗannan tambayoyi yayin da muke bincika fanonni tara na ’ yar ruhu . ZAMANIN da muke ciki a yau mafi wuya ne a tarihin ’ yan Adam . Don su bi da alhini , mutane suna ɗaukan jin daɗi a matsayin abu mafi muhimmanci a rayuwarsu . Ta yaya za mu guji yin hakan ? ( 2 Tim . 3 : 4 ) Yadda take mai da hankali ga jin daɗi zai iya kasance tarko ga dangantakarmu da Jehobah . Wa . 3 : 4 ; 7 : 2 - 4 ) Hakika , domin kwanakin rayuwa kaɗan ne , muna bukatar mu ‘ yi ƙoƙari ’ mu samu ceto . Alal misali , Kiristoci suna yin koyi da Jehobah da kuma Yesu wajen ɗaukan hakkinsu na yin aiki tuƙuru da muhimmanci . ( Yoh . Jehobah yana son mu bauta masa a koyaushe a hanyar da ta dace . Hidimarmu ta fage tana kawo farin ciki . Amma , muna bukatar mu yi tunani sosai kuma mu yi shiri tun da wuri , domin mu kasance da farin ciki a hidima . Da hakan , ya samu damar ƙarfafa su kuma ya nuna musu dalilan bauta wa Jehobah . Yana a shirye ya yi wa Jehobah da kuma waɗanda za su saurari saƙon gaskiya ‘ hidima . ’ ( Rom . 10 : 13 - 16 ) Ta yaya za mu iya yin koyi da yadda Yesu ya kasance da daidaita ? Shin za a iya faɗan hakan game da kai ? Kuma zai yi wuya a kusace shi idan ya cika ɗaure fuska . ” Kada dattawa su taɓa sa ’ yan’uwansu masu bi su rasa farin cikin da ya kamata su kasance da shi a bautarsu ga Jehobah , “ Allah mai - albarka . ” — 1 Tim . Mene ne yake nufi mutum ya yi “ buri ” a cikin ikilisiya ? Sa’ad da Bulus ya ƙarfafa maza a cikin ikilisiya su yi ƙoƙari don su samu ƙarin hakki , ba ya nufin cewa su gamsar da burin kansa ba . Kuna iya nuna cewa kuna son Majami’ar Mulki ta kasance da kyau ta wajen tsabtace ta . Kamar Timotawus , za ku iya koyan kula da bukatun ikilisiya sosai . — Karanta Filibiyawa 2 : 19 - 22 . Yin hankali shimfiɗe ya ƙunshi girmama wa ’ yan’uwanmu maza da mata . Kirista mai kan gado ba zai taɓa yin wasa da hankalin wani ko wata ba . — Mis . 5 : 23 ; 1 Kor . Hakika , ya kamata mata Kirista ta riƙa tallafa wa tsarin Bauta ta Iyali kuma ta riƙa ba da haɗin kai ga mijinta don hakan ya yi nasara . Abin farin ciki ne mu kasance cikin mutane masu yawa da suke bauta wa Jehobah da “ hankali shimfiɗe sarai ” ! • Ka bayyana dalilin da ya sa girmama ’ yan’uwanmu da waɗanda suke cikin iyali yake da muhimmanci sosai . 14 : 15 . ( b ) Waɗanne tambayoyi ne za mu yi la’akari da su ? MUNA tsai da shawarwari masu yawa a kowacce rana . Da yawa suna ɗan kawo sakamako na dindindin . Mene ne bai kamata mu ƙyale ya shafi yadda muke tsai da shawarwari ba ? Suna iya yin ƙarya da cuci ko kuma sata kuma su rinjaye mu mu “ bi bayan taron jama’a ” ta wajen bin su ko kuma mu taimaka musu su ɓoye abin da suke yi . 13 : 5 . Me ya sa wasu za su so su tsai da mana shawarwari ? ( Karanta Kolosiyawa 2 : 6 , 7 . ) Irin wannan damuwan daidai ne . Domin Littafi Mai Tsarki zai iya “ bada azanci ga marasa - wayo , ilimi da hankali ga saurayi . ” — Mis . A’a . ( 1 Sar . 15 : 4 , 5 ) Kamar Dauda , za mu iya tsai da shawara duk da cewa a dā mun yi kuskure , idan muka tuna cewa Jehobah zai mance da kurakuranmu kuma ya gafarta zunubanmu . Ka ba da bayani . Shin ya kamata mu riƙa damuwa game da yadda wasu suke ɗaukan shawarwari da muka yi ? 8 : 4 - 13 ) Mu ma muna bukatar mu yi la’akari da yadda shawarwarinmu za su shafi lamirin wasu . 11 : 2 . Iyaye suna iya ba yaransu zarafin tsai da wasu shawarwari , amma kada yara su ɗauki wannan matsayin . ( Kol . 3 : 20 ) Mata suna da ɗan iko a cikin iyali amma yana da kyau su amince da ikon maigidansu . ( Mis . 1 : 8 ; 31 : 10 - 18 ; Afis . Kada yadda kake ji ya ja - gorance ka . Ta yin hakan , za ka guji saurin tsai da shawarwari da za su kawo matsaloli da kuma alhini a nan gaba . ( a ) Yaƙub 1 : 5 yana ɗauke da wane tabbaci ? Ka yi addu’a don samun hikima . 14 : 15 ) A wani ɓangaren kuma , kada ka yi yawan shiririta . Zai yi nasara idan bai ƙyale yawan aiki da nishaɗi su gajiyar da shi kuma su cinye lokacin da zai yi amfani da shi don ya kula da hidimarsa ba . Idan mutum ya keɓe kansa ga Jehobah ko kuma ya yi wa’adin aure , ba zai iya canja hakan ba . Allah yana bukatar mu yi rayuwa da ta jitu da irin waɗannan shawarwari . Mutum mai hikima zai sake duba shawarwari da ya tsai da a lokaci lokaci . Ba zai ƙyale fahariya ko kuma taurin kai su hana shi yin gyara ko kuma sake shawararsa ba . ( Mis . Ta yaya iyaye za su iya koyar da yaransu su tsai da shawarwari masu kyau ? Alal misali , iyaye suna iya barin yaronsu ya samu lasisin direbobi . A ce yaron ya karya dokar hanya kuma aka kama shi aka ce ya biya wasu kuɗaɗe . Mene ne ya kamata mu koya wa ɗalibanmu na Littafi Mai Tsarki , kuma yaya za mu iya yin hakan ? Ballantana ma , “ kowane ɗayanmu fa za ya kawo lissafin kansa ga Allah . ” Yaya Za Ka Amsa ? Matakai da Za Mu Ɗauka Don Tsai da Shawarwari Masu Kyau 1 Ka Guji Girman Kai 3 Ka Yi Addu’a don Samun Hikima [ Hoton da ke shafi na 15 ] Sa’ad da ’ yar’uwar matashiya take addu’a da yamma , ta yi wa Jehobah godiya don kulawa da ’ yar’uwar da ta manyanta ta nuna mata , ta ce , lallai abin da nake bukata ke nan . A wani wuri kuma , bai daɗe da wasu ma’aurata suka dawo wa’azi daga ƙasar waje ba . Sa’ad da suke ba da labarai a wani taro , wani ɗan’uwa matashi ya yi shiru yana saurarawa sosai . Ta yaya za mu iya samun ’ yar ruhu ? Idan muna son mu ‘ zama ’ ya’yan Ubanmu wanda ke cikin sama , ’ wajibi ne mu kasance dabam . Amma yaya zai yiwu mu ƙaunaci maƙiyanmu , yadda Yesu ya umurce mu ? Da yake sun damu da zaman lafiyarsa , ƙaunarsu ta sadaukarwa ta motsa su su aikata a madadinsa nan da nan , hakan ya sa yarin da dukan iyalinsa suka zama masu bi . ( A . M . ( Duba akwatin da ke shafi na 21 . ) ( Ka duba hoton da ke ƙasa . ) 5 : 1 , 2 ; 1 Yoh . 4 : 9 - 11 , 20 , 21 ) Lokacin da muka keɓe don kasancewa tare da Jehobah ta yin karatun Littafi Mai Tsarki da bimbini da kuma addu’a yana ƙarfafa mu kuma yana sa mu ƙaunaci Ubanmu na samaniya sosai . Shin kana keɓe lokaci yadda zai yiwu a kowacce rana don ka kusaci Jehobah ? Za mu iya ci gaba da kasancewa da farin ciki wanda ɗiyar ruhu ne , duk da matsaloli . Duk da haka , Jehobah yana ƙarfafa su ta hanyar ruhunsa don su yi “ haƙuri da jimrewa tare da farinciki . ” ( Kol . Mene ne ke sa mu farin ciki ? Hakanan zan albarkace ka muddar raina . ” ( Zab . Me ya sa yake da muhimmanci mu bauta wa Jehobah da farin ciki ? Saboda haka muna ƙoƙari mu yi biyayya ga ƙarfafar marubucin wannan zabura : “ Ku bauta wa Ubangiji da farinzuciya : Ku zo gabansa da rairawa . ” Mene ne za mu iya yi don mu magance mugun tunani ? Afisawa 5 : 18 , 19 ta ce : “ Ku cika da Ruhu : kuna zance da junanku cikin zabura da waƙoƙin yabo da waƙoƙi masu - ruhaniya , kuna rairawa kuna yi muzika da zuciyarku ga Ubangiji . ” Kuma an fito da littafin nan Ka Kusaci Jehovah a lokacin . Ra’ayinsa game da ’ Yan Al’ummai da ba su yi kaciya ba ya bayyana a waɗannan kalamai da ya furta : “ Ku da kanku kun sani haram ne ga mutum Ba - yahudi ya saje da mutum na wani dangi dabam , ko kuwa shi zo wurinsa ; amma Allah ya nuna mini kada in ce da kowane mutum haram ko mai - ƙazanta . ” ( A . M . * ( Afis . 4 : 3 , 16 ) Hakika , zai yiwu domin a ’ yan kwanakin da suka gabata , ruhun Allah ya buɗe zuciyar Bitrus , kuma ya sa ya soma daidaita ra’ayinsa kuma ya sha kan wariya da yake yi . Jehobah ya bayyana masa ta wahayi cewa ra’ayin Allah game mutane bai dangana ba ga launin fata ko kuma ƙasa ba . ( A . Sa’ad da yake rubuta wa ikilisiyar da ke Roma , wadda ta ƙunshi masu bi Yahudawa da ’ Yan Al’ummai , Bulus ya ce : “ Ku karɓi juna , kamar yadda Kristi kuma ya karɓe ku , zuwa ga darajar Allah . ” ( Rom . 15 : 7 ) Akwai wani a ikilisiyarku da za ka yi ƙoƙari ka san shi sosai ? [ Hasiya ] 13 : 15 . Shugabannin addinan Yahudawa sun gaskata cewa “ ’ ya’yan jama’arka ” da “ maƙwabcinka ” yana nufin Yahudawa ne kawai . Yaya Za Ka Amsa ? Amma a wannan yanayi na a yi rai ko a mutu , kowa yana son ya ceci kansa , ba wani ba . Akwai sanyi sosai a lokacin kuma a dukan ranar sun tsaya a cikin ruwan ƙanƙara . Sun ce Jehobah ne ya ba su ikon . Suna bukatar burodi da za su ci sosai , kamar mu , domin suna jin yunwa . Suka karɓi dukan burodin da suke da shi , sai suka ɗebi rabi , kuma suka ba ’ yan’uwansu masu bi da suka zo daga Dachau rabin da ya rage . “ Ruhunka mai - nagarta ne ; ka bishe ni cikin ƙasar adalci . ” — ZAB . A’a . Kalmar Allah ta ce Kiristoci suna “ tafiya bisa ga Ruhu , ” ‘ ruhu ya bishe su ’ kuma suna “ rayuwa bisa ga Ruhu . ” ( Gal . A kowace rana ya kamata mu roƙi Jehobah ya ja - goranci tunaninmu , da furcinmu da kuma ayyukanmu ta wurin ruhunsa . ( b ) Waɗanne tambayoyi za mu tattauna ? Me ya sa yake da muhimmanci ruhu mai tsarki ya yi mana ja - gora ? Bari mu yi la’akari da waɗannan tambayoyi yayin da muke tattauna sauran fannoni shida na ‘ ’ yar ruhu ’ wato , “ tsawon jimrewa , nasiha , nagarta , aminci , tawali’u , kamewa . ” — Gal . Tawali’u da Tsawon Jimrewa Suna Kawo Salama a Cikin Ikilisiya Tawali’u da tsawon jimrewa suna aiki tare don ikilisiya ta kasance da salama . Waɗannan fannoni na ’ yar ruhu suna taimaka mana mu bi da mutane da kyau , mu natsu idan aka ɓata mana rai kuma mu ƙi ramawa idan mutane suka yi mana laifi ko kuma baƙar magana . Bisa ga yanayin , yana iya canja batun , ya bar zancen zuwa wani lokaci , ko kuma ya bar wurin kafin tattaunawar ta zama ta fushi . — Mis . Ka Wartsake Iyalinka da Nasiha da Nagarta Ana yinsa ta yin karimci . ( A . M . 9 : 36 , 39 ; 16 : 14 , 15 ) Amma nagarta tana nufin abubuwa da yawa fiye da wannan . Hakazalika , nagartar da ruhu mai tsarki ke haifarwa ana bayyana a yadda Kirista yake rayuwarsa gabaki ɗaya . Mene ne za a iya yi don a taimaki waɗanda suke cikin iyali su nuna ’ yar ruhu ? Mene ne zai iya taimaki iyalan Kirista su bi da juna cikin nagarta da alheri ? ( Kol . 3 : 9 , 10 ) Wasu magidanta suna haɗa nazarin ’ yar ruhu a Bautarsu ta Iyali da yamma na kowanne mako . Ku nemi hanyoyin da za ku yi amfani da abubuwan da kuka koya , kuma ku yi addu’a ga Jehobah don ya albarkace ƙoƙarce - ƙoƙarcenku . ( 1 Tim . 4 : 15 ; 1 Yoh . Matar ta bayyana : “ Koyan cewa alheri ya haɗa da riƙe amana da kuma aminci ya shafi yadda muke bi da juna har yau . Kuma ya koya mana mu riƙa ce , ‘ na gode ’ da ‘ yi haƙuri ’ sa’ad da yin hakan ya dace . ” Yin alheri ya haɗa da gayyatar matata ta furta ra’ayinta ba tare da yin fushi a kan abin da ta faɗa ba . Sa’ad da muka soma nuna alheri a aurenmu , saɓani da muke samu ya fara raguwa a hankali . Hotunan batsa da kuma mugun nishaɗi sun yaɗu sosai a duniyar Shaiɗan . Wannan zai iya ɓata dangantakarmu da Jehobah . Kalmar Allah ta gargaɗe mu : “ Ku kawarda dukan ƙazanta da yaɗuwar mugunta , da tawali’u kuma ku karɓi dasashiyar magana , wanda ta ke da iko ta ceci rayukanku . ” ( Yaƙ . Jehobah ya bayyana wa annabi Ezekiel cewa ana yin abin ban ƙyama a ɓoye , ya ce : “ Ya ɗan mutum , ko ka ga abin da dattiɓan gidan Isra’ila su ke yi a cikin duhu ? Gama suna cewa , Ubangiji ba ya gan mu ba : Ubangiji ya rabu da ƙasan . ” Me ya sa ? Za mu ƙuduri aniya kamar marubucin wannnan zabura wanda ya rera waƙa : “ Cikin kamalar zuciya zan yi tafiya a cikin gidana . ( b ) Kamar yadda aka nuna a shafi na 26 , ta yaya irin wannan abin zai iya faru wa mutum a yau ko da shekarunsa nawa ne ? Zai iya taimaka mana mu tsare zuciyarmu . Amma zai fi kyau mu guji yanayin ! Wasu sun ga ya fi musu kyau su yi amfani da kwamfuta ko kuma su kalli talabijin a lokacin da mutane suke gida . ( Karanta Matta 5 : 27 - 30 . ) Bari mu ɗauki ko waɗanne matakai da suka dace don mu kāre kanmu da kuma iyalinmu domin mu bauta wa Jehobah da “ zuciya mai - tsabta da lamiri mai - nagarta da bangaskiya mara - riya . ” — 1 Tim . Alheri da nagarta suna sa iyali ta kasance da salama . Bugu da ƙari , Galatiyawa 6 : 8 ya tabbatar mana : “ Amma wanda ya shuka ga Ruhu , daga wurin Ruhu za ya girbe rai na har abada . ” Yaya Za Ka Amsa ? [ Hoton da ke shari na 25 ] Yin nazarin ’ yar ruhu zai amfane iyalinka Na Samu Abubuwa Masu Kyau Da Yawa Arthur Bonno ne ya ba da labarin Sai na ce : “ Bari mu je mu saurara ! ” Bayan taron , aka ba mu fam na Makarantar Gileyad . Kamar yadda ka lura a tattaunawar da ni da matata muka yi a taron gundumar , ina da ra’ayi cewa za mu iya yin duk abin da muka zaɓa cewa za mu yi . Mun isa ƙasar Ecuador a shekara ta 1954 kuma tun lokacin muna hidima a ƙasar . Muna tafiyar kwanaki biyu ta jirgin ƙasa da babbar mota daga birnin Guayaquil , da ke baƙin teku , inda jirgin sama yake zuwa cikin mintoci talatin yanzu ! Saboda haka , ƙari ga ziyartar ikilisiyoyi , mun yi wa’azi na makonni da yawa a shekara a ƙananan garurruka inda babu Shaidu da ke zama a wurin . Kuma , sa’ad da na yi baƙar magana game da wani , za ta ƙi saka baƙi a zancen . Amma sau da yawa , muna tattauna abubuwan da muka koya daga talifofin Hasumiyar Tsaro da hidimar fage da kuma abin da muka fuskanci a ranar . Na juya na ga cewa matata ta nitse cikin baƙin laka har gwiwarta . Na fito da ita daga cikin lakar amma ban da takalmanta . Da shigewar lokaci muka soma nazarin Littafi Mai Tsarki da su , kuma daga baya dukan waɗanda suke wannan iyalin suka yi baftisma . Shekaru da yawa bayan hakan , Carlos da matarsa da biyu cikin yaransu suka zama majagaba na musamman . An aika wa matata wasiƙa daga Brooklyn . Wani mutum da ba mai bi ba ne ya saba dukan matarsa amintacciya da mai bi ce . Ina tunani ‘ Mene ne yake faruwa a nan ? ’ Wannan ya tuna mana kalaman Yesu da ke Yohanna 10 : 3 , 4 , 14 game da Nagarin Makiyayi da kuma tumaki da suka san juna sosai . A cikin shekaru da yawa , muna farin ciki marabtar ’ yan’uwa ɗarurruwa da aka koyar da su a Gileyad , waɗanda suka manyanta kuma suna ƙwazo a cikin ikilisiyoyi da suke hidima . ’ Yan’uwa mata da yawa da ba su yi aure ba sun zo daga wasu ƙasashe don su yi hidimar majagaba a nan , kuma mata ne masu ƙwazo da masu aiki tuƙuru ! Kuma ’ ya ƙaunatacciya ce ga mahaifiyarta . Muna ɗaukan farin ciki da muka yi don taimaka wa mutane 70 su zo ga sanin Jehobah da tamani . Tarihin Ɗan’uwa Vaca ya fito a Awake ! na 8 ga Satumba , 1985 . [ Hoton da ke shafi na 29 ] [ Hoton da ke shafi na 31 ] Shin Ka Ga Tabbaci Cewa Allah Yana Ja - gora Kuwa ? Hakan yana da ban al’ajabi ! Amma daga ina ya fito ? Za su kasance a shirye don su bi shi . 14 : 14 ; Zab . 99 : 7 ) Bugu da ƙari , girgijen ya nuna cewa Musa ne Jehobah ya naɗa don ya ja - goranci al’ummar . 14 : 10 - 12 ) Bayan an cece su a Jar Teku , sun yi gunaguni game da Musa da Haruna da kuma Jehobah domin sun ɗauka cewa suna rashin abinci da ruwa . ( Fit . Tawayen da Isra’ilawa suka yi ya nuna cewa sun rena ja - gorar Jehobah sosai . 78 : 40 - 42 , 52 - 54 ; Neh . 9 : 19 . Wannan bawa mai - albarka ne wanda ubangijinsa , sa’anda ya zo , za ya iske shi yana yin hakanan . ” — Luk 12 : 42 , 43 . Saboda haka , rukunin wakilin nan “ mai - aminci ” ne da bai taɓa cin amana ko kuma yin watsi da Jehobah da Yesu da koyarwar Littafi Mai Tsarki ko kuma mutanen Allah ba . Ka Bi Ja - gorar Allah Mako guda ne ? Wataƙila za ka fara kwance kayayyakin da suka fi amfani . Muna ƙoƙari mu yi amfani da shi ‘ nan da nan ’ ne ? Ta wurin talifofin Hasumiyar Tsaro da Hidimarmu Ta Mulki da sababbin littattafai da kuma jawabai da ake ba da a manyan tarurruka da taron gunduma . Shin ka gane tabbacin cewa Allah yana ja - gora kuwa ? Saboda haka , bari dukanmu mu ci gaba da ganin tabbaci cewa Jehobah yana ja - gora ! Littattafai da aka fito da su a taron gunduma Makarantu na Tsarin Allah Mutane suna faɗin ƙarya , suna cutan mutane , suna sata , ba sa biyan bashi kuma suna yin maguɗi a kasuwanci . Ta yaya za mu ci gaba da guje wa yin ha’inci ? Su ne tsoron Jehobah da lamiri mai kyau da kuma kasancewa da wadar zuci . Misalai 16 : 6 ta ce : “ Ta wurin tsoron Ubangiji kuma mutane su kan rabu da mugunta . ” Wannan za ta motsa mu mu “ yi tasarrufin kirki cikin dukan abu . ” — Ibran . Bayan shekaru takwas , João ya koyi gaskiya , kuma lamirinsa da Littafi Mai Tsarki ya koyar ya motsa shi ya koma kamfani inda ya ci bashin don ya biya su ! Manzo Bulus ya rubuta : “ Ibada tare da wadar zuci riba ce mai - girma . . . . Da ya ke muna da abinci da sutura , da su za mu yi wadar zuci . ” ( 1 Tim . 13 : 22 ) Ka yi la’akari da labarin Achan . ( Josh . 7 : 1 , 20 - 26 ) Shi ya sa ƙarnuka da yawa bayan hakan , Yesu ya ba da wannan kashedin : “ Ku yi lura , ku tsare kanku daga dukan ƙyashi . ” — Luk 12 : 15 . Kasancewa masu gaskiya a wurin aiki ya haɗa da ƙin yin “ taɓe taɓe , ” ko da yin hakan gama gari ne . ( Tit . Da shigewar lokaci , kamfanin ya ƙididdiga kuɗaɗen da aka kashe a tafiye - tafiyen , kuma ya yaba wa Jurandir don gaskiya da ya yi . Amma ɗan’uwanmu ya yi addu’a ga Jehobah don ya ba shi gaba gaɗi ya yi biyayya ga ƙa’idodin Littafi Mai Tsarki . ( Zab . 145 : 18 - 20 ) Ya kuma yi ƙoƙari ya bayyana wa shugabansa dalilin da ya sa bai yi hakan ba , amma hakan ya ci tura . Manzo Bulus ya shawarci Kiristoci : “ Kada ku ku riƙe bashin kome ga kowa . ” ( Rom . Sai ya je wurin Alfredo don su tattauna batun , kuma Alfredo ya amince ya biya shi kuɗin kaɗan - kaɗan . Bayan sun sayar da fili , suka kawo wa manzannin rabin riɓar kuma suka yi da’awa cewa shi ke nan kuɗin . Lis . 20 : 7 - 13 ) Hakazalika , Yunana bai rufe ƙasawarsa ba kafin da kuma bayan ya yi wa mutanen Nineba wa’azi . Maimakon haka , ya rubuta kome . — Yun . 1 : 1 - 3 ; 4 : 1 - 3 . Nathalia ba ta yi jinkirin gaya wa malaminta ba , ko da yake ta san cewa hakan zai rage makin da za ta samu . Ana bukatar ƙoƙari sosai don a kasance da gaskiya idan ana zama cikin mutane ‘ masu - son kansu , masu - son kuɗi , masu - ruba , masu - girman kai , marasa - tsarki . ’ ( 2 Tim . 3 : 2 ) Duk da haka , tsoron Jehobah da ya dace da lamirin da aka koyar da Littafi Mai Tsarki da kuma yin wadar zuci za su taimaka mana mu kasance da gaskiya a duniya da ake yin rashin gaskiya . • Shin Kiristoci na gaske suna yin amfani da sunan Allah a matsayin laya ? • Me ya sa Jehobah ya ƙi Sarki Saul ? • Ta yaya za mu iya nuna cewa mun tsani mugunta ? Za mu sha barasa daidai wa daida , za mu guji ayyukan sihiri , kuma za mu yi biyayya ga gargaɗin Yesu game da lalata . Alal misali , za mu ƙi kallon hotunan batsa da kuma sha’awoyin da yin hakan zai iya jawowa . • A wace hanya ce Irmiya yake kamar itacen da aka “ dasa a bakin ruwaye , wanda yana miƙa sawayensa ” ? Amma ban samu isashen barci ba a cikin ’ yan watanni bayan haihuwar ta . Abubuwan da kawai suka fi muhimmanci a gare ni su ne abincinta , canja famfas ɗin da ta saka , ko kuma yin lallasa don ta yi shiru . Shi kuwa mahaifin da ya yi haihuwar farko , yana iya yin mamakin irin dangantakar da matarsa ta ƙulla da jaririn . Yana kuma iya damuwa cewa an yi watsi da shi . Ƙauna “ ba ta biɗa ma kanta , ba ta jin cakuna . ” KU GWADA WANNAN : Mata , idan mijinku ya yi wani aikin raino a hanyar da ta bambanta da ta ku , ku guji sūkar sa ko kuma ku sake yin aikin da ya yi . Sababbin iyaye sukan yi gwagwarmaya sosai don su ci gaba da kasancewa kusa da juna saboda rashin samun isashen barci da kuma matsalolin da suke tasowa ba zato . A wani ɓangare kuma , maigida yana iya kasa fahimtar cewa juna biyu ya shafi jikin matarsa da kuma motsin ranta . Sa’ad da yake kwatanta aure , Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Mutum za ya rabu da ubansa da uwatasa , ya manne wa matatasa : za su zama nama ɗaya kuma . ” Theresa , mahaifiyar wata yarinya ’ yar shekara biyu , ta ce : “ Idan na soma jin cewa na fara nisanta kaina daga mijina , ina ɗaukan mataki nan da nan domin in ba shi dukan hankalina , ko da na ɗan lokaci kaɗan ne kawai a kowace rana . ” Ka ƙoƙarta ka kawar da duk wani tsoron da matarka ke da shi . ( 1 Korintiyawa 7 : 1 - 5 ) Hakan yana bukatar tattaunawa . Amma irin wannan tattaunawar yana da muhimmanci yayin da ma’aurata suke daidaita yanayinsu sa’ad da suka zama iyaye . Magidanta , a duk lokacin da ya yiwu , ku tashi da daddare ku ciyar da jaririn ko kuma ku canja masa famfas domin matarku ta huta . ƘALUBALE NA 3 : Kuna samun rashin jituwa game da yin raino . Ma’aurata suna iya ganin cewa saboda yadda suka taso , hakan yana yawan sa su yin gardama . Asami ta ce : “ Ina jin cewa Katsuro ya cika yi wa ɗiyarmu sassauci , shi kuma yana jin cewa na cika tsananta mata . ” Ta yaya za mu koya wa jaririn yadda ake amfani da wurin ba - haya ? ” Ethan , mai ’ ya’ya guda biyu , ya ce : “ Kuna bukatar ku tattauna sosai domin ku kasance da ra’ayi ɗaya . ” Ku tsai da shawara a kan irin halayensu da za ku so ku yi amfani da su sa’ad da kuke rainon ɗanku ko ɗiyarku . Hakika ana bukatar irin waɗannan canje - canje a aure . Makonni bayan haihuwa , iyaye mata da yawa suna ɗan yin baƙin ciki . ▪ Yaushe rabona da tattaunawa sosai da matata ko mijina game da kanmu ba rainon yara ba ? Ka Koya Daga Kalmar Allah Adamu da Hauwa’u sun yi rashin biyayya ga Allah . ( Ishaya 48 : 17 , 18 ) Ba da daɗewa ba , Jehobah zai halaka dukan gwamnatocin ’ yan Adam . Shaiɗan yana amfani da ikonsa ya ɗaukaka yin lalata da kuma ayyuka masu lahani . Ka yi tunanin yanayin a zuciyarka . Ka sa labarin ya kasance kamar yanzu yake faruwa . ․ ․ ․ ․ ․ Waɗanne irin kalmomi masu daɗi ne kake tunanin cewa Shechem yake yi wa Dinah ? ․ ․ ․ ․ ․ Mene ne wataƙila take samu a tsakanin mutanen Ka’ana da ba ta samu a gida ? ) ․ ․ ․ ․ ․ ( Sake karanta ayoyi na 3 , 12 da na 19 . ) 3 KA YI AMFANI DA ABIN DA KA KOYA . Waɗanne matakai ne za ka iya ɗauka don guje wa masu lalata da yara , wato , waɗanda ba sa bin mizanan Littafi Mai Tsarki game da ɗabi’a ? ․ ․ ․ ․ ․ A Zabura 23 , Littafi Mai Tsarki ya yi amfani da kamancen makiyayi da tumakinsa don ya kwatanta yadda Jehobah yake kula da masu bauta masa . Dauda , marubucin wannan zaburar , makiyayi ne sa’ad da yake matashi . * ( Ayoyi 1 , 6 ) Kalmomi da ke cikin zaburar sun kwatanta hanyoyi uku da Jehobah yake kula da mutanensa , kamar yadda makiyayi yake kula da tumakinsa . — Zabura 100 : 3 . Hakazalika , muna bukatar taimako don mu sami ja - gora mai kyau a rayuwa . Yana bishe su “ cikin hanyoyin adalci . ” ( Ayoyi 2 , 3 ) Waɗannan kwatanci na makiyayi da ke wurin da ke da dausayi suna tabbatar da mu cewa za mu iya dogara ga Allah . Idan muka bi ja - gorancin ruhunsa kamar yadda aka nuna a cikin Littafi Mai Tsarki , za mu iya biɗar rayuwar da za ta sa mu samu gamsuwa da ƙarfafawa da kuma kwanciyar hankali . Jehobah yana gaya ma mutanensa cewa ba sa bukatar su ji tsoro , ko da suna ‘ tafiya a tsakiyar kwari na inuwar mutuwa , ’ wato , lokacin da suke fuskantar masifu masu tsanani . Jehobah yana ciyar da tumakinsa . Tumaki sun dogara ne da makiyayinsu don samun abinci . Dauda ya samu kwanciyar hankali , don ya san cewa idan ya ci gaba da kasancewa kusa da Makiyayinsa na sama , zai more kulawar da ke cike da ƙauna daga Jehobah , ‘ dukan kwanakin ransa . ’ ( Aya 6 ) Kana ɗokin samun irin wannan kwanciyar hankalin ? 15 Ga Mayu , 2011 WAƘOƘI : 69 , 57 SHAFI NA 11 SHAFI NA 16 SHAFI NA 28 WAƘOƘI : 46 , 23 Talifi na farko ya tattauna hakkin da kowanne mutum da ke cikin iyalin Kirista yake da shi wajen kasancewa a faɗake a ruhaniya . Maƙasudai da Hanyoyin Yin Hakan Za ka iya samun abubuwa masu burgewa da yawa game da su ta bincika littattafan nan Insight on the Scriptures ko kuma Watch Tower Publications Index . Ka nemi sababbin hanyoyi na bayyana Nassosi . ( A . M . 17 : 2 , 3 ) Sophia tana da wannan maƙasudi sa’ad da take karanta Littafi Mai Tsarki . Ka yi koyi da yadda suka aikata . Ka keɓe lokaci don nassosi masu wuya da kuma bayaninsu don ka fahimce su sosai . Ka keɓe lokaci mai yawa don yin kowanne nazari . Za ka iya furtawa kamar marubucin wannan zaburar : “ Na ɗauki shaidunka [ Jehobah ] su zama gādo a gareni har abada ; Gama su ne ƙawar zuciyata . ” — Zab . Ka keɓe lokaci daidai wa daida don nazari na kanka . 2 : 2 ) Jarirai ba sa ƙoƙartawa kafin su yi marmarin shan madara . Amma Nassosi sun faɗi cewa muna bukatar mu yi marmarin Kalmar Allah . Abin da a farko kana gani kamar yana da wuya zai zama abin sha’awa . Ba da daɗewa ba , za ka samu tarin hikima kamar lu’u ’ lu’u , wadda dukiya ce mai kawo murna . — Zab . 19 : 14 ; Mis . Sophia tana ƙoƙari wajen tunawa da kuma yin amfani da Nassosi dabam dabam don ta jawo hankalin masu gida kuma ta sa hidimar Kirista ta kasance da amfani sosai . Amfani mafi muhimmanci na jin daɗin karanta Kalmar Allah shi ne , samun dangantaka na kud da kud da Jehobah . [ Akwati / Hotuna da ke shafi na 5 ] ▪ Ka nemi sababbin hanyoyi na bayyana Nassosi . [ Hoton da ke shafi na 4 ] “ Mu zauna a faɗake , da natsuwa . ” — 1 TAS . 5 : 6 , Littafi Mai Tsarki . DA YAKE magana game da “ babbar ranan nan mai bantsoro ta Ubangiji , ” manzo Bulus ya rubuta zuwa ga Kiristoci da ke Tasalonika : “ Ba a cikin duhu kuke ba , ’ yan’uwa , har da ranan nan za ta mamaye ku kamar ɓarawo . ( Karanta Yohanna 10 : 14 , 15 . ) Mene ne zai taimaki namiji da yake son ya ƙarfafa iyalinsa a ruhaniya ya yi nasara ? Ya san bukatunsu da kasawarsu da kuma ƙarfinsu . Wanda muke bin misalinsa yana lura da kome game da tumakinsa . Ta yaya magidanta za su iya yin koyi da Makiyayi Mai Kyau ? Don maigida ya yi koyi da Kristi a yin shugabanci , dole ne ya koya ɗaukan kansa a matsayin makiyayi kuma ya ɗauki waɗanda yake kula da su a matsayin tumaki . Har ma ya ‘ bada ransa domin tumakin . ’ Amma , dole ne ya nuna ƙauna ga yaransa . Iyalansu za su more irin kāriya ta ruhaniya da marubucin zabura ya rera waƙa game da ita . — Karanta Zabura 23 : 1 - 6 . Shugaban iyalan Kirista suna da irin wannan matsayin a waɗannan kwanaki na ƙarshe . Kafin ya halicci Hauwa’u mace ta fari , Allah na gaskiya ya ce : “ Ba ya yi kyau ba mutum shi kasance shi ɗaya ; sai in yi masa mataimaki mai - dacewa da shi . ” Mata da abin koyi ne tana ayyuka da za su sa iyalinta su amfana . Mene ne mata za ta iya yi don ta taimaka wa iyalinta su kasance “ a faɗake ” ? Bugu da ƙari , tana goyon bayan mijinta sa’ad da yake ba yaransu gargaɗi da kuma yi musu horo . Dabam take da mata da ba ta da haɗin kai , kuma yaran suna shan wahala a zahiri da kuma a ruhaniya ! Zama abin koyi wajen tallafa wa mijin yana iya zama da ƙalubale ga mata sa’ad da mijin ya tsai da shawarar da ba ta so . Ku yi la’akari da albarkar da Jehobah zai ba ku . Mai yiwuwa sa’ad da kuke girma sun yi amfani da Littafi Mai Tsarki da littattafai na Kirista don su taimaka muku ku zana hoton zuci na yadda rai madawwami zai kasance a sabuwar duniya . Mene ne matasa za su iya yi don su yi nasara a tseren rai ? Domin “ al’amuran da ba su ganuwa madawwama ne . ” — 2 Kor . Ku tsara rayuwarku yadda za ku samu wannan albarka . Ta yaya matashi zai san ko ya mai da gaskiya tasa ? Ina yin ƙoƙari na riƙa yin ayyuka da suka shafi bauta ta gaskiya a kai a kai , kamar yin addu’a da yin nazari da halartan taro da kuma fita hidimar fage a kai a kai ? 6 : 19 . Su waye ne za su samu rawanin , a tsere na rai ? 2 : 3 , 4 ) Mutane da yawa sun ci tsere kafin kai kuma da yawa suna tseren tare da kai . ( Ibran . 12 : 1 , 2 ) Dukan waɗanda ba su yi kasala ba za su samu rawanin . Wajibi ne dukan waɗanda suke cikin iyali su cika hakkinsu na Nassi . Ka duba Hasumiyar Tsaro ta 15 ga Nuwamba , 2010 shafuffuka na 12 - 16 . “ Ku yi shiri : gama cikin sa’a da ba ku sa tsammani ba , Ɗan mutum yana zuwa . ” — LUK 12 : 40 . 1 , 2 . Bari mu yi la’akari da wasu hanyoyi da za mu iya kāre ruhaniyar iyalinmu . Tun da yake son abubuwan mallaka tarko ne da ya kama iyalai da yawa , ka yi la’akari da abin da Yesu ya faɗa game da sa idonmu ya kasance “ sarai . ” 1 : 18 . 6 : 33 ) Wannan yana nufin mu yi wadar zuci ga tanadi na zahiri da aka mana kuma mu sa hidimar Allah farko a rayuwarmu . — Ibran . Za a samu sakamako mai kyau idan aka koyar da yara su sa idonsu ya kasance sarai ! Sun yi farin ciki sosai da ita kuma suka gaya mata cewa suna alfahari da ita ! Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Fasikanci , da dukan ƙazanta , ko sha’awa [ ko “ ƙyashi ” ] , kada a ko ambata a cikinku . ” — Afis . 5 : 3 . Saboda haka , yana da kyau mu yi biyayya da gargaɗin Yesu : “ Ku yi lura , ku tsare kanku daga dukan ƙyashi . ” Ku kame kanku . Shugaban iyalin zai san yawan ruhaniyar waɗanda suke cikin iyalin ta wurin kalamansu . Ya dace kai da iyalinka ku bincika wasu maƙasudai da za ku iya biɗa . A matsayin shugaban iyali , ka bincika wuraren da iyalinka za su iya samun ci gaba a ruhaniya . Sai ka kafa takamammun maƙasudai da za su taimaka maka ka cim ma su . ( Gal . 6 : 9 ) Iyalin da ke biɗe - biɗen maƙasudai na ruhaniya za su sa ci gabansu ya “ bayanu ga kowa . ” — 1 Tim . Yanzu da lokacin da aka yi wannan gyara ya ɗan shige , muna iya tambayar kanmu : ‘ Ina yin amfani da lokacin da aka keɓe don Bauta ta Iyali da yamma ko kuma yin nazari na kaina ? Idan muka ci gaba da kusantar Jehobah , za mu ƙara ƙaunarsa da ‘ dukan zuciyarmu , da dukan ranmu , da dukan azancinmu , da dukan ƙarfinmu . ’ ( Mar . Ta yaya kake amfana ta wajen keɓe wata yamma don bauta ta iyali ko kuma nazari na kai ? Bugu da ƙari , ka zaɓi littafin da za a nazarta da iyalinka za su yi amfani da shi a rayuwarsu na kullum . ‘ Ku Zauna a Faɗake ’ Kuma “ Ku Yi Shiri ” Shin ya taimaka wa iyalinka su kusaci Jehobah da kuma juna sosai ? 83 : 18 . WATAƘILA lokaci na farko da ka ga sunan nan Jehobah shi ne lokacin da aka nuna maka shi a cikin Zabura 83 : 18 . Ka lura da abin da marubucin wannan zaburar ya nanata da yake da muhimmanci don mu samu ceto sa’ad da ya ce : “ Kai kaɗai ne Maɗaukaki bisa dukan duniya . ” Amma yaya Shaiɗan ya yi nasara wajen rinjayar Hauwa’u ? Shaiɗan ya yi amfani da dabaru da yawa sa’ad da yake tattaunawa da Hauwa’u . Batun da Ya Taso a Zamanin Ayuba Ta yaya Shaiɗan ya ƙalubalanci amincin Ayuba , kuma wane zarafi ne aka ba wa Ayuba ? Ƙarnuka bayan hakan , Ayuba mai aminci ya samu zarafin nuna Wanda ya fi muhimmanci a rayuwarsa . ( Karanta Ayuba 2 : 9 , 10 . ) ( b ) Yaya Yesu ya aikata ga wannan gwajin ? Ba da daɗewa ba bayan Yesu ya yi baftisma , Shaiɗan ya yi ƙoƙari ya rinjayi Yesu ya biɗi sha’awoyin kansa maimakon ya sa Jehobah ya zama Wanda ya fi muhimmanci a rayuwarsa . Babu shakka , Iblis ya so Yesu ya cika damuwa da sunansa , har ya nuna matsayinsa . Shaiɗan ya san cewa mutum zai iya yin abu saboda fahariya don kada a raina shi . Ta ƙin wannan gwajin , Yesu ya kuma nuna cewa Jehobah ne ya fi muhimmanci a rayuwarsa . Gab da ƙarshen rayuwarsa a duniya , Yesu ya fuskanci shawara mai wuya da zai tsai da . Waɗanne darussa ne muka koya daga misalin Hauwa’u da Ayuba da kuma Yesu Kristi ? Ta yaya yadda Yesu ya bi da gwaji ya bambanta da na Hauwa’u , kuma ta yaya za mu yi koyi da Yesu ? ( Ka ba da kalami a kan hoton da ke shafi na 18 . ) Kada ka ƙyale gwaje - gwaje su sa ka mance da Jehobah . Ta lura cewa ’ ya’yan itacen “ yana da kyau domin ci , abin sha’awa ne kuma ga idanu , itacen kuma abin marmari ne domin bada hikima . ” ( Far . Wajibi ne mu tuna da abin da Kalmarsa , Littafi Mai Tsarki ta ce . Duk da haka , kamar Ayuba , za mu iya yin sanyin gwiwa sa’ad da muka rasa ƙaunatattunmu ko kuma muke shan wahala . Ayuba bai fahimci dalilin da ya sa Jehobah ya ƙyale wasu abubuwa su faru ba , kuma hakan zai iya faruwa da mu . Ko kuma mun samu labarin wani ɗan’uwa mai aminci da ya faɗa hannun masu nuna ƙarfi ko kuma ya mutu sanadin hatsari mai tsanani . Masifu da yawa suna faruwa ne saboda ‘ sa’a , da kuma tsautsayi . ’ ( M . Zai ba mu ƙarfin da muke bukata don mu ci gaba da kasancewa da aminci . — 2 Kor . ( 1 Bit . 2 : 23 , 24 ) Ta yin hakan , Yesu ya sa Jehobah farko a rayuwarsa , kuma hakan ya sa an ɗaukaka shi zuwa matsayi mai girma . ( Filib . ( 2 Tim . 3 : 2 ) Shi ya sa mutanen da ba sa ɗaukan Jehobah farko a rayuwarsu suke ko’ina . Maimakon haka , ko da muna fuskantar gwaji , masifu ko cin mutunci , bari kowannenmu ya ƙuduri aniya ya nuna cewa lallai Jehobah ne ya fi muhimmanci a rayuwarsa ! [ Hasiya ] Wasu masanan Littafi Mai Tsarki suna ji cewa wataƙila wannan furucin “ ai , fata a bakin fata ” yana nufin cewa Ayuba zai yarda yaransa da dabbobinsa su rasa fatunsu , ko rayukansu , muddin shi bai rasa nasa fata ko rai ba . • abin da ya fi muhimmanci ga Yesu ? Za mu iya dogara ga “ Allah na dukan ta’aziyya , ” a lokatan wahala 4 : 9 . Me ya sa sanin Jehobah da kuma zama sanannu gare shi gata ne mai girma ? Me ya sa sanin Jehobah da kuma zama sanannu gare shi gata ne mai girma ? An hure annabi Nahum ya rubuta : “ Ubangiji nagari ne , kagara ne cikin ranar wahala ; ya kuwa san waɗanda ke sa danganarsu gareshi . ” ( Nah . 1 : 7 ; Zab . 1 : 6 ) Begen samun rai madawwami ya dangana ga sanin Allah na gaskiya da kuma Ɗansa , Yesu Kristi . — Yoh . 17 : 3 . Mene ne sanin Allah ya ƙunsa ? 4 , 5 . ( a ) Kamar yadda aka yi amfani da ita cikin Littafi Mai Tsarki , mene ne ma’anar kalmar nan “ nufi ? ” ( b ) Ka ba da misalin yadda za a cim ma wani nufi ta hanyoyi da yawa . Jehobah Allah ne mai manufa , kuma Littafi Mai Tsarki ya yi maganar “ madawwamin nufi . ” ( Afis . Kamar yadda aka yi amfani da ita a cikin Littafi Mai Tsarki , kalmar nan “ nufi ” tana nuni ne ga wani maƙasudi ko kuma buri da za a cim ma ta wurin hanyoyi da yawa . Alal misali : Mutum zai iya so ya yi tafiya zuwa wani wuri . Zai cim ma maƙasudinsa sa’ad da ya isa wurin da yake son ya je , duk da gyare - gyare da yake bukatar ya yi . Ta yaya Jehobah ya yi gyare - gyare don ya cika nufinsa ? A’a ! Mene ne muka koya daga yadda Jehobah ya kwatanta kansa kamar yadda yake rubuce a Fitowa 3 : 14 ? 3 : 14 ) A yare na asali , furucin da aka fassara “ Ni ina yadda Ni ke ” yana nufin cewa Jehobah yana iya zama kome da yake bukatar ya zama domin ya cim ma nufinsa sosai ! Bincika wannan kwatancin zai sa mu nuna godiya sosai don zurfin hikimar Jehobah , ko idan begenmu na zuwan sama ne ko kuma samun rai madawwami a nan duniya . 11 , 12 . ( a ) A wane lokaci ne aka soma zaɓan waɗanda za su kasance cikin Mulki na samaniya , kuma yaya yawancin Yahudawa da suke zama a lokacin suka aikata ? A matsayin al’umma , Yahudawa na ƙarni na farko sun ƙi Yesu . Itacen Zaitun na Alama Manzo Bulus ya ci gaba da kwatanta waɗanda suka zama sashe na zuriyar Ibrahim da rassan itacen zaitun na alama . Da farko , tun da yake ba su da zarafin kasancewa a wannan alkawari na musamman , suna kama da rassan zaitun na jeji . Amma Jehobah ya buɗe musu hanya su zama Yahudawa na ruhaniya . — Rom . 11 : 24 ) Ta yaya ya kasance hakan ? * Haka nan ma , Jehobah ya yi wani abu mai ban mamaki . “ Dukan Isra’ila Za Su Tsira ” 19 , 20 . ( Rom . 11 : 26 ) A lokacin da Jehobah ya ga ya dace “ dukan Isra’ila ” wato , cikakken adadi na Isra’ilawa na ruhaniya za su yi hidima a matsayin sarakuna da firistoci a sama . Hakika , yayin da muke nazari a kan yadda Jehobah ya cika madawwamin nufinsa , za mu yi mamaki sosai don “ zurfin wadata na hikimar Allah duk da na saninsa ! ” — Rom . Me Ya Sa Aka Ɗaura Rassan Itacen Zaitun na Jeji a Kan na Gida ? [ Hoton da ke shafi na 23 ] 11 : 28 , 29 ) Shugabancin Yesu yana ba da gamsuwa da farin ciki . 2 : 21 ) Me ya sa yake da muhimmancin mu bi shugabancin Yesu ? Yin hakan ya haɗa da saurara da kuma yin biyayya ga umurninsa da kuma haɗa kai da waɗanda ke wakiltarsa . Ka Ji Kuma Ka Yi Biyayya Ka Ba da Haɗin Kai ga Wakilan Kristi ( Yoh . 13 : 20 ) Hakika , Yesu ya kira wakilansa shafaffu “ ’ yan’uwan [ sa ] . ” Muna tunawa da zantuttukan Kristi , ta yin nazarin Nassosi da kuma halartar tarurrukan ikilisiya . ( 2 Bit . Wata hanyar kuma da za mu ba da kai ga “ ’ yan’uwan ” Kristi ita ce ta amincewa da kowacce gyara da aka yi ga fahiminmu na gaskiyar Nassosi da “ bawan nan mai - aminci , mai - hikima ” ya wallafa . — Mat . Duniyar nan ba ta da shugabanci mai kyau . Dukan waɗannan rubuce - rubucen sun nuna tabbaci cewa Allah yana sauraro kuma yana amsa addu’o’i . 15 : 13 ) Da yake mamaki game da yadda mutane da yawa suka goyi bayan Absalom , Dauda ya yi tambaya : “ Ya Ubangiji , me ya sa maƙiyana sun ƙaru ba misali ? Da yawa ne masu - ce da raina , ba shi da wani taimako wurin Allah . ” ( Zab . 3 : 1 , 2 ) Isra’ilawa da yawa suna ji cewa Jehobah ba zai ceci Dauda daga masifa a hannun Absalom da magoyan bayansa ba . Dauda ya yi kira ga Allah da sanin cewa zai amsa masa . Shi ya sa Dauda ya ce Jehobah ya amsa addu’arsa daga dutsensa mai - tsarki . Hakan ma zai iya faru da mu idan mun “ kiyaye tafarkun Ubangiji ” kuma ba mu bar shi ba . — Karanta 2 Sama’ila 22 : 21 , 22 . Duk da kalaman Zabura 3 : 6 , 7 , me ya sa za mu ce Dauda bai da baƙar zuciya ? Tashi , ya Ubangiji ; ka cece ni , ya Allahna : Gama ka buga dukan maƙiyana a kumatu ; Ka kakaryi haƙoran masu - mugunta . ” — Zab . ( Zab . ( Karanta Misalai 3 : 31 - 35 . ) Mene ne wataƙila ya sa Dauda sanyin gwiwa ? A wasu lokatai , yanayi masu sa sanyin gwiwa za su iya sa mu rasa gaba gaɗinmu . Wataƙila , hakan ya faru da Dauda na ɗan lokaci , domin ya rera : “ Ku ’ yan adam , har yaushe za a juyar da darajata ta koma ƙasƙanci ? Har yaushe za ku ƙaunaci banza , ku biɗi ƙarya ? ” Maƙiyan Dauda ‘ sun ƙaunaci banza . ’ Ko da abin da mutane suka yi ya sa mu sanyin gwiwa , bari mu ci gaba da yin addu’a da dukan zuciya kuma mu nuna cewa mun dogara gabaki ɗaya ga Allah makaɗaici na gaskiya . 12 : 17 - 19 ) Za mu iya furta wa Allah yadda muke ji a addu’a sa’ad da muka kwanta a kan gado . Dauda ya kammala wannan zabura da waɗannan kalamai : “ Zan kwanta in yi barci da rai a kwance : Gama kai kaɗai , ya Ubangiji , kana zamshe ni cikin natsuwa . ” ( Zab . 4 : 8 ) Isra’ilawa suna kasancewa da salama da kuma kāriya idan suka kiyaye Dokar Jehobah . Alal misali , ‘ Yahuda da Isra’ila sun zauna lafiya ’ a lokacin sarautar Sulemanu . 4 : 6 , 7 ) Hakan yana sa mu farin ciki sosai ! “ Mai Kula Mai Kyau da Kuma Aboki Ƙaunatacce ” Yana da shekaru 97 da haihuwa . Ɗan’uwa Barr yana magana cikin farin cikin sau da yawa game da yadda rayuwar iyalinsa ta soma ; ya nuna godiya sosai game da fitacciyar misalin da iyayensa ƙaunatattu suka kafa masa . Da ya fara balaga , ya yi wa matashi John wuya ya yi magana da baƙi . Amma dai , ya yi ƙoƙari sosai don ya shawo kan matsalar , kuma da yake ɗan shekara 14 , a wata ranar Lahadi da rana a shekara ta 1927 , ya sanar wa mahaifinsa cewa yana shirye ya fita wa’azi na gida gida tare da shi . Somawar hidimarsa ga Jehobah na shekaru da yawa ke nan . Sa’annan a shekara ta 1939 , ya zama ɗaya daga cikin iyalin Bethel da ke Landan , a ƙasar Ingila . Waɗanda suka san John Barr za su riƙa tunawa da mutumi mai ba da shawara mai kyau , a ko yaushe yana nuna daidaici da alheri da kuma ba da gargaɗi bisa Nassi . Barr , ka duba Hasumiyar Tsaro ta 1 ga watan Yuli , 1987 , shafuffuka na 26 zuwa 31 na Turanci . Yuli - satumba , 2011 Ta Yaya ​ — Za a Kawo Ƙarshen Talauci ? 12 Ku Koyar da Yaranku — Ka Taɓa Jin Kaɗaici da Tsoro Kuwa ? 28 Ka Kusaci Allah — ‘ Jehobah Makiyayina Ne ’ Ya shafi wajen mutane biliyan ɗaya , wajen yawan jama’ar Afirka gabaki ɗaya . Victor da Carmen suna sana’ar gyaran takalmi . Suna zaune ne a wani gari da ke ware a ƙasar Bolivia tare da ’ ya’yansu guda biyar . Amma kujerun da ke wannan makarantar a yankin da iyalin Victor take da zama ta cika maƙil wanda hakan ya sa Victor ya yi wa ɗiyarsa kujerar zama , domin ta samu ta shiga makarantar . Wasu sun ƙoƙarin yin wani abu game da wannan batun . [ Hoto a shafi na 3 ] Hasashen da Aka Yi na Arziki ga Kowa Zai yiwu a rarraba arzikin duniya daidai wa daida ? Manufar da aka so a cim ma wa na cewa ’ yan ƙasa za su yi aiki don al’ummar su su amfana maimakon kansu ya zama mafarki kawai . Za a iya ƙarfafa ƙasashe masu arziki su taimaki ƙasashe marasa arziki kuwa ? Bayan Yaƙin Duniya na biyu , ƙasar Turai ta shiga matsanancin hali kuma yunwa ta dami mazaunanta masu yawa . An ce wannan tsarin na European Recovery Program , wanda aka sani da sunan nan Marshall Plan , ya yi nasara . Shekaru sittin bayan sun kashe kuɗi mai yawan gaske da ya wuce wanda aka kashe akan Marshall Plan , sakamakon da aka samu bai faranta musu rai ba . Abin da kawai take bukata ita ce farfaɗo da arzikin ƙasar . Ƙari ga haka , sa’ad da ƙasashe masu arziki suka kawo abinci mai yawa a ƙasashe marar arziki a matsayin “ agaji , ” ana kashe kasuwan manoman ƙasar da kuma masu saye da sayarwa , kuma hakan yana ƙara jawo talauci . Abin da Ya Jawo Talauci Abin da ke jawo matuƙar talauci shi ne son kai da al’ummai , gwamnatoci , da mutane suke nunawa . Babu iyalin da za ta kasance cikin talauci daga tsara zuwa tsara . Idan bai fanshi kansa kafin shekara ta bakwai ba , za a ƙyale shi kuma za a ba shi hatsi da dabbobi don ya soma noma . Isra’ila ta ƙi bin Dokar Jehobah . Allah Maɗaukaki zai iya tanadar da abin da ake bukata don kawar da talauci . A ina ne za a iya samun irin wannan mai mulkin da ya dace ? Sa’ad da Yesu ya tashi don ya karanta saƙon da Allah ya ba shi , ya ce : “ Ruhun Ubangiji yana bisa na , gama ya shafe ni da zan yi shelar bishara ga talakawa . ” — Luka 4 : 16 - 18 . Allah ya naɗa Yesu a matsayin Sarki . Ya ce : ‘ An ba ni dukan hukunci a cikin sama da ƙasa . ’ — Matta 28 : 18 . Alal misali , ka yi la’akari da amsar da Yesu ya ba wani mutumin da yake son ya san yadda zai faranta wa Allah rai . in ji Yesu . Mutanen da suka zama Shaidun Jehobah sun yi nazarin irin waɗannan koyarwar ta Yesu kuma sun canja halinsu game da taimaka wa mabukata . Irin waɗannan labaran sun nuna cewa misalin da Yesu ya kafa da kuma koyarwarsa suna da ikon canja halayen mutane game da taimaka wa mabukata . Manzo Bulus ma ya rubuta : “ Na iske wannan ka’ida fa a wurina , ni da na ke nufi in aika nagarta , ga mugunta gareni . ” Bayan baftismar Yesu , Yohanna Mai Yin Baftisma ya gabatar da Yesu , yana cewa : “ Duba , ga Ɗan Rago na Allah , mai ɗauke zunubin duniya ! ” Kalmar Allah ta ce : “ Kowa za ya zauna a ƙarƙashin kuringar anab nasa da itacen ɓaurensa ; ba kuwa wani mai - tsoratar da su . ” ( Mikah 4 : 4 ) Kalmomin nan suna kwatanta lokacin da dukan mutane za su sami aiki mai gamsarwa , kwanciyar hankali , da kuma cikakken zarafin more duniyar da babu talauci , yabo ya tabbata ga Jehobah . A CE kana da duron da ke cike da ruwa kuma aikin ka shi ne ka tabbatar da cewa yana cike da ruwa a koyaushe . Mene ne za ka yi don ya kasance a cike da ruwa ? A cikin Littafi Mai Tsarki ne kawai za mu iya samun bayanan da za su taimaka mana a kan wannan batu . Kowane ambulan yana ƙunshe ne da abin da za a kashe kuɗi a kai , kamar “ Abinci , ” “ Kuɗin haya , ” ko “ Sitira . ” Littafi Mai Tsarki ya yi gargaɗi : “ Mutum mai haɗama yana gaggawar samun dukiya , bai kuwa sani ba , ashe , fatara ce za ta same shi . ” — Misalai 28 : 22 , LMT . Kada ka biɗi manyan abubuwa . Jehobah ya shawarci Baruch sakataren Irmiya ‘ kada ya biɗar wa kansa manyan abubuwa . ’ ( Irmiya 45 : 5 ) Wani karin maganar Hausa ya ce “ kwaɗayi mabuɗin wahala . ” Ina lissafin abubuwa da zan kashe kuɗina a kai . ” Danilo ma yana bin wannan mizanin . Kasuwancin da yake yi da matarsa ya faɗi . Myrna ta yi ƙoƙarin taimaka wa yaranta su koyi amfanin yin rayuwa mai sauƙi . Ya ce : “ Sa’ad da muke Bauta ta iyali , muna tattauna labaran Kiristoci da suka mai da hankalinsu ga abin da ya fi muhimmanci , wato , abubuwan da suka shafi dangantakarsu da Jehobah . Maimakon zuwa manyan shaguna masu tsada don yin sayayya , ina zuwa shagunan da suke da kaya masu araha . ( Misalai 2 : 6 ; Matta 6 : 25 - 34 ) Idan muka yi amfani da mizanan Littafi Mai Tsarki da aka tattauna a wannan talifin kuma muka yi koyi da yadda wasu suka amfana daga bin waɗannan mizanan , kai ma za ka iya yin rayuwa daidai da ƙarfinka . ‘ Muna tattaunawa dalla - dalla a kan yawan kuɗin da za mu iya kashewa ’ [ Bayanin da ke shafi na 11 ] ‘ Maimakon mu shiga motar haya domin mu halarci taron Kirista , muna takawa da ƙafa ’ Ka yi tunanin irin farin cikin da Martha da Maryamu suka yi sa’ad da Yesu ya ta da Li’azaru ! — Karanta Yohanna 11 : 20 - 24 , 38 - 44 . Mene ne yanayin matattu ? Hakika , matattu ba sa shan wahala . Su waye ne za a ta da daga matattu ? Za a ta da waɗanda suka aikata mugunta domin ba su san Jehobah ba . — Karanta Luka 23 : 43 ; Ayyukan Manzanni 24 : 15 . Waɗanda aka ta da daga matattu za su iya koyon gaskiya game da Allah kuma su ba da gaskiya ga Yesu ta wajen yi masa biyayya . ( Ru’ya ta Yohanna 20 : 11 - 13 ) Waɗanda suka yi abubuwa masu kyau bayan an ta da su daga matattu za su rayu har abada a duniya . Amma , wasu daga cikin waɗanda aka ta da daga matattu za su ci gaba da aikata mugunta . Tashin matattu ya yiwu ne saboda Jehobah ya aiko Ɗansa ya ba da ransa domin mu . Don ƙarin bayani , ka duba babi na 6 da 7 na wannan littafin Menene Ainihi Littafi Mai Tsarki Yake Koyarwa ? Shaidun Jehobah ne suka wallafa . 15 Ga Yuni , 2011 WAƘOƘI : 18 , 91 “ Ku Girmama Waɗanda Suke Aiki Tuƙuru a Cikinku ” A littafin Romawa , manzo Bulus ya yi ƙaulin wani sashe na “ bishara ” da ya shafi ’ yan Adam ajizai . Waɗannan talifofi biyu za su zurfafa fahiminka da godiyarka ga fansar Yesu da kuma ƙaunar da Allah ya nuna . TALIFOFIN NAZARI NA 3 , 4 SHAFUFFUKA NA 20 - 28 18 ‘ Ka Taho da Littattafan Nan , Musamman Fatun Nan Masu Rubutu ’ “ I NA farin ciki matuƙa cewa yanzu ’ yata tana bauta wa Jehobah , kuma na san cewa ita ma tana farin ciki , ” in ji Carlos , * wani mahaifi Kirista a ƙasar Philippines . Suna samun ci gaba a ruhaniya kuma suna farin cikin bauta wa Jehobah . ” Wata mahaifiya ta ce : “ Na yi farin ciki sosai amma na damu ƙwarai . ” Wasu suna iya tambayar kansu , ‘ Sa’ad da ɗana ya fuskanci gwajin son abin duniya , shin zai iya ci gaba da bauta wa Allah da farin ciki da kuma himma ? ’ Saboda haka , wace ja - gora ta Littafi Mai Tsarki ce za ta iya taimaka wa iyaye su san ko yaransu suna shirye su yi baftisma ? Maimakon faɗan shekara na yin baftisma , Kalmar Allah ta kwatanta yanayi na ruhaniya na waɗanda suka cancanci ɗaukan wannan matakin . Keɓe kanmu ya taimaka mana mu kasance da ƙarfi sa’ad da muka fuskanci gwaje - gwaje da matasa suke fuskanta . Ba mu yi nadamar keɓe kanmu ga Allah ba tun muna ƙanana . ” Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Ko yaro ya sanu ta wurin ayyukansa , Ko aikinsa mai - tsabta ne , ko daidai ne kuma . ” ( Mis . 2 : 21 . Shin yana mai da hankali ga hakkinsa a matsayin mai shela da bai yi baftisma ba ? 10 : 24 , 25 . Shin ɗanka ya san Littafi Mai Tsarki sosai ? 37 : 2 ; 39 : 1 - 3 ; 1 Sam . Ƙaunata ga Jehobah ne ta taimake ni na jimre da wahaloli da matasa suke fuskanta . Ina farin ciki cewa ya taimaka mini na ci gaba a hidimarsa . ” Manzo Bulus ya rubuta : “ Da zuciya mutum ya ke bada gaskiya zuwa adalci ; da baki kuma a ke shaida zuwa ceto . ” ( Rom . Wasu iyaye suna ɗaukan baftismar yaransu a matsayin mataki mai kyau da ya ƙunshi kasada , wato , yana kamar samun lasisin direba . A’a , in ji Littafi Mai Tsarki . Kuma Bulus ya rubuta wa matashi Timotawus : “ Amma ibada tare da wadar zuci riba ce mai - girma . ” — 1 Tim . 15 : 16 ) Irmiya ya sani cewa hidimar Allah ne tushen farin cikinsa . Mene ne wataƙila yake jawo hakan ? Shin ya dace a gaskata cewa matashin da ya ƙi yin baftisma ba shi da alhaki don ayyukansa ga Allah ? Kada ka manta , Jehobah yana kāre bayinsa ta ‘ ƙin barin a yi musu jaraba wadda ta fi ƙarfinsu . ’ ( 1 Kor . Wani dattijo da ya manyanta da ke magana game da matasa da suka cancanci yin baftisma amma iyayensu ba su yarda ba ya ce : “ Hana matashi yin baftisma zai iya rage ƙwazonsa na ruhaniya kuma ya sa shi sanyin gwiwa . ” [ Hoto a shafi na 3 ] [ Hoto a shafi na 3 ] Yin addu’a ta kansa ‘ I NA farin cikin yin wa’azin bishara kowacce rana . ’ Wataƙila za ka iya maimaita annabcin Yesu cewa mu yi hakan . — Mat . 24 : 14 . ( Mat . 24 : 21 ) Wataƙila kana nanata kuma cewa Mulkin Allah zai mai da duniya Aljanna don a yi yalwar salama da kuma farin ciki . Hakika , “ bishara ta mulki ” sashe ce ta “ bishara [ da aka sanar ] ga Ibrahim tun dā , cewa , a cikinka dukan al’ummai za su sami albarka . ” — Gal . Me ya sa za mu iya ce manzo Bulus ya nanata bisharar a littafin Romawa ? 15 : 16 ; 1 Tas . 2 : 2 . “ Waɗansu suka gaskata abin da aka faɗi , waɗansu ba su gaskata ba . ” 28 : 17 , 23 - 31 ) A bayyane yake cewa Bulus ya mai da hankali ga Mulkin Allah . Ya nanata wani abin da yake da muhimmanci ga Mulkin , wato , matsayin Yesu a nufin Allah . Dukan mutane suna bukatar su san game da Yesu kuma su yi imani gare shi . Kuma ya ce : ‘ Har na yi wa’azin bisharar Kristi sarai tun daga Urushalima , da kewayenta har zuwa Ilirikun . ’ * ( Rom . 6 , 7 . Ko yaya ya faru , an riga an ƙafa ikilisiyar da daɗewa kafin Bulus ya rubuta littafin a misalin shekara ta 56 A.Z . ( Rom . Kowane Kirista da ke Roma ya fuskanci yanayi mai wuya da mu ma muke fuskanta a yau . Ga bayanin da Bulus ya yi : “ Dukan mutane sun yi zunubi , sun kasa kuma ga darajar Allah . ” Bulus ya jawo hankali ga wanne sakamakon bishara ? E , zai yiwu a samu ceto . Kafin mutum ya samu bangaskiya da za ta sa ya samu ceto , wajibi ne ya amince cewa shi mai zunubi ne . ( Karanta Mai - Wa’azi 7 : 20 . ) Amma saboda yanayin da suka yi girma , ba su fahimci dalilin da ya sa su da wasu suke irin wannan yanayin ba . Hakika , mutumin da ya yi girma a irin wannan yanayin ba zai ɗauki kansa kamar mai zunubi ba yadda Bulus yake nufi . Me ya sa mutane da yawa ba su amince cewa kowane mutum yana zunubi ba ? Ko da suna zuwan coci a wasu lokatai , suna ɗaukan labari na Littafi Mai Tsarki game da Adamu da Hauwa’u kamar tatsuniya ko ƙage . 2 : 12 . Hakan ya jitu da abin da Bulus ya lura da shi sa’ad da yake rubuta zuwa ga Ibraniyawa daga Roma : “ Kowane gida akwai mai - kafa shi ; amma wanda ya kafa dukan abu Allah ne . ” 1 : 22 - 27 ) Da yake magana game da wannan , Bulus ya kammala cewa “ Yahudawa duk da Hellenawa , ƙarƙashin zunubi su ke duka . ” — Rom . ( Rom . 2 : 12 ) Ya ci gaba da bayaninsa cewa mutanen al’umma da sun saba da shari’ar Allah sukan yi abu “ bisa ga tabi’a su ke aika abin da ke na shari’a . ” Abin da ya faru a Isra’ila ta dā ya nuna hakan . Ko da yake Isra’ilawa suna da lamiri da Allah ya ba su da kuma dokoki daga Allah game da sata da zina , amma sau da yawa ba su yi biyayya ga wannan lamiri da kuma Dokar Jehobah ba . ( Rom . Hakan ya ɓata dangantakarsu da Mahaliccinsu . — Lev . Ya kamata mu tuna da wannan fanni na bishara sa’ad da muka fita hidimar Kirista . 28 : 16 ) Wataƙila ainihin saƙo game da Yesu ba zai kasance sabon abu ba ga waɗanda suka san abin da Littafi Mai Tsarki ya ce game da zunubi . Yayin da irin waɗannan mutanen suka gaskata ga Allah kuma suka dogara ga Nassosi , za mu bukaci mu bayyana musu matsayin Yesu . • Wanne fannin bisharar ne littafin Romawa ya nanata ? • Ta yaya “ bishara game da Kristi ” za ta iya kawo mana da kuma wasu albarka ? Bisharar da aka ambata a littafin Romawa ta haɗa da matsayi mai muhimmanci na Yesu a nufin Allah An haife mu duka da tabo mai tsanani , wato , zunubi ! 5 : 21 . Wannan baiwa ce daga Allah da za ta sa mu sami amincewa da kuma matsayi na adalci a gaban Allah da ceto da kuma rai na har abada . Jehobah ya halicci mutane biyu , Adamu da Hauwa’u . Mahaliccin kamiltacce ne , kuma kakanninmu waɗannan mutane biyu na farko kamiltattu ne . Shi ya sa zunubi da mutuwa suka kasance har lokacin da Allah ya ba Isra’ilawa tsarin doka , wanda ya nuna sarai cewa su masu zunubi ne . Ko da wasu yara a cikin iyali suna gādan wata cuta daga iyayensu , ba dukan yara ba ne a cikin wannan iyalin suke gādan wannan cutar ba . Shin za a taɓa sha kan irin wannan yanayi mai wuya ? Ta yaya tafarkin maza biyu kamiltattu ya kawo sakamako dabam dabam ? Don yana ƙaunarmu , Jehobah ya yi wa ’ yan Adam tanadi na shawo kan zunubi da aka gāda . Ta yi magana ne a kan yadda matsayin mutum yakan canja game da Allah , ba canji na zahiri ba . . . Ya kasance da nagarta har ya mutu a kan gungumen azaba . ( Ibran . 20 : 28 ; Rom . Me ya sa waɗanda aka sanar da su masu adalci suke bukatar jinƙai da kuma ƙaunar Allah ? 9 : 24 ; 10 : 10 , 12 ) Duk da haka , almajiran Yesu na duniya , haɗe da manzanninsa amintattu , ajizai ne . Me ya sa ? Domin sun gāji zunubi . ( Rom . “ Waɗanda ke karɓan yalwar alheri da kyautar adalci za su mallaka cikin rai ta wurin ɗayan , Yesu Kristi . ” Bulus ya kwatanta Ibrahim a matsayin misali mai kyau na mutum mai bangaskiya da ya yi rayuwa kafin Jehobah ya ba Isra’ilawa doka kuma shekaru da yawa kafin Yesu ya kawo sabon bege na yin rayuwa a sama . ( Ibran . Hakan ba ya nufin cewa Ibrahim bai taɓa wani zunubi ba cikin shekaru da yawa da ya bauta wa Jehobah . ( Rom . 3 : 10 , 23 ) Amma dai , bisa ga hikimar Jehobah marar iyaka , Jehobah ya yi la’akari da bangaskiya da babu irinta na Ibrahim da kuma ayyukansa . 41 : 8 ) Kiristoci na gaskiya da suke da begen yin rayuwa cikin sabuwar Aljanna a duniya kuma fa ? 3 : 24 ; 5 : 15 , 17 ) Duk da haka , suna da cikakkiyar bangaskiya ga Allah da kuma tanadodinsa , kuma suna nuna bangaskiyarsu ta ayyukansu masu kyau . Maimako , hakan ya nuna manufar hikima na Mamallakin Dukan Halitta . [ Hasiya ] Littafin nan Civilizations of the Ancient Near East ya ce : “ Bincike da aka yi kwanan nan ya nuna cewa an yi amfani da raƙumi a matsayin dabbar gida a kudu maso gabashin Arabiya fiye da shekaru 4,000 da suka shige . Da akwai rubuce - rubuce ma da suka nuna hakan . Sa’ad da Bulus ya rubuta waɗannan kalaman a tsakiyar ƙarni na farko A.Z . , an riga an raba littattafai 39 na Nassosin Ibrananci zuwa littattafai 22 ko kuma 24 , waɗanda yawanci cikinsu wataƙila suna cikin naɗaɗɗun littattafai dabam dabam . Saboda haka , daidai ne Bulus ya sayi naɗaɗɗun littattafai na Kalmar Allah . — A . M . 5 : 34 ; 22 : 3 . Yaya yawancin Kiristoci a wannan zamanin suka ji da kuma karanta Kalmar Allah ? Hakika , a lokacin da yake karanta Kalmar Allah a gaban jama’a duka suna saurarawa don su ji duk kalmomin , kuma iyaye da yara sun tattauna abin da aka karanta musu a taron a gida . Kafin ya yi wannan roƙon , Bulus da aka saka a kurkuku a lokaci na biyu , ya rubuta : “ Na yi yaƙi mai - kyau , na kure fagen . . . 4 : 7 , 8 ) Wataƙila ya rubuta waɗannan kalaman a misalin shekara ta 65 A.Z . sa’ad da Nero yake tsananta wa Kiristoci . Ko da yake yana da tabbaci cewa ya yi yaƙi mai - kyau har ƙarshe , ya yi marmari ya ci gaba da ƙarfafa kansa ta wurin nazarin Kalmar Allah . Mene ne za mu iya koya daga roƙon da Bulus ya yi cewa a aiko masa da ‘ littattafan nan , musamman fatun nan masu rubutu ’ ? 4 : 16 . ( Don ganin cikakken rubutun , ka duba littafin ) Roma Don su yi tsayayya da shi , suna bukatar su “ yi hankali shinfiɗe ” kuma su ‘ ƙasƙantar da kansu a ƙarƙashin hannu mai iko na Allah . ’ ( 1 Bit . ( 1 Bit . 5 : 2 ) Bayan haka , za mu yi koyi da hanyar da ta dace na yin aikin ziyarar ƙarfafa . 6 : 12 . 4 , 5 . Bitrus ya ƙarfafa dattawan Kiristoci na ƙarni na farko su kasance da ra’ayin Allah game da garken da ke ƙarƙashin kulawarsu . Yana da muhimmanci sosai su fahimci cewa garken na Jehobah ne da kuma Ɗansa Yesu Kristi . Idan yaro ɗaya ya yi ciwo , shin ba za ka tabbata cewa ya samu magani daga asibiti ba ? Da yake magana a kan kowanne mutum , Dauda ya ce ya ‘ kama shi a gemunsa , ya buga shi , ya kashe shi . ’ ( 1 Sam . Dabbar ta kusan yin kaca - kaca da shi ! A yau , dattawa suna bukatar su mai da hankali ga harin Iblis da ya yi kama da na zaki . Suna iya tattaunawa da ’ yan’uwa da ba sa a faɗake da Shaiɗan yake gwada su da tarkunansa . ( Karanta Yahuda 22 , 23 . ) Maimakon su tsoratar da ɗan’uwansu , dattawa suna bayyana masa ƙa’idodin Nassi a hankali kuma su nuna masa yadda zai yi amfani da su a rayuwarsa . Wanda yake ba da ɗan lokaci don ya saurare ka kuma nan da nan ya gaya maka maganin da za ka sha domin wani majiyyaci ya shigo ne ? Ko kuwa za ka je wurin likitan da yake sauraronka da kyau , kuma ya bayyana abin da yake damunka , kuma ya gaya maka magungunan da za su iya taimakonka ? Haka nan ma , dattawa suna iya sauraron wanda yake ciwo a ruhaniya kuma su ba da taimako don warkar da ciwon , da hakan , a alamance suna “ shafe shi da mai cikin sunan Ubangiji . ” Yaya yawan yadda manzo Bulus ya ba da kansa ? Yaya yawan yadda dattawa za su ba da kansu ? Wajen kula da tumakin , za su yi koyi da manzo Bulus , kamar yadda ya yi koyi da Yesu . Za ta yi musu kome , har da tashiwa da tsakar dare don ta ba su aminci . Kamar yadda muka tattauna , ya kamata dattawa su tuna cewa garken da suke kiwonsa na Allah ne ba nasu ba . A wasu lokatai , manzannin Yesu sun nemi su samu gata da muradi da bai dace ba . Kamar waɗanda suke sarauta bisa al’ummai , suna son su samu matsayi mai girma . — Karanta Markus 10 : 42 - 45 . Idan ya yi wa manzannin wuya su yi hakan , ya kamata dattawa su yi ƙoƙari su guji kowanne halin duniya na jin daɗin nuna iko bisa wasu . Sun san cewa maimakon su yi zargi da zafin rai , yin rinjaya a hankali ya fi amfani wajen taɓa zuciya da kuma sa mutum ya bi tafarkin da ya dace . Misali mai kyau na Kristi ya motsa dattawa su ƙaunaci garken . 10 : 16 ) Talifi na gaba zai tattauna hanyoyi da waɗanda suke cikin ikilisiya za su iya tallafa wa waɗanda aka naɗa su yi shugabanci . • Me ya sa ya dace Bitrus ya ƙarfafa ’ yan’uwansa dattawa su yi kiwon garken Allah da suke ƙarƙashin kulawarsu ? • Mene ne ke motsa dattawa su yi kiwon garken da ke ƙarƙashin kulawarsu ? “ Ku Girmama Waɗanda Suke Aiki Tuƙuru A Cikinku ” “ Ku girmama waɗanda suke aiki tuƙuru a cikinku , kuma suke shugabanci a gareku cikin Ubangiji , suna kuma yi muku gargaɗi . ” — 1 TAS . 5 : 12 , NW . Wataƙila ya naɗa dattawa su yi ja - gora , kamar yadda ya yi a sauran ikilisiyoyin . ( A . Sai ya aike Timotawus ya je ya ƙarfafa ikilisiyar . Ballantana ma , Littafi Mai Tsarki ya ce mutanen Biriya sun “ fi mutanen Tasalonika darajar hali , . . . suna bin cikin littattafai kowacce rana . ” 2 : 13 ) Babu shakka , dattawan sun yi aiki tuƙuru don su kula da su a ruhaniya . A yau , rukunin bawan nan mai aminci , mai hikima yana yi wa garken Allah tanadin “ abincinsu a lotonsa ? ” ( Mat . 6 , 7 . ( a ) Wanne misali ne dattawan Tasalonika suka koya daga Bulus ? Dattawa suna bukatar su kasance kamar shi , sa’ad da suke ziyarar ƙarfafawa . Kamar yadda Bulus ya rubuta , “ suna yin tsaro sabili da rayukan [ mu ] . ” Hakazalika , dattawa a yau suna sadaukar da barcinsu don su kula da waɗanda suke rashin lafiya na zahiri da na motsin rai da kuma na ruhaniya . Ka yi la’akari da kayan agaji da aka ba da bayan babban hadari mai ɓarna sosai mai suna Nargis da ya auko wa ƙasar Myanmar a shekara ta 2008 . Alal misali , mai tsara ayyukan rukunin dattawa yana shirya tsarin ayyuka na taro duk mako . Dattawa suna karanta wasiƙu daga ofishin reshe kuma suna amfani da umurnin da ke ciki don “ ɗayantuwar ruhu ” ta kasance . ( Afis . 4 : 3 , 13 ) Ƙoƙarce - ƙoƙarcen waɗannan dattawan yana sa “ a yi abu duka da hankali bisa ga ƙa’ida kuma . ” — 1 Kor . Kalmar nan a yare na asali tana nufin “ tsaya a gaba ” kuma za a iya fassara ta “ yin ja - gora ko yin jagabanci . ” ( 1 Tas . 5 : 12 ) Bulus ya ce waɗannan dattawan suna “ aiki tuƙuru . ” Yin “ shugabanci ” a cikin ikilisiya ba ya nufin koyarwa kawai . Me ya sa zai iya ɗaukan lokaci kafin a yanka shawara a taron dattawa ? Maƙasudinsu shi ne yin amfani da ƙa’idodin Nassosi wajen taimaka wa ikilisiyar . Kana godiya cewa rukunin dattawa suna aiki a matsayin rukuni ɗaya ? Mene ne zai iya faruwa idan wani dattijo ya nace cewa lallai sai an bi nasa ra’ayin ko kuma yana ƙoƙari ya ɗaukaka nasa ra’ayi ? Idan Shaiɗan ya yi ƙoƙari ya saka rigima a ikilisiya ta ƙarni na farko , za mu iya tabbata cewa zai so ya saka rigima cikin ikilisiya a yau . Bulus ne kaɗai ya yi amfani da kalmar Helas da aka fassara “ gargaɗi , ” a Nassosin Helenanci na Kirista . Me ya kamata dattawa su tuna sa’ad da suke wa mutane gargaɗi ? Suna ƙoƙari su yi koyi da Bulus ta kasancewa da kirki da ƙauna da kuma taimako . Hakika , dattawa suna ‘ riƙe da amintaciyar magana , har da za su iya yin gargaɗi da sahihiyar koyarwa . ’ — Tit . 1 : 5 - 9 . Me ya kamata ka tuna idan dattijo ya yi maka gargaɗi ? A bayyane yake cewa dattawa ba kamiltattu ba ne kuma za su iya faɗin wani abu da za su yi nadama a kai . ( 1 Sar . Idan dattijo ya gargaɗe ka , kana godiya ga kulawarsa kuwa ? Hakazalika , kada ka ƙyale yadda aka ba ka gargaɗi ya hana ka sauraron waɗanda ƙila Jehobah da Yesu suke amfani da su don ka san yadda za ka iya samun ci gaba ko kāre kanka a ruhaniya . Ta yaya za ka iya nuna godiya don “ kyautai ga mutane ” ? “ Kyautai ga mutane ” tanadin da Jehobah ya yi maka ne ta Yesu Kristi . Za ka kuma iya nuna godiya ta ba da kalamai masu ƙarfafawa a tarurruka . Wasu mutane sun samu matsayi mai girma kuma sun yi nasara sosai wajen samun arziki da kuma yi wa kansu suna . Ayyuka da Ake Yi Bayan An Tashi daga Makaranta da Kuma Wasanni Amma wasu matasa Kiristoci suna shagalawa sosai a ayyuka da ake yi idan aka tashi daga makaranta da kuma wasanni . Da shigewar lokaci , na ci gasa masu yawa kuma na samu lada . “ Wasan yana sa ba ni da ƙarfi , kuma ba da daɗewa ba na fahimci cewa yana hana ni kasancewa da ƙwazo a ruhaniya . Zai zama da kyau a yi la’akari da yadda neman ƙarin ilimi zai iya shafan dangantakar mutum da Jehobah . Baruch sakataren annabi Irmiya ne . A wani lokaci , Baruch ya zama mai dogon buri , maimakon ya mai da hankali ga gatan da yake da shi a hidimarsa ga Jehobah . Ko yaya dai , bai saka abubuwa masu muhimmanci da farko a rayuwarsa ba , wato , abubuwa da za su sa ya ci gaba da kasancewa kusa da Jehobah . Gargaɗin da aka yi wa Baruch ya nuna cewa akwai abin da bai yi daidai ba . Ka yi la’akari da Grzegorz , mai tsara ayyukan kwamfuta . Shagalawa a Aiki 12 : 13 ) Idan Kirista ya shagala a aikinsa , zai iya kasancewa da sauƙi ya ƙi saka biɗe - biɗe na ruhaniya farko a rayuwarsa . Shagalawa a aikinsa zai iya sa Kirista ya ji ya gaji ainun ya ci gaba da kula da ruhaniyarsa kuma ya taimaka wa iyalinsa . Ba da daɗewa ba na daina halartar taro . Mun tattauna abubuwa uku da Kirista zai iya yi da za su sa shi sanyi a ruhaniya . Shin ka lura cewa ba ka jin daɗin cuɗanya da ’ yan’uwanka masu bi kuma ? “ Hakan ya taɓa ni sosai , ” in ji Wiktor . Zai dace ka gaya wa dattawa da ke ikilisiyarku cewa za ka so ka biɗi ƙarin gata wajen bauta wa Allah . “ Ka ji tsoron Allah , ka kiyaye dokokinsa ” kuma za ka samu albarkar Jehobah kuma ‘ ka ji wa ranka daɗi cikin aikinka . ’ — M . Wa . Da yake ba ya samun kuɗi kuma ya ci bashi , sai ya komo ga Jehobah . Ya ce : “ Yayin da na gamsu da abubuwa masu muhimmanci , kuma na yi amfani da ƙarfi na don abubuwa na ruhaniya , sai na samu kwanciyar rai da kuma lumana . ” — Filib . An canja wasu sunayen . ▪ Yawan wane lokaci ne yin hakan zai bukaci ? ▪ Shin wannan yana cin lokacin da kake amfani da shi don ayyuka na ruhaniya ? ▪ Da waɗanne irin mutane ne zan riƙa abokantaka ? ƘARIN ILIMI Jehobah ya yi wa Baruch gargaɗi game da dogon buri Wasu ’ yan falsafa na dā sun ce a’a . Sun yi abin da suka ce za su yi kuwa ? — Fitowa 19 : 3 - 8 . Wata fassara ta ce suna “ sa shi baƙin ciki . ” Babu abu mafi daraja da za mu iya ba Jehobah fiye da yin rayuwar da za ta faranta masa rai Littafi Mai Tsarki Yana Canja Rayuka ƘASAR DA AKA HAIFE TA : BENIN Mazauna ƙauyen masunta ne kuma suna kiwon shanu da awaki da tumaki da aladu da tsuntsaye . Sa’ad da nake ƙarama , mahaifina ya tura ni da yayata zuwa inda matsafa suke yin ibada , a nan ne aka koya mana al’adar su ta gargajiya . Waɗannan hadayun suna da tsada , sau da yawa suna cin dukan kuɗin da nake da shi . Na kuma koyi cewa bai amince da yin amfani da gumaka a bauta ba . Abokaina da dangogi da maƙwabta sun ƙi su ba ni goyon baya kuma suka yi ta yi mini dariya . A nan ne na shaida ƙauna ta Kirista , kuma hakan ya burge ni domin mutanen nan suna ƙoƙartawa wajen yin rayuwar da ta jitu da mizanan Littafi Mai Tsarki a kan ɗabi’a . Abin da na gani ya gamsar da ni cewa Shaidun Jehobah ne suke bin addini na gaskiya . YADDA NA AMFANA : Yin amfani da mizanan Littafi Mai Tsarki ya taimaka mini in kyautata dangantakata da ’ ya’yana . A dā , nakan kashe dukan kuɗina a kan gumakan da ba sa amfana ta sam . “ Na soma biɗar Allah tun ina yaro . ” — SHINJI SATO Iyayena ba sa wasa da addininsu ; sun koya mini na bauta wa allolin Shinto tun ina yaro . ’ Yan ajinmu suna da takamaiman muradi , kamar na zama masana kimiyya . Wata rana ya tambaye ni , “ Sato , ka san ko wane littafi ne wannan ? ” Amma ban nemi lokacin karanta shi ba , saboda na shagala sosai da ayyukan makaranta . Amma , ba da daɗewa ba na gane cewa kasancewa firist na addinin Shinto bai kasance yadda nake zato ba . An haramta yin magana game da imani . ” A waɗannan taron , na koyi cewa Allah ya bukaci maza su nuna ƙauna da daraja ga waɗanda ke cikin iyalinsu . Da farko , na damu da abin da mutane za su ce idan na bar addinin Shinto . Saboda haka , a bazarar shekara ta 1989 , na yanke shawarar bin lamirina . Da farko , na dudduba cikin gidana kuma na tattara dukan abubuwan da ke da alaƙa da addinina na dā . “ Na san cewa akwai abin da na rasa . ” — LYNETTE HOUGHTING ƘASAR DA HAIFE TA : AFIRKA TA KUDU Duk da haka , ina da ƙarfin jiki sosai . YADDA LITTAFI MAI TSARKI YA CANJA RAYUWATA : Sa’ad da na soma nazarin Littafi Mai Tsarki , na koyi cewa Jehobah Allah ne mai ƙauna . Na kuma koyi cewa ya nuna wannan ƙaunar ta wajen ba mu Kalmarsa , Littafi Mai Tsarki . Ɗaya daga cikin canjin da nake bukatar yi shi ne canja waɗanda nake abota da su . Yayin da na shawo kan wannan ƙalubalen , na fuskanci wani ƙalubalen kuma . Hakan ya shafi darajata sosai , kuma sai da na yi wajen shekara goma kafin jikina ya koma yadda yake a dā . [ Hoto a shafi na 13 ] Ɗan Allah ne Sarkin da ya dace domin yana da kirki , yana tashi tsaye a kan abin da ke da kyau , kuma yana da isashen ikon taimaka wa mutane . Kamar Yesu , ana ta da su ne daga matattu a matsayin ruhu . — Karanta Yohanna 14 : 1 - 3 ; 1 Korintiyawa 15 : 42 - 45 . Mutane nawa ne za su je sama ? * Jim kaɗan bayan haka , ya jefo Shaiɗan tare da aljanunsa zuwa duniya . Ta wajen aikin wa’azin da ake yi a dukan duniya , Mulkin Allah yana taimaka wa miliyoyin mutane daga dukan al’ummai su koyi hanyoyin Allah . A ƙarshe , Yesu zai miƙa Mulkin ga Ubansa . Domin samun ƙarin bayani ka duba babi na 8 da na 9 na wannan littafin Menene Ainihi Littafi Mai Tsarki Yake Koyarwa ? Shaidun Jehobah ne suka wallafa . Shaidun Jehobah ne suka wallafa . Duk da haka , ya ci gaba da yin gudu ba tare da ya gaji ba , domin “ hannun Ubangiji ” yana tare da shi . Shi ya sa ya tsere wa karusan da ke ɗauke da Sarki Ahab ! — 1 Sarakuna 18 : 46 . * — 1 Sarakuna 18 : 18 - 45 . Idan abubuwa suna tafiya yadda muke so , za mu so a ce abubuwa sun ci gaba hakan . Ba zai kasance abin mamaki ba idan Iliya ya yi irin wannan tunanin , domin shi “ ɗan adam ne kamarmu . ” ( 1 Sarakuna 19 : 1 ) Ka ga cewa Ahab bai ambata Jehobah , Allahn Iliya ba , a labarin da ya ba da . A bayyane yake cewa ba ya daraja Jehobah Allah . Mene ne Jezebel wadda take son ɗaukar fansa ta yi ? Ta fusata ! Cike da fushi , ta aika wannan saƙon ga Iliya : “ Bari alloli su yi haka nan da ni , har su yi da ni fiye da hakama , idan ban maida ranka kamar ran ɗaya daga cikinsu ba kamin gobe warhaka . ” ( 1 Sarakuna 19 : 2 ) Wannan muguwar barazana ce ga ransa . Ta yaya hakan ya shafe shi ? Iliya ya gani , ko kuma ya yi tunanin irin mugun kisan da Jezebel take shirin yi masa . Saboda ya tsorota , Iliya ya tsere zuwa kudu maso yamma , tafiyar kilomita 150 zuwa Beer - sheba wani gari da ke kusa da kudancin iyakar Yahuda . Labarin ya ce ya yi “ tafiyar yini , ” saboda haka , za mu iya yin tunanin cewa ya fara tafiyar ce tun daga fitowar rana , ba tare da abinci ko wasu tanadodi masu muhimmanci ba . Cikin matuƙar karaya , Iliya ya yi addu’a . Ya san cewa kakanninsa sun riga sun zama turɓaya da ƙasusuwa a cikin kabari , ba za su iya yi wa kowa kome ba . Mene ne amfanin ci gaba da rayuwa ? Bayan barci ya ɗauke Iliya , Jehobah ya aika mala’ika zuwa wurinsa . ( Fitowa 34 : 28 ; Luka 4 : 1 , 2 ) Wannan kalacin guda bai warware dukan matsalolinsa ba , amma ya taimaka masa ta hanyar mu’ujiza . Mai yiwuwa , cin abinci na ruhaniya ba zai warware dukan matsalolinmu ba , amma zai iya taimaka mana mu jimre abubuwan da ba za mu iya jimrewa da ƙarfinmu ba . Mai yiwuwa , an yi wannan tambayar ce da murya mai daɗi , domin Iliya ya ɗauki hakan ne a matsayin zarafin bayyana yadda yake ji . ( 1 Sarakuna 19 : 9 , 10 ) Kalmomin Iliya sun bayyana aƙalla dalilai guda uku da suka sa shi baƙin ciki . Mai yiwuwa , furta yadda yake ji bai zo wa Iliya da sauƙi ba , amma bai ƙyale girman kai ko kunya ta hana shi yin hakan ba . Ka tuna da tsoron da yake ji . Muryar ta ba Iliya damar sake bayyana yadda yake ji , kuma ya yi hakan , ya sake bayyana dukan abubuwan da ke damunsa . * Wataƙila , hakan ya ƙara kwantar masa da hankali . Wannan matashin zai yi shekaru da dama a matsayin abokin tafiyar Iliya da kuma mataimakinsa . Ba da daɗewa ba , wannan amintaccen annabi mai gaba gaɗi ya tasar wa bautar ƙarya da ke cike da mugunta . A aya ta 15 , an kira wannan ruhun “ Ubangiji . ” [ Hoto a shafi na 20 ] Sa’ad da yake matuƙar baƙin ciki , Iliya ya bayyana yadda yake ji ga Jehobah Umurni : Ka yi wannan aikin a inda babu surutu . Sa’ad da kake karanta nassosin , ka sa kanka cikin yanayin . Shimfiɗar ’ yan wasa : Yusufu , matar Fotifar Ka kwatanta girma da kyaun gidan Fotifar kamar yadda kake tsammani a zuciyarka . ․ ․ ․ ․ ․ ( Ƙarin haske : Ka karanta kuma ka yi tunani a kan waɗannan nassosi : Farawa 2 : 24 ; 12 : 17 , 18 ; Romawa 2 : 14 , 15 ; da Ibraniyawa 5 : 14 . ) ․ ․ ․ ․ ․ Za Ka Bi Ja - gorancin Ƙauna na Jehobah Kuwa ? A FITOWAR NAN MUNA farin cikin gabatar da fitowa ta farko ta Hasumiyar Tsaro ta Nazari a Turanci mai sauƙi . Za a aika wa ikilisiyoyi a lokaci ɗaya da ake aika Hasumiyar Tsaro da aka saba amfani da ita a Turanci . ( Mat . ’ Yan’uwanmu da yawa a dukan duniya suna yin taronsu a Turanci amma ba a koyaushe ba ne suke fahimtar Turancin da ake amfani da shi a cikin Hasumiyar Tsaro ba . Da akwai dalilai da yawa don wallafa Hasumiyar Tsaro ta Nazari a Turanci mai sauƙi . ’ Yan’uwanmu da ke waɗannan wurare suna yin amfani da Turanci a tarurrukansu da kuma aikin wa’azi amma suna iya yin wasu harsuna a gida . Duka za su kasance da adadin sakin layi ɗaya , duka za su samu adadin tambayoyi da hotuna da tambayoyin bita iri ɗaya . Hakan yana nufin cewa kowane mutum zai tsai da shawara a kan mujalla ta Turanci da yake son ya yi nazarinsa da kuma yi amfani da ita a Nazarin Hasumiyar Tsaro . Hukumar Mulki ta Shaidun Jehobah A shekara ta 1993 , ƙungiyar nan Moscow’s Department of Justice [ Sashen Shari’a na Birnin Moscow ] ya yi wa Shaidun Jehobah rajista da sunan nan Moscow Community of Jehobah’s Witnesses [ Jama’ar Shaidun Jehobah na Birnin Moscow ] . An kai ƙara ta farko a watan Yuni na 1995 . Sai lauyan Northern Administrative Circuit of Moscow [ Kotun Arewancin Birnin Moscow ] ya amince da ƙarar da aka kai game da Shaidun Jehobah . Sai lauyan da ke kāre ’ yan’uwanmu ya nuna littattafan da Cocin Orthodox na Rasha ya wallafa wanda ya faɗa abubuwa da yawa game da Shaidun Jehobah , sai ya yi tambaya : “ Shin abubuwan da suka faɗa a cikin waɗannan littattafai sun saɓa wa doka ? ” A ranar 12 ga Maris , 1999 , alƙalin ta zaɓi mutane biyar masu ilimi su nazarta littattafan Shaidun Jehobah , sai ta dakatar da shari’a na ɗan lokaci . A ranar 15 ga Afrilu , 1999 , wannan rukunin sun ce ba su ga wani laifin da ke littattafanmu ba . Watanni uku bayan hakan , a ranar 30 ga Mayu , 2001 , kotun ya soke shawarar da Alƙali Prokhorycheva ya yanka . Sunan alƙalin Vera Dubinskaya ce . Lauyar gwamnatin Kondratyeva ta sake tuhumar Shaidun Jehobah cewa suna sa mutane su tsane juna . Sai ta ce idan gwamnati tana son ta kāre kanta lallai sai ta hana aikin Shaidun Jehobah ! Lauyar gwamnatin ta ce ba ta bukatar ta ba da alamun da suka nuna cewa Shaidun Jehobah suna karya doka . Hakan ya nuna cewa shugabannin Cocin Orthodox na Ƙasar Rasha ne suke son su hana aikin Shaidu . Wasu masana ma suka amince da hakan . Kotun Birnin Moscow ya amince da wannan hukuncin a ranar 16 ga Yuni , 2004 . ( 1 Bit . 4 : 12 , 16 ) Sun tabbata cewa Jehobah zai taimaka musu . A wannan lokacin kuma , shugabannin Cocin Orthodox na Rasha sun ce : “ Sam - sam ba mu amince da aikin Shaidun Jehobah ba . ” ’ Yan sanda suka kama Shaidu da yawa , suka bi da su kamar masu karya doka , kuma suka kulle su a gidan yari . Waɗanda suke kula da gidajen da Shaidun Jehobah suke amfani da su don tarurruka suka kwace gidajen , suna tsoro don kada a kore su daga aiki . Ɗaya cikin ikilisiyar nan tana soma taro na Jawabi ga Jama’a da ƙarfe bakwai da rabi na safiya . Ya kuma ce ya kamata gwamnatin ƙasar Rasha ta daina hanin kuma ta ƙoƙarta don daidaita dukan laifuffukan da ta yi wa Shaidu . Kotun ya yanka shawara cewa Rukunin Turai na ’ Yancin ’ Yan Adam ya kāre ayyukan Shaidun Jehobah . Don me ? [ Akwati / ​ Hoto a shafi na 6 ] Mutane da kuma ƙungiyoyin da suke da waɗannan matsalolin kuma ba su yi nasara a shari’o’in da aka yi a ƙasarsu ba , su kawo ƙara Kotun Turai na ’ Yancin ’ Yan Adam wanda ke birnin Strasbourg , a Faransa ( wanda aka nuna hotonsa a sama ) . Kotun yana da Alƙalawa 47 , wanda ya yi daidai da adadin ƙasashen da suka sa hannu a Takardar Kotun Turai na ’ Yancin ’ Yan Adam . Alƙalan sun yanke hukuncin cewa hakan ba gaskiya ba ce . Sun ce : “ Abin da ke jawo rikicin shi ne wasu da ke cikin iyalin da ba sa bin addini ba sa daraja da kuma amince da ’ yancin bin addinin na sauran da suke cikin iyalinsu . ” — Sakin layi na 111 . Wani zargin da aka yi wa Shaidun Jehobah shi ne cewa suna sa lafiyar ’ yan’uwansu cikin haɗari domin ba sa amince da ƙarin jini . Za Ka Bi Ja - gorancin Ƙauna Na Jehobah Kuwa ? Sai ka ce wa wani abokinka da ya san wurin ya nuna maka hanyar . 30 : 21 . Bari mu tuna cewa Jehobah Allah , abokinmu ya ba mu irin waɗannan gargaɗin domin yana ƙaunarmu . Na uku kuma yana fitowa daga abin ba gaskiya ba ne . ( b ) Wace ƙa’ida mai muhimmanci ce take cikin Fitowa 23 : 2 ? Ta yaya aka matsa wa Joshua da Kaleb su bi bayan taron jama’a , amma mene ne ya taimaka musu su ƙi yin hakan ? Amma Isra’ilawa sun gaskata abin da waɗannan mutane goma suka gaya musu domin bangaskiyarsu ta raunana . 13 : 25 - 33 . Suna da imani ga Jehobah . 14 : 1 - 10 . ( b ) Me ya sa misalin matasa Kiristoci da yawa yake sa ka farin ciki ? Alal misali , matasa Kirista da ke makaranta suna fuskantar matsi sosai domin mutane a koyaushe suna ƙoƙari su sa su yi abin da kowa yake yi . Dalili ɗaya shi ne dokar ta sa mutanen Allah su kasance dabam daga dukan al’ummai da ke kusa da su . ( Lev . Bari mu tattauna wannan dalilin kuma mu ƙara koya game da haɗari na biyu da zai iya sa mu yi wa Jehobah rashin biyayya . Ta yaya Jehobah ya nuna cewa ya san halin ’ yan Adam sosai ? Jehobah ya ba mutanensa dalilin ba su wannan dokar : “ Kada ku yi karambani a cikin zuciyarku da idanunku , abin da ke sa ku yi zina a dā . ” ( Irm . Domin muna ganin wannan a duk lokaci , muna iya daɗa sha’awar zama kamar su . 2 : 9 ) Idan muka yi ado cikin filako ba ma tunanin abin da muke so kaɗai , amma muna daraja abin da wasu suke tunani . Kada Ka Bi “ Al’amuran Banza ” Ko da Jehobah ya ƙyale su su samu sarki na ɗan Adam , ya aika da annabinsa Sama’ila ya ba su gargaɗi game da haɗarin bin “ al’amuran banza , ” wato , haɗarin dogara ga abin da ba zai taimake su ba . — Karanta 1 Sama’ila 12 : 21 . A waɗanne hanyoyi ne Isra’ilawa suka biɗi al’amuran banza ? Alal misali , sarki na ɗan Adam zai iya sa su soma bauta wa gumaka . ( 1 Kor . 8 : 4 ) Gumaka ba za su iya gani ba , ba za su iya ji ba , ba za su iya yin magana ba ko kuma yi kome ba . Gumaka ba za su iya taimakon kowa ba . ( a ) Ta yaya Shaiɗan yake sa mutane su bi al’amuran banza a yau ? Suna tunani cewa suna iya dogara ga waɗannan abubuwa don su warware matsalolinsu . Shin waɗannan abubuwa za su iya amsa tambayoyinsu masu muhimmanci game da rayuwa ? Kuɗi da abubuwan mallaka ba za su ba mu abin da muke bukata ba don mu yi farin ciki , kuma ba za su kāre mu daga ciwo da mutuwa ba . Al’amuran banza ne . Idan muka ci gaba da bin gargaɗinsa game da haɗarurruka guda uku da ke sa mutane da yawa su bi hanyar da ba ta dace ba , wato , taron jama’a da jikinmu da kuma al’amuran banza , za mu isa inda muke zuwa lafiya . • Littafin Lissafi 15 : 37 - 39 [ Hoto a shafi na 11 ] An taɓa matsa maka ka bi bayan taron jama’a kuwa ? [ Hoto a shafi na 13 ] Me ya sa yake da haɗari ka bi zuciyarka da idanunka ? 1 , 2 . Yoh . 12 : 9 ) Shaiɗan yana amfani da dukan haɗarurruka da muka tattauna a talifin da ya gabata don ya sa mu yi wa Jehobah rashin biyayya kuma mu bijire daga hanyar rai madawwami . ( Mat . 7 : 13 , 14 ) Amma mun kuma koya cewa abokinmu Jehobah Allah ya gargaɗe mu game da dabarun Shaiɗan . Sa’ad da muka karanta Littafi Mai Tsarki , za mu iya zana hoton zuci cewa Jehobah yana tafiya a bayanmu kuma yana cewa : “ Wannan ita ce hanya , ku bi ta . ” Malaman ƙarya suna kama da rijiyoyi da babu ruwa a ciki . Su waye ne waɗannan malaman ƙaryan ? Kalaman Bulus da Bitrus sun gaya mana inda waɗannan malaman ƙaryan suka fito da kuma yadda suke rinjayar mutane . Almajiran da Bulus yake maganarsu sune almajiran Yesu Kristi . Suna ƙoƙari su ɗauki , ko kuma su saci almajirai daga cikin ikilisiya . Yesu ya ce ’ yan ridda suna kama da kerketai masu cin tumaki . 2 : 18 . Suna ƙoƙari su sa mutane da yawa su gaskata da koyarwarsu na ruɗu . Bitrus ya kuma ce suna son “ juya ” Nassosi . Idan mun bi su , za mu bijire daga hanyar rai madawwami . Wane gargaɗi ne Littafi Mai Tsarki ya ba mu dalla - dalla game da malaman ƙarya ? Ta yaya za mu kāre kanmu daga malaman ƙarya ? Kalmar Allah ta ce : “ Ku bijire masu . ” Littafi Mai Tsarki ya faɗa cewa ’ yan ridda ba sa “ gane kome ” kuma suna amfani da koyarwarsu don su sa mutane su riƙa tunani kamar su . Saboda haka , kada ka ƙyale ƙaryace - ƙaryace na malaman ƙarya su sa ka juya baya ga ƙungiyar da ta koya maka waɗannan abubuwan . — Yoh . 6 : 66 - 69 . Idan wani ya juya alamar da ke kan hanya , hakan zai iya yaudararmu . Manzo Bulus ya yi mana gargaɗi game da waɗannan ƙaryace - ƙaryace . Ya kira su “ tatsuniyoyi . ” * Waɗannan labaran “ su kan jawo muhawwara ” wato , sai a soma tambayoyi game da abubuwa da ba gaskiya ba ne kuma a riƙa neman amsoshin . Mutane da yawa suna tunanin cewa bukukuwan Kirismati da Ista suna faranta wa Allah rai , amma abubuwan da mutane suke yi a lokacin waɗannan bukukuwa ainihi daga bauta ta ƙarya ce . ( b ) Mene ne ya wajaba mu yi idan ba ma son Shaiɗan ya yaudare mu da tatsuniya ? Amma gaskiyar ita ce muna bukatar Allah ya gaya mana abin da ke daidai da abin da ba daidai ba . ( Irm . Gaskatawa da wannan ƙarya da Shaiɗan yake yi zai iya sa mu daina bauta wa Jehobah muna tunani cewa Allah ba zai taɓa ƙaunarmu ba . Waɗannan gwaurayen ba sa ganin cewa suna bin Shaiɗan , amma abin da suka yi ya nuna cewa suna yin hakan . Ta yaya za mu iya guji bin Shaiɗan ba tare da sanin mu ba ? * Sai Bulus ya ce waɗannan gwaurayen “ masu - shishigi ” ne . 7 : 14 ) Dole ne a koyaushe mu ƙuduri aniya mu saurari Jehobah sa’ad da ya gaya mana : “ Wannan ita ce hanya , ku bi ta . ” — Isha . 30 : 21 . “ Ridda ” yin tawaye ne ga bauta ta gaskiya da kuma barin ta . A Helenanci “ Iblis ” yana nufin “ wanda yake ƙarya game da mutane don ya yi musu lahani . ” 12 : 9 , 10 . Mece ce Amsarka ? Ta yaya za ka nuna cewa kana sauraron gargaɗin da ke cikin waɗannan nassosin ? • 1 Timotawus 5 : 11 - 15 Daga baya ya koma wurin mutum mafi hikiman , sai ya tambaye shi : “ Ka gafarta mini yanzu ? ” Kuma kamar yadda ba za ka iya neman gasun ba , ba za ka iya sa mutane su mance da abin da ka faɗa ba . ” Ba za mu iya canja abin da muka faɗa ba bayan mun faɗe ta . Kuma wani lokaci ba za mu iya canja mugun sakamakon abin da muka faɗa ba . 4 : 9 . MUN koya daga sura ta farko ta littafin Farawa cewa Allah ya shirya duniya a ranaku shida don mutane su kasance a cikinta . Waɗannan ba ranaku na sa’o’i ashirin da huɗu ba ne . Littafi Mai Tsarki ya furta wannan game da kowanne cikin waɗannan kwanakin : “ Akwai maraice akwai safiya kuma . ” ( Far . 1 : 5 , 8 , 13 , 19 , 23 , 31 ) Amma dai , game da rana ta bakwai , Littafi Mai Tsarki ya ce : ‘ Allah ya albarkaci rana ta bakwai , ya tsarkake ta : domin a cikin ta ya huta daga dukan aikin sa wanda Allah ya halitta . ’ — Far . Saboda haka , za mu iya ce sa’ad da Musa ya rubuta littafin Farawa , a shekara ta 1513 K.Z . , Allah yana kan hutawa . Kuma daga baya , Allah ya faɗa a cikin Littafi Mai Tsarki cewa mutane za su iya shiga cikin hutunsa . Idan haka ne , ta yaya za mu iya shiga hutunsa ? Mun san dalili na farko daga abin da Yesu ya gaya wa wasu maƙiyansa waɗanda suka yi fushi da shi domin ya warkar da mutane a ranar Assabbaci . Yaya abin da Bulus ya faɗa ya nuna cewa Kiristoci na ƙarni na farko sun yi hidimarsu a rana ta bakwai ? A sura ta 4 ta wasiƙarsa , kafin ya maimaita kalaman da ke Farawa 2 : 2 , Bulus ya rubuta : ‘ Mu da muka ba da gaskiya muna shiga cikin wannan hutu . ’ ( Ibran . 4 : 3 , 4 , 6 , 9 ) Hakan ya nuna cewa Bulus ya yi hidimarsa a rana ta bakwai ɗin . 4 : 11 ) Abin da Bulus ya ce ya nuna cewa masu rashin biyayya ba za su iya shiga hutun Allah ba . Mene ne nufin Allah ga Isra’ilawa sa’ad da ya cece su daga ƙasar Masar ? Mene ne Isra’ilawa suke bukatar yi ? ( Isha . 48 : 17 , 18 ) Ya gaya wa Isra’ilawa : ‘ Idan lallai za ku yi biyayya da maganata , ku kiyaye wa’adina [ kamar yadda aka tsara a cikin Doka da Aka Ba da ta Hannun Musa ] kuma , sa’annan za ku zama keɓaɓiyar taska a gare ni daga cikin dukan al’umman duniya ; gama dukan duniya tawa ce . ’ ( Fit . Waɗanne zarafi ne Isra’ilawa za su kasance da shi idan sun yi biyayya ga Allah ? Ba su kasance ƙarƙashin sarautar wasu al’ummai ba , har a zamanin Yesu sa’ad da Romawa suke sarautar al’ummai da yawa . Sun ma ce suna son su koma ƙasar Masar ! Ba su yi tunanin Allah da kuma nufinsa ba . Muradinsu na son su koma ƙasar Masar ya nuna cewa ba su daraja albarkar da suka samu daga wurin Jehobah ba . Maimakon haka , waɗannan Isra’ilawa marasa biyayya sun yi marmarin abinci mai kyau da ke ƙasar Masar . 12 : 16 . Ko da yake waɗannan Isra’ilawa da suka bar ƙasar Masar ba su yi imani ga Jehobah ba , amma bai canja nufinsa ga Isra’ila ba . 4 : 8 , 9 ) “ Jama’ar Allah ” da Bulus ya yi maganarsu Kiristoci ne . Sun haɗa da waɗanda suka yi biyayya ga Dokar da Aka Ba da ta Hannun Musa kafin su zama Kiristoci da kuma waɗanda ba su taɓa yin biyayya ga Dokar ba . ( b ) Mene ne Kiristoci suke bukatar su yi don su shiga hutun Allah a zamanin Bulus ? Wasu Kiristoci ba su fahimci hakan ba , kuma shi ya sa suke tunani cewa suna bukatar su yi biyayya ga wasu sashen Dokar . Me ya sa wasu Kiristoci a zamanin Bulus ba su shiga hutun Allah ba ? Ba su amince cewa Jehobah ba ya son a bauta masa kuma ta yin biyayya ga Dokar da Aka Ba da ta Hannun Musa ba . Ta Yaya Za Mu Iya Shiga Hutun Allah a Yau 16 , 17 . ( a ) Ta yaya Kiristoci za su iya shiga hutun Allah a yau ? ( b ) Mene ne za mu tattauna a talifi na gaba ? A talifi na gaba , za mu tattauna wasu zarafi da muke da su na nuna cewa muna biyayya . Ba mu sani ba ko akwai kowane Kirista Bayahude wanda ya ci gaba da miƙa hadaya a Ranar Kafara , bayan ranar Fentakos na shekara ta 33 A.Z . ba . Amma in sun yi hakan , ba su nuna daraja ga hadayar Yesu ba . 4 : 9 - 11 . 4 : 12 . Alal misali , sa’ad da muka koya cewa Jehobah yana son mu daina yin wani abin da muke son yi , zai kasance mana da wuya mu yi masa biyayya nan da nan . 2 , 3 . Mun roƙi Jehobah a addu’a don taimako kuma mun yi ƙoƙari mu yi wasu canje - canje da ake bukata . A ƙarshe mun yi baftisma kuma mun samu amincewar Jehobah . — Karanta Kolosiyawa 1 : 9 , 10 . Amma Jehobah ya yi alkawari zai taimake mu idan muka ci gaba da yin iya ƙoƙarinmu don mu faranta masa rai . Sa’ad da Muke Bukatar Yin Canje - Canje Hakika , a cikin addu’o’inmu muna yawan gaya wa Jehobah cewa mu ajizai ne kuma muna kurakurai da yawa . Amma sa’ad da dattijo ya gaya mana cewa mun yi wani kuskure , a wasu lokatai muna ƙoƙarin ba da dalilan yin hakan , ko kuma mu yi ƙoƙarin sauƙaƙa laifin . Wataƙila mun ce mutumin da ya yi mana gargaɗin ba ya son mu ko kuma bai yi mana magana cikin alheri ba . ( 2 Sar . 5 : 11 ) Ko kuma mun yi fushi sosai ko kuma mu aikata yadda bai dace ba domin dattijo ya yi wa wani cikin iyalinmu gargaɗi a kan wani abu da yake yi da ba shi da kyau ko kuma ya yi mana gargaɗi a kan adon da muke yi da bai dace ba ko cewa muna bukatar mu kasance da tsabta ko kuma Jehobah ba ya son irin nishaɗin da muke yi . Ya kamata mu yi farin ciki game da waɗannan canje - canjen domin Jehobah yana amfani da bawan nan mai aminci mai hikima don ya koya mana gaskiya . Sun san cewa wasu za su faɗa mummunan abubuwa game da bawan nan mai aminci , mai hikima domin waɗannan canje - canje , amma hakan bai dame su ba . Abin da ya fi muhimmanci a gare su shi ne su ba da haɗin kai ga nufin Allah . Amma daga baya , ya kasance a bayane cewa Jehobah yana son mutanensa su shagala a hanyoyi dabam dabam na yin wa’azi , har da wa’azi gida zuwa gida . Wasu cikin waɗannan masu ba da jawabai da kyau ba sa son yin hakan . 5 : 42 ; 20 : 20 . Mene ne za ka yi sa’ad da bawan nan mai aminci mai hikima ya gaya maka ka yi ƙoƙari ka gwada wata hanyar wa’azi da ba ka taɓa yi a dā ba ? Kana yin biyayya ko idan wannan hanyar yin wa’azi kamar yana da wuya sosai a gare ka ? 12 , 13 . ( a ) Me ya sa Jehobah ya gaya mana mu kori mugun nan daga cikinmu ? Amma da akwai yanayi da zai iya sa ya yi mana wuya mu yi biyayya ga wannan umurnin . Alal misali , ka yi tunanin wannan yanayin : Ma’aurata Kirista masu aminci suna da ɗa guda kaɗai kuma ɗan ya bar gaskiya . Iyayen sun yi baƙin ciki sosai ! Muna baƙin cikin ganin cewa waɗannan iyaye suna wahala . Ɗansu yana iya zaɓa ya daina bin salon rayuwa marar kyau . Amma ya ci gaba da yin abu marar kyau fiye da yadda yake yin cuɗanya da iyayensa da kuma ikilisiyar . Amma mene ne waɗannan iyaye ƙaunatattu za su yi ? Hakika , wannan ya kawo ƙarshe ga cuɗanya da suka yi da iyayensu . 10 : 1 - 6 ) Saƙon a bayane yake . A yau , Jehobah ba ya halaka waɗanda suke ƙin bin dokokinsa nan da nan . 18 , 19 . Alal misali , wata matashiya ta gaya wa dattawa cewa abu ɗaya da ya sa ta canja hanyar rayuwarta shi ne yadda wanta ya bi da ita . Muna bukatar mu yi biyayya ga Jehobah a dukan yanayi a rayuwa . Jehobah ya ce game da kalmarsa : “ Ba za ta koma wurina wofi ba . ” Kuma ya ce : “ Za ta cika abin da na nufa , za ta yi albarka kuma a cikin saƙona . ” ( Isha . 7 : 9 ) Ba su yi tsammani ba cewa za su yi tsufa a wannan muguwar duniya . Kai kuma fa ? Ka shiga cikin hutun Allah ? Amma sa’ad da Yesu ya zo duniya , ba sa son su gaskata cewa shi Almasihu ne . Ka duba littafin nan “ Ku Tsare Kanku Cikin Ƙaunar Allah , ” shafuffuka na 207 - 209 . Ka Tuna ? Yadda na Daina Tsoron Mutuwa Sai a shekara ta 1930 , sa’ad da nake ɗan shekara shida , mahaifiyata Luigia ta mutu . A matsayi na na ɗan cocin Katolika , ina kiyaye dokokin addinai kuma ina halartar Coci mako - mako . Ana ta kashe - kashe a Yaƙin Duniya na biyu a shekara ta 1944 . Sa’ad da muka isa wurin , sai aka kai mu sansanin masu gudun hijira . An tura ni zuwa wani sansanin da ke Steinach , a arewa matso gabas na ƙasar . Wani mutum Adolfo Tellin yana yawan zuwa aski a shagon , kuma shi Ba - Italiya ne da ke zama a ƙasar Siwizalan . Shi Mashaidin Jehobah ne . Adolfo da kuma wasu Shaidu sukan ziyarce mu a kai a kai a sansanin . Bidiyon sansanin share dangi inda aka nuna tarin gawawwaki musamman ne ya sa ni baƙin ciki sosai . Ba a yawan nazarin Littafi Mai Tsarki da ni , amma na san muhimman koyarwar gaskiya . An yi taro na farko bayan yaƙi a birnin Milan a ƙasar Italiya a watan Mayu , 1947 . Wani abin mamaki ya faru a wannan taron . Sai na tsai da shawara cewa zan soma hidima ta cikakken lokaci kafin wata guda . Duk da haka , na riga na ƙudurta yin hakan . Na biyar cikin su da bai daɗe da zuwa wurin ba shi ne Giuseppe Tubini , ni ne kuma na shida . Duk da haka , na ƙarfafa mutane da yawa da suka halarci taron , haɗe da matasa da yawa su soma hidima ta cikakken lokaci . Na soma rayuwa mai daɗi na mai kula mai ziyara . Yanayin Addini Bayan an Gama Yaƙi a Italiya Bari in gaya muku yanayin addini a ƙasar Italiya a lokacin . Limamai sun tayar da rigima a tarurrukan da’ira sau da yawa . Amma a wasu lokatai limaman suna shan kunya , kamar yadda ya faru a shekara ta 1948 a Sulmona , wani ƙaramin gari a cibiyar ƙasar Italiya . Ya soma ihu don ya ɗimauce taron . Sai nan da nan na gaya masa , “ Idan kana da abin da kake son ka faɗa , to , ka karɓi hayar majami’a sai ka faɗi duk abin da ka ga damar cewa . ” Sai ya sauka daga dakalin kuma ya gudu . A wasu lokaci ina sauka a barga ko kuma shagon da ake tara kayan aiki . An gayyace ni da Giuseppe Tubini mu halarci aji na sha shida na makarantar Gileyad a shekara ta 1950 . Ba zan taɓa mantawa da abin da malamin mu ya ce ba , “ Yadda ka ba da jawabin yana da kyau sosai , amma ba a fahimci Turancin ka gabaki ɗaya ba ! ” Duk da hakan , na sauke karatun da kyar . Bayan hakan , aka sake tura ni da Giuseppe zuwa ƙasar Italiya . Koyarwar da aka mana ya sa muka daɗa ƙware don yi wa ’ yan’uwanmu hidima . Lidia ma ta yi ƙoƙari sosai don gaskiya . Ta bayyana a gaban kotu sau uku don ta kāre izinin da muke da shi na yin wa’azi gida - gida . Mun samu wani ɗa mai suna Marco , a shekara ta 1972 . Alal misali , a farkon shekara ta 1980 , mahaifin matata ya rubuta wa shugaban ƙasar Italiya , Sandro Pertini wasiƙa . Sai muka tattauna game da imaninmu kuma muka ba shi wasu littattafai . A cikin shekaru huɗu na gaba , na yi hidima a matsayin Mai Kula da Majami’ar Taro har lokacin da na daina wannan hidimar saboda ciwo mai tsanani . Ina godiya ga Jehobah domin tsufa bai sa na rasa ƙarfi ba . Bari ɗaukaka ta kasance ga sunan Mahaliccinmu wanda aka ba mu gatar kiranmu da sunansa . — Zab . SIWIZALAN BERN Como Faenza A ranar auren mu Na yi ƙoƙarin bayyana masa abin da ya sa raina ya ɓace , sai ya katse mini hanzari . Yadda maza da mata suke tattaunawa ya bambanta , bukatunsu kuma sun bambanta . Mace za ta so ta riƙa faɗin yadda take ji a fili kuma tana nanatawa . A wani ɓangare kuma , mazaje da yawa suna son zaman lafiya ta wajen magance matsaloli da wuri da kuma guje wa batutuwa da za su jawo matsaloli . Amma , a aure , ƙalubalen shi ne daraja wanda kake ganin daidai kuke , wato , matarka . Cin mutunci yana jawo matsala a cikin gida kuma hakan yana haifar da rigima . Ta yaya za ka tattauna da matarka cikin daraja ? Me ya sa ? “ Ba ya bukatar ya amince ko kuma ya bincika dalilin da ya jawo matsalar . Abin da kawai nake so shi ne ya saurare ni kuma ya amince cewa haka batun yake . ” ( Misalai 20 : 5 , LMT ) Idan ka jawo ruwa da guga daga cikin rijiya da gaggawa , ruwan zai zuba sosai . Alal misali , sa’ad da wani marar lafiya ya zo wurinsa yana neman taimako , Yesu bai warware matsalarsa nan take ba . Idan ka yi haka , za ka nuna cewa kana daraja abokiyar aurenka . Bayan haka , ka je wajen matarka ka tambaye ta , “ Mene ne kike ganin zan yi don in inganta yadda nake saurarar ki sosai ? ” Sa’ad da Kake da Abin da Za Ka Faɗa ( Afisawa 4 : 29 ) Ka girmama matarka sa’ad da kake magana game da ita . ( Kolosiyawa 4 : 6 ) Phil , wanda ya yi shekara takwas da yin aure ya ce shi da matarsa suna samun rashin jituwa . KA GWADA WANNAN : Da kai da matarka , ku keɓe lokaci don ku tattauna shawarwarin da ke ƙarƙashin wannan ƙaramin jigon . Ka Amince da Bambancin da Ke Tsakaninka da Matarka A wasu lokatai , yana iya kwantar da hankalinsa sa’ad da nake damuwa , kuma hakan yana ɓata mini rai domin ina ganin bai damu da abin da ke damuna ba . ” Yadda Za a Warware Matsalar : Ku amince da bambancin da ke tsakaninku kuma ka daraja matarka . KA GWADA WANNAN : Ka lissafa hanyoyin da ra’ayin matarka ko kuma yadda take bi da al’amura suka fi naka . Wannan talifin ya shafi mata da miji . Amma Littafi Mai Tsarki ya ba da ƙarfafawar da za ta iya sauƙaƙa baƙin cikin masu zunubi da suka tuba . Dauda ya san cewa “ Ubangiji cike da tausayi ya ke ” kuma ba ya ‘ tsauta mana kullum . ’ Iyakar tunaninmu . Wani littafin bincike na Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Ka yi tunanin cewa kana tafiya cikin sarari daga gabas zuwa yamma , yayin da kake ƙara tafiya , haka rata za ta ci gaba da ƙaruwa tsakanin ka da gabas . ” ( Aya ta 13 ) Dauda , wanda mahaifi ne ya san yadda mahaifi mai ƙauna yake ji a zuciyarsa . Irin wannan mahaifin yana nuna tausayi ga ’ ya’yansa , musamman sa’ad da ba sa jin daɗi . Wataƙila kai ma za ka ji kamar an sauke maka nauyi . [ Bayanin da ke shafi na 23 ] Ka san mummunar abin da ya faru ga Dokas yanzu ? — Ta yi rashin lafiya mai tsanani kuma ta mutu . Bitrus da sauran manzanni sun taɓa yin mu’ujizai , amma babu wani a cikinsu da ya taɓa ta da wanda ya mutu . Bayan hakan , ya kira gwaurayen da sauran mutanen da ke wajen kuma ya nuna musu ita . Kuma zai ba ka rai madawwami cike da farin ciki a sabuwar duniyarsa . Ka karanta wuraren nan a cikin naka Littafi Mai Tsarki Annabawan ƙarya sun ɓata Kiristanci kuma sun yi amfani da ita don cim ma burinsu . Ya taimaka wa mutane su san Allah kuma ya koya musu su yi addu’a cewa a tsarkake sunan Allah . Mulkin Allah shi ne kaɗai begen da ’ yan Adam suke da shi na warware matsalolinsu . Sa’ad da wani ya zo wurin ka domin ya yi maka magana game da Mulkin Allah , daga wane addini ne kake ganin yake ? — Karanta Matta 10 : 7 ; 24 : 14 . ( Yohanna 17 : 16 ) Ba sa kuma bin ayyuka da halaye masu lahani na duniyar nan . — Karanta Yaƙub 1 : 27 ; 4 : 4 . Kiristoci na gaskiya suna nuna ƙauna ta musamman ga juna . Daga Kalmar Allah , sun koyi su daraja mutanen kowace ƙabila . Ko da yake addinin ƙarya ya goyi bayan yaƙe - yaƙe sau da yawa , masu bauta ta gaskiya sun ƙi yin haka . Wane rukuni ne yake gudanar da dukan koyarwarsa daga Kalmar Allah , wane rukuni ne yake girmama sunan Allah , kuma yake yin shela cewa Mulkin Allah ne kaɗai begen ’ yan Adam ? Wane rukuni ne yake nuna ƙauna kuma ba ya goyon bayan yaƙi ? 15 Ga Agusta , 2011 TALIFOFIN NAZARI NA MAKONNIN : 26 ga Satumba , 2011 – 2 ga Oktoba , 2011 Sun Samu Almasihu ! Ku Biɗi Salama Manufar Talifofin Nazari Talifi na farko ya nanata misalin Littafi Mai Tsarki da ya ƙarfafa mu mu zama masu son salama . Yana sa ya yiwu mu tattauna da kuma bayyana ra’ayinmu da mutane . Jehobah ne ya fara tattaunawa da ’ yan Adam . ( Far . 1 : 28 - 30 ) Amma kamar yadda tarihin mutane na farko ya nuna , ana iya yin amfani da baiwar tattaunawa a hanyar da ba ta dace ba . Shaiɗan ya yi wa Hauwa’u ƙarya . Adamu ya aikata bisa labarin ƙaryar , kuma ayyukansa ya sa dukan ’ yan Adam suke shan wahala . — Far . 5 : 12 . Mene ne za a iya cewa game da Intane ? Shin Labarin Gaskiya Ne Ko Kuma Ƙarya ? Muna bukatar mu zama masu hikima kuma mu ware bayani mai kyau da kuma marar kyau . Shekaru da yawa da suka shige , Shaiɗan ya yi amfani da maciji wajen soma tattaunawa da Hauwa’u a ɓoye kamar yadda mutane suke ɓoye ainihin kamaninsu a Intane . Kowa yana iya wallafa ra’ayoyi da bayani da hotuna da kuma shawarwari . A ƙarni na farko , manzo Bulus ya ba Timotawus shawara da take da muhimmanci a gare mu a yau . Idan muka yi amfani da Intane a hanyar da ta dace , zai taimaka mana mu samu lokaci kuma mu rage yawan amfani da kuzarinmu da kuma rage kashe kuɗinmu . Muna iya sayen wani abu ba tare da mun bar gida ba . Maimakon zuwan banki , mutane suna iya biyan kuɗinsu da kuma aika kuɗi da kuma wasu abubuwa kamar hakan a gidajensu . Alal misali , ya kamata mu yi tunanin yawan lokacin da muke amfani da shi a kan Intane . Wasu suna amfani da lokaci da yawa suna wasa da sayayya da taɗi da aika saƙo da yin bincike da kuma neman abubuwa a Dandali . Alal misali , binciken da aka wallafa a shekara ta 2010 ya nuna cewa kashi 18.4 cikin ɗari na matasan ƙasar Koriya sun shaƙu da yin amfani da Intane . Da shigewar lokaci , sai ya gane cewa yana da matsala mai tsanani , kuma ya yi canje - canje da suka dace . 1 Tasalonikawa 5 : 21 , 22 ta ce : “ Ku auna abu duka ; ku riƙe mai - kyau ; ku hanu ga kowace sifar mugunta . ” Sa’ad da muka bincika abu a cikin Intane , muna bukatar mu tuna yadda Jehobah ya ɗauki abin . Idan haka ne , zai fi kyau mu yi amfani da Intane lokacin da mutane suke tare da mu . Amma kuma ya nuna wa mutane sabuwar hanyar yin zina a zuciyarsu . — Mat . Sa’ad da muka yi amfani da Intane , muna yawan aika wa mutane bayani . Amma yana iya gaya mana abubuwa da yawa da ba su da muhimmanci . Ga wasu mutane hakan ya wajaba . Mene ne ya kamata ka yi tunaninsa kafin ka danna botin aika saƙo ? Michael ɗan shekara 7 yana yawan zana hoto ko kuma ya rubuta wani abu a kan abin da ya karanta . • Ku shirya Nazarin Littafi Mai Tsarki na Ikilisiya ko kuma Nazarin Hasumiyar Tsaro . • Ku shirya gabatarwa da za ku yi a hidimar fage . a cikin Hasumiyar Tsaro ta 15 ga Fabrairu , 2011 , shafi na 11 . ) Sun ji tsoro , amma sun saurari albishirin da mala’ikan ya gaya musu : “ Kada ku ji tsoro ; gama , ga shi , na kawo maku bishara ta farinciki mai - girma wanda za ya zama ga dukan mutane : gama yau . . . an haifa maku Mai - ceto , shi ne Kristi Ubangiji . ” Mala’ikan ya gaya wa makiyayan cewa za su sami jaririn a sakarkari a garin da ke kusa da wurin . 3 , 4 . Bayan shekaru da yawa , Yohanna Mai Baftisma ya soma aikinsa na wa’azi . Wasu mutane suka soma tunani cewa wataƙila shi ne Almasihu domin abin da ya faɗa da kuma yi . Amma a cikin Littafi Mai Tsarki , da akwai annabci da ya yi magana game da bakwai bakwai har saba’in , kuma ya taimaka wa mutane su san lokacin da Almasihu zai bayyana . 2 : 1 - 8 ) Waɗannan shekaru 483 sun ƙare a shekara ta 29 sa’ad da Yesu ya yi baftisma . A wannan lokacin , Jehobah ya shafa shi da ruhu mai tsarki kuma ya zama Almasihu . — Mat . 3 : 13 - 17 . Za mu koya yadda waɗannan annabce - annabce suka cika a lokacin da Yesu yake duniya . 49 : 10 ) Malaman Yahudawa da yawa sun gaskata cewa kalaman Yakubu ga Yahuda game da Almasihu ne . Farawa daga sarautar Sarki Dauda Bayahude , kandari , wato ikon sarauta da kuma sandar mai mulki , wato , ikon ba da umurni , ta kasance a kabilar Yahuda . 21 : 26 , 27 ) Bayan Zadakiya , Yesu ne kaɗai zuriyar Dauda da aka yi alkawari cewa zai yi sarauta . Annabi Mikah ya rubuta : “ Ke , Baitalahmi Ephrathah , wadda ki ke ƙanƙanuwa da za ki zama a cikin dangin Yahuda , daga cikinki wani za ya fito mini , wanda za ya zama mai - mulki cikin Isra’ila ; mafitansa tun daga zamanin dā , tun fil’azal . ” ( Mi . 8 , 9 . Mene ne annabcin ya faɗa game da haihuwar Almasihu kuma mene ne zai faru bayan an haife shi ? Budurwa ce za ta haifi Almasihu . ( Far . 24 : 16 , 43 ) Ruhu mai tsarki na Allah ya ja - goranci Matta ya rubuta cewa Ishaya 7 : 14 ya samu cikawa sa’ad da aka haifi Yesu . 1 : 18 - 25 ; Luk 1 : 26 - 35 . Wannan ya yi kama da abin da ya faru shekaru da yawa kafin a haifi Almasihu . Fir’auna na ƙasar Masar ya ba da umurni cewa a jefa duk yara maza na Ibraniyawa a cikin Kogin Nil . Matta ya gaya mana cewa wannan annabci ya cika sa’ad da Sarki Hirudus ya ba da umurni a kashe dukan yara maza a Baitalahmi . 11 : 1 ) Don a ceci Yesu daga hannun Sarki Hirudus , mala’ika ya gaya wa Yusufu da Maryamu su bar Isra’ila kuma su kai Yesu ƙasar Masar . Ainihin abin da Ishaya ya yi annabcinsa ke nan . ( Isha . 40 : 3 ; Mar . Wane aiki na musamman ne Allah ya ba Almasihu ? Ya rubuta : “ Mutanen da ke tafiya cikin duhu suka ga haske mai - girma : mazauna cikin ƙasa ta inuwar mutuwa , a bisansu haske ya ɓullo . ” A koyaushe , Yesu ya yi amfani da kwatanci ko kuma misalai don ya yi koyarwa . 13 : 31 - 35 ) Labarai da kwatancin da Yesu ya yi amfani da su sun taimaki mutane da yawa su fahimci gaskiya game da Jehobah . 53 : 4 ) Sa’ad da surkuwar Bitrus take rashin lafiya , Yesu ya warkar da ita . Mutane da yawa ba za su gaskata ba cewa Yesu ne Almasihu , ko da yake ya yi nagargarun ayyuka . Manzo Yohanna ya ce wannan annabcin ya cika . Ya rubuta : “ Ko da ya yi alamu da yawa haka a gabansu , duk da wannan ba su bada gaskiya gare shi ba : domin magana wadda annabi Ishaya ya faɗi ta cika , Ubangiji , wa ya gaskanta shaidarmu ? 12 : 37 , 38 ) Bayan shekaru da yawa , sa’ad da manzo Bulus ya yi wa’azin bishara , ba mutane da yawa ba ne suka gaskata cewa Yesu ne Almasihu ba . — Rom . Amma wannan ya zama domin a cika magana da aka rubuta a cikin Attaurarsu , suka ƙi ni ba dalili ba . ” ( Yoh . 15 : 24 , 25 ) “ Attaura ” da aka ambata a nan tana nufin dukan Nassosi da suke da shi a wannan lokacin . Amma da akwai annabce - annabce da yawa a cikin Littafi Mai Tsarki da suka nuna ko wane ne Almasihun . Za mu koya game da su a talifi na gaba . Idan muka yi tunani sosai game da waɗannan annabce - annabcen , ba za mu taɓa shakka ba cewa Yesu ne Jehobah ya zaɓa ya zama Almasihu . Yaya Za Ka Amsa ? • Waɗanne annabce - annabce game da haihuwar Yesu ne suka cika ? Sun Samu Almasihu ! YOHANNA MAI BAFTISMA yana tsaye da almajiransa biyu . Yayin da Yesu yake zuwa kusa da su , Yohanna ya ce : “ Duba , ga Ɗan rago na Allah ! ” 9 : 9 ) Wani marubucin zabura ya ce : “ Mai - albarka ne shi mai - zuwa cikin sunan Ubangiji . ” ( Zab . Yesu bai gaya musu abin da za su yi ba . Ta yaya Zabura 118 : 22 , 23 suka cika ? An Ci Amanarsa kuma An Yasar da Shi 41 : 9 ) A zamanin da aka rubuta Littafi Mai Tsarki , cin abinci tare yana nuna abokantaka . ( Far . Yesu ya yi magana a kan yadda annabcin Dauda ya cika sa’ad da ya gaya wa manzanninsa game da wanda ya ci amanarsa : “ Ba zancen ku duka na ke yi ba : na san waɗanda na zaɓa ; amma domin nassin ya cika , wanda ya ci gurasata ya tayar mini da duddugensa . ” — Yoh . Wanda ya ci amanar Almasihu zai karɓi azurfa talatin , farashin da ake biya a kan bawa ! A zamanin Matta , wataƙila an fara saka littafin Irmiya cikin jerin littattafan Littafi Mai Tsarki da ya haɗa da littafin Zakariya . Ta yaya Zakariya 13 : 7 ya cika ? Matta ya ce “ dukan almajiran suka bar [ Yesu ] suka gudu . ” — Mat . 26 : 31 , 56 . Masu shaidan zur sun ba da shaida game da Almasihu . Dauda ya rubuta : “ Masu - shaidan ƙarya sun tashi , suna yi mani tambaya a kan abin da ban sani ba . ” Ishaya ya rubuta : “ Na bada bayana ga masu - bugu , kumatuna kuma na bayas ga masu - tuge gashi : ban ɓoye fuskata daga kunya da zubda miyau ba . ” ( Isha . Ta yaya Zabura 22 : 16 da Ishaya 53 : 12 suka cika ? Almasihu zai mutu a kan gungume . Dauda ya ce : “ Jama’ar masu - mugunta sun sa ni tsaka ; suka sossoke hannuwana da ƙafafuna . ” Dauda ya annabta cewa mutane za su zagi Almasihu . Za su ba Almasihu ruwa matsarmama da mai tsami ya sha . 27 : 34 , 48 . Da maraice a ranar 14 ga Nisan , “ wani mai - arziki ya zo daga Arimathiya sunansa Yusufu , ” ya tambayi Bilatus ko zai iya ɗaukan jikin Yesu , kuma ya amince da hakan . Mala’ikan ya gaya wa matan : “ Kada ku yi mamaki ; kuna neman Yesu , Ba - nazarat , wanda aka [ rataye ] shi ; ya tashi : ba shi nan ; ku duba , ga wurin da aka sa shi ! ” ( Mar . Jehobah ya ƙara yin wani abin ban mamaki . ( Zab . 72 : 1 , 3 , 12 , 16 ; Isha . 9 : 6 , 7 ) Yesu Kristi , ƙaunataccen Ɗan Jehobah , ya riga ya soma sarauta a matsayin Sarki a sama . Yin nazarin Nassosin Ibrananci sosai ya sa mu san annabce - annabce da yawa da suka cika game da Yesu Kristi . Alal misali , Edersheim ya ce Yahudawa sun ɗauki Farawa 8 : 11 a matsayin annabci game da Almasihu . Mawallafin ya kuma ambata Fitowa 12 : 42 . Alal misali , Ishaya sura ta 53 tana ɗauke da annabce - annabce da dama game da Almasihu . Ka yi la’akari ma da abin da Ishaya 11 : 1 ya ce : “ Daga cikin tsutsugen Jesse toho za ya fito , reshe kuma daga cikin sauyoyinsa za ya bada ’ ya’ya . ” Saboda haka , zai dace mu guji faɗin ainihin adadin annabce - annabcen da suka yi magana game da Almasihu da ke Nassosin Ibrananci . Ƙari ga haka , annabce - annabce game da Almasihu da yawa da aka yi ko nawa ne adadinsu , suna ba mu tabbaci sosai cewa Yesu ne Kristi ko kuma Almasihu . Menene Ainihi Littafi Mai Tsarki Yake Koyarwa ? “ SA’AD DA aka idar da wannan taron , za ka ce , ‘ Hakika ba za a taɓa mantawa da wannan taro na shekara - shekara ba ! ’ ” Ta wajen faɗan waɗannan kalaman , ɗan’uwa Stephen Lett na Hukumar Mulki na Shaidun Jehobah ya daɗa sa taron jama’ar su yi ɗokin abin da za a yi a taron . Ɗan’uwa Lett ya ce , sashenta na samaniya da ya haɗa da halittu na ruhu yana gudu kamar saurin walƙiya , wato , sauri na tunanin Jehobah . Mutanen Haiti da yawa masu zukatan kirki suna samun ta’aziyya wajen koyon gaskiya game da dalilin da ya sa ake wahala sosai a zamaninmu . Daga baya ya yi nazari da mutumin , wanda ya samu ci gaba kuma yana ƙaunar Jehobah . Alex Reinmueller , mataimakin Kwamitin Buga Littattafai ya ba da labarin yadda ya mai da gaskiya tasa a sa’ad da yake hidimar majagaba a Kanada a lokacin da yake ɗan shekara 15 , sau da yawa yana tafiya wa’azi shi kaɗai . Matarsa , Sarah ta faɗi game da abuta da ta yi da wata ’ yar’uwa wadda ta jimre shekaru da yawa a kurkuku a ƙasar Sin don imaninta . Sarah ta ce ta koya yin dogara ga Jehobah ta addu’a na kanta . Matarsa , Krista ta yi magana da farin ciki game da yadda tsofaffi da suke Bethel masu “ aminci cikin ƙanƙanin abu ” kamar yadda Yesu ya ce , sun kasance da tasiri mai kyau a gare ta . — Luk 16 : 10 . Matarsa Ketra , ta faɗi yadda ta koyi kasancewa da aminci sa’ad da take hidimar majagaba a cikin ikilisiyar da ke cike da ’ yan ridda da wasu matsaloli . Wani tsari na musamman shi ne magana daki - daki da aka yi game da Shaidun Jehobah a ƙasar Rasha da kuma shari’o’i da suka yi shekaru da yawa . Wannan Kotun da ake daraja sosai yana saurarar kaɗan cikin ƙara da aka kai masa . Ya yi magana da ƙwazo game da makarantar da kuma yadda dattawa da suka halarta suka nuna godiya . ( 1 Tas . 5 : 2 , 3 ; R . Yoh . 17 : 15 - 17 ) Ɗan’uwa Morris ya ba da kashedi cewa kada mu ce , “ Wannan Armageddon ne , ” ga abubuwa da muke gani a ƙofofin labarai da ba sa cika irin waɗannan annabce - annabce . Ya ce “ bari zuciyarku ta yi gaba gaɗi , dukanku masu - sauraro ga Ubangiji . ” — Zab . Wannan makaranta za ta ba ma’aurata ƙarin koyarwa don su ƙara kasancewa da amfani ga ƙungiyar Jehobah . [ Hasiya ] [ Bayanin da ke shafi na 19 ] Jehobah ya albarkaci aikin wa’azi a ƙasar Habasha Yaya za mu fahimci adadin rahoton hidima na shekara - shekara ? Kowace shekara muna ɗokin karanta rahoto na aikin wa’azi da aka wallafa a cikin Yearbook da kuma Hidimarmu Ta Mulki ta Fabrairu . Muna farin cikin karanta abin da mutanen Jehobah suka cim ma a dukan duniya a aikin wa’azin Mulkin Allah da kuma koya wa mutane game da ita . Amma don a fahimci ainihin abin da rahoton yake nufi , muna bukatar bayyana ma’anar wasu laƙabi da adadi . Shekarar hidima . Masu shela su ne Shaidu da suka yi baftisma da kuma wasu da aka amince cewa su riƙa yin wa’azin bishara ta Mulki . Adadin zai iya haɗa da wasu rahotanni da suka makara . “ Abirejin masu shela ” yana nufin adadin masu shela da suke ba da rahoton sa’o’in da suka yi a aikin wa’azi kowanne wata . Jimillar sa’o’i . Kuɗin da aka kashe . Alal misali , wasu suna iya kasancewa da ra’ayin da bai dace ba game da zuwan sama domin abin da suka yi imaninsa a dā ko kuma domin sun ɗan taɓu . [ Hasiya ] ’ Yan’uwan nan Isuwa da Yakubu ne , kuma ba su ga juna da daɗewa ba . Jehobah ya amsa addu’arsa . Littafi Mai Tsarki ya gaya mana cewa Isuwa ya sheƙo a guje kuma ya rungume shi , ya faɗa a wuyansa ya yi masa sumba . — Far . 32 : 11 - 20 ; 33 : 1 - 4 . Isuwa ne bai ga muhimmancin hakkinsa na ɗan fari ba kuma ya sayar wa Yakubu don jar miya . Akwai misalai da yawa a cikin Littafi Mai Tsarki da suka nuna yadda za mu kasance da salama da ’ yan’uwanmu . Misali Mafi Kyau da Za a Bi Kuma waɗanda suka yi zunubi za su mutu . ( Rom . Zunubi ya sa ’ yan Adam sun zama maƙiyan Allah . Ta yaya hadayar Yesu ya taimaki ’ yan Adam ? Ishaya 53 : 5 ya ce : “ Horo kuma mai - kawo lafiyarmu a kansa ya ke ; ta wurin dūkansa da ya sha mun warke . ” Littafi Mai Tsarki ya kuma ce : “ Wanda muna da fansarmu a cikinsa ta wurin jininsa , gafarar laifofinmu . ” — Afis . 1 : 7 . Mene ne waɗannan abubuwan ? — Karanta Kolosiyawa 1 : 19 , 20 . ( Karanta Romawa 5 : 1 . ) ( R . Yoh . 5 : 10 ) ’ Yan Adam da suka tuba daga zunubansu ne “ abubuwan da ke bisa duniya ” da za su yi rayuwa har abada a duniya . — Zab . 37 : 29 . Ta yaya Ibrahim ya kasance da salama da maƙwabtansa Filibiyawa ? Filistiyawa sun “ ƙwace ” rijiyar da bayin Ibrahim suka haƙa a Beer - sheba . Bayan hakan , sarkin Filistiya ya ziyarci Ibrahim don su yi alkawarin kasancewa da salama . Sarkin ya yi mamaki da ya ji game da wannan , kuma ya mayar wa Ibrahim rijiyar . Domin babu abinci a ƙasar , Ishaƙu da iyalinsa suka ƙaura daga busashiyar yankin Beer - lahai - roi a Negeb zuwa Gerar yanki mai dausayi . Wannan yankin Filistiyawa ne . 24 : 62 ; 26 : 1 , 12 - 17 . Makiyaya na Filistiyawa suka yi musu da makiyayar Ishaƙu domin rijiyar kuma suka ce ruwan nasu ne . Filistiyawa suka yi gardama game da wannan ma . Hakika , Ishaƙu yana iya yin faɗa don ya samu damansa na yin amfani da dukan rijiyoyi da bayinsa suka haƙa . Sa’ad da sarkin da rundunarsa sun ziyarci Ishaƙu a Beer - sheba kuma ya yi alkawari na kasancewa da salama da shi , ya ce : “ Sosai muka gane Ubangiji yana tare da kai . ” Amma don a yi zaman lafiya , Ishaƙu ya zaɓi ya ƙaura fiye da sau ɗaya . 26 : 26 - 31 . Ka Koya Darasi Daga Misalin Yusufu ( Far . 37 : 2 , 14 ) Amma Littafi Mai Tsarki ya ce ’ yan’uwan Yusufu suka soma kishinsa sosai har ba su iya yin magana cikin salama da shi ba . Sun tsane Yusufu sosai har suka sayar da shi a matsayin bawa kuma suka sa mahaifinsu ya gaskata cewa dabbar jeji ce ta kashe shi . — Far . 16 , 17 . Jehobah ya albarkaci Yusufu . Da shigewar lokaci , Yusufu ya zama firayim minista , wato , mutum na biyu wanda ya fi iko a ƙasar Masar . Sa’ad da suka haɗu da Yusufu , ba su waye shi ba wataƙila domin tufafin Masarawa da ya saka . Sai ya yi wa dukan ‘ yan’uwansa sumba kuma , yana ta kuka a bisansu . — Far . 45 : 1 , 5 , 15 . Idan muka yi tunani game da dukan abin da Jehobah ya yi don ya yiwu mu zama abokansa , za mu so mu yi kome da za mu iya don mu kasance da salama da mutane . A YAU babu salama ta gaske tsakanin mutanen duniya . 15 : 19 ) Hakan yana nufin cewa ba ma saka hannu a siyasa da kuma yaƙi . ( Yaƙ . 3 : 2 ) Wannan ya nuna cewa akwai lokacin da mutane biyu a cikin ikilisiya za su samu saɓani ko kuma za su samu wasu matsaloli . ( Filib . 1 Korintiyawa 13 : 5 ya ce : “ [ Ƙauna ] ba ta yin nukura . ” Sa’ad da wani ya yi mana laifi , muna nuna cewa muna son salama ta kasance ta wajen gafarta wa mutumin kuma mu manta da abin da ya faru . Me ya kamata mu yi sa’ad da wani ya yi mana laifin da ya yi mana wuyar gafartawa ? Manzo Bulus ya rubuta : “ Ku yi fushi , amma kada ku yi zunubi : kada rana ta faɗi kuna kan fushinku : kada kuwa ku ba Shaiɗan dama . ” ( Afis . ( Mat . 5 : 25 ) Saboda haka , muna bukatar mu shirya matsalolin da suka taso da wani da sauri don salama ta kasance . ( b ) Kuma yaya Bulus ya daidaita Kiristocin da ke Roma ? Wasu matsaloli suna iya shafar mutane da yawa a cikin ikilisiya . Ko da yake Nassi bai haramta abubuwa da yawa ba , amma lamirinsu bai ƙyale su su yi waɗannan abubuwan ba . Mene ne Bulus ya gaya wa ikilisiyar ? — Rom . ( Rom . 12 : 3 ) Bayan ya yi wa waɗannan Kiristocin gyara sai ya ce : “ Mu bi waɗannan abu fa da ke nufa wajen salama , da abubuwa waɗanda za mu gina junanmu da su . ” — Rom . Kamar yadda ya faru a ikilisiyar Roma , idan matsala ta taso a ikilisiya a yau , dukan waɗanda batun ya shafa suna bukatar su yi gyare - gyare don su “ zauna lafiya kuma da junan [ su ] . ” — Mar . Idan Kirista yana son ya tattauna da dattijo game da matsalar da taso tsakanin shi da wani cikin iyalinsa ko kuma wani mai shela kuma fa ? Kuma , bai kamata su gaskata da wani don kawai shi mai kuɗi ne . Kafin dattawa su yi shari’a a kan wata matsala da ta taso , suna bukatar yin addu’a don samun ruhun Jehobah kuma su yi amfani da Kalmar Allah da kuma littattafan da suke bayyana Littafi Mai tsarki na bawan nan mai - aminci , mai - hikima . — Mat . Idan Kirista ya san wani ɗan’uwa da ya yi zunubi mai tsanani , ya kamata ya ƙarfafa shi ya gaya wa dattawa game da zunubinsa . ( 1 Kor . 6 : 9 , 10 ; Yaƙ . 9 : 22 ) Da hakan , sai Jehu ya zaro bakar sa kuma ya harɓe Jehoram a zuciya . Ba a bukatar yin shari’a a yawancin matsaloli da ba masu tsanani ba ne da suke tasowa tsakanin ’ yan’uwa . Kalmar Allah ta ce : “ Wanda ya rufe laifi , ƙauna ya ke biɗa : amma wanda ya yi gori yana raba abokan gaske . ” ( Mis . 18 , 19 . Waɗanne albarka ne ake samu don biɗan salama ? Jehobah yana mana albarka sa’ad da muka yi ƙoƙari don salama ta kasance . • Mene ne ya kamata mu tuna , idan mutane biyu suka yi gardama ? • Me ya sa ya fi muhimmanci mu yi abin da ya dace fiye da kasancewa da salama da wanda yake yin zunubi ? Mutane , har da yara ma sun saki jiki sa’ad da suke tare da shi kuma sun ji daɗin kasancewa tare da shi . — 4 / 15 , shafi na 10 . Maigida zai iya taimaka wa matarsa ta ji cewa dangantakarsu tana da kāriya . • Wane albishiri ne za mu iya gaya wa talakawa ? Albishirin shi ne : Allah ya naɗa Yesu a matsayin Sarki . Shi ne Sarkin da ya ƙware da zai ƙawar da talauci . Ba sa gayyatar su zuwa gidajensu ko kuma su gai da malaman ƙarya . Oktoba - disamba , 2011 23 Ka Kusaci Allah — Ya Tuna Cewa “ Mu Turɓaya Ne ” ( 1 Yohanna 3 : 5 ) Maimakon ya musanta ikon da Iblis yake da shi bisa ’ yan Adam , Yesu ya tabbatar da hakan sa’ad da ya kira shi “ sarkin duniya , ” kuma ya kwatanta shi da “ mai - kisan kai ” da kuma “ maƙaryaci . ” — Yohanna 14 : 30 ; 8 : 44 . Bayan wajen shekara 70 da haɗuwar Kristi da Iblis , manzo Yohanna ya tuna wa Kiristoci tasiri mai girma da Shaiɗan yake da shi , yana cewa “ duniya duka kuwa tana kwance cikin Shaitan . ” Sarkin Duniya Ya Ba da Iko ga Abokansa Hakika , mala’ikan ba ya nufin Sarki Cyrus na Farisa wanda a lokacin ya yi wa wa Daniyel da mutanensa alfarma . Daga baya a cikin labarin , mala’ikan Allah ya ce zai sake yaƙar “ sarkin Persia ” da kuma wani sarki aljani , “ sarkin Hellas . ” — Daniyel 10 : 20 . Akwai wanda zai iya cewa abubuwan da suka faru da suka razanar da mutane a tarihin ’ yan Adam aikin hannun mutane ne kawai ? Littafi Mai Tsarki ya fallasa wanda yake juya shugabanni ’ yan Adam da kuma ƙasashe masu iko a duniya . Ƙarshen Iblis ( 2 Korintiyawa 2 : 11 ) Suna samun bege daga kalmomin Bulus ga ’ yan’uwa Kirista : “ Allah na salama in an jima za ya ƙuje Shaiɗan daga ƙarƙashin sawayenku . ” ▪ Ga mutane da yawa , kalmar nan “ Armageddon ” tana sa su yi tunanin kisan ƙare dangi , wato , yin amfani da makaman nukiliya a yaƙi , bala’i a wurare da yawa , ko ma “ bala’i na mahalli ” da ƙaruwar zafi zai haddasa . Wannan “ wanda ke kan doki ” shi ne ɗan Allah , Yesu Kristi , wanda Allah ya naɗa domin ya ja - gorance rundunan mayaƙa mala’iku zuwa nasara a kan magabtan Allah . ( Zabura 24 : 1 ) An kwatanta kangarewarsu a littafin Zabura 2 : 2 : “ Sarakunan duniya sun tashi tsaye , mahukunta kuma suna ƙulla shawara gāba da Ubangiji da Masihansa . ” Saboda haka , Allah zai “ hallaka waɗanda ke hallaka duniya . ” ( Ru’ya ta Yohanna 11 : 18 ) Allah ya ƙudura cewa zai yi amfani da Armageddon wajen magance wannan batu na wanda yake da izinin yin sarauta bisa ’ yan Adam . — Zabura 83 : 18 . Mai - albarka ne shi wanda ya ke tsaro . ” Amma masu - tawali’u za su gāji ƙasan ; za su faranta zuciyarsu kuma cikin yalwar salama . ” — Zabura 37 : 10 , 11 . Ka Koya Daga Kalmar Allah Jehobah yana gayyatar mutane daga dukan al’ummai su kusace shi ta hanyar addu’a . ( Ishaya 1 : 15 ) Kuma ba zai ji addu’o’in wanda yake wulaƙanta matarsa ba . ( 1 Bitrus 3 : 7 ) Amma , Allah zai ji addu’ar masu zunubi idan suka tuba . — Karanta 2 Labarbaru 33 : 9 - 13 . Ta yaya za mu yi addu’a ? ( Matta 4 : 10 ; 6 : 9 ) Tun da yake mu ajizai ne , za mu yi addu’a ne a cikin sunan Yesu domin shi ne aka naɗa a matsayin “ hanya . ” Don ƙarin bayani , ka duba babi na 17 na wannan littafin Menene Ainihi Littafi Mai Tsarki Yake Koyarwa ? Shaidun Jehobah ne suka wallafa . “ Ya Ubangiji , . . . * Hakan ya taɓa faruwa da kai ? Ka taɓa jin cewa babu wanda ya fahimci yanayin da kake ciki balle ma yadda kake ji ? Domin yana da gaba gaɗin cewa Allah yana ƙaunarsa , Dauda ya ce : “ Ya Ubangiji , kā bincike ni , kā kuwa san ni . ” Dauda ya san cewa Jehobah yana da manufa mai kyau na bincika masu bauta masa . Sa’ad da yake bincika ayyuka da kuma abubuwan da ke fita daga bakin masu bauta masa a kowace rana , Jehobah yana ɗaukan masu kyaun da tamani . Zabura 139 ta koya mana cewa Jehobah yana kula sosai da masu bauta masa . Abin Da Ke Ciki WAƘOƘI : 54 , 135 14 - 20 ga Nuwamba , 2011 WAƘOƘI : 107 , 4 18 : 20 ) Shin Lawiyawa ne kaɗai suke da wannan gatan ? Shin Jehobah zai iya zama rabonmu a yau ? TALIFOFIN NAZARI NA 3 , 4 SHAFUFFUKA NA 16 - 24 TALIFIN NAZARI NA 5 SHAFUFFUKA NA 25 - 29 A FITOWAR NAN Me ya sa na yi karatu a ɓoye ? Don abin ya burge ni sosai , na yi karatu tun daga ƙarfe takwas na dare zuwa ƙarfe huɗu na asuba . Kwal yana da amfani sosai a ƙasar , a lokacin yaƙin duniya na biyu . Sa’ad da nake ɗan shekara 21 , ɗan ajina ya ba ni Littafi Mai Tsarki da na fara samu , kuma ya ce , “ Littafi ne da ya kamata ka karanta . ” Amma na karanta shi , kuma ban taɓa nadamar yin hakan ba . Amma an sake amince da aikinmu a ƙasar Faransa a ranar 1 ga Satumba , 1947 . Domin babu ko majagaba na kullum guda a Faransa a lokacin , Hidimarmu Ta Mulki ta Disamba 1947 ta ƙarfafa ’ yan’uwa su soma hidimar majagaba na kullum wanda zai bukaci su riƙa ba da sa’o’i 150 a duk wata . Ban daɗe a hidimata ta farko a garin Agen , a kudancin Faransa ba . Amma abin da na karanta a cikin Littafi Mai Tsarki ya taimaka mini . Sai na shawarta na ziyarci wata iyali da nake musu wa’azi a dā , kuma uwar gidan ta yi farin ciki sosai : “ Malam Leroy , an sako ka ne ? * Shi mai fassara ne a tashar jirgin ruwan kuma yana neman wanda zai riƙa yin gadin jirgin . Aka ba ni ɗaki da aiki da kuma abinci a ranar ! Aka ba mu masauki a wani tsohon ɗakin da ake ajiye dawakai a dā , inda muke kwantawa a kan katifar ciyayi . Muna kasancewa a hidimar fage a koyaushe . Ina da ɗaliban Littafi Mai Tsarki da yawa , kuma wasu cikinsu sun yi hidima ta cikakken lokaci da kuma wa’azi a ƙasashen wajen daga baya . Sa’ad da na soma hidimar mai kula da da’ira , babu motoci da yawa da talabijin da tafireta a yankin kuma babu rediyo da kwamfuta . Lokaci ne mai cike da farin ciki sosai . Na auri Irène a shekara ta 1956 , kuma mun ci gaba da hidimar mai kula da da’ira tare . Da yake ina da ayyuka da yawa , yaya zan samu lokacin karanta Kalmar Allah ? ( Fib 1 : 7 ) Ina kuma farin cikin gudanar da tattaunawar Littafi Mai Tsarki a bautar safiya kafin mu ci abinci . Rayuwa Mafi Kyau Muna farin cikin shigan bas zuwa yankinmu don yin wa’azi . Jehobah ya ƙarfafa ni da Kalmarsa a rayuwa ta gabaki ɗaya . Dangi na sun faɗa mini shekaru 60 da suka shige cewa , karatun Littafi Mai Tsarki zai zama hali na na kullum . [ Hoto a shafi na 6 ] Ni da matata Irène muna jin daɗin karanta da kuma yin nazarin Kalmar Allah Kana kuma iya yin tunani , ‘ Jehobah zai iya zama rabon wani Kirista ajizi a yau kuwa ? ’ Sa’annan Allah ya yi wannan gyara na musamman : “ Na ɗauki Leviyawa . . . maimakon dukan abin da ya fara buɗe ciki daga cikin ’ ya’yan Isra’ila . ” ( b ) Ta yaya Allah ya kula da Lawiyawa ? 18 : 7 ) Abin da Littafin Lissafi 18 : 20 ya faɗa ya nuna cewa wannan bai sa su talauta ba . Kana iya yin mamaki , ‘ idan Lawiyawa ba su da rabo a ƙasar , a ina suke zama ? ’ Allah ya kula da su . A cikin Dokar , ba a yi wa Ba’isra’ila da bai ba da ushiri horo ba . Hakan ya faru a zamanin Nehemiya . Kuma firistoci da Lawiyawa suna bukatar su yi imani ga Jehobah da hanyoyin da yake kula da bukatunsu . Ba zai manta da hidimar da ya yi da aminci ba . ( M . Wa . Sa’ad da Asaph ya ce Jehobah ne rabonsa , ba ya magana kaɗai game da abin duniya da ya samu a matsayin Balawi . Yana magana musamman game da hidimarsa ga Jehobah da kuma abutarsa da Maɗaukaki . ( Yaƙ . Kai ma za ka iya kasance da wannan tabbacin cewa Jehobah zai yi maka hakan . Wace tambaya ce Irmiya ya yi wa Jehobah , kuma ta yaya Jehobah ya amsa tambayar ? Yana zama a wani Birnin Banyamin kusa da Urushalima da ake kiran Anathoth . ( Irm . 12 : 1 ) Sa’ad da ya ga abin da yake faruwa a Urushalima da kuma Yahuda ya kai ƙara wurin Jehobah . Waɗanda suka yi biyayya ga Jehobah ‘ sun tsira , ’ amma mugayen da ba su mai da hankali ga kashedin ba suka halaka . — Irm . Hakan ya sa Irmiya baƙin ciki , ko da yake ya yi abin da yake da kyau . 25 : 11 ) Kalaman Irmiya cewa “ Ubangiji rabona ne ” sun nuna cewa ya dogara ga Jehobah . Kuma hakan ya ba shi dalilin ‘ sa begensa gareshi , ’ wato , ya jira cikin haƙuri don Jehobah ya aikata . Jehobah ne kaɗai begen da suke da shi . 36 : 20 - 23 . Ya ɓoye cikin kogon dutse a ƙalla sau biyu don maƙiyansa . A wani lokaci ya ɓoye kusa da garin Adullam kuma ɗaya a cikin jeji na En - gedi . Wataƙila ya rubuta Zabura ta 142 a ɗaya cikin waɗannan kogwanni . Allah ne rabon Lawiyawa da wasu Isra’ilawa kamar Dauda . • Mene ne Asaph da Irmiya da Dauda suka yi da ya nuna cewa Jehobah ne rabonsu ? • Wane hali ne kake bukatar kasancewa da shi don Allah ya zama rabonka ? Lawiyawa ba su samu gadon ƙasa ba . [ Hoto a shafi na 7 ] Kana Barin Jehobah Ya Zama Rabonka Kuwa ? “ Ku fara biɗan mulkinsa , da adalcinsa ; waɗannan abubuwa duka fa za a ƙara maku su . ” — MAT . MENE NE kake tunawa sa’ad da ka karanta sunan nan Isra’ila a cikin Littafi Mai Tsarki ? Mutane 144,000 za su yi musu hidima a matsayin alƙalai da firistoci . Ba sa yin kaɗan kawai a cikin hidimar Allah idan sun san cewa za su iya yin fiye da hakan . Wasu sun yi ƙoƙari su yi hidimar majagaba wasu watanni a kowacce shekara . Ka yi la’akari da yadda za mu yi hakan a hanyoyi huɗu . ( a ) Ta yaya mutane a duniya suke nuna cewa rabonsu a wannan rayuwa ne kawai ? ( b ) Me ya sa ya fi kyau mu yi koyi da Dauda ? Yesu ya koya wa mabiyansa su fara biɗan Mulkin da adalcin Allah . Mutanen duniya sukan fara biɗan abubuwa na kansu a matsayin “ mutane na duniya waɗanda rabonsu a cikin wannan rai ya ke . ” Wace albarka ce wani ɗan’uwa ya samu don ya saka Mulkin da farko a rayuwarsa ? Ka yi la’akari da Jean - Claude da ke Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya . Yana da wuya a samu aiki a wannan ƙasar , kuma yawancin mutane za su yi kome don su ci gaba da yin aikinsu . Dole ne ka mai da hankali sosai ga aikinka . Da mene ne za ka yi ? Sai ya tafi taron ikilisiya na tsakiyar mako . Ka Fara Biɗan Adalcin Allah Ka ba da misali . 5 : 14 . Andrew yana son aikinsa sosai amma ya bar aikin . Domin ƙungiyar da yake wa aiki tana saka hannu a yaƙi , amma yana son ya yi abin da Jehobah ya ce daidai ne . Ka ba da misalai na yankinku . Yesu ya gaya wa almajiransa : “ Idan kuna da bangaskiya kwatancin ƙwayar mustard , sai ku ce ma wannan dutse , ka kawu daganan ka koma can ; sai shi kawu ; kuma babu abin da ba za shi yiwu gareku ba . ” ( Mat . Idan kana shakka ko za ka iya yin hakan , ka tattauna da wasu ’ yan’uwa a cikin ikilisiya . Babu shakka , labaransu game da yadda Jehobah ya taimaka musu zai sa bangaskiyarka ta daɗa kasancewa da ƙarfi . Kana dogara ga Jehobah sa’ad da ya taimaka mana mu fahimci “ zurfafa na Allah ” da suke cikin Littafi Mai Tsarki ? ( 1 Kor . Da yake ba su fahimci ma’anar kalamin ba , almajirai da yawa suka ce : “ Wannan batu da wuya yake ; wanene ya iya jinsa ? ” kai ne da maganar rai na har abada . ” — Yoh . 6 : 53 , 60 , 66 , 68 . Amma manzon ya dogara ga Allah don ya fahimci gaskiya . ( Mis . 4 : 18 ) Mutanen Biriya na ƙarni na farko sun karɓi maganar “ da yardar rai sarai , suna bin cikin littattafai kowacce rana . ” Allah yana kula da waɗanda suka yi hakan . Ya ce : “ Ina zuba ƙarata a gabansa [ Allah ] ; Ina nuna masa wahalata . Wata ’ yar’uwa a ƙasar Amirka ta ce : “ Ban taɓa tsai da shawara cewa ba zan yi aure ba . Na tambaye ta ko tana son ta ɗauki alhaki idan auren ba na kirki ba ne . Sai ta daina damu na . ” ’ Maɗaukaki na sararin samaniya yana saurarawa , me ya sa ba zan ji an ɗaukaka ni kuma na yi farin ciki ba ? ” Ta ci gaba : “ Sa’ad da nake tunani , ‘ Mene ne zan iya yi don na taimaki wannan mutum ? ’ Hakan na sa ni farin ciki . ” ( A . M . Ka duba Awake ! Ta yaya za ka sa Jehobah ya zama rabonka • ta wajen nuna godiya don abinci na ruhaniya ? 1 , 2 . Wasu da suke yin wannan tseren ƙwararru ne sosai , kuma suna son su ci ladar . Manzo Bulus ya rubuta game da wannan tseren a cikin wasiƙarsa ta farko zuwa ga Kiristoci da ke Korinti na dā . Amma rayuwa ta Kirista tana kama da yin dogon tsere a hanyar da ke da haɗarurruka masu yawa . Ta yaya za ka guje musu ? Za mu fara yin magana a kan dalilin da ya sa Bulus ya rubuta wannan wasiƙar zuwa ga Ibraniyawa da kuma abin da yake son su yi . Kuma za mu yi magana game da abin da za mu iya koya daga abin da ya rubuta musu . Yesu ya yi musu gargaɗi cewa Allah zai halaka Urushalima . Mene ne mai yiwuwa ya sa wasu Kiristoci suka rage hidimarsu ga Jehobah ko suka daina bauta masa ? Bulus ya rubuta zuwa ga Kiristoci Ibraniyawa kusan shekaru 30 bayan Yesu ya faɗa waɗannan kalaman . Ta yaya shigewar lokaci ya shafi waɗannan Kiristoci ? Kuma akwai wasu mutane a cikin ikilisiyoyi da suke ƙoƙari su tilasta wa wasu su yi biyayya ga Dokar da Aka Ba da ta Hannun Musa da al’adun Yahuduwa . A sura ta 10 , ya bayyana cewa Dokar da Aka Ba da ta Hannun Musa “ inuwar kyawawan matsaloli masu - zuwa ” ne , kuma sai ta wurin hadayar Yesu ne kaɗai za a iya gafarta musu zunubansu . 10 : 1 , 36 , 37 . Sun kasance da aminci ga Jehobah har ƙarshen rayuwarsu , kuma misalinsu ya nuna cewa zai yiwu Kiristoci su kasance da aminci ga Jehobah har a cikin yanayi mai wuya . Yin tunani a kan misalinsu ya ƙarfafa waɗannan Kiristoci Ibraniyawa su ci gaba da tseren kuma su yi iya ƙoƙari don su gama tseren . Kuma muna rayuwa a kusan ƙarshen wannan zamanin . Muna iya yin koyi da abubuwa da suka yi don su faranta wa Jehobah rai kuma mu koya darasi daga abubuwa da ba su faranta masa rai ba . — Rom . ( Karanta Ibraniyawa 11 : 7 . ) Nuhu bai taɓa ganin “ ruwan tufana a bisa duniya , domin a halaka dukan mai - rai ” ba . Me ya sa Musa bai yi sanyin gwiwa ba domin bai iya shiga Ƙasar Alkawari ba ? Jim kaɗan kafin Isra’ilawa su shiga Ƙasar Alkawari , Allah ya gaya wa Musa : “ Za ka ga ƙasan a gabanka ; amma kai ba za ka shiga cikin ƙasa wadda ni ke ba ’ ya’yan Isra’ila ba . ” Muna iya “ ganin wanda ba shi ganuwa ” kuma mu yi tseren da jimrewa . — 2 Kor . Tseren da Kiristoci suke yi ba shi da sauƙi . “ Ku yi tsere , domin ku samu . ” — 1 KOR . 9 : 24 . MANZO Bulus ya yi amfani da kwatanci na yin tsere don ya ƙarfafa Kiristoci Ibraniyawa . A cikin wasiƙar da ya rubuta musu , ya ce suna kama da masu gudu a tsere . Dukansu sun kasance da bangaskiya sosai ga Allah har ƙarshen rayuwarsu . Bulus ya ce : “ Bari mu tuɓe kowane abin nauwaitawa , da zunubin da ke manne mamu , tare da haƙuri kuma mu yi tseren da an sa gabanmu . ” — Ibran . Littafin da ya yi magana game da Kiristoci a zamanin Bulus ya bayyana yadda masu tsere a zamaninsa suke yin gudu . ( Backgrounds of Early Christianity ) Ya ce : Hellanawa suna tsirara sa’ad da suke motsa jiki da kuma yin gasa . ” * Yin tsere hakan ba zai yi daidai a yau ba . Saboda haka , sa’ad da Bulus ya gaya wa Kiristoci Ibraniyawa su tuɓe kowane abin nauwaitawa yana nufin cewa su yi ƙoƙari su kawar da kome da zai hana su cin ladar rai madawwami . Yesu ya taimaka mana mu fahimci wannan . Ainihin matsalar ita ce ‘ ba su lura ba , ’ in ji Yesu . Kuma idan muna da matsalar kuɗi , muna iya yin alhini game da yadda za mu samu abubuwa da muke bukata . Kuma a matsayin Kiristoci da suka keɓe kansu , muna da wasu hakkoki masu muhimmanci na tsarin Allah . Muna wa’azi da kuma shirya da halartar tarurruka da yin nazarin Littafi Mai Tsarki da iyalinmu da na kanmu . Wane gargaɗin Yesu ne ya kamata mu tuna da shi ? Hakan yana nufin cewa Ubanmu Jehobah zai kula da bukatunmu . Hakika “ waɗannan abubuwa duka ” ba sa nufin cewa za mu samu kome da muke so . Me ya sa ? Ban da “ abin nauwaitawa , ” Bulus ya ambata kawar da “ zunubin da ke manne mamu . ” Mene ne wannan ? Ta yaya Kirista zai iya rasa bangaskiyarsa ? ( Ibran . 2 : 1 ; 3 : 12 ) Idan tufar mai tsere ta kama ƙafarsa , babu shakka zai faɗi . Mene ne za mu iya koya daga dukan shawarwarin da Bulus ya ba da ? 13 : 3 - 9 . Idan muna son nishaɗin wannan duniya ko kuma son kowane sabon kayayyaki , za mu shagala da waɗannan abubuwa har ba za mu samu lokacin yin abubuwa da suka fi muhimmanci ba . Yesu ya nuna misali mafi kyau na wanda ya yi tsere har ƙarshe , kuma muna iya yin koyi da shi . Ta Yaya ‘ Za Ku Samu ’ Ladar ? Yaya gama tseren yake da muhimmanci ga Bulus ? Bulus ya yi aiki tuƙuru don ya yi wa’azin bishara . Amma ya ce duk wannan ƙoƙarin zai zama banza idan bai gama tseren ba . ( Karanta Filibiyawa 3 : 12 , 13 . ) Mene ne Bulus ya ƙarfafa ’ yan’uwansa su yi ? Ya ci gaba : “ Domin in sami abin fahariya a cikin ranar Kristi , ban yi tsere banza ba , ban kuwa yi wahala banza ba . ” ( Filib . Me ya sa ya kamata ladar ta kasance da gaske a gare mu ? Ta yaya ya samu bangaskiya da ƙarfin yin hakan ? 10 : 24 . Mun kusa ƙarasa tserenmu , kuma kamar muna ganin ƙarshen tseren . Hakan haramu ne ga Yahudawa na dā . Ka Tuna ? “ Ubangiji ya san waɗanda ke nasa . ” — 2 TIM . 1 , 2 . ( a ) Mene ne ya fi muhimmanci ga Yesu ? Mutane da yawa a yau suna da’awa cewa suna ƙaunar Allah . Ka yi la’akari da wannan : Me ya sa kake karanta wannan mujallar ? ( Ibran . 2 : 1 ; 3 : 12 , 13 ) Alal misali , gab da kalaman da ke 2 Timotawus 2 : 19 , manzo Bulus ya ambata Himinayas da Filitas . Babu shakka waɗannan mutane biyu bayin Jehobah ne a dā , amma daga baya sun bar bin gaskiya . ( 2 Tim . 2 : 16 - 18 ) Ka kuma tuna cewa a cikin ikilisiyar Galatiya , wasu da suka sanu ga Allah ba su kasance cikin imanin da suke morewa a dā ba . ( Gal . ( b ) Waɗanne misalai ne za mu tattauna ? 15 : 1 - 5 ; 1 Bit . 3 : 4 ) Biyu cikinsu su ne bangaskiya da kuma tawali’u . Kuma ana kiransa “ uban masu - bada gaskiya duka . ” ( Far . 15 : 6 ; Rom . 4 : 11 ) Cikin bangaskiya , Ibrahim ya bar gidansa da abokansa da dukan dukiyoyinsa kuma ya tafi wata ƙasa mai nisa . ( Far . 12 : 1 - 4 ; Ibran . 11 : 8 - 10 ) Kuma Ibrahim ya ci gaba da kasancewa da bangaskiya sosai shekaru da yawa bayan wannan lokacin . ( Ibran . 11 : 17 - 19 ) Ibrahim ya nuna bangaskiya ga alkawuran Jehobah , saboda haka , Allah ya ɗauke shi a matsayin mutum mai muhimmanci , domin ya san Ibrahim sosai . ( Karanta Farawa 18 : 19 . ) Waɗanne abubuwa ne yawancin mutane suke so sosai ? Idan akwai abin da muke son mu samu sosai amma hakan bai yiwu ba yanzu , mene ne za mu yi ? Hakan zai iya ɓata dangantakarmu da Jehobah . Da a ce Ibrahim ya yanki shawara kuma ya sayi gida yana neman suna kuma fa ? Waɗanne abubuwa ne kake bukata sosai ? 11 : 6 . Bambanci Tsakanin Tawali’u da Fahariya Za mu yi magana game da mazaje biyu da rayuwarsu ba iri ɗaya ba ce , wato , Musa da Kora . Abin da suka yi ya taimaka mana mu fahimci cewa yadda muke kiyaye dokokin Jehobah da kuma yadda muke aikatawa zai shafi yadda Jehobah yake ɗaukanmu . Kora Balawi ne na ƙabilar Kohatawa kuma yana da gata da yawa , kuma sun haɗa da ganin sa’ad da al’ummar ta ketare Jar Teku da kuma goyon bayan Jehobah wajen hukunta waɗanda suka yi rashin bayayya a Dutsen Sinai da kuma taimakawa wajen ɗaukan sanduki . ( Fit . 32 : 26 - 29 ; Lit . Lis . 3 : 30 , 31 ) Babu shakka , ya yi biyayya ga Jehobah cikin shekaru da yawa kuma saboda haka Isra’ilawa da yawa sun daraja shi . Sa’ad da ya ba mu umurni , yana yin hakan da dalili mai kyau . Maimakon haka , Musa ya umurci masu aikin su yi daidai abin da Jehobah ya ce a yi . ( Fit . Za mu samu amincewar Jehobah idan mun yi na’am da gyare - gyaren da ake yi a ƙungiyar kuma mu nuna ladabi ga waɗanda Jehobah yake amfani da su wajen yin ja - gora a cikin ikilisiya . Kora da masu goyon bayansa sun dogara ga kansu , sun kuma yi fahariya da rashin imani kuma hakan ya sa ba su zama abokan Allah kuma ba . A sakamako , bai yi biyayya ga waɗanda Jehobah yake amfani da su wajen yin ja - gora ba . Amma a ƙarshe , fahariyar da Kora ya yi ta ɓata dangantakarsa da Jehobah ! Ana bukatar tawali’u don jiran Jehobah da kuma bin umurnin waɗanda aka naɗa su yi ja - gora . Muna nunawa cewa muna da tawali’u da kuma jinkirin fushi kamar Musa kuwa ? Mun fahimci kuma mun amince cewa Jehobah yana amfani da waɗanda suke ja - gora a cikin ikilisiya ? Ibrahim da Musa ajizai ne kuma sun yi kurakurai kamar mu . Babu shakka , zama abokan Jehobah gata ne mai tamani da yake kawo farin ciki a rayuwa a yanzu , kuma albarka masu yawa a nan gaba . — Zab . Ka Tuna ? • Wace dangantaka mai tamani ce za ka iya more da Jehobah ? [ Hoto a shafi na 26 ] Jehobah ya san ka a matsayin wanda yake ba da kai da tawali’u ga umurni kuwa ? Nassosi da aka rubuta ta wajen ruhu mai tsarki da ya naɗa dattawa , ya ba da misalan masu kula da suka yi nasara wajen bi da gwaje - gwaje . “ Sai Ya Tashi ” ( Lit . Lis . Haka nan ma , mutum yana bukatar ya zama mai aminci don ya daina tarayya da aboki ko dangi da aka yi wa yankan zumunci . — 1 Kor . Basira Tana Sa a Kawar da Masifa Finehas bai aikata da motsin rai kamar yadda wasu matasa sukan yi ba tare da yin tunani ba . 22 : 13 - 34 . Zai yi kyau Kirista ya yi koyi da Finehas idan ya ji zargi ko kuma labarin da ba shi da kyau game da ɗan’uwanmu mai bauta wa Jehobah ! Akwai lokacin da wata ’ yar’uwa ta gaya mini game da yadda wani ɗan’uwan mai gata a wata ikilisiya ya bi da ita . Amma , dogarar da ya yi ga Jehobah ya sa ya yi nasara wajen jimre da ƙalubale . Shin Jehobah yana son ganin cewa sun aikata ga zunubin da aka yi ? Finehas da yanzu babban firist ne ya sake aikatawa da gaba gaɗi . Ya yi addu’a : “ In sake fita domin in yi yaƙi har wa yau da ɗan’uwana Banyamin , ko kuwa in bari ? ” Wane darassi ne za mu iya koya daga wannan ? Ya ƙi ba da dukan wuraren da ’ yan’uwan suke son su yi gini . An gaya mini cewa zai ɗauki makonni kafin mu ga ainihin shugaban masu ba da filin . Amma , mun haɗu da shi na tsawon minti biyar . Bayan ya ga zanen ginin , nan da nan ya ba mu izini mu yi ginin , kuma tun daga lokacin mai ba da fili a yankin ya ƙoƙarta ya taimaka mana . Abin da ya faru ya nuna mana cewa addu’a tana da iko . ” Bayan shekaru 1,000 , an hure Ezra ya rubuta : Finehas “ ɗan Eleazar shi ne mai - mulkinsu a kwanakin dā , Ubangiji kuwa yana tare da shi . ” Ka karanta abin da ta ce . SHEKARAR DA AKA HAIFE TA : 1986 RAYUWATA A DĀ : Na girma ne a Bertrange , wani ƙaramin gari mai tsabta da arziki da kwanciyar hankali , kusa da birnin Luxembourg . Ni ce ’ yar auta a cikin yara biyar . Iyayena sun yi iya ƙoƙarinsu domin su taimake ni in bi tafarkin gaskiya , amma na ƙi amincewa da taimakon . Na san cewa irin rayuwar da nake yi ba ta cancanci Mashaidiya ba , amma da farko , na ɗauka cewa babu ruwan kowa da yadda nake tafiyar da rayuwata . Amma , daga nazarin Littafi Mai Tsarki da nake yi na fahimci cewa halina yana shafan yadda Jehobah yake ji . Alal misali , na ga annabce - annabce da dama na Littafi Mai Tsarki da suka cika daidai . Wajen shekara guda bayan na soma nazarin Littafi Mai Tsarki , ni da iyayena mun ziyarci yayana da ke hidima na ba da kai a ofishin reshe na Shaidun Jehobah a ƙasar Jamus . Sa’ad da na ga yadda yayana yake farin ciki , abin ya motsa ni sosai . Irin wannan farin cikin da nake nema ke nan ! YADDA NA AMFANA : Yanzu rayuwata tana da ma’ana . [ Bayanin da ke shafi na 20 ] “ Muna yawan zuwa fati da yin lalata kuma muna mugun shan giya da ƙwayoyi masu sa maye ” JEHOBAH ALLAH ya ba mu damar neman wata dukiya mai tamanin gaske , kuma yana son mu sami wannan dukiyar . ( Kubawar Shari’a 6 : 5 - 7 ; Afisawa 6 : 4 ) Ta yaya za ka iya samun farin ciki a rayuwa ? A alamance , wannan dukiyar tana ɓoye a cikin Littafi Mai Tsarki . Sulemanu ya bayyana abin da muke bukatar mu yi don mu samu “ sanin Allah . ” ( Ayoyi 1 , 2 ) Kalmomin nan , “ tada murya , ” “ neme ” da kuma “ biɗe ” sun nuna cewa muna bukatar mu yi aiki tuƙuru , domin mu nuna ƙwazo da basira . Idan muka ɗauki irin waɗannan matakan , Jehobah zai taimaka mana mu samu dukiyar . Shaidun Jehobah a dukan duniya suna yin nazarin Littafi Mai Tsarki kyauta da waɗanda suke son su fahimci Littafi Mai Tsarki . Me ya sa aure yake da muhimmanci ga farin cikin iyali ? Ya kamata mata da miji su nuna ƙauna da daraja ga juna . Yana ba ku shawara mafi kyau a kan yadda za ku more ƙuruciyarku . Yana son ku amfana daga hikima da ƙwarewar iyayenku . ( Kolosiyawa 3 : 20 ) Jehobah yana jin daɗin duk wani abin da kuka yi don ku yaba masa . — Karanta Mai - Wa’azi 11 : 9 – 12 : 1 ; Matta 19 : 13 - 15 ; 21 : 15 , 16 . ( 1 Timotawus 5 : 8 ) Amma don yaranku su kasance masu farin ciki , kuna bukatar ku koya musu su ƙaunaci Allah kuma su koya daga wurinsa . Suna kuma bukatar gyara da horo . Lokacin da Ya Kamata Mu Kasance a Farke Ka duba Littafi Mai Tsarki a Ayyukan Manzanni sura 20 , ayoyi 7 zuwa 12 , domin ka ga abin da ya faru . Mene ne muka koya game da Allah daga abin da ya faru da Aftikos ? — Jehobah , Ubanmu na sama , zai iya ta da waɗanda suka mutu daga matattu , har da yara . Kuma ya ta da yara daga matattu , har da wata yarinya ’ yar shekara 12 . Shawara Mai Kyau Game da Kasancewa Marar Aure da Kuma Mai Aure WAƘOƘI : 85 , 36 TALIFOFIN NAZARI NA 3 , 4 SHAFUFFUKA NA 23 - 31 Bayin Jehobah da kuma wasu mutane suna fuskantar mawuyacin yanayi a wannan kwanaki na ƙarshe . A ina ne za mu iya samun ƙarfafa da muke bukata ? 3 Me Ya Sa Yake da Muhimmanci Mu ‘ Yi Tsaro ’ ? 18 Bauta wa Jehobah ne Yake Sa Ni Farin Ciki [ Inda Aka Ɗauko Hoto da ke shafi na 2 ] Me Ya Sa Yake da Muhimmanci Mu ‘ Yi Tsaro ’ ? 24 : 3 ) Muna iya karanta amsar da Yesu ya ba almajiransa a Matta sura 24 da Markus sura 13 da kuma Luka sura 21 . Bayani da ya yi musu game da alamar ya fita sarai kuma ya yi hakan dalla - dalla yadda almajiransa za su fahimci abubuwa da ke cikin alamar da sauƙi . Saboda haka , zai yi tunani cewa “ ƙunci mai - girma ” wato , sashe na ƙarshe na annabcin Yesu yana da nisa kuma ba ya bukatar ya “ yi tsaro . ” — Mat . “ Ba Su Farga Ba ” Alal misali , mutane da yawa ba sa biyayya da ƙayyadadden yawan gudu sa’ad da suke tuƙi . Arielle tana jin daɗin kallon ƙwallon hannu da mata suke bugawa a talabijin . Mene ne ya faru ? Ta bayyana : “ Wasu cikin abokan wasa na suna da samari da suke shan ƙwayoyi da kuma taba sigari . Sa’ad da nake wurin tarurrukan Kirista , sau da yawa hankalina sai ya koma filin wasan ƙwallon hannu . Hakan ya sa ni alhini sosai . Na yi hasarar abokai na domin wasan ƙwallon hannu . ” “ Amma wani abu ya faru sa’ad da muke wani wasa da ya sa na yi tunani game da yanayi na . Ina a shirye na kama ƙwallon , amma kafin na sani , na yi addu’a ga Jehobah ya taimaka mini na kama ƙwallon ! “ Na kalli faifan DVD na Young People Ask — What Will I Do With My Life ? Halin gasa da nake da shi da kuma alhinin suka ƙare . Za ka fi amfana a tarurruka idan ka shirya da kyau kuma ka rubuta muhimman bayanai . 24 : 7 , 14 ) Miliyoyin mutane suna zama a wuraren da cututtuka da karancin abinci da girgizar ƙasa da kuma wasu annabce - annabce da aka yi cikin Littafi Mai Tsarki suke tsanani sosai . Idan wasu cikin alamun ba su taɓa shafanka ba , ya kamata ne ka ce ƙarshen har ila yana da nisa ? Ka yi tunani a kan annabcin da Yesu ya yi game da “ yunwa da aloba . ” 24 : 36 ) Babu abin da ke faruwa a duniya da zai iya canja “ ranan nan da sa’an ” da Jehobah ya ƙayyade . Yesu ya gargaɗi dukan Kiristoci : “ Ku zama da shiri . ” ( Mat . Tattaunawa game da abubuwa na ruhaniya kowace rana ne ya taimaka wa Emmanuel da iyalinsa su “ zama da shiri ” Bari Mu Yi Farin Ciki Tare ! 5 : 16 ) Da akwai dalilai da yawa da za su sa mu yi murna da kuma farin ciki tare . Ka Yi Farin Ciki da ’ Yan’uwa Masu Bi 1 : 18 . ( Filib . 1 : 14 ; 3 : 17 ) Bugu da ƙari , Filibiyawa za su iya ci gaba da ambata Bulus cikin addu’o’insu da kuma taimaka da tallafa masa iya gwargwadonsu . — Filib . 1 : 19 ; 4 : 14 - 16 . Shin muna iya yin tunanin abubuwa masu kyau da muka shaida a rayuwarmu da kuma hidimarmu ta Kirista ? Mai yiwuwa mun tattauna wata ayar Littafi Mai Tsarki da wani . Bari mu nuna godiya ga waɗannan ƙaunatattun ‘ abokan aiki zuwa mulkin Allah . ’ ( Kol . Ku Yi Murna Tare da Waɗanda Suke Fuskantar Gwaje - Gwaje Jimre tsanantawa da kuma sha kan gwaje - gwaje sun ƙarfafa ƙudurin Bulus na kasancewa da aminci ga Jehobah . ( Kol . 1 : 24 ; Yaƙ . 1 : 2 , 3 ) Da yake ya sani cewa ’ yan’uwa da suke Filibi ma za su fuskanci irin waɗannan gwaje - gwaje kuma za su samu ƙarfafa ta wajen nacewarsa ya sa shi yin murna da farin ciki tare da su . Zai iya kasance zargin ƙarya daga ’ yan ridda , ƙiyayya na waɗanda suke cikin iyalinmu , ko kuwa abokan aikinmu ko abokan makaranta sun yi mana ba’a . Yesu ya ba da kashedi cewa bai kamata waɗannan gwaje - gwaje su sa mu mamaki ko sanyin gwiwa ba . Za mu iya nuna mun damu da su kuma mu tallafa musu . 4 : 4 . “ Kuna gwada abin da ke na yarda ga Ubangiji . ” — AFIS . 1 , 2 . ( a ) Ta yaya Kalmar Allah ta nuna cewa Jehobah yana son mu more rayuwa ? Saboda haka , bai kamata mu ga laifi ne mu yi amfani da lokacinmu don “ duba tsuntsaye na sama ” da kuma “ lura da furanni na jeji ” ba . Irin waɗannan ayyukan za su iya ba mu ƙarfi kuma su sa rayuwarmu ta yi daɗi . ( Mat . 6 : 26 , 28 ; Zab . Wa . 3 : 12 , 13 ) Ɗaukan lokacin da muke yin nishaɗi a matsayin ɗaya daga cikin kyauta da Allah ya ba mu zai motsa mu mu yi amfani da shi a hanyar da za ta faranta wa Allah rai . Me ya sa mutane suke da zaɓi dabam - dabam game da nishaɗinsu ? Duk da haka , mun san cewa mutane suna da ’ yancin zaɓan irin abinci da za su ci , da irin nishaɗin da za su yi . — Rom . Ko da yake muna iya son cin abinci dabam - dabam , ba za mu zaɓa mu ci ruɓaɓɓen abinci ba . Don nishaɗi ya amfane mu kuma ya faranta wa Jehobah rai , dole ne ya yi daidai da mizanai da ke cikin Kalmar Allah . Yana da kyau ka tuna cewa da akwai nishaɗi iri biyu . Alal misali , wataƙila kana son wasanni , kuma hakan daidai ne . A Wane Lokaci ne Zan Yi Nishaɗin ? Mene ne amsarka ga wannan tambayar , ‘ A wane lokaci ne zan yi nishaɗi ’ ta nuna ? yana nuna abubuwa da suka fi muhimmanci da kuma abubuwan da ba su da muhimmanci a gare mu . Ta yaya kalamin Yesu da ke Matta 6 : 33 za su taimaka mana wajen tsai da shawara game da yawan lokaci da za mu yi nishaɗi ? Bai gaya mana mu ci gaba ‘ biɗan mulkin kaɗai ’ ba . Idan muka yi hakan , nishaɗi zai iya amfane mu . ( Luk 14 : 28 ) Muna bukatar mu san yawan lokaci da za mu yi wani nishaɗi . Su Waye ne Abokaina ? Me ya sa za mu yi tunani sosai game da waɗanda za mu yi cuɗanya da su a nishaɗi ? Tambaya ta uku da za ka yi wa kanka , ita ce : ‘ Su waye ne nake cuɗanya da su sa’ad da nake nishaɗi ? ’ Bin misalin Yesu zai taimaka mana mu samu abokan kirki . Ka yi wa kanka waɗannan tambayoyi : ‘ Shin wannan mutum yana nuna ta kalamansa da ayyukansa cewa yana biyayya ga umurnin Jehobah da kuma Yesu ? Mene ne ya kamata mu tambayi kanmu game da nishaɗinmu ? Idan ya zo ga irin nishaɗi da za mu yi , muna bukatar mu san : ‘ Mene ne ya ƙunsa ? ( 1 Tim . 4 : 8 ) Idan ya zo batun abokai , muna bukatar mu tambayi kanmu : ‘ Su waye zan yi wannan nishaɗin tare da su ? Za Ka Iya Bayyanawa ? ( Don ganin cikakken rubutun , ka duba littafin ) ✔ Lokacin Nishaɗin 7 : 35 . YIN cuɗanya da kishiyar jinsi yana yawan jawo farin ciki da takaici da ɓacin rai da kuma alhini . Wasu za su so su yi aure amma ba su samu wanda ko wadda ta dace ba . Suna iya gaya musu wasu abubuwa game da wani ko wata da za su iya aura . Hakan yana jawo kunya da ɓata dangataka tsakanin abokai da kuma ɓacin rai . Kiristoci ɗai - ɗai ma a yau suna da ’ yancin zaɓan su yi aure ko kada su yi aure . 5 , 6 . Ya fi kasance wa Kirista marar aure da sauƙi ya karɓi wani hakki a hidimar Jehobah wanda mai aure ba zai iya yi ba . Sun bayyana : “ Babu rediyo da talabijin a ƙauyen , saboda haka , babu abin da yake janye hankalin mutane daga karatu . ” Wasu mazauna ƙauyen sun nuna wa majagaban wasu tsofaffin littattafan Shaidun Jehobah da an riga an daina bugawa da daɗewa da suke karantawa . Da yake kusan kowa ya saurare su , ya kasance musu da wuya su yi wa kowa wa’azi a yankin . Na san cewa da waɗanda ba su yi aure ba da kuma ma’aurata za su iya more tagomashin Jehobah . ” A yau , tana hidima da farin ciki a ƙasar da akwai bukata na masu shelar Mulki sosai . Idan hakan ya faru da ke , ki tuna cewa baƙin cikin da mutum zai samu don zaɓar aboki ko abokiyar auren da bai dace ba ya fi kaɗaitawar da wanda bai yi aure ba zai ji . 7 : 27 ) Kada ki auri mutum domin kina jin cewa wannan ne kaɗai zarafin da kike da shi na yin aure . Za ki iya yin da - na - sani daga baya . — Karanta 1 Korintiyawa 7 : 39 . 13 - 15 . Ango da amarya suna yin mamaki sa’ad da aboki ko abokiyar aurensu na da ra’ayi dabam da nasu . Ya fi dacewa ma’aurata su tattauna waɗannan abubuwan kafin su yi aure . Kowacce iyali tana da nata matsaloli , amma bai kamata su ƙyale waɗannan ya raɓa su ba . ( Karanta . ) Ma’aurata suna “ tattalin abin da ke na duniya , ” kamar su abinci da sutura da wurin kwana da wasu batutuwa da ba na ruhaniya ba . Amma yanzu da ya zama maigida , ya ga cewa wajibi ne ya yi amfani da wasu cikin lokacinsa da kuzarinsa don ya kula da matarsa kuma ya faranta mata rai . Waɗanne gyare - gyare game da wasanni ne wasu za su bukaci su yi bayan sun yi aure ? Idan ma’aurata za su yi amfani da wasu lokaci da kuzarin da suke amfani da su a hidimar Allah don su kula da kansu , zai dace ma su rage lokacin da suke shaƙatawa sa’ad da ba su yi aure ba . [ Hasiya ] Ka Dogara Ga Jehobah , “ Allah Na Dukan Ta’aziyya ” “ Albarka ga Allah da Uba na Ubangijinmu Yesu Kristi , Uban jiyejiyenƙai , Allah na dukan ta’aziyya . ” — 2 KOR . ( Zab . 145 : 18 , 19 ) Hakika , “ idanun Ubangiji suna fuskanta wajen masu - adalci ; kunnuwansa kuma a buɗe su ke ga jin ƙarassu . ” ( Zab . Marubucin wannan zaburar ya nuna hakan dalla - dalla sa’ad da ya rera : “ Ubangiji kuma za ya zama kagara mai - tsawo domin waɗanda a ke zalumtassu , kagara mai - tsawo cikin wokatan wahala ; waɗanda sun san sunanka za su dogara gareka ; gama ba ka yarfar da masu - nemanka ba , ya Ubangiji . ” — Zab . 9 : 9 , 10 . Ta yaya Yesu ya kwatanta ƙaunar Allah ga mutanensa ? Waɗanda suke bauta wa Jehobah suna da tamani a gareshi . Kada ku ji tsoro : kun fi gwarare masu - yawa daraja . ” Ya kamata mu dogara ga Allah kamar Joshua , wanda ya furta : “ Babu wani abu ɗaya ya sare daga cikin dukan alherai waɗanda Ubangiji Allahnku ya ambace su a kanku : dukansu sun tabbata a gareku , babu wani abu ɗaya ya sare daga ciki . ” ( Josh . 23 : 14 ) Ƙari ga haka , za mu iya kasancewa da tabbaci cewa ko da muna shan wahala a yau , “ Allah mai - aminci ne ” kuma ba zai taɓa yasar da bayinsa masu aminci ba . — Karanta 1 Korintiyawa 10 : 13 . Yaya zai yiwu mu ta’azantar da wasu ? Manzo Bulus ya kira Jehobah “ Allah na dukan ta’aziyya . ” Za mu iya yin hakan “ ta wurin ta’aziyya wadda mu da kanmu muka ta’azantu da ita daga wurin Allah . ” Jimrewa da Abubuwa da ke Kawo Wahala Alal misali , ka yi la’akari da zuciya . 147 : 3 ) Ko a yanayi mai wuya , Allah zai iya sauƙaƙa karyayyar zuciya idan muka yi addu’a da cikakkiyar bangaskiya kuma muka yi biyayya ga umurninsa . — Karanta 1 Yohanna 3 : 19 - 22 ; 5 : 14 , 15 . Ta yaya za mu iya jimre da matsalar motsin rai ? Mugun yanayi yana iya shafan lafiyarmu ta zahiri . Ka kwatanta yadda Jehobah ya yi wa Ibrahim ta’aziyya . Wannan uban iyali mai aminci ya tambayi Allah : “ Za ka halaka mai - adalci tare da miyagu ? ” Ta yi ciki kuma ta samu ɗa mai suna , Sama’ila . — 1 Sam . Da yake Jehobah yana ganin “ zuciya , ” sa’ad da ya zaɓi Dauda ya zama sarkin Isra’ila , ya san cewa Dauda yana da zuciyar kirki kuma yana ƙaunar bauta ta gaskiya . ( 1 Sam . 16 : 7 ; 2 Sam . 51 : 1 - 3 ) Dauda ya tuba da gaske , kuma Jehobah ya gafarta masa . Allah ya ƙyale a gwada Yesu , amma ya kasance da aminci a matsayin kamiltacce wanda a koyaushe yana dogara ga Jehobah kuma yana ɗaukaka ikon mallakarsa . Kafin a ci amanarsa kuma aka kashe shi , Yesu ya yi addu’a ga Jehobah : “ Ba nawa nufi ba , naka za a yi . ” Bugu da ƙari , begen tashin matattu yana ta’azantar da mu . M . 24 : 15 ) Kasancewa da tabbaci ga alkawarin Jehobah na tashin matattu yana ta’azantar da mu don mu kasance da bege mai ƙarfi a lokacin tsanantawa . Sanin cewa za a ta da ƙaunatattunmu da suka mutu a sabuwar duniya mai ban al’ajabi da babu duk abubuwan da ke kawo wahala na zamani yana ƙarfafa mu . Ƙarƙashinsa ne Madawwamin Hannuwan Allah Suke 18 , 19 . A ko da yaushe zai riƙa taimaka mana . Labaransu sun nuna cewa Jehobah yana ƙarfafa bayinsa a lokacin gwaji . Alal misali , an saka wani ɗan’uwanmu da ke ƙasar Rasha ta dā a cikin kurkuku na tsawon shekara 23 domin imaninsa . ▪ lafiyar jikinmu 2 Kor . ▪ lafiyarmu ta ruhaniya Zab . 5 : 14 , 15 Mene ne Yesu ya yi wa waɗanda suke makoki , kuma me ya sa ? YESU KRISTI ya ce : “ Abincina ke nan , in yi nufin wanda ya aiko ni , in cika aikinsa . ” ( Yoh . 1 : 3 ) Yesu ya nuna irin wannan ƙaunar sa’ad da ya yi abin da aka annabta a cikin annabcin Ishaya . ( Luk 4 : 16 - 21 ) A duk lokacin hidimarsa , Yesu ya yi wa masu makoki ta’aziyya kuma ya sa su samu ƙarfafa da kwanciyar hankali . 14 : 30 ; 2 Kor . 4 : 4 ) Yanayi a dukan duniya ya ci gaba da taɓarɓarewa domin Shaiɗan yana fushi sosai , domin ya san cewa lokacinsa ya rage kaɗan kafin Jehobah ya halaka shi . A wannan zamani mai wuya na tarihin ’ yan Adam , abin da Yesu ya annabta yana cikawa . Yayin da muke jiran wannan ranar , tsanani ne zai gwada ko muna da aminci ga Allah kuma mun amince ga Mai ikon mallaka ta dukan sararin samaniya . Wane tabbaci na Nassi ne ya nuna cewa Jehobah yana yi wa bayinsa ta’aziyya ? Hakika , ya kamata dattawa da wasu su “ ƙarfafa masu - raunanan zukata ” tsakaninmu . ( 1 Tas . 13 , 14 . ( 2 Tim . 3 : 16 , 17 ) Sanin gaskiya game da nufe - nufen Allah da kuma kasancewa da tabbataccen bege za su ƙarfafa mu sosai . • Wane tabbaci muke da shi daga Nassi cewa Jehobah yana ta’azantar da mutanensa ? Ka yi haƙuri wajen neman ainihin amsa ko kuma bayani da kake bukata . Kuma kada ka manta ka yi addu’a ga Jehobah musamman game da damuwarka kuma ka gaya masa ya ja - gorance ka ta wurin ruhunsa mai tsarki , “ gama Ubangiji yana bada hikima . . . da fahimi . ” — Mis . N A YI girma a gonar audugar kakana a birnin Georgia , a Amirka , a lokacin da tattalin arziki ta taɓarɓare a shekara ta 1930 zuwa 1939 . ’ Ya’yan kakana mata ne suke kula da iyalin . Ziyarar da Ta Canja Rayuwata Wata rana a shekara ta 1941 , sa’ad da nake ɗan shekara 15 , wani mutum dattijo da matarsa sun zo gidanmu . Amma dai , gwaggo ta mai suna Mary , wadda ta girme ni da shekara uku , ta karɓi Littafi Mai Tsarki da littattafai da ke bayyana shi . Ta kuma fuskanci abin da Yesu ya annabta , wato : “ Maƙiyan mutum za su kasance daga iyalin gidansa . ” ( Mat . Sun ce yana talla ba tare da samun izini ba . Ƙari ga yi mini magana game da sabon imaninta , Mary ta soma wa maƙwabta wa’azi . Ko da yake ba na so na soma sha’anin addini nan da nan , amma ina sha’awar abin da nake koya sosai . Na yi fushi sosai saboda kalaman da suka yi cewa , “ Za ki yi mana godiya a nan gaba saboda abin da muka yi . ” Amma a lokacin na yi farin cikin sanin cewa sunan Allah , Jehobah ne , kuma yana da ƙauna da tausayi kuma ba ya ƙona mutane a cikin wuta . A wata ranar Jumma’a da yamma a shekara ta 1943 , na saka abubuwan da nake bukatar cikin akwati kuma na ɗaura shi a kan itacen da ke da ɗan nisa daga gidanmu . Manyanta na Ruhaniya da Baftisma da kuma Hidimar Bethel Sa’ad da nake zama a gidan Edna , ina halartar tarurruka a kai a kai kuma an koya mini yadda ake wa’azi . Na yi baftisma a ranar 14 ga Yuni , a shekara ta 1944 . Ya gaya mini cewa an tura ni zuwa Sashen Kula da Hidima . Ina bege cewa Jehobah yana tunawa da shi , kuma idan haka ne , a lokacin tashin matattu zai kasance a nan duniya ba a wurin da yake zato ba kuma zai kasance cikin Aljanna har abada . Haka ma yake da taron ƙasashe da aka yi a Filin Wasan Yankee da ke Amirka a shekara ta 1950 . Don Allah za ka iya zuwa wurin da gaggawa ka ba su jawabi mai kyau a kan wani jigo da ka yi tunaninsa a kan hanya ? ” Yayin da adadin ikilisiyoyi ya ƙaru sosai a Birnin New York a tsakanin shekara ta 1950 zuwa 1969 , bai dace kuma ba a yi hayar wurare don Majami’ar Mulki ba . Ni ne mai kula da kwamitin gini na wannan aikin kuma na samu labarai da yawa na yadda Jehobah ya albarkaci ikilisiyoyin da suka saka hannu a aikin kuma suka ba da gudummawa don kammala wannan aikin da aka ci gaba da amfani da shi don bauta ta gaskiya . Ba ta da laima , sai muka yi amfani da nawa . Tun shekara ta 1996 , Ni da matata muna hidima a Cibiyar Koyarwa ta Watchtower da ke Patterson , New York , wanda ke da nisa mil 70 daga arewancin Brooklyn . Ƙalubalen Tsufa Ina fama da ciwon daji fiye da shekara goma . Ita ɗaliba da malama ce mai kyau na Littafi Mai Tsarki , kuma yaranmu na ruhaniya da yawa suna ziyarar mu a kai a kai . Ina mata godiya don yadda ta taimaka mini na koyi gaskiya ta Kalmar Allah kuma na zama bawan Allah , Jehobah mai ƙauna kamar ita . [ Hasiya ] An wallafa a shekara ta 1942 amma an daina bugawa . [ Hoto a shafi na 20 ] Ranar da na yi baftisma a ranar 14 ga Yuni , 1944 [ Hoto a shafi na 21 ] MENE ne ya motsa wani ɓarawo kuma ɗan caca ya shawo kan jarabarsa kuma ya canja rayuwarsa ? Ka karanta abin da ya ce . “ Ina son sukuwa sosai . ” — RICHARD STEWART ƘASAR DA AKA HAIFE SHI : JAMAICA RAYUWATA A DĀ : Na girma ne a wani ɓangaren Kingston , a babban birnin Jamaica , inda talauci ya yi yawa ga kuma yawan jama’a . ’ Yan daba sun jefa mutane cikin tsoro . Mahaifiyata wadda take aiki tuƙuru ta yi iyakacin ƙoƙarinta don ta kula da ni da ƙanena da kuma ƙanwata . Na sha wi - wi kuma na yi fashi da makami domin in ci gaba da samun kuɗin yin irin rayuwar da nake yi . Na mallaki bindigogi da yawa , amma yanzu ina farin ciki cewa ban kashe kowa ba lokacin da nake fashi da makami . Ko da yake fuskata tana kama da na mai hankali , ni azzalumi ne , mai ƙarfin zuciya kuma ina da saurin fushi . Ban damu da kowa ba sai kaina . Na yanke shawarar sanin abin da ya sa mahaifiyata ta yi wannan canjin , saboda haka , na soma nazarin Littafi Mai Tsarki da Shaidu . Su kaɗai ne rukunin da na san cewa suna yin wa’azi gida - gida , kamar yadda Kiristoci na farko suka yi . Abin ya ba su mamaki . A wasu lokatai , idan na tuna dā , ina mamakin irin canjin da na yi da taimakon Allah . Na daina sha’awar rayuwar lalata da son abin duniya yadda nake yi a dā . Bauta wa Jehobah Allah tare da ɗiyata mai hankali da kuma matata da ke ba ni goyon baya , yana faranta raina sosai . Ina godiya ga Jehobah da ya bar ni in kasance cikin ’ yan’uwa Kirista masu ƙauna . “ Na koyi cewa abubuwan da nake yi suna iya sa Jehobah baƙin ciki ko farin ciki ” Frederick * : “ Lokacin da muka yi aure , na nace cewa dole ne ni da matata mu yi nazarin Littafi Mai Tsarki tare . Na ƙudurta cewa sai ta ba da hankalinta ga nazarin . ME KAKE tunanin cewa ita ce matsalar dangantakar da ke tsakanin Frederick da Leanne ? Gaskiya ne cewa suna yin nazari tare , amma ba sa gina ruhaniya a matsayin ma’aurata . Akasin haka , waɗanda suke da ruhaniya suna ɗaukan mizanan Allah da tamani . Ku yi la’akari da wannan misalin : Mutane biyu suna so su noma kayan lambu a lambun da su biyun suka mallaka . Ɗaya yana son ya yi amfani da wani irin taki , amma ɗayan ya nace cewa shuke - shuken ba sa bukatar taki . Idan wani daga cikinsu ya gina ruhaniya , hakan zai iya kyautata dangantakarsu . Ku yi la’akari da ƙalubale guda biyu da za ku iya fuskanta da kuma yadda za ku iya warware su . Ed , maigidan Sue , ya ce : “ Na gan cewa sa’ad da ni da Sue muka fara tattauna batutuwa na ruhaniya tare a kai a kai , muna warware matsalolin da muke fuskanta cikin sauƙi kuma mun rage yawan alhinin da muke yi . ” Ƙari ga tattaunawa da juna , yana da muhimmanci ku yi amfani da ’ yan mintoci a kowace rana ku yi addu’a tare . Maimakon haka , sa’ad da kuka yi addu’a tare , ka ambata ƙalubalen da kuke bukatar warwarewa tare kaɗai . ƘALUBALE NA 2 : Iyawarmu sun bambanta . Matarsa , Natalie , ta ce : “ Ni mai son karatu ne , kuma ina son yin magana game da abin da na koya . ( Galatiyawa 6 : 4 ) Ku tattauna batutuwa da za su iya kawo saɓani a aure a wani lokaci dabam , ba a lokacin da kuke nazari ba . Ba za ka yi hakan ba . Za ka sa abincin ya gunduri kowa . Sa’ad da na ga maigidana yana ƙoƙarin ya kyautata yadda yake nuna halayen Kirista , nuna masa ƙauna ba ya yi mini wuya . ” [ Hasiya ] An canja sunaye . ( Misalai 23 : 20 , 29 , 30 ) Jehobah ya yarda mu sha giya , amma daidai kima . — Karanta Zabura 104 : 15 ; 1 Korintiyawa 6 : 10 . Akasin haka , yin jima’i da wadda mutum bai aura ba , sau da yawa yana jawo cuta da kashe aure da rikici da baƙin ciki da kuma cikin shege . — Karanta Misalai 5 : 1 - 9 . Don ƙarin bayani , ka duba babi na 12 da 13 na wannan littafin , Menene Ainihi Littafi Mai Tsarki Yake Koyarwa ? Shaidun Jehobah ne suka wallafa . “ BABA , yaya aka yi ka san dukan waɗannan abubuwan ? ” Amma idan ɗanka ya ɗauki matakin da ya wuce hakan , wato , idan ya yi amfani da shawara mai kyau da ka ba shi kuma ya amfana , babu shakka zuciyarka za ta cika da farin ciki . Ko kuma kana ganin cewa yayin da yake girma , darajar da yake ba ka tana ragewa ? Da farko , bari mu duba wasu kaluɓalen da iyaye maza suke fuskanta . Ta yaya ? Alal misali , George ya girma ne a wata ƙasa a Afirka . Kuma a yaushe ne za ka iya samun lokacin kasancewa tare da shi ? Idan kana shara , ka ba ɗanka ’ yar ƙaramar tsintsiya ya taimake ka kuma idan kana haƙa rami , ka ba shi ƙaramin shebur domin ku yi aikin tare . Mai yiwuwa aikin ba zai tafi yadda kake so ba ; amma za ka ƙarfafa dangantakar da ke tsakaninku , kuma za ka koya masa tarbiyya mai kyau game da aiki . Tun da daɗewa , Littafi Mai Tsarki ya ƙarfafa iyaye maza su yi aiki tare da ’ ya’yansu a kowace rana kuma su yi amfani da waɗannan lokatan su tattaunawa da su kuma su koyar da su . “ A lokacin wasa ne yaro ya fi tattaunawa da mahaifinsa , ” in ji Michel Fize wani mai yin bincike . A lokacin da suke wasa , mahaifi yana iya nuna wa ɗansa ƙauna ta wurin kalami da kuma abubuwan da yake yi . “ Ina rungumar sa , kuma na koya masa cewa ya kamata ya riƙa nuna mini ƙauna . ” Idan ɗanka yana gudun amsa tambayoyinka , kada ka kammala cewa ba ya son tattaunawa da kai ba . “ Bayan mun gama motsa jiki , muna zama a kan ciyawa kuma mu ɗan huta . Amma idan ɗanka ba ya son wasannin motsa jiki fa ? André ya tuna lokacin da shi da ɗansa suke zama tare su kalli taurari . André ya ce : “ Muna zama a kan kujeru a waje da dare cikin ɗari . Mu lulluɓe kanmu , riƙe da kofin shayi a hannunmu muna kallon sama . ( Filibiyawa 2 : 4 ) “ Ina sha’awar wasannin motsa jiki sosai fiye da Vaughan , ɗana . Ina jin cewa Vaughan yana gaya mini abubuwan da ke zuciyarsa ne domin muna yin abubuwan da muke jin daɗin su tare , ” in ji Ian wanda ke zaune a Afirka ta Kudu . Sa’ad da ya yi nasara , ina yaba masa . Ko kuma , idan maƙasudansa masu kyau ne amma sun sha bambam da waɗanda kake so fa ? [ Hasiya ] Ka Kusaci Allah Cika Farillar Allah da ke Kanmu ( 1 Yohanna 5 : 3 ) Biyayyarmu tana nuna cewa muna ƙaunar Allah , kuma dokokinsa sun nuna cewa yana ƙaunar mu . ( Zabura 36 : 9 ) Ya kamata ma mu yi masa biyayya . To , mece ce manufar rayuwa ? Ka sa labarin ya kasance kamar yanzu yake faruwa . Ka kwatanta ƙara dabam - dabam da ka “ ji ” sa’ad da kake karanta ayoyi 3 - 7 . ․ ․ ․ ․ ․ KA RUBUTA ABIN DA KA KOYA GAME DA . . . A waɗanne yanayi ne kake ganin za a iya gwada bangaskiyarka ? Ta yaya ne labarin Shadrach , Meshach da kuma Abednego zai taimaka maka ka riƙe aminci ? Ka ƙara koya game da Littafi Mai Tsarki , a duniyar gizon www.watchtower.org da www.jw.org 9 - 15 ga Janairu , 2012 “ Baƙi ” a Cikin Muguwar Duniya SHAFI NA 24 SHAFI NA 28 Shin kana amfana sosai daga tanadin yin addu’a da Allah ya yi mana ? TALIFIN NAZARI NA 3 SHAFUFFUKA NA 16 - 20 Kamar yadda aka nuna a wannan talifin , amintattun bayin Jehobah na dā sun yi rayuwa a matsayin “ baƙi . ” Mabiyan farko na Yesu ma hakan . Ka koya abin da yake nufi mu zauna a matsayin baƙi a wannan muguwar duniya . 3 Jehu Ya Tallafa wa Bauta ta Gaskiya da Ƙwazo 15 “ Na Naƙasa Yanzu amma Ba Har Abada Ba ! ” 21 Tambayoyi Daga Masu Karatu Cynthia tana ji ita ma za a sallame . Wani matashi mai suna Samuel yana da wata matsala dabam . Amma yanzu da ya wuce shekara ashirin , Samuel yana fuskantar gwajin koma ga mummunar halinsa na dā . Ta yaya zai iya yin tsayayya da wannan gwajin ? Yadda aka rene Lynn ya sa ya kasance mata da wuya ta dogara ga kowa gabaki ɗaya . Sa’ad da Muke Fuskantar Matsaloli Ya kuwa amsa mini ; daga can cikin Sheol na yi kira , ka kuwa ji muryata . ” 2 : 1 , 2 , 10 ) Abin ƙarfafa ne sanin cewa ko yaya tsananin wahalar da muke ciki , za mu iya yin kira ga Jehobah don ya taimaka mana . — Karanta Zabura 55 : 1 , 16 . Misalan Hezekiya da Hannatu da kuma Yunana sun koya mana wani darasi mai muhimmanci game da abin da ya kamata mu tuna sa’ad da muke addu’a yayin da muke fuskantar barazana . Amma sun fi damuwa da sunan Allah da bautarsa da kuma yin nufinsa . Mene ne Jehoshaphat ya yi sa’ad da ya fuskanci yanayin da ya fi ƙarfinsa ? Sun fi Yahuda ƙarfi sosai . Allah na gaskiya ya saurari addu’ar da Jehoshaphat ya yi kuma ya cece shi ta mu’ujiza . Dauda ya sake tambayar Jehobah kuma ya ba shi amsa dalla - dalla . Wane darasi ne za mu iya koya daga yadda Joshua da dattawan Isra’ila suka bi da Gibeyonawa ? Da yake mu ajizai ne , ya kamata dukan mu haɗe da dattawa da suka manyanta mu mai da hankali don kada mu fasa neman ja - gorar daga wurin Jehobah sa’ad da muke son mu tsai da shawarwari . Ka yi la’akari da yadda magajin Musa , Joshua da kuma dattawan Isra’ila suka aikata sa’ad da Gibeyonawa masu basira da suka canja kamaninsu kuma suka yi kamar sun taho ne daga ƙasa mai nisa . Ba tare da tambayar Jehobah ba , Joshua da sauran mutanen suka yi wa’adin salama da Gibeyonawa , har da yi musu alkawari . ( Karanta Luka 22 : 40 . ) Muna da tabbaci cewa yana “ bayar ga kowa a yalwace , ba ya tsautawa kuma . ” ( Yaƙ . sai shi kira dattiɓan ikilisiya su yi addu’a a bisansa , suna shafe shi da mai cikin sunan Ubangiji : addu’ar bangaskiya kuwa za ta ceci mai - ciwo . ” — Yaƙ . 18 , 19 . ( a ) Me ya sa tsayayya wa jarraba yake da wuya , amma yaya za mu iya shawo kan matsalar ? ( b ) Mene ne ka ƙuduri aniya za ka yi ? • Mene ne ka koya daga Hezekiya da Hannatu da kuma Yunana game da dogara ga Jehobah ? • Ta yaya misalin Dauda da Joshua suka nanata amfanin yin hattara sa’ad da muke tsai da shawara ? 1 , 2 . ( a ) Mene ne sakamakon yin wasu abubuwa sa’ad da mutum yake tuƙi ? Wayar selula tana ɗaya daga cikin abin da ke raba hankalin matuƙi , sa’ad da yake kan hanya . Idan muka bijire daga ayyuka na tsarin Allah , sakamakon zai iya zama haɗari ga bangaskiyarmu . ( 1 Tim . ( Rom . 3 : 23 ) Da yake shi ɗan Adam ne , Bulus ajizi ne kuma yana da sha’awa marar kyau . Na gode ma Allah ta wurin Yesu Kristi Ubangijinmu . ” ( Rom . 8 : 14 - 17 ) Ruhun Allah tare da imaninsu ga hadayar fansa ta Kristi , sun sa su yi nasara a famar da Bulus ya bayyana kuma ba su da “ kayarwa . ” An ƙarfafa su su yi “ tafiya ba bisa ga tabi’ar jiki ba , amma bisa ga ruhu . ” Mene ne ma’anar kalmar nan “ doka ” da aka ambata a littafin Romawa 8 : 2 ? Bulus ya kira waɗannan “ ayyukan jiki ” a cikin wasiƙarsa ga Galatiyawa . 5 : 19 - 21 ) Irin waɗannan mutanen ba su da bambanci da waɗanda suke tafiya bisa ga jiki . Wane ne zai iya ce ya riga ya ’ yantu daga ayyukan jiki ? Yesu ya ce : “ Allah ya yi ƙaunar duniya har ya ba da Ɗansa , haifaffe shi kaɗai , domin dukan wanda yana ba da gaskiya gare shi kada ya lalace , amma ya sami rai na har abada . ” Yanayinmu yana kama da warkar da mutum mai mugun ciwo . Ko da yake ba da gaskiya ga fansar za ta iya ’ yantar da mu daga dokar zunubi da ta mutuwa , duk da haka mu ajizai ne kuma muna yin zunubi . Idan muna son mu samu sauƙi daga ajizanci , Bulus ya gaya mana wajibi ne mu yi tafiya bisa ga ruhu . Ta Yaya Za Mu Yi Tafiya Bisa ga Ruhu ? ( Karanta Romawa 8 : 5 . ) Karanta Romawa 8 : 6 . Wajibi ne mutum ya fara mai da hankali ga wani abu kafin ya yi shi . Ba ya wa mutanen da suke yawan yin tunani game da abubuwa na jiki wuya su shaƙu sosai ga abubuwan jiki . Ra’ayinsu da muradinsu da kuma sha’awarsu sukan shaƙu da waɗannan abubuwan . Mene ne mutane a yau suka fi mai da wa hankali ? Idan mun yi hakan za mu ci gaba da yin tafiya bisa ga ruhu . 6 : 7 , 8 . • Mene ne “ dokar zunubi da ta mutuwa , ” kuma yaya za mu iya samun ’ yanci daga gare ta ? “ Cikin bangaskiya , . . . suka shaida haka nan su baƙi ne , alhazai ne cikin duniya . ” — IBRAN . 2 : 11 . Sun Yi Rayuwa a Matsayin “ Baƙi ” 2 , 3 . Tun daga zamanin dā , bayin Jehobah amintattu sun kasance dabam daga mutanen da ke muguwar zamanin da suke ciki . Sha 6 : 1 ) Bai kamata Isra’ilawa su manta cewa Jehobah ne ainihin Mai ƙasar da suke ciki ba . ( Lev . Me ya sa Jehobah ya ƙi da Isra’ilawa , kuma ga wace sabuwar al’umma ce ya nuna wa tagomashinsa ? Ba su bi wannan gargaɗin ba . Don haka , Jehobah ya ƙyale magabtansu su mallake su . “ Ba na Duniya Ba Ne ” Gab da mutuwarsa , Yesu ya gaya wa almajiransa : “ Da na duniya ne ku , da duniya ta yi ƙaunar nata ; amma domin ku ba na duniya ba ne , amma ni na zaɓe ku daga cikin duniya , saboda wannan duniya tana ƙinku . ” — Yoh . Shekara talatin bayan mutuwar Kristi , manzo Bitrus ya rubuta wa Kiristoci da suke da zama a duk ɓangarorin Roma : “ Ƙaunatattu , ina roƙonku misalin saukakku , baƙi masu - tafiya kuma , ku hanu daga sha’awoyi na jiki , waɗanda ke yaƙi da rai ; kuna al’amura na dacewa wurin al’ummai . ” — 1 Bit . ( Mat . 22 : 39 ; 24 : 14 ) Muna yin hakan domin muna da tabbaci cewa Mulkin Jehobah a ƙarƙashin Kristi ba da daɗewa ba zai kawo ƙarshen sarauta na ’ yan Adam ajizai , zai sake shi da sabon yanayi . — Dan . 10 , 11 . ( a ) Yaya ya kamata mu more duniya ? ( b ) A waɗanne hanyoyi ne Kiristoci masu tsaro ba sa cika moran duniya ? Wata hanya da Kiristoci masu yin tsaro suke nuna cewa ba sa cika moran duniya ita ce ta wajen ƙin sa biɗan ilimi a jami’a ta kasance abu mafi muhimmanci a gare su . Mutane da yawa a wannan duniya suna ganin cewa dole ne mutum ya je jami’a don ya samu aiki mai kyau da kuma kuɗi sosai . ( Luk 10 : 27 ) Ta wajen yin hakan , suna iya zama ‘ mawadata ga Allah . ’ — Luk 12 : 21 ; karanta Matta 6 : 19 - 21 . Bayin Jehobah sun yi dabam da mutanen duniya a halinsu game da abin duniya . Maimakon haka , zai taimaka mana mu sa idonmu “ sarai ” ga Mulkin Allah da kuma sa al’amuransa su kasance farko a rayuwarmu . — Mat . 6 : 22 . ‘ Duniya Tana Wucewa ’ Wani dalili mai muhimmanci da ya sa Kiristoci na gaskiya suke rayuwa a matsayin ‘ baƙi da kuma alhazai ’ shi ne don sun gaskata cewa ba da daɗewa ba duniyar Shaiɗan za ta zo ƙarshenta . ( 1 Bit . 2 : 11 ; 2 Bit . An gaya wa Isra’ilawa cewa idan sun yi biyayya ga Jehobah , za su zama ‘ keɓaɓiyar taska a gare shi daga cikin dukan al’umman duniya . ’ ( Fit . Yaya Za Ka Amsa ? Kuma adadinsu “ maza wajen dubu biyar ne , ban da mata da yara . ” ( Mat . 15 : 38 ) Hakika , maza da yawa suna cikin waɗanda suka zo wurin Yesu don ya koyarwar da su . Babu shakka , ya sa rai cewa mutane da yawa za su saurare shi , domin bayan ya sa suka kama kifi ta mu’ujiza , Yesu ya gaya wa almajirinsa Siman : “ Daga nan gaba za ka [ riƙa ] kama mutane . ” Ko da yake Yesu bai kafa hidima ta musamman don maza ba , amma ya yi magana da ya shafi maza a zamaninsa . 3 , 4 . ( a ) Mene ne ya fi damun maza da yawa ? Rashin sanin inda zai samu abincin da zai riƙa ci da kuma inda zai riƙa kwana ya ɗimauce marubucin , domin babu shakka bai zama almajirin Kristi ba . — Mat . Saboda haka suna tunani cewa kuɗi da kuma aiki zai amfane su fiye da nazarin Littafi Mai Tsarki da kuma zama abokan Allah . Andarawas da ɗan’uwansa Siman Bitrus suna aikin kama kifi tare . Mene ne suka ce ? 4 : 18 - 22 ) Mene ne ya taimaki waɗannan maza don su soma hidima ta cikakken lokaci ? 34 : 8 ) Ta yaya za mu taimaka wa ɗalibin ya ga cewa Jehobah nagari ne ? A ce ɗalibinka yana da matsalar kuɗi , kuma yana nema ya daina hali marar kyau kamar yin shaye - shaye da caca da maye . ( Mis . 23 : 20 , 21 ; 2 Kor . Tsoron Ra’ayin Jama’a ( b ) Me ya sa wasu maza a yau ba sa son su bi Kristi ? Matsi na tsara zai iya sa wasu maza su ƙi bin Kristi . Nikodimu da Yusufu na Arimathiya sun amince da Yesu a ɓoye domin suna tsoron abin da Yahudawa za su ce ko kuma za su yi idan suka gano hakan . ( Yoh . Alal misali , wani mutum a Jamus ya ce : “ Wa’azin da ku Shaidu kuke yi daga Littafi Mai Tsarki gaskiya ce . Ta yaya Yesu ya taimaka wa mabiyansa su jimre da jin tsoron mutum ? 10 : 29 , 30 . Jin Ba Ka Cancanta Ba Wasu maza ba su da gaba gaɗin furta ra’ayinsu a gaban jama’a . Saboda haka , yin tunani a kan yadda za su yi nazari da ba da kalami a tarurrukan Kirista , ko kuma furta wa mutane imaninsu zai iya sa su sanyin gwiwa . Me ya sa almajiran Yesu ba su iya warkar da wani yaro mai aljanu ba ? Ba zai yi nasara ba , kuma hakan zai sa ya ji cewa bai cancanta ya bauta wa Jehobah ba . Ta yaya za mu iya taimaka wa ɗalibanmu sun daina jin cewa ba su cancanta su bauta wa Jehobah ba ? ( b ) Mene ne za mu tattauna a talifi na gaba ? Zai dace mu tattauna da abokan aikinmu maza sa’ad da ya dace kuma mu tattauna da mazan da matansu kaɗai ne masu bi . [ Hasiya ] [ Hoto a shafi na 26 ] Zuwa makaranta da kuma iyawa ba sa shirya namiji ya samu irin wannan aikin . Ba sa tunanin cewa sun fi bawa mai hidima muhimmanci ko da shi matashi ne . 4 : 27 ) Duk da haka , Yesu bai ba almajiransa dogon jawabi ba ko kuma ya yi fushi da su . 19 : 13 - 15 ; Yoh . 15 : 12 ) Misalin da Yesu ya kafa ya taimaki manzanninsa . ( 1 Bit . 5 : 2 , 3 ) Bugu da ƙari , dattawa suna farin cikin nuna misali mai kyau don maza su iya yin koyi da bangaskiyarsu mai ƙarfi da yadda suke yin koyarwa da yadda suke yin rayuwa a matsayi Kiristoci da kuma yadda suke yin wa’azi . — Ibran . Bayan ya yi wa’azi na kusan shekara biyu , Yesu ya faɗaɗa aikin wa’azin ta wajen aika manzanninsa goma sha biyu su yi wa’azi . 10 , 11 . Za mu ci gaba da taimaka masa yayin da muka yi nazarin Littafi Mai Tsarki da shi . “ Mai - Hikima Ya Kan Saurari Shawara ” ( Mat . 17 : 24 - 27 ) Yesu ya kuma san cewa almajiransa ajizai ne kuma akwai wasu abubuwa da ba za su iya yi ba . ( b ) Ka ba da misalan gargaɗin da dattijo zai iya ba wani ɗan’uwa da ba ya samun ci gaba a ruhaniya . Duk ɗan’uwan da yake son ya yi hidima a cikin ikilisiya zai bukaci gargaɗi na Nassi a rayuwarsa . Idan dattawa suka lura cewa halin wani ɗan’uwa ne yake hana shi samun ci gaba , za su taimaka masa nan da nan da “ ruhun tawali’u . ” ( Gal . Dattawa suna ja - gora wajen koyar da maza su yi hidima a cikin ikilisiya , amma wasu za su iya tallafa wa ƙoƙarce - ƙoƙarcensu . Alal misali , iyalin ɗan’uwa suna iya taimaka masa ya cancanci samun hakki . Muna godiya don halinsu na sadaukarwa don kula da hakkinsa da kyau . — Mis . ( a ) Wane ne ainihi yake bukatar ya nuna cewa yana son ya yi wa mutane hidima ? Ko da yake wasu za su iya taimakonsa , amma ɗan’uwan ne yake bukatar ya nuna cewa yana burin yi wa mutane hidima . ( Karanta Galatiyawa 6 : 5 . ) Yana bukatar ya karanta da kuma yin nazarin Littafi Mai Tsarki a kai a kai da yin bimbini da addu’a da kuma yin ƙwazo sosai a hidimar Kirista . Yin tunani a kan wannan yana iya motsa ɗan’uwa ya yi ƙoƙari sosai don sha kan jin cewa bai cancanta ba . • Ta yaya dattawa za su yi koyi da Yesu yayin da suke taimaka wa maza a cikin ikilisiya su yi shugabanci ? • Mene ne ɗan’uwa zai iya yi don ya samu hakki ? Saboda haka , tsawon rana yana samun bambanci bisa ga yanayi . Da haka , ana kimanta lokaci ne . ( Mat . 20 : 3 , 5 ; A . M . A gaskiya , Yohanna ya rubuta lokacin da ya bambanta da wanda Markus ya rubuta . Bulus ya faɗa cewa lallai hakan yana “ gaba da ikonsu . ” Kusan shekara goma bayan Filibiyawa suka zama Kiristoci , sun ci gaba da nuna wannan halin alheri . 1 : 12 - 14 ; 2 : 25 - 30 ; 4 : 18 . HANYOYIN BA DA GUDUMMAWA Jehovah’s Witnesses Tarho : 07080662020 Jehu ya nuna halaye da ya kamata mu yi koyi da su . Al’ummar tana ƙarƙashin mugun tasiri na Jezebel , gwauruwar Ahab da kuma mahaifiyar Jehoram , sarki da ke sarauta a lokacin . Annabi Elisha ya aiki ɗaya cikin ’ ya’yan annabawa ya naɗa Jehu a matsayin sarki a ɓoye kuma ya umurce shi ya kashe kowanne namiji na gidan Ahab ’ yan ridda . — 2 Sar . Amma sa’ad da aka matsa masa , sai ya faɗi gaskiyar sai kuma shi da abokansa suka soma ƙulla wa Jehoram . ( 2 Ki . 9 : 11 - 14 ) Wataƙila sojojin suna gaba da Ahab da kuma Jezebel . Kafin a naɗa Jehu , an ji wa Sarki Jehoram rauni a yaƙi kuma ya gudu zuwa birnin Jezreel yana sa rai zai warke . Jehu ya ce , “ Kada kowa shi tsira shi fita birni domin shi bada labari cikin Jezreel . ” ( 2 Sar . Ban da ɓata lokaci , Jehu ya ba ma’aikatan fada umurni su jefo Jezebel daga taga . 9 : 30 - 34 ; 10 : 1 - 14 . A yau , babu bawan Jehobah da zai yi yaƙi na zahiri da magabtan bauta ta gaskiya . 5 : 9 - 13 ) Kuma dukan waɗanda suke cikin ikilisiya suna bukatar su ƙuduri aniya su guji cuɗanya da waɗanda aka yi wa yankan zumunci . — 2 Yoh . 10 : 18 , 19 ) Wani masani ya ce , “ Jehu ya yi amfani da kissa . ” Ko da yake kalmar da aka yi amfani da ita a nan “ tana nufin ‘ hadaya , ’ an kuma yi amfani da ita ga ‘ halakar ’ ’ yan ridda . ” “ Wataƙila yin sanyi - sanyi zai sa a kasa kawar da bautar Baal daga Isra’ila . ” Ya kamata mu ƙi yin abin nan da nan da gaba gaɗi da kuma himma . Idan ya zo ga batun bautarmu , dole ne mu yi kishi saboda Jehobah . Mai yiwuwa Jehu ya gaskata cewa idan masarautan Isra’ila suna son su samu ’ yanci daga Yahuda , ana bukatar a raba addini na masarautan biyu . Saboda haka , kamar sarakunan da suka mulki Isra’ila a dā , ya yi ƙoƙari ya raba su ta wajen gabatar da bautar maraƙi . Abin da aka rubuta a cikin zanen ya ce : “ Na karɓi kyautar , azurfa da zinariya da saplu - bowl , wato , kwanon zinariya da tulun ado na zinariya da kofin tambulan na zinariya da bokiti na zinariya da gwangwani da sandar sarki , ( da ) kayayyakin katako daga Jehu , Ɗan Omri . ” Sara van der Monde ce ta ba da labarin Mutane suna yawan gaya mini , “ Sara , murmushinki yana da ban sha’awa . Mahaifiyata ta samu matsala sosai sa’ad da za ta haife ni , kuma daga baya likitoci suka ce ina da ciwon ƙwaƙwalwa . Wannan ne lokaci na farko da na taɓa kusantar Allah . Jimrewa da Matsaloli Ta ma ce za ta samo mini masauƙi . Ba da daɗewa ba bayan wannan aukuwar , na yi baftisma a matsayin Mashaidiyar Jehobah . Na fuskanci gwaje - gwaje da yawa ga imani na a cikin shekaru da yawa da suka shige . Da farko , na yi farin ciki . “ Ina ganin tembatsu ne ( wato , horo daga sama ) , ko da yake na tausaya ma waɗanda bala’in ya faɗa musu , ” in ji wani babban ɗan siyasa a Japan bayan girgizar ƙasa mai ƙarfin gaske da kuma ambaliyar teku ( tsunami ) da suka auku a watan Maris 2011 . Wata jarida a wurin ta ba da rahoto cewa “ kashi ashirin da ɗaya na mutanen da suka manyanta sun gaskata cewa Allah yana nuna fushinsa ne ta wajen yin amfani da zamewar ƙasa , guguwa da sauran bala’in ” da suke addabar ƙasar a yawancin lokaci . RA’AYIN da mutane suke da shi cewa Allah yana kawo bala’i ne domin ya hukunta miyagun mutane ba sabon abu ba ne . Domin su ɗora wa Allah laifi , wasu sun ambata labaran da ke cikin Littafi Mai Tsarki inda Allah ya yi amfani da abubuwan da ya halitta wajen halaka mutane . Ko da yake mutane da yawa suna kiran waɗannan bala’in “ ayyukan Allah , ” bala’i ba ayyukan Allah ba ne ba . ( Luka 21 : 31 ) Saboda haka , waɗannan bala’in suna da ma’ana mai girma a gare mu . ( 2 Timotawus 3 : 1 , 2 ) Saboda haka , ba abin mamaki ba ne cewa Iblis ya ƙirƙiro wani irin tsari a duniya wanda yake yaɗuwa sa’ad da mutane suka nuna irin waɗannan munanan halaye da makamancin hakan . Wani rahoton Majalisar Ɗinkin Duniya a kan bala’i a duniya ya bayyana cewa : “ Sau da yawa jama’a suna zama ne a wurare masu haɗari kamar su bakin kogi . Ko da yake an ce ana yin yawancin waɗannan ‘ ayyuka na mutane ’ don bunƙasa tattalin arziki ne , amma gaskiyar ita ce , ana yin ayyukan nan ne saboda son kai da haɗama da suka mamaye duniya . Saboda haka , mun ga cewa ayyukan da muntane ke yi ba tare da tunani ba su ne ke haddasa yawancin bala’in da ke aukuwa . A sassa da yawa a duniya , sakamakon bala’in da ke faruwa suna ƙara muni ne saboda ayyukan mugayen mutane ko kuma domin mutane da yawa suna zaune ne a wuraren da ke da haɗari saboda talauci ko wariya da ya zama ruwan dare a yau a duniya . Ka guji bala’i . “ Mutum mai - hankali ya kan hangi masifa , ya ɓuya : amma wawaye sukan bi ciki , su sha wuya , ” in ji Littafi Mai Tsarki . Ka tsara abin da za ka yi . Duk da matakan da ka ɗauka , kana iya samun kanka a inda bala’i ya faru ba zato . Wata aya dabam ta kwatanta shi a matsayin Allah “ wanda yake yi ma masu - tawali’u ta’aziya . ” — 2 Korintiyawa 1 : 3 , 4 ; 7 : 6 . Hakika , Allah yana sane da abin da ke faruwa da waɗanda suka dogara da shi . ( 1 Yohanna 4 : 8 ) Yin addu’a ba don mu’ujiza ba , amma don samun ruhu mai tsarki mai iko na Allah zai iya taimakawa a kowane yanayi . ( Ayyukan Manzanni 11 : 28 , 29 ) Sun kai agaji saboda ƙauna . Ko kuma kana iya cewa a zuciyarka , ‘ Wannan da gangan yake . ’ Ko da yake bala’i yana faruwa kamar ba zai taɓa ƙarewa ba , akwai tabbataccen begen cewa za a samu canji . Amma , ba ’ yan Adam ba ne za su kawo wannan canjin . ( Irmiya 32 : 17 ) Tun da yake Allah ne ya halicci duniya da dukan abubuwan da ke cikin ta , ya san yadda zai sarrafa su domin mutane su zauna cikinta lafiya da kwanciyar rai . — Zabura 37 : 11 ; 115 : 16 . Ta yaya Allah zai kawo wannan canji ? Ko da yake Jehobah Allah yana da ikon yin hakan da kansa , ya danƙa wa Ɗansa wannan aikin . Almajiransa suka firgita . Tun daga lokacin , an ɗaukaka Yesu a sama kuma an ƙara masa iko . A matsayin Sarkin Mulkin Allah , yana da iko da kuma ƙwarewar kawo dukan canje - canjen da ake bukata domin ’ yan Adam su zauna cikin lumana da kwanciyar rai a duniya . Littafi Mai Tsarki ya yi maganar bayyanuwar Ubangiji Yesu “ daga sama tare da mala’ikun ikonsa cikin wuta mai - huruwa , yana ɗaukan ramako bisa waɗanda ba su san Allah ba , da waɗanda sun ƙi yin biyayya da bisharar Ubangijinmu Yesu . ” Babu shakka , zai “ hallaka waɗanda ke hallaka duniya . ” — 2 Tasalonikawa 1 : 7 , 8 ; Ru’ya ta Yohanna 11 : 18 . Tun da yake “ waɗanda ba su san Allah ba ” da ‘ waɗanda suka ƙi yin biyayya da bishara ’ ba za su samu shiga cikin duniyar da bala’i ba za ta ƙara kasancewa ba , hakan ya nuna sarai cewa dole ne mutum ya koya game da Allah kuma ya goyi bayan tsarinsa na sarautar duniya tun yanzu . Allah yana son mu san shi kuma mu yi biyayya ga bisharar Mulkin da ya tsara ta wurin Ɗansa . Hanya mafi kyau na yin hakan ita ce yin nazarin Littafi Mai Tsarki sosai . Me zai hana ka ka gaya wa Shaidun Jehobah su taimake ka don ka san abin da Littafi Mai Tsarki yake koyarwa . Gaskiyar ita ce , idan ka yi yunƙurin sanin Allah da kuma yin biyayya ga bishara , za ka shaida cikar kalmomin Misalai 1 : 33 : “ Amma dukan wanda ya saurara gareni za ya zauna lafiya , za ya zauna da rai a kwance , ba tsoron masifa . ” Ta Yaya Ne Za Mu Iya Zaɓan Abokan Kirki ? Wannan talifin ya tattauna tambayoyin da wataƙila ka taɓa yin tunani a kansu kuma ya nuna inda za ka iya samun amsoshinsu a cikin naka Littafi Mai Tsarki . Me ya sa ya kamata mu mai da hankali yayin da muke zaɓan abokai ? Mutane da yawa suna son a amince da su . Saboda haka , abokai suna da tasiri mai girma a kan irin halayenmu . ( Zabura 26 : 4 , 5 , 11 , 12 ) Alal misali , Dauda ya ji daɗin abutar Jonathan domin Jonathan ya ƙarfafa shi ya dogara ga Jehobah . — Karanta 1 Sama’ila 23 : 16 - 18 . Ko da yake Jehobah mai iko duka ne , za mu iya zaman abokansa . Alal misali , Ibrahim ya zama abokin Allah . Abokan kirki suna da aminci kuma za su taimake ka ka yi abin da ya dace . Za ka iya samun mutanen da kamar kai suna ƙaunar abin da ya dace a Majami’ar Mulki na Shaidun Jehobah . Duk da haka , abokai da suke ƙaunar Allah ma za su iya ɓata maka rai a wasu lokatai . Wataƙila za ka iya taimakon su . — Karanta Kolosiyawa 4 : 6 . IDAN za ka yi amfani da kalma guda ka kwatanta Jehobah Allah , wace kalma ce za ka zaɓa ? Littafi Mai Tsarki ya bayyana sarai cewa : “ Ba wanda ya taɓa ganin Allah ba daɗai . ” Gaba da baya , Jehobah marar aibi ne , yana da tsarki kuma kamili ne . Me ya sa ? Tsarkin da yake da shi tabbaci ne cewa a kowane lokaci shi Uba ne mafi kyau , Sarki mai adalci , da kuma Mai Shari’ar gaskiya . Littafin nan Insight on the Scriptures ya bayyana : “ Sa’ad da mutum ya sami wahayi daga Allah a lokacin da yake farke , kamar dai an saka abin da ya gani ne a cikin zuciyarsa . Daga baya wanda ya samu wahayin zai iya tuna abin da ya gani kuma ya kwatanta ko kuma ya rubuta wahayin a nasa kalmomin . ” — Shaidun Jehobah ne suka wallafa . SHAFI NA 8 WAƘOƘI : 71 , 63 20 - 26 ga Fabrairu , 2012 Yadda Ruhun Allah Ya Yi Ja - gora a Ƙarni na Farko da kuma a Yau Wasu mutanen da aka ambata a cikin Littafi Mai Tsarki misali ne mai kyau a gare mu , amma za su iya zama gargaɗi a gare mu . TALIFOFIN NAZARI NA 3 , 4 SHAFUFFUKA NA 18 - 26 Bayin Allah da yawa da suka rayu a dā sun cika da ruhu mai tsarki . A waɗanne hanyoyi ne ruhun Allah ya taimaka musu ? A ƙarnuka da yawa , mutane da yawa sun yi amfani da maganaɗisu don su nema ƙarafa . Mene ne wannan ikon ? Iko ne da muka karanta game da shi a ayoyi biyu na farko na Littafi Mai Tsarki . 1 : 1 , 2 ) Wane iko ne Allah yake amfani da shi ? 104 : 30 . Ma’anar Ruhu Mai Tsarki 4 , 5 . ( a ) Waɗanda suka gaskata da Allah Uku - Cikin - Ɗaya suna da wane ra’ayi game da ruhu mai tsarki ? Wasu mutane da muke tattaunawa da su sa’ad da muke wa’azi suna iya gaskata da abin da juyin Littafi Mai Tsarki na King James Version da kuma wasu fassara suke kiran Fatalwa Mai Tsarki . ( 1 Kor . 8 : 6 ) A shekara ta 1833 , Noah Webster ya wallafa The Webster Bible , inda ya yi magana a kan King James Version . Ko da yake ba ma ganin iska , muna iya ganin abin da take yi . Hakan nan ma , ba a ganin ruhu mai tsarki , amma ana ganin aikinsa . Ko kaɗan ! — Karanta Romawa 1 : 20 . Ya yi wa Dauda marubucin wannan zabura alkawari : “ Ni sanarda kai , ni koya maka cikin tafarkin da za ka bi . ” ( Zab . Ba Za Mu Iya Yi Wa Kanmu Ja - Gora Ba A yi wa mutum “ ja - gora ” yana nufin “ nuna masa hanya da ta dace ya bi . ” A ce mutum zai yi tafiya ta hanya mai haɗari da bai sani ba sosai , kamar ta kurmi ko kuma hamada . Ta yaya wannan ikon zai taimaka mana ? ( 1 Kor . 2 : 10 ) Sa’ad da abubuwan da ba mu tsammani ba suka faru a rayuwarmu , ruhun Allah zai taimaka mana mu san abin da za mu yi . Ruhun Allah Ya Yi wa Yesu Ja - gora Maganar Jehobah ta cika . A sakamako , Yesu ya san dukan abin da Ubansa yake son ya yi kuma ya yi hakan . Me ya sa muke bukatar mu roƙi ruhun Allah ya yi mana ja - gora ? Mene ne ruhun duniya , kuma me yake sa mutane su yi ? Idan mutum ya ƙyale ruhun duniya ya yi masa ja - gora kuma ya soma yin ayyukan jiki , hakan zai kawo mugun sakamako , kuma ya hana shi gādan Mulkin Allah . — Gal . Ta yaya za mu iya tsayayya wa ruhun duniya ? Jehobah ya shirya mu don mu tsayayya wa ruhun duniya . Waɗannan halaye masu kyau suna amfanar mu da waɗanda suke cikin iyalinmu da kuma ikilisiya . Zai yi kyau mu yi tunani game da wannan : Shin kalaminmu da ayyukanmu suna nuna cewa ruhu mai tsarki yana yi mana ja - gora kuma muna nuna ruhunsa ? ( 2 Kor . 13 : 5a ; Gal . Muna yin hakan ta wajen yin nazari game da kowane cikin waɗannan halaye , ta yin amfani da Littafi Mai Tsarki da kuma littattafanmu na Kirista . Muna sanin yadda muke bukatar taimakon ruhu mai tsarki sa’ad da muke ganin sakamako mai kyau na ja - gorarsa a rayuwarmu da kuma na ’ yan’uwanmu . Yesu yana son ruhun ya yi masa ja - gora kuma sa’ad da ya gaya masa ya yi wani abu yana amincewa da kuma yin hakan . ( Mar . A yau , ikon aiki na Allah har ila yana ja - gorar waɗanda suke a shirye su bi ja - gorar . ( Karanta Afisawa 3 : 14 - 16 . ) A gabatarwar Littafi Mai Tsarkin , Webster ya rubuta : “ Ba zai yi daidai ba a yi amfani da kalma idan mutane sun fahimce ta dabam yanzu da lokacin da aka yi amfani da ita da farko a cikin King James Version ko kuma yana nufin wani abu dabam daga abin da aka faɗa a cikin harsuna na asali na Littafi Mai Tsarki . ” [ Hoto a shafi na 15 ] Ruhun Allah yana ja - gora da kuma motsa zukatan mutane 1 , 2 . Me ya sa za mu iya ce Sulemanu ya kafa mana misali mai kyau ? ( Mat . Ta yaya Sulemanu ya samu hikima , amma yaya hakan ya bambanta da mu a yau ? Da yake Allah ya yi farin ciki cewa sarkin ya roƙi a ba shi hikima maimakon wadata da iko , sai ya ba Sulemanu “ zuciya mai - hikima , mai - ganewa ” da kuma wadata . 10 : 1 , 4 - 9 . Sulemanu ya rubuta : “ Sa’annan za ka fahimci adalci da shari’a , da daidaita , i , kowace hanya mai - kyau . ” — Mis . ( 1 Sar . 6 : 1 ) Muna iya kiransa haikalin Sulemanu , amma bai gina shi don ya yi suna ba . Kuma ba shi ba ne ya fara ce a gina haikalin ba . Ya yi addu’a ga Jehobah ya ce : “ [ Bari ] idanunka su kasance a buɗe a wajen wannan gida dare da rana , wurin da ka ambata ke nan ka ce , sunana za ya kasance a wurin ; domin ka saurari addu’a wadda bawanka za ya yi zuwa wurin nan . ” Bayan an yi bikin keɓe haikalin , mutanen suka yi “ murna da farinciki saboda dukan alherin da Ubangiji ya nuna ma bawansa Dauda da Isra’ila jama’atasa . ” ( 1 Sar . Wane kuskuren da Sulemanu ya yi ne za mu iya tunawa da sauri ? Me ya sa za mu iya cewa rayuwar Sulemanu kashedi ne a gare mu ? Amma shi ke nan kashedin da muka koya daga rayuwar Sulemanu ? Kamar yadda ayar ta nuna , bayan Sulemanu ya rasu , ɗansa Yerobowam ya zama sarki sa’ad da yake ɗan shekara 41 , kuma sunan mahaifiyarsa ‘ Naamah ce , Ba - ammoniya . ’ Ko da ta bauta wa gumaka a dā , wataƙila ta rabu da bauta musu kuma ta soma bauta wa Allah na gaskiya , kamar yadda Rahab da kuma Ruth suka yi . ( Ruth 1 : 16 ; 4 : 13 - 17 ; Mat . 1 : 5 , 6 ) Duk da haka , Sulemanu ya samu surukai da dangi na Ammonawa da ba sa bauta wa Jehobah . 34 : 11 - 16 ) Shin Sulemanu ya yi tunani cewa Masarawa ba sa cikin wannan jerin ƙasashen ? Sulemanu bai yi biyayya ga umurnin da Jehobah ya bayar ba cewa ba shi da kyau a auri mace daga wata ƙasa . Wadda ba ta bauta wa Jehobah za ta iya rinjayi Ba’isra’ile ya soma bautar gumaka . — Karanta Kubawar Shari’a 7 : 1 - 4 . ’ Yar’uwa tana iya neman hujja don karya dokar Allah da ta ce a yi aure “ cikin Ubangiji ” kaɗai . ( 1 Kor . Ta yaya Jehobah ya bi da Sulemanu da jin ƙai , amma mene ne ya kamata mu tuna game da hakan ? Mata da Yawa ! A cikin littafin Waƙar Waƙoƙi , Sulemanu ya ce wata budurwa ta fi sarauniya 60 da ƙwaraƙwarai 80 kyau . Shin hakan ya nuna cewa Sulemanu bai shaida sakamakon karya dokokin Allah ba ko kuma mu ma za mu iya yin hakan ? Ka tuna da abin da Sulemanu ya rubuta : “ Saboda ba a aika shari’a da aka hukunta a bisa mugunta da sauri ba , shi ya sa zuciyar ’ yan adam ta kan ji ƙarfin aika mugunta . ” Amma ya daɗa : “ Na sani lallai , waɗanda ke tsoron Allah za su zama lafiya , masu - ibada ke nan . ” — M . Wa . 8 : 11 , 12 . Wasu cikinsu maza da mata ne da Jehobah yake amincewa da su a dā . Za mu iya koya cewa wasu cikinsu sun koya halaye marasa kyau da sannu - sannu , kuma daga baya suka yi zunubi mai tsanani . [ Hoto a shafi na 9 ] Kana amfana daga kuskuren da Sulemanu ya yi ? 48 : 16 . ( Rom . 10 : 17 ) Sashe ne na ’ yar ruhu mai tsarki na Allah . ( Yaƙ . 5 : 17 ) Sun yi shakkar wasu abubuwa da rashin tabbatawa da iyawarsu kuma suna da kasawarsu , amma “ aka ƙarfafa su ” da ruhun Allah don fuskantar ƙalubale . Ruhun Allah Ya Ƙarfafa Musa ( b ) Mene ne misalin Musa ya koya mana game da yadda Jehobah yake ba da ruhunsa ? An ba Musa isashen ruhu mai tsarki don ya yi aikin . Kana jin cewa hakkokinka suna daɗa ƙaruwa kuma suna cinye lokacinka ? Ruhu Mai Tsarki Ya Sa Bazalel Ya Cancanta ( c ) Me ya sa misalin Bezalel yake da ban ƙarfafa a gare mu a yau ? ( Karanta Fitowa 35 : 30 - 35 . ) An zaɓi Bezalel don ya yi ja - gora wajen yin wasu gyare - gyare a mazaunin . Jehobah “ ya cika shi da ruhun Allah , cikin hikima , da fahimi , da ilimi da kowace irin sana’a ; domin ya tsiro da salo na gwaninta . . . shi yi aiki cikin kowace irin sana’a ta fasaha . ” Wani tabbaci cewa ruhun Allah ya yi wa Bezalel da Oholiab ja - gora shi ne ingancin aikin da suka yi . An ci gaba da yin amfani da abubuwan da suka yi bayan shekara 500 . ( 2 Laba . 1 : 2 - 6 ) Yawancin mutane da suke yin abubuwa a yau suna rubuta sunayensu a jikin abin da suka yi don mutane su san cewa su suka yi shi kuma a daraja su . Amma Bezalel da Oholiab ba su yi haka ba , suna son a yabi Jehobah don dukan abubuwa da suka yi . — Fit . A wasu lokatai , waɗanda suke da iyawa na musamman ne suke yin waɗannan ayyukan , amma yawancin lokaci waɗanda suka ba da kansu da ba su san aikin sosai ba ne suke yin sa . Ka taɓa jinkirin karɓan wani aiki a hidimar Jehobah domin kana ganin wasu za su fi ka iya aikin ? Shi bawa ne a dā wanda ya yi tubala , kuma a cikin jeji ya tattara manna don abincinsa na yini . Bayan haka , Joshua “ cike da ruhun hikima , ” ya ɗauki matsayin Musa . A yau , muna iya jin cewa ba mu da ilimi ko iyawa na yin wasu abubuwa a tsarkakkiyar hidimarmu ga Allah . 1 : 7 - 9 . Da a ce kana cikin wannan ƙaramin rundunan , za ka iya kasancewa da kwanciyar rai cewa an aika waɗanda suke jin tsoro gida ko kuma waɗanda ba su yi hattara ba ? Ya yi abin da aka gaya masa ya yi ! 8 : 31 , 32 ) Alkawuran Jehobah na ƙauna da ya yi mana suna ƙarfafa bangaskiyarmu kuma suna ba mu tabbaci cewa Jehobah ne mai cetonmu ! “ Ruhun Ubangiji Ya Sauko Ma Jephthah ” 15 , 16 . Me ya sa ’ yar Jephthah ta kasance da hali mai kyau , kuma yaya hakan ƙarfafa ne ga iyaye ? 11 : 29 - 31 , 34 ) Tun da yake ya yi ɗokin ya ci nasara don yabon Jehobah , Jephthah ya yi alkawari na wani abu mai tamani . ( Karanta Alƙalawa 11 : 36 . ) Ruhun Jehobah ya ba dukansu ƙarfin da suke bukata . Babu shakka , ƙwazon mahaifinta da kuma ibadarsa sun ƙarfafa bangaskiyarta . Mene ne ruhun Allah ya taimaki Samson ya yi ? 18 , 19 . ( a ) Ta yaya misalin Samson ya ƙarfafa mu ? M . 10 : 42 ) Yin wannan aikin yana iya yi mana wuya . Saboda haka , muna farin ciki cewa Jehobah yana amfani da ruhunsa don ya taimaka mana mu cim ma ayyukan da aka danƙa mana ! Ruhun Allah zai iya sa mu kasance da ƙarfi a ruhaniya yadda Samson yake a zahiri A talifin da ya gabata , mun tattauna waɗansu hanyoyin da ruhun Allah ya sa mutane masu aminci a zamanin dā su cika aikinsu . Ta yaya Maryamu ta ga ikon ruhu mai tsarki ? Maryamu ma tana tare da almajiran a gidan bene da ke Urushalima sa’ad da aka zubo musu ruhu mai tsarki . ( A . Jehobah ya tura ran Ɗansa daga sama zuwa duniya , kuma ya sa wata budurwa mai suna Maryamu ta ɗauki ciki . Ka taɓa damuwa sosai saboda wani ƙalubale ko kuma wani aikin da kake da shi a ƙungiyar Jehobah ? Ya kamata kowannenmu ya tambayi kansa , ‘ Shin na dogara gabaki ɗaya ga Jehobah don abubuwan su kasance bisa nufinsa ? Mene ne Bitrus ya cim ma a lokacin Fentakos na 33 A.Z . , da kuma bayan hakan da taimakon ruhu mai tsarki ? M . 9 : 40 . 16 : 16 , 17 ; Yoh . 6 : 68 ) Amma akwai wasu koyarwar Yesu da Bitrus bai fahimta ba kafin ranar Fentakos . Ruhu mai tsarki ya taimaka wa marubucin Nassosin Helenanci na Kirista su bayyana gaskiya masu ban al’ajabi game da ƙudurin Jehobah . ( Afis . 3 : 8 - 11 , 18 ) A yau , shafaffu da kuma “ waɗansu tumaki ” suna nazarta da kuma fahimtar gaskiya iri ɗaya . ( Yoh . Bulus Ya “ Cika da Ruhu Mai Tsarki ” Mene ne ruhu mai tsarki ya taimaki Bulus ya cim ma ? Wannan Shawulu ne , wanda ya zama Bulus daga baya . Hakan ya shafi shugaban birnin Cyprus , wanda shi ma yana saurarar tattaunawar ! Ta yaya ruhu mai tsarki na Allah ya yi wa Bulus ja - gora ? Ruhu mai tsarki ya taimaki Bulus ya yi magana , amma a wasu lokatai , ya hana shi yin magana a wasu wurare . Har yau , Jehobah yana ja - goranci aikin wa’azi da ruhunsa mai tsarki . Ka bayyana . Babu shakka , ruhu mai tsarki yana ja - gorar “ ƙaramin garke ” na Kristi da kuma “ waɗansu tumaki . ” ( Luk 12 : 32 ; Yoh . Alal misali , ruhu mai tsarki ne ya naɗa dattawa . ( A . Ru’ya ta Yohanna 22 : 17 ya amsa : “ Ruhu da amarya suna cewa , Zo . Amma , waɗansu tumaki suna saka hannu don yin wannan gayyatar . 7 : 9 , 14 . Baiwa mai tamani na ruhu mai tsarki , da kuma ƙoƙarinmu don mu riƙe “ zancen rai ” zai sa mu “ yi aikin ceton [ mu ] da tsoro da rawan jiki ” kuma . — Filib . ( Luk 11 : 9 , 13 ) Hakika , ku ci gaba da roƙon Jehobah don ku zama kamar amintattu na zamanin dā da kuma na zamaninmu , waɗanda ruhun Allah ya yi musu ja - gora . • Ta yaya ruhu mai tsarki yake wa bayin Allah ja - gora a yau ? Ruhun Allah ya taimaka wa Bulus ya shawo kan rinjayar miyagun ruhohi A yau , ruhu mai tsarki yana taimaka wa Kiristoci ko suna da begen yin rayuwa a sama ko a duniya Kana iya jin kamar Ayuba wanda ya ce : “ Gara in mutu da in rayu da wannan wahalata . ” ( Ayu . 7 : 15 , The New English Bible ) Idan yanayin ya ci gaba , har shekaru da yawa kuma fa ? Sa’ad da Mephibosheth yake ɗan shekara biyar , “ sai ya fāɗi , ya zama gurgu . ” Ko mene ne dai , matsalar ta jima , kuma ya jimre da azaba ta zahiri ko kuma ta motsin rai da hakan ya jawo masa . — 2 Kor . 12 : 9 , 10 . Domin wannan sabon kasawa da nake fuskanta , ina bukata na sake tsara ayyuka na . ” ( Yaƙ . 1 : 13 ) Mun gāji dukan rashin lafiya , haɗe da mai tsanani da na motsin rai daga wurin iyayenmu na farko Adamu da Hauwa’u ne . — Rom . 34 : 15 ) Muna fahimtar cewa Allah shi ne ‘ mafakarmu da marayarmu kuma ’ musamman a lokatan da muke fuskantar yanayi mai wuya a rayuwa . ( Zab . Ka tuna cewa ’ yan’uwanka ƙaunatattu ma suna shan wahala . Barbara ta yi magana game da ’ yarta da kuma wasu ’ yan’uwa mata biyu matasa da suke cikin ikilisiya : “ Suna tallafa mini a hidimar fage . Amma , ’ yan’uwanka masu bi za su yi farin ciki idan ka gaya musu kai tsaye . Hakika , bai kamata mu zama masu yawan bukatar taimako ba amma muna nuna godiya don taimakonsu . Halin baƙin ciki zai iya kai ga mugun tunani . Ina ƙoƙari na ji daɗin kwanaki da na ɗan samu sauƙi . Kuma ina da bege mai ban al’ajabi a nan gaba . ” Yana koya mini na nuna basira da sanin ya kamata da kuma gafarta wa mutane da dukan zuciyata . [ Akwati / ​ Hotona a shafi na 28 ] “ Ƙari ga yin wa’azi da tarho , ina rubuta wasiƙu a kai a kai ga kalilan waɗanda suke son saƙonmu . Sa’ad da nake asibiti , a ko da yaushe ina ajiye Littafi Mai Tsarki da littattafan Shaidun Jehobah kusa da gadona . [ Hoto a shafi na 30 ] James A . Sa’ad da aka haife ni a kudancin Amirka a shekara ta 1928 , doka ta hana farar fata da baƙar fata su yi cuɗanya . Mahaifiyata ta rasu sa’ad da take ’ yar shekara 20 . A shekara ta 1940 mutane da yawa a cikin ikilisiyarmu sun yi hayar bas kuma suka yi tafiya zuwa taron gunduma a birnin Detroit , Michigan . Sa’ad da suka gaya mini hakan , na amsa cewa “ Ban fahimci dukan abin da yin baftisma ya ƙunsa ba . ” Wata rana da ake sanyin sosai , bayan wata huɗu a ranar 1 ga watan Oktoba , 1940 , aka yi mini baftisma a cikin wani tafki da ke waje da birnin Chattanooga . Ko da yake ina da kuɗi , ba zan iya shiga wani kanti na saya ƙarin abinci ba domin ni baƙar fata ne . A ikilisiyar da ke wajen ne na fara halartar taro da masu baƙar fata da kuma farar fata . A farkon shekara ta 1950 zuwa 1959 , an kwashi matasa maza da yawa don yin aikin soja kuma su yi faɗa da ake yi a Koriya . Saboda haka , a ranar 11 ga Janairu , 1952 , sashen Presidential Appeal Board ya keɓe ni daga aikin soja a matsayina na mai hidima . ( 1 ) Gajeren kalami game da yanayin duniya . ( 2 ) Maganin matsalar da Littafi Mai Tsarki ya faɗa . A wajen na yi gwajin wannan gabatarwa guda uku . Hakika , masu kula masu ziyara suna bukatar su zama waɗanda za su iya daidaita a kowane irin yanayi . A ko da yaushe muna nuna halin kirki kuma mu yi hidimarmu ba tare da matsala ba . Da akwai wata irin wariya kuma da ake nuna wa mutane daga Arewa . Sai na tafi wurin hukumar makarantar kuma na bayyana musu cewa na yi makaranta a birnin Chattanooga . Sai aka ba mu izinin yin taronmu na da’ira . Hayaniya na wariyar al’umma ta yi tsanani a tsakiyar shekara ta 1950 zuwa 1959 , kuma a wasu lokatai ana yin faɗa . A rani na gaba aka ba ni jawabi . Hakan yana bukatar a mai da masu shela zuwa wasu ikilisiyoyi da kuma daidaita yankuna na ikilisiya da kuma hakkin ’ yan’uwa masu kula . Mun isa wurin a watan Yuli 1969 . Da shigewar lokaci , wasu suka zama masu hidimar majagaba da dattawan ikilisiya da kuma waɗanda suka je makarantar Gileyad don kasance masu - wa’azi a ƙasashen waje . A shekara ta 1983 iyayena da suke ƙasar Amirka sun bukaci mai taimako . Bincike ya nuna cewa ina da ciwon daji a shekara ta 1995 da haka na dawo ƙasar Amirka . Mun zauna a birnin Goldsboro , da ke Arewancin Carolina , domin hakan ba shi da nisa daga iyalina da ke Tennessee da kuma wurin da Gerri take a Pennsylvania . Kalamin Dauda gaskiya ne : “ Kai , ya [ Jehobah ] , amintacce ne ga waɗanda ke da aminci ” ! — 2 Sam . [ Hotona a shafi na 3 ] [ Hotona a shafi na 4 ] Bayan da muka sauke karatu a makarantar Gileyad , an tura mu yin hidimar masu kula masu ziyara a Kudu Sauran ƙabilar Isra’ila suna da gādon ƙasa , amma Lawiyawa suna da Jehobah a matsayin ‘ rabonsu . ’ ( Lit . Lis . 18 : 20 ) Ba za su samu gādon ƙasa ba , amma za su samu gatar hidima ta musamman . Ayar ta ba da labarin wani saurayin da ya wuce ta hanyar da wata karuwa take zama . Sai ta rinjaye shi . Kada Ka Ruɗi Kanka da Tunanin Ƙarya , 3 / 15 Kada Ka Sa Rashin Lafiya Ya Hana Ka Yin Farin Ciki , 12 / 15 ( Bauta ta Iyali ) , 2 / 15 Yadda Za Ka Daraja Matarka , 10 / 1 JEHOBAH Ka Kusaci Allah , 4 / 1 , 7 / 1 , 10 / 1 Me Ya Sa Ya Ƙyale Mugunta da Wahala ? Me Ya Sa Za Ka Koya Daga ? Nufin Allah ga Duniya , 7 / 1 Suna a Cikin Kwari ( Switzerland ) , 1 / 15 Barr ) , 5 / 15 Samu Abubuwa Masu Kyau da Yawa ( A . Leroy ) , 9 / 15 Tsoron Mutuwa , Yanzu Ina Jiran ‘ Rai a Yalwace ’ ( P . LITTAFI MAI TSARKI Don Matasa , 4 / 1 , 7 / 1 , 10 / 1 5 / 15 Karɓan jinya kuwa ? Wasiƙa Daga . . . , 1 / 1 , 4 / 1 TALIFOFIN NAZARI Ka Ɗauki Bautarka ga Jehobah da Muhimmanci , 4 / 15 Kana Barin Jehobah Ya Zama Rabonka Kuwa ? 9 / 15 Ka Karɓi Ruhun Allah ba na Duniya Ba , 3 / 15 Ku Daraja Aure a Matsayin Baiwa Daga Wurin Allah , 1 / 15 Ku “ Zauna a Faɗake ” a Matsayin Iyalan Kirista ! Ruhu Mai Tsarki Ya Yi Aiki Wajen Halitta ! Ruhu Mai Tsarki Yana Ba da Ƙarfi a Jimre da Gwaji da kuma Sanyin Gwiwa , 1 / 15 12 / 15 Sun Jira Zuwan Almasihu , 8 / 15 Sun Samu Almasihu ! 7 / 15 WASU Jehu Ya Tallafa wa Bauta ta Gaskiya , 11 / 15 Mene ne Armageddon ? Mene ne Mulkin Allah ? 4 / 1 10 / 1 YESU KRISTI Annabce - annabce Nawa Aka Yi Game da Almasihu ? 8 / 15 Janairu - Maris , 2012 Duk Wata Dama a Kāre Take . Allah Yana Yi Mana Horo Ne ? 10 Ka Koya Daga Kalmar Allah — Ta Yaya Iyalinka Za ta Kasance Mai Farin Ciki ? 22 Don Matasa — An Cece Su Daga Tanderun da ke Cin Wuta ! Littafi Mai Tsarki Ya Annabta Abubuwan da Za Su Faru a Nan Gaba Ne ? Yesu ne wannan Almasihun . An lissafa tsawon lokacin da zai shige kafin bayyanuwarsa a makonni na alama da suke nufin “ makonnin shekaru ” inda kwana ɗaya take wakiltar shekara ɗaya . Saboda haka , kowane “ mako ” yana nufin shekara bakwai . Akasin abubuwa da mutane suke tsammanin za su faru a wannan zamani da aka sami ci gaba , Littafi Mai Tsarki ya bayyana cewa mutane za su riƙa ɓata duniya . Akwai abubuwa masu kyau da Allah Mai Iko Duka ya riga ya shirya domin mutane masu aminci . Yesu Kristi , Almasihu , tare da mutane 144,000 da aka zaɓo daga duniya , za su yi sarauta daga sama bisa duniya . Yayin da muke bincika waɗannan kalmomin , mu tuna cewa sun shafi masu bauta wa Allah a yau . — Romawa 15 : 4 . ( Aya ta 10 ) Waɗannan kalmomin ba fanko ba ne . Hakan tabbaci ne mai ban ƙarfafa , ko ba haka ba ? Jehobah ya ci gaba da tabbatar da masu bauta masa cewa : ‘ Kada ku yi fargaba . ’ ( Aya ta 10 ) Kalmar Ibrananci da aka yi amfani da ita a nan tana nuni ga waɗanda suke “ duba ko’ina domin su ga ko akwai wani abin da zai iya cutar da su . ” ( Zabura 91 : 1 ) Tun da yake Jehobah mai iko duka ne Allahnsu , tsoron me za su ji ? ( Aya ta 10 ) Ya kuma ce : ‘ Ni Ubangiji Allahnku zan riƙe hannun damanku . ’ Ba wai [ Mahaifin ] yana tsaye a gefe ɗaya don ya kāre yaron ba ne , a’a , yana tare da yaron a kowane lokaci ; ba zai yarda yaron ya rabu da shi ba . ” A shirye Jehobah yake ya taimaka mana . Don Matasa Ka ji yadda ainihin mutanen da ke ciki suka ji . Ka sa labarin ya kasance kamar yanzu yake faruwa . ․ ․ ․ ․ ․ 2 KA BINCIKA SOSAI . ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ 5 - 11 GA MARIS , 2012 SHAFI NA 9 • WAƘOƘI : 125 , 43 SHAFI NA 16 • WAƘOƘI : 107 , 13 SHAFI NA 21 • WAƘOƘI : 66 , 56 Nazarin wannan talifin zai ƙarfafa mu mu shaida bisharar Mulkin Allah sosai . Wannan talifin ya bincika yadda zuriyar firist basarauce za ta cim ma wannan , kuma ya bayyana yadda za mu amfana . 15 Yadda Za a Sa Lokacin Nazari Ya Ƙara Yin Daɗi da Kuma Ba da Amfani 31 Daga Tarihinmu Harsuna 30 1 : 2 ; 119 : 97 . Wani mai bauta wa Jehobah da daɗewa ya rubuta game da talifi na nazari cewa : “ Ina ganin cewa Hasumiyar Tsaro ta nazari ta farko tana da ban al’ajabi kuma ta kasance da amfani a gare ni sosai . Yadda take bayyana koyarwar da ta fi muhimmanci na Littafi Mai Tsarki dalla - dalla ya taɓa zuciyata . Za ka lura cewa an ɗan faɗaɗa gefen talifin kuma an daɗa girman lambobi na shafin da kuma na sakin layin . Mawallafa [ Hoton da ke shafi na 3 ] Mene ne kake gani ya sa Shaidun Jehobah suka yi dabam da sauran addinai ? Amma tambayar ita ce , Shin ya kamata a yi wa mazan kaciya bisa al’adar Yahudawa kafin a yi musu baftisma ? Wannan tambaya mai wuya ce sosai ga Bayahude . Yahudawa da suke bin Dokar sosai ba za su ma shiga cikin gidan ’ Yan Al’ummai ba , barin ma su zama abokansu . 15 : 6 ) Ba su yi musu a kan abubuwan da ba su da amfani a wannan taron ba , amma sun yi tattaunawa mai daɗi game da koyarwar Littafi Mai Tsarki . Shin za su ƙyale ra’ayin wani ko wariya ya shafi shawarar da za su tsai da ? Shin dattawan za su jira ne tukun sai abubuwa sun daidaita a Isra’ila kafin su tsai da shawara ? 6 , 7 . Ta yaya aka yi amfani da Nassosi don daidaita batun kaciya da ya taso ? An yi ƙaulin waɗannan kalmomi daga littafin Ayyukan Manzanni 15 : 16 , 17 , kuma wurin ya ce : ‘ Zan komo , in sake gina mazaunin Dauda , wanda ya rushe ; in sake gina kufansa kuma , in tashe shi : domin sauran mutanen duniya su nemi Ubangiji , da dukan Al’ummai , waɗanda an kira sunana a bisansu . ’ Ba sa ɗaukan ’ Yan Al’ummai da suka yi kaciya a matsayin “ mutanen duniya ” amma a matsayin ’ yan’uwa . M . 15 : 25 ) Ko da shawarar za ta sa a daɗa tsananta wa Kiristoci Yahudawa , waɗannan amintattu sun goyi bayan wannan shawarar daga Littafi Mai Tsarki . — A . M . 16 : 4 , 5 . Hakan ya sa suka yi farin ciki domin iliminsu kuma suka yi tunani cewa za a iya yin amfani da shi wajen ilimantar da kafirai . ” Daga baya , limaman coci da yawa sun yi musu game da wannan koyarwar a tarurrukan da suka yi . Da sun yi maganin matsalar da sauƙi , da a ce sun bi abin da ke cikin Nassi , amma yawancinsu ba su yi hakan ba . Hakika , yawancinsu sun riga su tsai da shawara kafin ma su halarci taron , kuma babu abin da ya isa ya canja imaninsu . Masani Charles Freeman ya ce ya yi wa waɗanda suka amince cewa Yesu Allah ne “ wuya su ƙi amincewa da koyarwar da Yesu ya yi cewa Allah ya fi shi iko . ” Har wa yau , limamai da yawa suna zato cewa koyarwar waɗanda suke kiran Ubanni na Coci ya fi Kalmar Allah muhimmanci ! Idan ka taɓa tattauna koyarwar Allah - Uku - Cikin - Ɗaya da ɗaliban addini , wataƙila ka lura da hakan . Kafin shekara guda , wannan sabon sarkin ya mayar musu da dukan abubuwan da aka karɓi a hannunsu , kamar cocinsu da sana’o’insu da kuma mukamansu . . . Peter ya yi murabus daga coci domin bai amince da Nassosin da Katolika suka ce sun goyi bayan yi wa jarirai baftisma da cewa gurasa da ruwan inabin da Yesu ya yi jibin maraice da su sun zama ainihin jiki da kuma jininsa da yi wa matattu addu’a da kuma yin amfani da giciye a bauta ba . * Ba shi da ilimin addini kamar su Peter Bruys da Henry na Lausanne , amma ya daraja Kalmar Allah sosai har ya yi watsi da dukiyarsa kuma ya sa aka fassara ɓangarori na Littafi Mai Tsarki a harshen da mutane da yawa suke yi a kudu matso gabas na ƙasar Faransa . Maƙiyan Littafi Mai Tsarki ba su iya hana mutane yaɗa gaskiya ba . A shekara ta 1870 , wani rukunin mai son gaskiya , ya soma bincika Littafi Mai Tsarki . Da farko , wani zai yi tambaya game da wani batu . Sai su tattauna batun tare . Wannan hanya ce mai kyau na yin nazari domin sun bi misalin manzanni da kuma dattawa na ƙarni na farko . Yana da ban ƙarfafa sanin cewa waɗannan Shaidun Jehobah amintattu a ƙarni na 19 sun tabbata cewa sun yi imani gabaki ɗaya ga Kalmar Allah . Mene ne jigon nassi na shekara ta 2012 , kuma me ya sa ya dace ? Har yau , Littafi Mai Tsarki ne tushen imaninmu . KA NEMI WAƊANNAN BAYANAN : [ Bayanin da ke shafi na 8 ] [ Hoton da ke shafi na 7 ] Wycliffe [ Hoton da ke shafi na 7 ] Ka Koya Yin Tsaro Daga Manzannin Yesu 26 : 38 . Da yake Yesu yana da abubuwa da yawa da zai yi tunani a kansu , saboda haka , yana bukatar ya nemi wurin da zai kasance shi kaɗai don ya yi addu’a . — Mat . Manzo Bitrus da Yaƙub da kuma Yohanna sun bi Yesu zuwa ciki cikin lambun . Sai ya ƙara gaya musu : “ Ku yi tsaro . ” 26 : 38 , 41 , 56 . Littafin Ayyukan Manzanni ya nuna cewa sun kafa misali mafi kyau na yin tsaro . YIN TSARO DON JA - GORA GAME DA INDA ZA A YI WA’AZI 4 , 5 . Bulus da Sila da kuma Timotawus sun bar birnin Listra a kudancin Galatiya . Amma wani abu ya hana su . 6 , 7 . ( a ) Mene ne ya faru da Bulus da abokansa kusa da Bitiniya ? Aya ta 9 ta faɗi abin da ya faru bayan haka : “ Da dare ru’ya ta bayyana ga Bulus ; ga wani mutumin Makidoniya yana tsaye , yana roƙonsa , yana cewa , ka ƙetaro zuwa Makidoniya , ka taimake mu . ” Mene ne za mu iya koya daga wannan labarin ? Yesu , a matsayinsa na Shugaban ikilisiya zai iya bi da mu hakan . ( Kol . Hakazalika , sai sa’ad da muka ɗauki mataki ne kaɗai Yesu zai iya yi mana ja - gora don mu faɗaɗa hidimarmu , wato , idan muka sa ƙwazo don mu cim ma maƙasudinmu . Ku tuna cewa kafin a kama Yesu a lambun Jathsaimani , Yesu ya gaya wa manzanninsa uku : ‘ Ku yi tsaro , ku yi addu’a . ’ — Mat . A farkon ayoyin wannan labarin , mun koya cewa Hiridus ya wulakanta Kiristoci don ya samu tagomashin Yahudawa . Saboda haka , Hiridus ya sa aka kashe Yaƙub da “ takobi . ” 5 : 16 . 65 : 2 . 15 , 16 . ( a ) Ka kwatanta yadda mala’ikan Jehobah ya ceci Bitrus daga kurkuku . ( Karanta Ayyukan Manzanni 12 : 7 - 11 . ) Sai mala’ika ya tashe Bitrus da sauri , amma babu shakka , masu gadin ba su gan mala’ikan ba . Sai sarƙan da aka ɗaure hannunsa da shi suka zube ! 5 : 28 , 29 ) Bangaskiyarmu ga alkawuran Allah zai ba mu gaba gaɗi sa’ad da muka fuskanci gwaje - gwaje a yau . Manzo Bulus misali ne mai kyau a wannan batun . Ta yaya Bulus ya ci gaba da yin wa’azi sa’ad da aka tsare shi a ƙasar Roma ? Bayan ya yi kwanaki uku , Bulus ya kira manyan Yahudawa don ya yi musu wa’azi . ( b ) Yaya Bulus ya aikata sa’ad da wasu mutane ba su saurari saƙonsa ba ? Ku lura cewa aya ta 23 ta taƙaita dalilan . Bulus ya yi wa’azi sosai , amma ba kowa ba ne ya yi na’am da abin da ya ce ba . Aya ta 24 ta ce : “ Waɗansu suka gaskata abin da aka faɗi , waɗansu ba su gaskata ba . ” Shin Bulus ya yi sanyin gwiwa domin ba kowa ba ne saurari bisharar ? Mala’ika ya ja - goranci Bitrus zuwa babban ƙyauren ƙarfe 7 : 22 ; 8 : 1 - 5 ) A zamanin Bulus , ya kasance da taimako sosai ga Kiristoci yadda Bulus ya bayyana musu abin da wasu fannonin Dokar yake wakilta . Abin da ya gaya musu sun ƙarfafa mu mu nuna godiya ga abubuwan da Allah yake tanadar mana . Ɓangarori da yawa na Dokar da Aka Ba da ta Hannun Musa sun tuna wa Yahudawa cewa su masu zunubi ne . Don ya yi hakan , za a kashe da kuma ƙona jar karsana lafiyayya . Za a ajiye tokar don a yi “ ruwan tsarkakewa ” da ita kuma za a yayyafa masa wannan ruwan a rana ta uku da kuma ta bakwai bayan da mutumin ya zama marar tsarki don a tsarkake shi . 1 : 18 , 19 . A yau , muna iya faɗin abin da ya ɓata wa ’ yan’uwanmu rai , wataƙila ba tare da saninmu ba ko kuma domin ba mu yi la’akari sosai ba kafin mu yi magana . Duk wani da ya ɗauki bautar Jehobah da muhimmanci zai yi iya ƙoƙarinsa don ya gyara halinsa , ko ba haka ba ? Hakan yana iya bukatar neman gafara daga wanda muka wa laifi , ko kuma idan zunubi mai tsanani ne , mu nemi taimako daga dattawa . ( Mat . 5 : 23 , 24 ; Yaƙ . 5 : 14 , 15 ) Muna bukatar mu ɗauki mataki don mu daidaita zunubin da muka yi wa wani ɗan’uwa ko kuma Allah . Babu shakka zai so ya miƙa wa Allah abu mafi kyau . Hadayu ta salama suna cikin sashen inuwar gaskiya da ke cikin Dokar da Aka Ba da ta Hannun Musa , kuma sun nuna cewa dukan waɗanda suke son su ƙulla dangantaka ta salama da Mahaliccinsu suna iya yin hakan ta wajen hadaya mai girma ta Yesu . Ya kamata Saul ya halaka wannan al’umma magabta tare da dabbobinta . Sai Saul ya bar dabbobinsu mafi kyau a matsayin abin da za a yi hadayarsu ga Jehobah . ( 1 Sam . Mene ne hali marar kyau na wasu Isra’ilawa a zamanin Ishaya da suka miƙa hadayu ya nuna ? Amma halinsu ya sa hadayunsu sun kasance marar amfani . “ Na gundura da raguna hadayun ƙonawa , da kitsen kiyayayyu ; ban ji daɗin jinin shanu ba , ko na ’ yan raguna , ko na bunsurai . . . . Amma , Allah yana amincewa da addu’o’i da hadayun waɗanda suke ƙoƙari su yi rayuwa da ta jitu da umurninsa . ( Gal . 3 : 19 ) Sa’ad da Ba’isra’ile ya fahimci abin da Dokar take son ta koya masa , yana tuba daga zunubansa kuma yana son Jehobah ya gafarta masa . BA DA GASKIYA GA HADAYAR YESU ! Isra’ilawa sun ga “ inuwar ” nufe - nufen Allah kawai , amma muna ganin wannan da gaske . ( Ibran . Nassosin Helenanci na Kirista sun taimaka mana mu fahimci cewa ta wajen fansa , Jehobah zai kawar da zunubi da mutuwa har abada , kuma a yanzu ya sa mu kasance da lamiri mai kyau a gabansa . Hadayar fansa ta Yesu tanadi ce mai ban al’ajabi ! — Gal . 3 : 13 ; Ibran . 9 : 9 , 14 . Don mu amfana daga hadayar fansa , muna bukatar mu ƙara fahimtar abin da take nufi . Ta yin hakan , halinsu zai jitu da ƙa’idodin Allah da suke koya wa mutane . — Karanta Romawa 2 : 21 - 23 . Ko da yake ba a bukatar Kiristoci a yau su kiyaye Dokar da Aka Ba da ta Hannun Musa , har ila dole ne su miƙa hadayu da Jehobah zai amince da su . Waɗanne hadayu ne Jehobah yake amincewa da su kuma waɗanne ne ba ya amincewa da su ? Wane ne cikin waɗannan dabbobi biyu za ka miƙa wa Jehobah ? Ba da Hadayu da Dukan Zuciyarmu ga Jehobah “ Iyakar abin da ku ke yi , ku aika da zuciya ɗaya kamar ga Ubangiji . ” — KOL . Saboda haka , Kirista zai iya yin hadaya ga Jehobah ta wurin ba da wasu abubuwa ko kuma sadaukar da wasu abubuwa sabili da shi . A RAYUWARMU TA YAU DA KULLUM Zai kasance da wuya mu fahimci yadda abubuwan da muke yi a yau da kullum za su iya yin nasaba da ba da hadayu ga Jehobah . Shin adonmu da ayyukanmu suna nuna cewa mu Kiristoci ne ? Mene ne keɓe kai na Kirista ya ƙunsa ? 10 , 11 . Kana amfani da kowanne zarafi don ka ba da shaida ? Ko da yake ba a bukatar mu yi biyayya ga dokar Assabaci ko kuma mu tafi Urushalima don idodi , amma har ila muna iya koyan darasi daga waɗannan dokokin . Ya kira ta “ shesheƙi na ƙanshi mai - daɗi , hadaya ce mai - daɗin karɓa , abin gami Allah . ” Bulus ya nuna godiya sosai ga alherin da Filibiyawa suka nuna , kuma Jehobah ma ya yi farin ciki . Ta yaya muke nuna cewa muna godiya don hadayar fansa ta Kristi ? Ka ba da misali . Shin zai yiwu ka kyautata hadaya ta yabo da kake miƙawa ga Allah ? A halinmu , muna bukatar mu kiyaye ƙa’idodi na Littafi Mai Tsarki kuma mu tuna cewa muna wakiltar Jehobah a dukan lokaci . Muna yin nagargarun ayyuka ta wajen yaɗa bishara . [ Bayanin da ke shafi na 25 ] Mene ne Yesu ya faɗa game da gurasa da ruwan anab da ya yi amfani da shi ? Hakanan kuma bayan jibi , ya ɗauki ƙoƙo , ya ce , “ wannan ƙoƙo sabon alkawari ne cikin jinina , wanda an zubar dominku . ” Ana yin irin waɗannan hadayun don a samu tagomashin Jehobah , kuma ya kasance hadaya don gafarar zunubi . Suna da nasaba . 19 : 5 , 6 ) Yaya Isra’ilawa suka fahimci waɗannan kalmomin ? Don me ? Waɗanne hidimomi ne firistoci da Allah ya naɗa suke yi ? Saboda haka , firist da Jehobah ya naɗa yana wakiltar mutane masu zunubi a gaban Allah ta wajen miƙa hadayu , yana roƙon Jehobah a madadinsu . Kuma firist yana wakiltar Jehobah a gaban mutane ta wajen koya musu dokar Allah . ( Lev . 10 : 8 - 11 ; Mal . Amma da akwai wani abu da Isra’ilawa suke bukatar su yi don su samu wannan zarafin mai ban al’ajabi , gama Allah ya ce : “ Idan lallai za ku yi biyayya da maganata , ku kiyaye wa’adina . ” Sa’ad da yake ɗan shekara 30 , ya ba da kansa don ya yi nufi na musamman na Jehobah a gare shi , kuma ya nuna hakan ta wajen yin baftisma a cikin ruwa . M . 10 : 38 ) Hakan ya sa ya zama Babban Firist ga dukan iyalin ’ yan Adam da suka yi imani da shi da kuma Sarkinsu na nan gaba . ( Ibran . ( Karanta Ibraniyawa 9 : 11 , 12 . ) A ina ne zuriyar firist basarauci za ta yi hidima ? 20 : 6 ) Waɗannan sarakuna tare da Kristi sune zuriyar firist basarauci da za su amfani dukan ’ yan Adam . Ru’ya ta Yohanna sura ta 21 ta kwatanta su a matsayin birni na samaniya , Sabuwar Urushalima , da aka kira “ matar Ɗan rago . ” ( R . A lokacin , ’ yan Adam za su zama kamiltattu kuma su sulhunta gabaki ɗaya da Allah . Da wannan tanadi na alama , za a warkar da “ al’ummai ” ko kuma rukuni na iyalai na ’ yan Adam gabaki ɗaya daga ajizanci da suka gāda daga Adamu . Bayan waɗanda suke cikin zuciyar firist basarauci suka kammala aikinsu , ta yaya Jehobah zai yi amfani da su ? Ru’ya ta Yohanna 22 : 5 ta ce : “ Za su yi mulki kuma har zuwa zamanun zamanai . ” Littafi Mai Tsarki bai faɗa ba . Mene ne za a tuna wa waɗanda suka halarci Tuna da Rasuwar Yesu ? Shafaffu Kiristoci da suka rage da har ila suke duniya za su nuna cewa suna cikin sabon alkawari ta wajen cin gurasa marar yisti da kuma shan ruwan inabi . Ta yaya waɗanda suke cikin sabon alkawari suka zama zuriyar firist basarauci ? Ta yaya zuriyar firist basarauci za ta amfani ’ yan Adam ? Zuriyar firist basarauci za ta amfani ’ yan Adam har abada Daga Tarihinmu Muna gayyatarku ku sani game da Sashen Adana Bayanai game da Ayyukanmu na Dā ta wurin sabon talifin nan “ Daga Tarihinmu . ” Wane ne ya yi amfani da shi ? Bincika da kuma gwada irin waɗannan kayayyakin suna taimaka mana mu ƙara sanin tarihinmu da kuma waɗanda suka rayu sa’ad da waɗannan abubuwan suka faru . Wurin Ajiya da Ɗaukowa : Ana ajiye muhimman abubuwa na tarihi bisa tsari don kada su lalace kuma kada haske da danshi su lalace su . 9 . 10 . Ba da daɗewa ba , aka soma nazarin Littafi Mai Tsarki da Dalia . Yayin da Dalia ta soma fahimtar koyarwar Littafi Mai Tsarki , wani abu ya soma damunta sosai . Ta yaya Dalia ta yi wa’azi ? Da farko , Dalia za ta gaya wa ’ yan’uwa matan saƙonta . Dalia tana kuma wa’azi ta wajen aika saƙonni ta wayarta na selula . Dalia ta ce : “ Wasu watanni da suka shige na damu ƙwarai da yake ban yi wa kowa wa’azi ba . Ta yaya za mu sa lokacin nazarin ya ƙara ba da amfani ? 1 KA YI ADDU’A : Mataki na farko da za a ɗauka shi ne yin addu’a . ( Zab . Sai in ba da ƙarin lokacin don yin bimbini a kan abin da na karanta don na koyi darussa masu muhimmanci . ” “ Nazari yana taimaka mini na sha kan matsaloli a rayuwa na yau da kullum , kuma yana sa na kasance a shirye na taimaki wasu , ” in ji Gabriel , wani ɗan’uwa matashi wanda yake nazarin Littafi Mai Tsarki a kai a kai . KA YI BITA : Muna da gatar bincika sani da Jehobah Tushen dukan hikima ke tanadinsa ! ( Rom . 11 : 33 ) Saboda haka , sa’ad da kake son ka yi nazari , ka tabbata cewa ka fara da yin addu’a ga Jehobah kuma ka roƙe shi ya sa ka kasance da ra’ayi mai kyau kuma ya ba ka ruhunsa mai tsarki . Kuma ka yi amfani da abubuwa da ka koya a rayuwarka na yau da kullum . ƘASAR DA AKA HAIFE SHI : OSTARELIYA TARIHI : MANOMIN TABA SIGARI Mutane da yawa daga ƙasashe dabam - dabam kamar Italiya , Sarbiya , Bosniya da Girka sun ƙaura zuwa wannan garin , kuma sun zo da tarbiyyarsu da kuma al’adunsu . Na sauke karatun Alƙur’ani da kuma Hadisi . Hakan ya burge ni sosai . Shaidun sun sha ƙoƙartawa su yi nazarin Littafi Mai Tsarki da ni kuma sun gayyace ni zuwa taronsu , amma na ƙi . Waɗannan littattafan sun taimaka mini sosai sa’ad da na fuskanci gwaji daga mutane saboda wannan sabuwar imanina . Ya riga ya rinjayi ƙanin matata da kuma ɗan mahaifiyata su bi addininsa . Duk da haka , ta halarci baftismata . YADDA NA AMFANA : Jarrabar da na fuskanta waɗanda suka haɗa da daina faɗuwar gaba , fama da rashin abin biyan bukata , tare da jure hamayya daga dangi , duk sun nuna mini yadda Jehobah Allah yake taimaka mini in magance matsalolina . ( Kubawar Shari’a 6 : 6 - 9 ) Abin farin ciki , ɗana na fari da matarsa suna aikin wa’azi a ƙasashen waje . Na tuna wata rana , jim kaɗan bayan iyalita ta soma halartan taron Shaidun Jehobah . Bayan na ajiye mota sai na kalli mutanen da ke cikin majami’a . Na tambayi iyalita , “ Me kuka gani ? ” Na yi murnar kasancewa cikin wannan babban iyali na ’ yan’uwa masu bi , iyalin da ke faɗin duniya ba Ostareliya kaɗai ba . — 1 Bitrus 5 : 9 . ƘASAR HAIHUWA : RASHA Ba da daɗewa ba , na fara jarabar shan giya . Ta bi da ni cikin haƙuri da ƙauna sosai kuma hakan ya sa na amince in yi nazarin Littafi Mai Tsarki . Duk da haka , kasancewa a asibiti ya taimaka mini in daina shan giya . Nassin Littafi Mai Tsarki da ya ƙarfafa ni shi ne Makoki 3 : 55 , 56 , wadda ta ce : “ Daga cikin zurfin ɗakin duhu na kira sunanka , ya Ubangiji . Kā ji muryata ; kada ka toshe kunnenka daga jin lumfashina , da jin kukata kuma . ” Ya ba ni ƙarfin ƙin komawa ga yin abubuwa marar kyau da nake yi a dā . ( 1 Bitrus 3 : 1 , 2 ) Hakan bai zo mini da sauƙi ba domin na saba yi wa mijina mulki . Mu biyun mun daina shan taba a rana guda . YADDA NA AMFANA : Maigidana ya cika alkawarinsa kuma ya soma nazarin Littafi Mai Tsarki . Da shigewar lokaci , muka yi baftisma a matsayin Shaidun Jehobah . Yanzu , muna karanta Littafi Mai Tsarki a kullum tare , kuma muna fita wa’azi gida - gida a kai a kai don mu koya wa mutane Littafi Mai Tsarki . ( Yohanna 6 : 44 ) Ina godiya cewa yayata ba ta taɓa fid da rai a kaina ba . [ Bayanin da ke shafi na 11 ] Ka Kusaci Allah Zai yi wuya mai jego ta manta da jaririnta . Me ya sa mai jego take ba jaririnta nono kuma take kula da dukan bukatunsa ? Mahaifiya tana “ juyayin ɗan cikinta . ” Abin baƙin ciki , ba kowace mai jego ce ke tausaya wa jaririnta ba . Abin ƙarfafawa ne mu koya game da “ jinƙai mai - taushi na Allahnmu ” , ko ba haka ba ? ( Luka 1 : 78 ) Me zai hana ka koyi yadda za ka kusaci Jehobah . Wannan Allah mai ƙauna ya tabbatar wa masu bauta masa cewa : ‘ Har abada ba zan bar ku ba . Har abada kuma ba zan yashe ku ba . ’ — Ibraniyawa 13 : 5 . Shaidun Jehobah za su yi farin cikin tattauna waɗannan amsoshin da kai . Allah ya kafa zuriyar Ibrahim ta zama al’umma kuma ya ba ta dokokin da za ta bi . Sa’ad da suka yi biyayya , sun amfana daga dokokin Allah . ( Kubawar Shari’a 4 : 6 ) Yin nazarin tarihin Isra’ilawa zai taimaka mana mu ƙara sanin Allah na gaskiya . — Karanta Ishaya 43 : 10 , 12 . Amma , yanzu Kiristoci na gaskiya ne suka zama shaidun Jehobah . — Karanta Ayyukan Manzanni 15 : 14 , 17 . ( Matta 10 : 7 , 11 ; 24 : 14 ; 28 : 19 , 20 ) Wannan aikin yana gab da ƙarewa . Sun soma amsa sunan nan Shaidun Jehobah ne a shekara ta 1931 . — Karanta Ayyukan Manzanni 1 : 8 ; 2 : 1 , 4 ; 5 : 42 . Tun da yake mutanen Jehobah sun mai da hankali ne ga faranta wa Allah rai da kuma taimaka wa mutane , su ƙungiya ce ta mutane masu farin ciki . — Karanta Zabura 33 : 12 ; Ayyukan Manzanni 20 : 35 . Sa’ad da Ɗanka Matashi Ya Fara Shakkar Addinin da Kake Bi “ Na gaji da bin addinin iyayena . ” — Cora , ’ yar shekara 18 . Ka gaskata cewa Littafi Mai Tsarki yana sa mutane su yi rayuwa mafi inganci . Idan hakan ya faru , kada ka kammala cewa ba ka yi aikinka a matsayin mahaifi Kirista ba . Wataƙila akwai wasu dalilan da suka jawo hakan , kamar yadda za mu tattauna a gaba . Idan ka yi fito - na - fito da ɗanka a kan wannan batun , ba za ka yi nasara ba . — Kolosiyawa 3 : 21 . ( 2 Timotawus 2 : 24 , Littafi Mai Tsarki ) Ta yaya za ka nuna cewa kai ‘ gwani ’ ne wajen koyarwa sa’ad da ɗanka matashi ya soma shakkar addinin da kake bi ? Ka Tattauna da Ɗanka don Ka San Abin da Yake Zuciyarsa Amma ka mai da hankali , kada tattaunawar ta zama gardama . A maimakon haka , ka bi gargaɗin da ke Yaƙub 1 : 19 , wadda ta ce kowane mutum “ ya yi hanzarin ji , ya yi jinkirin yin magana , ya yi jinkirin yin fushi . ” Alal misali , idan ɗanka matashi ba ya son zuwa taron Kirista , ka bincika ko akwai wani abin da ke damunsa . Kaito ! Allah ya umurci iyaye su koya wa yaransu game da shi kuma yara su yi wa iyayensu biyayya . An bar ni ni kaɗai ! Ƙari ga haka , dangantakarsu ta zama na kud da kud kuma hakan zai sa yaron ya yi sha’awar tattaunawa da shi a nan gaba . — Ka duba wannan akwatin “ Ka Kasance Mai Haƙuri ! ” Da shigewar lokaci , matasa da yawa suna shawo kan matsalolin da ke hana su ƙulla dangantaka da Allah . Wannan nasarar tana sa su farin ciki kuma bangaskiyarsu tana ƙara ƙarfi . A nan ne na san cewa matasa da yawa suna da addini amma ba su san kome game da addininsu ba . Idan haka ne , ta yaya ? Alal misali , za ka iya koya wa yaro ƙarami cewa Allah ne ya halicci dukan abubuwa . Bugu da ƙari , ɗanka matashi yana inganta yadda yake amfani ne da ‘ hankalinsa . ’ KA GWADA WANNAN : Ka sake tattauna muhimman koyarwa na Littafi Mai Tsarki da ɗanka matashi , batutuwan da kuke ganin ya riga ya sani . Alal misali , ka sa ya yi tunani a kan tambayoyi kamar su : ‘ Wane tabbaci ne nake da shi cewa akwai Allah ? A maimakon haka , ka taimaka masa ya gina bangaskiyarsa . Ta hakan zai gane cewa abubuwan da aka koya masa tun yana yaro gaskiya ne . An Koyar da Shi Kuma Ya ‘ Hakikance ’ Littafi Mai Tsarki ya ba da labarin wani matashi mai suna Timotawus wanda aka koya masa nassi mai tsarki tun yana “ jariri . ” Amma yanzu , kana bukatar ka shawo kansa don ya amince cewa abubuwan da yake koya gaskiya ne . Littafin nan Questions Young People Ask — Answers That Work , Volume 1 , ya bayyana cewa : “ Muddin ɗanka matashi yana zama a cikin gidanka , kana da ikon gaya masa cewa wajibi ne ya yi bauta iri ɗaya da kai . ” [ Hasiya ] An canja sunaye a wannan talifin . Don ƙarin bayani , ka duba Hasumiyar Tsaro na Yuli - Satumba 2009 , shafuffuka na 12 - 14 , da kuma Questions Young People Ask — Answers That Work , Volume 1 , shafuffuka na 315 - 318 . KA TAMBAYI KANKA . . . Amfanin Samun Mashawarci A wani lokaci ɗanka matashi zai amfana sosai idan wani wanda ya san ciwon kansa yana ba shi shawara . Jehobah Allah ne ya halicci dukan abubuwa Ru’ya ta Yohanna 4 : 11 Ka koya wa yaronka : Mene ne Allah ya halitta ? Taurari Gajimare Kwalekwale Teku Malam - buɗe - littafi Za a Iya Yin Farin Ciki a Iyalin da ba Kowa Ba Ne Yake Bauta wa Jehobah TALIFIN NAZARI NA 1 SHAFUFFUKA NA 3 - 7 Wannan talifin ya tattauna hanyoyi uku da Kristi ya yi tsaro a rayuwarsa sa’ad da yake duniya , kuma kowane ya tattauna hanyoyi masu kyau da za mu yi amfani da misalinsa . Kowanenmu yana da wani hali . Wannan talifin ya tattauna yadda za mu taimaka don ikilisiyar ta ci gaba da kasancewa da hali mai kyau . Kiristoci da suke cikin iyali da dukansu ba sa bauta wa Jehobah suna fuskantar ƙalubale kullum . A FITOWAR NAN 8 Sun Yi Shelar Kalmar Allah da Gaba Gaɗi ! 15 Hassada — Hali Ne da Zai Iya Ɓata Zuciyarmu INDIYA YAWAN JAMA’A 1,224,614,000 MASU SHELA 26 : 41 . Ta yaya addu’o’inmu za su nuna cewa muna yin tsaro ? 1 , 2 . ( a ) Waɗanne tambayoyi za a iya yi game da misalin Yesu na yin tsaro ? 24 : 37 - 39 ; Ibran . 4 : 15 ) Bari mu fara tattauna waɗannan tambayoyi don mu ga yadda wannan batun yake da muhimmanci da kuma gaggawa . Alal misali , ka yi la’akari da mutumin da yake koyon yadda ake harbi da kibiya a lokacinsa na farko . Hakanan ma , muna ci gaba da yin iya ƙoƙarinmu don mu zama nagargarun Kiristoci ta wajen bin umurnin Yesu da kuma yin koyi da misali mai kyau da ya kafa . Shin Yesu yana bukatar ya yi tsaro ? Alal misali , a dare na ƙarshe kafin Yesu ya rasu , ya aririci mabiyansa masu aminci : ‘ Ku yi tsaro tare da ni . ’ Sai ya daɗa : “ Ku yi tsaro , ku yi addu’a , kada ku shiga cikin jarraba . ” ( Mat . 26 : 38 , 41 ) Ko da yake Yesu yana yin tsaro a ko da yaushe , amma a waɗannan sa’o’i masu wuya , yana bukatar ya yi iya ƙoƙarinsa don ya yi tsaro kuma ya kasance da dangantaka na kud da kud da Ubansa na samaniya . DALILIN DA YA SA YESU YAKE SON MU YI TSARO A’a ! Kamar Yesu , muna bukatar mu riƙa yin hattara don neman zarafin gaya wa mutane abin da muka sani game da Mulkin Allah . Shi ya sa Kalmar Allah ta gargaɗi dukan Kiristoci : “ Ku yi hankali shinfiɗe , ku yi zaman tsaro . ” ( 1 Bit . 4 : 2 ; 1 Bit . 4 : 7 ) Ba da daɗewa ba bayan Yesu ya gaya wa mabiyansa su yi tsaro tare da shi , ya ce : “ Ku yi tsaro , ku yi addu’a , kada ku shiga cikin jarraba . ” ( Mat . A’a , gargaɗinsa ƙa’ida ce da ya kamata mu bi kullum . ( Karanta Luka 6 : 12 , 13 . ) Ka yi tunanin yadda Yesu ya shaƙu cikin addu’a yayin da yake gaya wa Ubansa dukan ra’ayinsa da kuma damuwarsa game da kowanne almajiri yayin da yake roƙonsa ya yi masa ja - gora da kuma ba shi hikima . Mene ne za mu iya koya daga misalin Yesu na yin addu’a dukan dare ? Alal misali , muna addu’a ga Ubanmu na samaniya kafin mu tsai da shawara da za ta shafe mu da iyalinmu ko kuma yadda ’ yan’uwanmu Kiristoci suka bauta wa Allah ? Shin muna addu’a game da ’ yan’uwanmu masu bauta wa Jehobah ? Shin muna faɗan abin da ke zuciyarmu ko kuma muna maimaita tsarin kalmomi da ke rubuce ? Ka lura cewa Yesu yana son yin magana da Ubansa shi kaɗai . Za mu fi yin tsaro idan mun ba da lokaci sosai ga yin addu’a na kanmu . ( Mat . 25 : 14 . Wane misali ne ya nuna yadda Yesu ya kasance a faɗake ga neman zarafin yin wa’azi ? Da ya nemi hujjoji na ƙin yi mata magana . 4 : 4 - 26 , 39 - 42 ) Shin za mu iya ƙara yin koyi da misalin Yesu na yin tsaro , wataƙila ta yin ƙoƙari mu kasance a faɗake ga neman zarafin yi wa mutane da muke haɗuwa da su kullum wa’azin ? A’a , Yesu ya kasance da daidaita a hidimarsa . Yana more rayuwa kuma ya more cuɗanya da abokansa . Amma idan muna koyi da Yesu , za mu ɗauki hidimarmu a matsayin abinci . Duk da haka , ba zai dace mu zama masu rashin daidaita muna nuna adalcin kai ko halin marasa son jin daɗi ba . Sa’ad da muke cikin yanayi mai wuya , muna bukatar mu tuna misalin Yesu fiye da dā . Idan yana yin abin da yake gani daidai ne , karɓan aikin zai zama kamar abin da ya dace ne . Amma zai iya rasa abotarsa da Jehobah da kuma juya masa baya . Shugaban iyali wanda yake yin koyi da Yesu a yin tsaro yana barin Kalmar Allah ta yi masa ja - gora , musamman a lokacin wahala . Babu shakka , Yesu ya kafa misali mafi kyau na yin tsaro . [ Hoto a shafi na 7 ] “ Ka Ƙarfafa , Ka Yi Ƙarfin Zuciya Ƙwarai ” Wasu kuma sun kasance da ƙarfin zuciya a yanayin da bayin Jehobah gabaki ɗaya suke fuskanta kullum . Wane annabci ne Anuhu ya yi game da miyagun mutane ? Mugayen mala’iku sun canja jikinsu zuwa na ’ yan Adam kuma suka auri kyawawan mata kuma suka haifa musu Ƙattai . Za su kuma ja ku gaban mahukunta da sarakuna saboda ni , domin ku ba da shaida a gabansu , a gaban al’ummai kuma . Lokacin da suka ba da ku , kada ku damu da yadda za ku yi magana , ko kuwa abin da za ku faɗa , domin za a ba ku abin da za ku faɗa a lokacin . A shekara ta 1473 K.Z . , Isra’ila ta kasance a shirye don ta shiga Ƙasar Alkawari . An cece ta da iyalinta sa’ad da Isra’ilawa suka ci birnin Yariko . 1 : 1 , 5 ) An albarkace ta sosai don bangaskiya da kuma ƙarfin zuciyarta ! Sa’ad da Isra’ilawa suka shiga cikin kwarin , Allah ya sa aka yi rigyawa farat ɗaya da ta sa bakin dāga ya cika da taɓo kuma hakan ya naƙasa karusan Kan’ana . Sojojin Barak suka ci yaƙin kuma “ dukan rundunar yaƙin Sisera suka faɗi da kaifin takobi . ” Ta yaya muka sani cewa abin da muka faɗa zai iya sa wasu su yi ƙarfin zuciya ? Abin da muka faɗa yana iya taimaka wa masu bauta wa Jehobah su yi ƙarfin zuciya . Sa’ad da Assuriyawa suke son su kai wa Urushalima hari a ƙarni na takwas K.Z . , Sarki Hezekiya ya gaya wa talakawansa : “ Ku yi ƙarfi , ku yi mazakuta , kada ku ji tsoro , kada ku yi fargaba domin sarkin Assyria , ko domin babbar runduna da ke tare da shi ; gama tare da mu akwai wanda ya fi nasa : tare da shi akwai iko na jiki , amma a garemu akwai Ubangiji , Allahnmu , mai - taimakonmu , wanda za ya yi yaƙi dominmu . ” “ Jama’a kuwa suka dogara ga maganar Hezekiah . ” ( 2 Laba . A wasu lokatai , muna nuna gaba gaɗi ta abin da ba mu faɗa ba . A ƙarni na goma K.Z . , Obadiah bawan Sarki Ahab da gaba gaɗi ya ɓoye annabawa ɗari na Jehobah “ hamsin hamsin , cikin wani kogon dutse , ” don kada muguwar Sarauniya Jezebel ta kashe su . ( 1 Sar . KA “ YI ƘARFIN ZUCIYA ” Wane misali ne Yesu ya kafa wa matasa a ikilisiya ? Bugu ga ƙari , “ dukan waɗanda suka ji shi suka yi mamaki da fahiminsa da magana da ya ke mayarwa . ” 17 : 16 ; Yaƙ . Ba dukan Kiristoci ba ne za su fuskanci tsanantawa mai tsanani ba . An ƙyale matashin ya bar rukunin ba tare da yi masa horo ba , kuma ya zama Mashaidin Jehobah . Anuhu ya yi wa’azi da gaba gaɗi a cikin muguwar duniya 4 : 23 . ․ ․ ․ ․ ․ sa’ad da muke cuɗanya da su ? Amma suna karimci kuma suna ƙaunar ’ yan’uwansu masu bi sosai . ( Filib . 3 , 4 . ( Zab . 35 : 18 ) Marubucin zabura ya yabi Jehobah sa’ad da yake tare da bayin Jehobah . Dauda , marubucin wannan zabura ya faɗa cewa yadda muke rera waƙa a tarurruka yana nuna cewa mun ƙudurta mu yi abin da ya dace . ( Zab . Idan ba mu san wasu cikin waƙoƙin mu ba , zai dace mu yi amfani da yamma da muke Bauta ta Iyali don koyon waɗannan waƙoƙin . 104 : 33 . Kada a manta a nuna ƙauna ga baƙi . ” Za mu kuma iya gayyatar iyali mai iyaye guda ko kuma wasu su ci abinci tare da mu ko kuma su halarci bautarmu ta iyali . Hanya mai kyau da za mu iya yin hakan ita ce mu taimaka wa waɗanda suke bukatar sufuri zuwa da kuma dawowa daga wa’azi da kuma tarurruka . Wata hanya da za mu iya nuna cewa muna ƙaunar ’ yan’uwanmu ita ce ta kasancewa tare da su . Idan muna yin abubuwa masu kyau ga “ waɗanda su ke cikin iyalin imani ” kuma muna a shirye mu yi amfani da lokacinmu da kuma dukiyarmu don taimaka musu , hakan zai sa mu riƙa ƙaunarsu sosai kuma zai sa ’ yan’uwa a cikin ikilisiya su yi koyi da mu . — Gal . Abokan kirki ba sa fallasa abin da abokinsu ya faɗa musu . Ya dace dukanmu mu zama abokan da suke riƙe sirri kuma mu riƙa taimaka wa ikilisiyar ta kasance kamar iyali mai ƙaunar juna . — Mis . 20 : 19 . Yaya ƙoƙarin da muke yin don kyautata yadda muke wa’azi yake shafan ’ yan’uwa a cikin ikilisiya ? Sa’ad da Yesu ya aika almajiransa yin wa’azi , ya tura su biyu - biyu ba ɗai - ɗai ba . Shin ba ma yin farin ciki sa’ad da muka fita yin wa’azi tare da ’ yan’uwa masu ƙwazo ? Wane irin hali ne wasu Isra’ilawa a zamanin Musa suke da shi kuma mene ne hakan ya sa su yi ? Zai dace mu rage yadda muke cuɗanya da waɗanda suke gunaguni da kuma waɗanda ba sa daraja hukuma . — Mis . Idan mutum ya ci gaba da yin gunaguni a cikin ikilisiya , hakan zai iya sa ya yi abin da zai ɓata dangantakarsa da Jehobah . Bai dace ba sam sam mu fallasa sirrin da wani ya faɗa mana . Saboda haka , idan mun san cewa wani ɗan’uwa ko ’ yar’uwa ya yi zunubi , ya kamata mu ƙarfafa shi ya je ya gaya wa dattawa don su taimaka masa . ( Yaƙ . Idan mun kai ƙarar wani da ya yi laifi wajen dattawa , ta yaya hakan zai sa a kāre ikilisiyar ? KA ƘARFAFA ’ YAN’UWA SU KASANCE DA “ ƊAYANTUWAR RUHU ” Mene ne ya kamata mu yi don ikilisiya ta kasance da haɗin kai ? “ Lizima a cikin koyarwar manzanni ” ya taimaka wa mabiyan Yesu na ƙarni na farko su kasance da haɗin kai a cikin ikilisiya . ( A . ( 1 Kor . 1 : 10 ) Idan mun saurari shawarar Littafi Mai Tsarki da Jehobah ya ba mu ta ƙungiyarsa kuma muka bi ja - gorar dattawa , muna nuna cewa muna ‘ ƙwazo mu kiyaye ɗayantuwar Ruhu cikin ɗaurin salama . ’ — Afis . 4 : 3 . 4 : 23 . Kana sa ’ yan’uwa su kasance da hali mai kyau a cikin ikilisiya ta wajen shirya kalami mai kyau ? ․ ․ ․ ․ ․ Mene ne za mu iya yi don mu taimaka wa waɗanda suke da dangin da ba sa bauta wa Jehobah ? Idan mutum ya soma bauta wa Jehobah , yaya hakan zai shafi iyalinsa ? A WANI lokaci da Yesu ya tura manzanninsa wa’azi , ya ce : “ A cikin tafiyarku kuma ku yi wa’azi , ku ce , Mulkin sama ya kusa . ” ( Mat . Me ya sa zai yiwu mu yi farin ciki ko idan waɗanda suke cikin iyalinmu ba sa bauta wa Jehobah ? Kiristoci za su fi farin ciki idan suka ( 1 ) yi ƙoƙari su kasance da salama a cikin iyali da kuma ( 2 ) yi ƙoƙari su taimaka wa waɗanda suke cikin iyalinsu su soma bauta wa Jehobah . Me ya sa Kirista zai yi aiki tuƙuru don a kasance da salama a cikin iyalinsa ? Mutane a cikin iyali suna iya soma bauta wa Jehobah idan akwai salama . Ta yaya zai iya yin hakan ? Waɗanda suke cikin iyali da ba kowa ba ne yake bauta wa Jehobah suna iya yin waɗannan abubuwa masu muhimmanci . Hakan yana iya kasance da wuya domin a wasu lokatai suna iya son mu yi abubuwa da sun saɓa wa ƙa’idodin Littafi Mai Tsarki . Suna iya faɗan cewa hakan zai amfane iyalinsu . Ya kamata mu taimaka wa ɗalibai na Littafi Mai Tsarki da mazansu ko matansu suke hamayya su gane cewa ba sa bukatar su daina nazarinsu na Littafi Mai Tsarki . Sai na gaya masa ya karanta littafin da nake nazarinsa . KA TAIMAKE SU SU SAN GASKIYA * ( Karanta 1 Korintiyawa 7 : 12 - 16 . ) Wani mai suna Jason ya yi farin ciki sosai sa’ad da ya koyi gaskiyar da ke Littafi Mai Tsarki . ( K . Sha 32 : 2 ) Gajeren kalami game da gaskiyar da ke cikin Littafi Mai Tsarki da aka faɗa yadda ya dace da kuma a lokacin da ya dace sau da yawa ya fi yawan maganganu kyau . ( b ) Ta yaya wata ɗalibar Littafi Mai Tsarki ta koya ta bi shawarar da ke 1 Bitrus 3 : 1 , 2 ? Ya ce : “ Ku yi zaman biyayya ga mazaje naku ; domin ko da akwai waɗansu da ba su yin biyayya da magana , su rinjayu ban da magana saboda halayen matansu ; suna lura da halayenku masu - tsabta tare da tsoro . ” ( 1 Bit . 3 : 7 - 9 . Kiristoci da yawa a yau sun amfana ta wajen bin shawarar Bitrus . Mijinta , Steve , bai yi farin ciki ba sa’ad da ta soma nazarin Littafi Mai Tsarki da Shaidun Jehobah . Selma ta ce : “ Kafin ma na soma bauta wa Jehobah , zama da shi ba shi da sauƙi . Kuma wannan matsalar ta daɗa muni sa’ad da na soma nazarin Littafi Mai Tsarki . ” Amma , ’ yar’uwar ta sa na yi tunani dabam ta wajen tambaya ta , ‘ A cikin waɗannan ayyukan ƙauna , guda nawa ne ki ke wa mijinki ? ’ ’ Yar’uwar ta ce a hankali , ‘ Selma , wane ne yake ƙoƙari ya zama Kirista a nan ? Abubuwa suka soma gyaruwa a hankali . ” Elvina da ke Brazil ta ce , “ Ƙaunar da ’ yan’uwana ke nuna mini ce ta taimaka mini na yi tsayin daka a bauta ta ga Jehobah . ” Mutumin da ba ya bauta wa Jehobah zai iya canja ra’ayinsa idan ’ yan’uwa da ke cikin ikilisiya suka nuna masa alheri da kuma ƙauna . A ƙasar Ingila , wata mata da ta soma bauta wa Jehobah shekara 18 bayan mijinta ta tuna : “ Ina sake jiki duk sa’ad da Shaidun Jehobah suka gayyace ni da mijina zuwa gidansu . ” Na lura da hakan musamman sa’ad da nake asibiti kuma mutane da yawa sun zo sun ziyarce ni . ” 15 , 16 . Hakika , ko da mun yi abin da ya dace kuma mun yi wa’azi cikin shekaru da yawa , ba kowa ba ne zai bauta wa Jehobah . 17 , 18 . Hakika , “ ka danƙa wa Ubangiji tafarkinka ; ka dogara gareshi . ” ( Zab . 37 : 4 , 5 ) Ka “ lizima cikin addu’a , ” kuma ka kasance da tabbaci cewa Ubanmu na samaniya zai taimaka maka ka jimre da matsaloli iri - iri . — Rom . 12 : 12 . ( 1 Kor . 10 : 31 ) Ka kasance da tabbaci cewa ’ yan’uwanka Kiristoci za su ƙaunace ka kuma su tallafa maka ! [ Hoto a shafi na 28 ] Ka nuna wa waɗanda ba sa bauta wa Jehobah cewa kana ƙaunar su Bayan wannan an fito da warƙar Kingdom News na 3 . Ana bukatar bangaskiya da gaba gaɗi don a rarraba warƙar Kingdom News . ” A yau , ana koya wa sababbi masu shelar Mulki yadda ake wa’azi , amma ba a ko da yaushe aka yi hakan a dā ba . Ban san abin da na faɗa ba , amma na ba ta littafi . A wani lokaci , da ita da wasu ma’aurata Shaidu suna wa’azi a wani yanki mai tudu na jihar California , Amirka . Sa’ad da ya saka saƙon da aka ɗauka a tef , aka ji kamar muryar tana fitowa daga cikin sama . Bayan da saƙon ya ƙare , muka tara mutanen kuma muka yi musu wa’azi . Na yi hidima tare da wasu motoci biyu masu lasifika kuma yawancin mutane ba sa son su ji saƙon . Da farko za a yi sanarwa cewa za a yi hakan . Ana bukatar gaba gaɗi sosai don a tsaya a gefen hanya riƙe da mujallu kuma ana faɗin kalmomi da aka ce mu riƙa amfani da su . Amma duk da haka , da ƙyar mu fasa fita yin wa’azi a ranar Asabar guda . Ana bukatar gaba gaɗi don a yi aikin wa’azin Mulki Julius Ceasar ya yi hassada . Iskandari Mai Girma ya yi hassada . Wata majagaba na kullum mai suna Cristina , ta ce : “ Sau da yawa nakan tsinci kaina ina hassadar wasu mutane . Ta yaya kuke aikin ziyara kuma mu ba kome ba ne ? ” Sa’ad da aka naɗa wasu amma ba a naɗa shi ba , sai ya soma hassadarsu da kuma fushi da mai tsara ayyukan rukunin dattawansu . ABIN DA MISALAN NASSI SUKA KOYA MANA Alal misali , Kayinu ɗan fari na Adamu da Hauwa’u ya yi fushi domin Jehobah ya amince da hadayar Habila amma ya ƙi da nasa . Da Kayinu ya zaɓa ya yi abin da ya dace , amma hassada ta sha kansa har ya kashe ƙanensa . ( Far . Kora da Datan da Abiram sun yi hassada sa’ad da suka gwada gatansu da na Musa da kuma na Haruna . A ƙarshe Jehobah ya halaka su domin hassadarsu . — Zab . Sa’ad da ake ƙoƙari a warware batun , maƙaryaciyar ta yarda a kashe jaririn . Waɗanne abubuwa ne za mu iya yi don mu tabbata cewa hassada ba ta mamaye rayuwarmu ba ? 18 : 1 . ( Zab . 73 : 3 - 5 , 17 ) Yin cuɗanya da ’ yan’uwa masu bauta wa Allah ya taimaka wa marubucin wannan zabura ya fahimci albarka da ya samu ta wurin ‘ kusantar Allah . ’ ( Zab . Sa’ad da Allah ya lura da hassada da kishi da Kayinu ya yi , ya gaya masa ya koma ga yin nagarta . ( Far . BA SHI DA SAUƘI A KAWAR DA HASSADA ! Yin hassada ɗaya ne cikin “ ayyukan jiki ” da ya kamata Kiristoci su guji . ( Gal . Nathan — Ya Ɗaukaka Bauta Ta Gaskiya da Aminci Amma Jehobah bai ƙyale hakan ba . Ya aiki annabi Nathan ya gaya masa kuskurensa . A ce kai ne Nathan , kuma kana gaya wa Dauda wannan labarin : “ Dā akwai mutum biyu a cikin wani birni ; ɗaya mai - arziki ne , ɗayan kuwa talaka ne . Sai kuma wani mai - tafiya ya zo wurin mai - arzikin , shi kuwa ya hana a ɗauka daga cikin nasa garken da cikin nasa shanu abin da za ya shirya wa mai - tafiyan da ya zo wurinsa , sai ya ɗauki yar tumkiya ta talakan nan , ya shirya ma mutumin da ya zo wurinsa . ” — 2 Sam . Labarin da Nathan ya ba da ya sa Dauda fushi ƙwarai . Ba shi da sauƙi mutum ya fahimci yanayin abokinsa na kud da kud haka ba . Dukanmu mukan ba da hujja don mu bayyana ayyukanmu . Amma labarin da Nathan ya ba da ya sa Dauda ya yanke wa kansa hukunci ba tare da saninsa ba . Sarkin ya fahimci dalla - dalla cewa abin da Nathan ya kwatanta ya yi muni sosai . Haka ne ya sa Dauda ya fahimci yadda zunubinsa yake da tsanani . Dauda ya yarda cewa ya “ rena ” Jehobah ta abin da ya yi da Bath - sheba , kuma ya karɓi horon . — 2 Sam . Manufar malamin Littafi Mai Tsarki ita ce ya taimaka wa masu sauraro su yi tunani game da batutuwa kuma su fahimci abin da ya dace . Mu ma za mu iya taimaka wa mutane su fahimci ra’ayin Jehobah . Dukansu suna ƙaunar Jehobah . Nathan mai bauta wa Jehobah ne da aminci , kuma saboda haka , yana shirye ya goyi bayan shirin Dauda na gina haikali na farko na bauta ta gaskiya a duniya . Amma ba tare da yin gunaguni ba , wannan annabi mai tawali’u ya amince da ja - gorar Jehobah kuma ya ba da haɗin kai . Nathan ya ci gaba da samun amincewar Allah domin yadda Jehobah ya yi amfani da shi bayan hakan a matsayin annabi . YA GOYI BAYAN SARAUTAR A wannan lokacin kuma , Nathan ya nuna basira da aminci . Da yake ya fahimci yanayin , sarkin ya umurci Nathan da wasu bayi masu aminci su naɗa Sulemanu sarki kuma su sanar da hakan . Adonijah bai yi nasara ba a ƙullinsa na naɗa kansa sarki ba . — 1 Sar . Jehobah Allah ya ba shi ayyuka masu yawa . Wataƙila ba za a gaya maka ka tsauta wa sarakuna da suka yi zina ba ko kuma hana ƙullin da wani ya yi na zama sarki ba . Ta ce , “ Mutane sun yi magana game da shi , kuma akwatin ya sa ana ta kallo na . ” Waɗannan Kiristoci da suke a shirye kuma suna da ƙarfin yin hakan sun yi tafiya mai nisa sosai , suna zuwa garuruwa da ƙauyuka suna rarraba waɗannan littattafan ga waɗanda suke ɗokin su karanta su . Marubutan sun ce , “ Nauyin littattafai hamsin laba arba’in ne , ” hakan ya sa rarraba su “ yake da wuya ainun , ” musamman ga ’ yan’uwa mata . Don a taimaki mutane su rarraba littattafan , Ɗan’uwa James Cole ya saka wa akwatin ɗaukan kaya tayoyi guda biyu . Wannan sabuwar fasaha ta sa suka daina ɗaukan katan mai cike da littattafai . Za a iya daɗa ko kuma rage tsawon akwatin , kuma za a iya jan akwatin a hanyar da motoci suke bi . Amma ainihin kuɗin wannan akwatin dala biyu da rabi ne . Duk wata dama a kāre take . 7 ‘ Na Bayyana Sunanka ga Mutane ’ 18 Abubuwan da Ke Kawo Farin Ciki a Iyali ​ — Yadda Za A Sake Amincewa da Juna Littafin nan Atlas of Global Christianity ya nuna cewa a shekara ta 2010 , akwai Kiristoci wajen biliyan 2.3 a faɗin duniya . Bari mu duba batun daga wani ɓangare dabam . Zai yi hakan ne ta wajen nuna katin shaida ko fasfo . Mece ce shaidar ? ( Ayyukan Manzanni 11 : 26 ) Waɗannan mutanen da aka kira Kiristoci almajiran Kristi ne . ( Yohanna 12 : 49 ) Sa’ad da yake yin addu’a ga Ubansa da ke sama , Jehobah Allah , Yesu ya ce : “ Maganarka ita ce gaskiya . ” Yana yawan kaulin Kalmar Allah don ya goyi bayan abin da yake koyarwa . Su Wane Ne Suke Bin Wannan Misalin a Yau ? Dogmatic Constitution on Divine Revelation , na Batikan wanda aka soma amfani da shi a shekara ta 1965 kuma aka yi kaulinsa a littafin nan Catechism of the Catholic Church , ya ce : “ Ba daga Nassi Mai Tsarki kaɗai ba ne aka ɗauko dukan abubuwan da Cocin [ Katolika ] ta gaskata da su ba . Ɗabi’arsu ta kuma bambanta su da sauran mutane . An gaya wa Kiristoci : “ Wannan kuwa suna maishe shi abin mamaki da ba ku yi gudu tare da su zuwa cikin haukar lalata irin tasu , suna aibatanku . ” Game da tsaka - tsakanci na Kirista , littafin nan New Catholic Encyclopedia ya ce : “ Ƙin ɗaukan makami laifi ne . ” Ya samu labarin cewa Shaidun Jehobah sun riƙe imaninsu duk da wahalar da suka sha . Ya yi kaulin wani dikon da ya ce : “ Fiye da kashi 50 daga cikin mutanen da suka zo don a ɗaura musu aure , suna zama ne tare kafin a ɗaura musu aure . ” ( Markus 6 : 30 - 34 ) A ƙarshe , Kristi ya nuna ƙauna a hanya mafi girma . Wani bincike na kwanan nan a Amirka ya gano cewa mutane da yawa da suka ce suna bin addini sawu da kafa , kuma yawancinsu suna da’awar cewa su Kiristoci ne , suna nuna wariyar al’umma . Wani tarin dokokin Yahudawa da aka kammala rubutawa wajen shekara ta 300 A.Z . ya ce game da littattafan Kiristoci da masu hamayya suka ƙona : “ Sun ƙona dukan littattafan marubutan Linjila da kuma littattafan minim [ waɗanda ake tunanin cewa Kiristoci ne Yahudawa ] . Sun ƙona su ƙurmus . . . har da sunan Allah da ke cikin littattafan . ” ( Luka 4 : 43 ) Ya tura almajiransa su kai bishara zuwa garuruwa da ƙauyuka kuma daga baya ya umurce su : ‘ Za ku zama shaiduna cikin iyakan duniya . ’ — Ayyukan Manzanni 1 : 8 ; Luka 10 : 1 . Yadda Kiristoci na Farko Suka Yi Abin da Yesu Ya Ce : Almajiran Yesu ba su ɓata lokaci ba wajen yin abin da Yesu ya gaya musu su yi . Su Wane Ne Suke Bin Wannan Misalin a Yau ? “ Mutane da yawa a yau ba sa sha’awar bauta wa Allah domin coci - coci ba su ɗauki yin wa’azi da koyarwa da muhimmanci ba , ” in ji firist ɗin cocin Anglican , David Watson . Wani bayani mai muhimmanci kuma na gaskiya wanda Jonathan Turley wanda ke rubuce a littafin nan Cato Supreme Court Review , 2001 - 2002 ya ce : “ Da zarar ka ambata Shaidun Jehobah , abin da zai zo zuciyar yawancin mutane shi ne masu wa’azi da suke zuwa gidajenmu a lokacin da ba ma so . Su Wane Ne Suke da Alamun a Yau ? Ko da yake akwai dubban rukunoni da dariku da suke da’awar cewa su Kiristoci ne , kada ka mance abin da Yesu ya gaya wa mabiyansa : “ Ba dukan mai - ce mani , Ubangiji , Ubangiji , za ya shiga cikin mulkin sama ba ; sai wanda ke aikata nufin Ubana wanda ke cikin sama . ” Wannan talifin ya tattauna tambayoyin da wataƙila ka taɓa yi kuma ya nuna inda za ka iya samun amsoshinsu a cikin naka Littafi Mai Tsarki . Shaidun Jehobah za su yi farin cikin tattauna waɗannan amsoshin da kai . A wace hanya ce ya kamata mu riƙa tunawa da mutuwar Yesu ? Gurasar tana alamta jikin Yesu , kuma ruwan anab yana wakiltar jininsa . — Karanta Luka 22 : 19 , 20 . Hakan ya sa Jehobah ya yi sabon alkawari . — Karanta Irmiya 31 : 31 . Ta wurin su , miliyoyin mutane daga dukan al’ummai za su samu rai na har abada a cikin aljanna a duniya . Amma akwai lokatai da tuna abubuwan da suka faru a dā zai sa mu baƙin ciki sosai . ( Ishaya 14 : 4 , 12 ; Daniyel 4 : 25 , 26 ) Saboda haka , sababbin sammai yana nufin sabuwar gwamnati wadda za ta sa adalci ya dawwama a duniya . Na farko , a cikin Littafi Mai Tsarki kalmar nan “ duniya ” a wani lokaci tana nufin mutane , ba duniyar da muke ciki ba . Ka soma ganin yadda Jehobah zai kawar da duk wani tunanin da ke sa mu baƙin ciki ? [ Hasiya ] Don samun ƙarin bayani game da Mulkin Allah da abin da zai cim ma ba daɗewa ba , ka duba babi na 3 da 8 da kuma 10 na littafin nan Menene Ainihi Littafi Mai Tsarki Yake Koyarwa ? [ Bayanin da ke shafi na 29 ] Littafi Mai Tsarki ya bayyana cewa Yesu Sarki ne mai iko . Duk da haka , ta yaya ne mutuwar mutum guda wadda ta auku wajen shekara 2,000 da suka shige za ta iya zama ceto ga mutane a yau ? © 2012 Watch Tower Bible and Tract Society of Pennsylvania . 7 - 13 GA MAYU , 2012 Ka Yi Farin Ciki don Begenmu 21 - 27 GA MAYU , 2012 MANUFAR TALIFOFIN NAZARI TALIFOFIN NAZARI NA 1 , 2 SHAFUFFUKA NA 10 - 19 Koyarwa ta addinin ƙarya ta sa miliyoyin mutane su yi barci a dangantakarsu da Allah . Yesu ya ce mu : “ Tuna da matar Lutu . ” 30 Tambayoyi Daga Masu Karatu 32 “ Don Allah Ka Ɗauke Mu Hoto ” MALAWI YAWAN JAMA’A Rayuwa tana da daɗi sosai a wannan gonar . Akwai wata rana da Shaidun Jehobah suka zo wa mahaifina wa’azi , sai na tambaye su ko Allah yana da suna . Akwai wata shekara da iyaye na suka ɗauki hakkin kula da sabon malaminmu mai suna , John Didur . Da yake an haifi John a shekara ta 1931 , an ba shi labari game da wahalar da ake sha a lokacin yaƙi . Ni ma na yi hakan a shekara ta 1956 . Mu biyar muna shiga mota zuwa birnin New York daga Saskatchewan . Bayan shekara ɗaya , wato , a shekara ta 1959 , muka soma hidima ta cikakken lokaci kuma muna zama a wani gidan da aka yi da bodin tirela a tudun Saskatchewan . Wannan wurin ya yi dabam da wannan gonar da muke zama . A rana ta farko da muke neman masauki , wata ƙaramar yarinya ta ji muna tattaunawa da maƙwabcinsu . Bai san cewa John yana jin yaren ƙasar Ukraine ba . Ba da daɗewa ba bayan hakan , muka bar birnin Red Lake domin ana son a koya wa maigidana aikin masu kula masu ziyara . Na koyi halaye masu kyau daga wajenta . HIDIMA A BETHEL Hakan ya ci gaba sa’ad da muka ƙaura zuwa Bethel a shekara ta 1977 . Mun halarci taron ƙasashe a birnin St . Hakan ya sa mu ƙaunaci ’ yan’uwanmu da ke Gabashin Turai sosai . Hakan ya sa mu ji kamar muna gonarmu ta dā a lardin Sasketchewan . Akwai ikilisiyoyi fiye da 50 a birnin Lviv , kuma 21 a cikinsu suna halartar taro a wani babban Majami’ar Mulki . Sa’ad da muka sauka daga wata tashar jirgin ƙasa da ke ƙarƙashin ƙasa , muka ga wata ƙaramar yarinya ta taho wurinmu , ta ce , “ Ina neman kakata , ban san inda take ba . ” Sa’ad da aka keɓe sabon ofishin reshenmu a ƙasar Ukraine a watan Mayu ta shekara ta 2001 , ’ yan’uwa daga ƙasashe da yawa sun zo bikin keɓewar . Bayan an ba da jawabi na musamman a filin wasa a safiyar Lahadi , ’ yan’uwa maza da mata da yawan gaske suka yi zagayar buɗe ido a sabon Bethel ɗin . Ko da yake da ƙyar yake magana , amma yadda yake kallon mutanen da suka ziyarce shi ya nuna cewa yana godiya sosai . Na yi kewarsa sosai . Har ila , na san cewa akwai abubuwa da yawa da zan iya koya daga alherin Jehobah . Wani ya taɓa neman shawara daga wurin ka ? Alal misali , wani ya taɓa maka tambayoyi kamar su : ‘ Mene ne zan yi ? Shin za ka yi amfani da Littafi Mai Tsari don ba da shawara ko kuma za ka faɗi ra’ayinka ? Yaya kake taimaka wa mutane su tsai da shawara mai kyau ? Ka yi la’akari da yadda waɗannan ƙa’idodi biyar na Littafi Mai Tsarki za su taimaka maka sa’ad da kake ba da shawara . 1 Ka Fahimci Yanayin da Kyau . 18 : 13 . Shin za ka yi masa kwatance ba tare da ka fara tambayarsa inda yake ba ? “ Wanne bincike ne ka riga ka yi ? ” “ Bari kowane mutum ya yi hanzarin ji , ya yi jinkirin yin magana . ” — YAƘ . 2 : 12 , 13 ) Sa’ad da Yesu ya ce zai sha azaba kuma ya mutu , manzo Bitrus ya shawarce shi : “ Allah shi sawwaƙa maka , Ubangiji : wannan ba za ya same ka ba daɗai . ” 16 : 21 - 23 ) Yana da kyau mu yi tunani sosai kafin mu ba da shawara . Ko da tambayar tana da sauƙi , zai yi kyau ka bi misalin Yesu na tawali’u da kuma filako . Yesu ya naɗa amintattun rukunin bawa da suke tanadar mana da littattafai da suke bayyana Littafi Mai Tsarki . * Zai dace mu yi amfani da waɗannan littattafan . Shin za ka iya taimaka wa wani ya yi bincike da waɗannan littattafan don ya tsai da shawara mai kyau ? 5 Kada Ka Tsai da wa Mutane Shawara . Akwai wasu batutuwa da ya kamata mu ce ya tambayi dattawa , kuma idan shi yaro ne ko matashi , zai dace mu ce ya tambayi iyayensa . Za a iya samun Watchtower Library a faifain CD - ROM a harsuna 39 . Idan mun yi amfani da ƙa’idodin Littafi Mai Tsarki sa’ad da muke ba da shawara , hakan zai amfane mutane kuma zai taimaka musu su samu rai na har abada . ․ ․ ․ ․ ․ 1 , 2 . Wasu kuma suna rasa aikinsu domin ba sa tashi daga barci da sauri don su je aiki ko kuma suna barci a wurin aiki . Amma , yin barci a dangantakarmu da Jehobah ya fi kawo mugun sakamako . Har ma wasu limaman Kiristendam sun ce mabiyansu suna yin barci . Karanta 1 Tasalonikawa 5 : 4 - 8 . Hanya ɗaya da za mu iya yin “ barci ” ita ce ta wajen ƙin bin mizanan Jehobah game da ɗabi’a . Wata hanya kuma da za mu iya yin “ barci ” ita ce ta yin watsi da gargaɗi cewa lokacin da Jehobah zai halaka miyagun mutane yana kusatowa . ( Mis . 6 : 10 , 11 ) Za mu iya yin tunani cewa , “ idan babu mutumin da zai saurare mu , mene ne amfanin sa ƙwazo don taimaka musu ? ” Mu ma za mu kasance a farke , idan mun tuna cewa wa’azinmu yana da muhimmanci . ME YA SA HIDIMARMU TAKE DA MUHIMMANCI SOSAI ? Nan ba da daɗewa ba , za a hukunta waɗanda ba su canja salon rayuwarsu ba . ( Karanta 1 Timotawus 4 : 16 . ) ( Luk 7 : 37 - 50 ; 21 : 1 - 4 ) Yesu yana iya taimaka wa mutane domin ya san bukatunsu . Idan muna lura kuma mun san bukatun mutane kamar yadda Yesu da kuma Bulus suka yi , za mu san yadda za mu taimaka musu . Alal misali , sa’ad da ka je wa mutane wa’azi , ka duba ko za ka ga abubuwan da za su sa ka san al’adarsu da abubuwan da suke so da kuma ko suna da aure ko a’a ko kuma suna da yara . KA SAURARA KUMA KA NUNA KANA DARAJA MUTANE 13 , 14 . ( a ) Mene ne zai taimaka mana mu san ra’ayin mai gidan ? Waɗanne tambayoyi ne za ka iya yi don ka sa wani a yankinku ya faɗi ra’ayinsa ? Mutane da yawa suna iya son sanin amsa ga tambayar nan : Shin Allah yana amsa dukan addu’o’i ? 15 : 13 . Mutane da yawa ba sa farin ciki idan an tashe su daga barci farat ɗaya . Alal misali , mene ne ya kamata ka yi idan wani ya yi fushi don kana son ka yi masa wa’azi ? 2 : 24 ) Yadda ka nuna masa kirki zai iya sa ya saurara , sa’ad da wani Mashaidi ya ziyarce shi . 16 , 17 . Ta yaya za mu iya yin amfani da basira a hidimarmu ? A wani lokaci kuma , kana iya ci gaba da tattauna da mutum ko da ba ya son saƙonmu . Amma idan ka kasance da kirki da kuma basira , za ka iya yin tambaya da za ta taimaka wa mai gidan ya so saƙon Littafi Mai Tsarki . — Karanta Kolosiyawa 4 : 6 . Suna karanta aya a cikin nassi kuma su yi tambaya da za su amsa sa’ad da suka koma ziyara . Wasu suna a shirye su karanta aya guda na nassi idan sun samu zarafi . Za mu iya tunani cewa babu abin da za mu ce don su canja salon rayuwarsu . 2 : 4 ) Ya kamata mu yi magana da su da daraja kamar yadda muke bi da waɗanda muke wa wa’azi . Kada ka yi musu baƙar magana , amma ka daraja su . Ba tare da cika su da maganganu ba , ka nuna musu yadda bishara ta shafi rayuwarka . ( Afis . Ina kiranta a kai akai , bayan da na aika mata littafin nan Menene Ainihi Littafi Mai Tsarki Yake Koyarwa ? Amma ta ƙi karanta littafin . Bayan ɗan lokaci , sai ta yarda na riƙa nazarin da ita fiye da minti 15 . Me ya sa za mu ci gaba da taimaka wa mutane su soma bauta wa Jehobah ? Saboda haka , ya kamata mu yi la’akari da gargaɗin da Bulus ya ba Arkibbus a ƙarni na farko : “ Ka yi lura da hidima wadda ka karɓa cikin Ubangiji , domin ka cika ta . ” ( Kol . [ Akwati a shafi na 13 ] ▪ Ka tuna cewa yin barci a bautarmu ga Jehobah yana da haɗari ▪ Ka riƙa tunani mai kyau game da mutanen da ke yankinku Ka Riƙa Tuna Cewa Ƙarshe Ya Yi Kusa Alal misali , idan mutum ya faɗa cikin kogi kuma yana shan ruwa , ana bukatar a ciro shi ba tare da ɓata lokaci ba don kada ya mutu . A matsayinmu na Shaidun Jehobah , muna ɗokin taimaka wa mutane su tsira . Don mu fahimci abin da ya sa Bulus ya gargaɗi Timotawus ya yi wa’azi da gaggawa , muna bukatar mu yi la’akari da wasu abubuwa da ke cikin nassin da aka ɗauko jigon daga ciki . Wane ra’ayi ne ya zama gama gari da mutanen da muke wa wa’azi suke da shi ? Wasu kuma suna son firistoci da fastoci su gaya musu cewa bukukuwa da mass da gumaka za su taimaka musu su taki sa’a . Amma waɗannan mutanen ba su fahimci cewa suna cikin haɗari ba . ( Zab . 115 : 4 - 8 ) Amma , za su iya amfana daga Mulkin Allah idan sun farfaɗo daga barcin da suke yi a bautarsu ga Allah , kuma muka taimaka musu su fahimci gaskiyar da ke cikin Littafi Mai Tsarki . Shin za ka fito daga cikin ofishinsa a guje ? Amma babu shakka , za ka fara saurara don ka ji abin da likitan zai gaya maka da ya kamata ka yi . Ƙari ga hakan , “ kowacce rana yana kawo hujjoji cikin makarantar Tirannus . ” ( A . M . Shawarar da aka ba mu cewa mu yi wa’azi da gaggawa , ba don mu ji cewa aikin wa’azin da muke yi yana da wuya ainun . Kafin shekara ta 1914 , wani ƙaramin rukunin masu nazarin Littafi Mai Tsarki sun soma wa’azin da za a yi a dukan duniya . Misalinsu ya nuna mana abin da kasancewa da azancin gaggawa yake nufi . 4 : 10 . Idan muna son mu ci gaba da kasancewa da azancin gaggawa , muna bukatar mu guji yin abubuwan da suke janye hankalinmu daga yin wa’azin . Kuma yanzu muna da zarafin koya wa wasu wannan gaskiyar . 5 : 15 , 16 ) Tun da muna rayuwa a miyagun kwanaki , zai dace mu “ rifta zarafi ” don yin ayyukan da za su ƙarfafa dangantakarmu da Jehobah . MUNA RAYUWA A LOKACI MAI MUHIMMANCI SOSAI ( Mat . 24 : 3 - 51 ) Ana wa rayukan mutane barazana . Hukuma ta ba da rahoto sau da yawa cewa wasu kayakin nukiliya sun ɓace . Kuma aman ruwa a teku da fari da ambaliyar ruwa da cututtuka da guguwa da yaƙe - yaƙe saboda ƙarancin abinci da kuma sauransu . Kuma nan ba da daɗewa ba , za a kawo ƙarshe ga wannan zamanin . ( Mat . Yadda gwamnatin ’ yan Adam ta kasa kawo ƙarshe ga wahalar mutane , ya sa wasu sun soma son saƙon Mulkin Allah . Mulkin ’ yan Adam ba ta iya kawo ƙarshe ga taɓarɓarewar tattalin arziki da barazanar halaka duniya da nukiliya da nuna ƙarfi da gurɓatar da duniya . TUNA CEWA ƘARSHE YA KUSA YA SA SUN YI ƘWAZO Sun rubuta abubuwan da ba sa bukata , kuma cikin watanni uku , suka ƙaura daga babban gidan da suke zama zuwa ciki da falo . Suka sayar da wasu kayayyakinsu kuma suka biya basussukan da suka ci . Wani ɗan’uwa a Amirka ya rubuta : “ Ni da matata mun yi shekara 30 da yin baftisma sa’ad da muka halarci wani taro a shekara ta 2006 . Da yake muna jin cewa mun ɓata lokacinmu da kuma kuzarinmu ta wajen tara kayan duniya , sai muka tsai da shawara cewa za mu soma hidima ta cikakken lokaci . Mun san cewa nan ba da daɗewa ba , “ ranar shari’a da halakar mutane masu - fajirci ” zai kawo ƙarshe ga miyagun mutane . ( 2 Bit . Wannan begen zai zama “ anka ( anchor ) na rai , tabbatacen bege mai - tsayawa mai - shiga ” ga Kiristoci shafaffu da kuma waɗansu tumaki . ( Ibran . 6 : 18 , 19 ) Sa’ad da muke fuskantar matsaloli a rayuwa , begenmu zai taimaka mana mu yi tsayin daka kuma kada mu yi shakka ko rasa bangaskiyarmu . — Karanta Ibraniyawa 2 : 1 ; 6 : 11 . “ Ƙaramin garke ” da suka rage a duniya yau suna da begen zuwa sama don yin rayuwa har abada . Kuma za su zama sarakuna da firistoci tare da Kristi a Mulkinsa . ( Luk 12 : 32 ; R . Yoh . Yoh . 20 : 6 ) Bitrus ya bayyana cewa wannan “ maya haihuwar ” ya sa su samu “ bege mai - rai , ” wanda ya kira “ marar - ruɓewa , marar - ƙazantuwa , wanda ba shi yanƙwanewa , ajiyayye a sama ” dominsu . A wasiƙarsa ta biyu , Bitrus ya gargaɗi shafaffu Kiristoci su ‘ daɗa bada anniya garin su tabbatar da kiransu da zaɓensu . ’ ( 2 Bit . Bitrus ya ce : “ Idan waɗannan abu naku ne , suna kuwa yawaita , su za su hana ku zama raggaye ko kuwa marasa - amfani . ” — Karanta 2 Bitrus 1 : 5 - 8 . 5 : 4 ; R . Yoh . 2 : 10 . A misalin shekara ta 65 K.Z . , Yahuda ɗan’uwan Yesu ya rubuta wasiƙa ga ’ yan’uwansa Kiristoci shafaffu waɗanda ya kira , “ kirayayyu . ” ( Yahu . 1 ; gwada Ibraniyawa 3 : 1 . ) Ya yi niyyar rubuta musu wasiƙa da ta yi magana game da begen samun ceto da Kiristocin da za su je sama suke da shi . ( Yahu . 3 ) Yahuda yana da wasu batutuwa masu muhimmanci sosai da zai yi magana a kansu . Amma a ƙarshen gajeriyar wasiƙar da ya rubuta , ya bayyana abin da ke gaba game da begen da Kiristoci shafaffu suke da shi : “ Yanzu ga wanda yana da iko ya tsare ku daga yin tuntuɓe , ya sanya ku marasa - aibi cikin mafificin farinzuciya a gaban bayyanuwar darajarsa , ga Allah Makaɗaici Mai - cetonmu , ta wurin Yesu Kristi Ubangijinmu , daraja , da ɗaukaka , da mulki da iko , tun gaban zamanai duka , da yanzu kuma , har abada abadin . ” — Yahu . 24 , 25 . Sa’ad da shafaffe mai aminci guda ya rasu , yana da begen ‘ tashi cikin jiki mai - ruhaniya , ’ da “ cikin rashin ruɓa ” da kuma “ cikin iko . ” ( 1 Kor . 1 : 13 . Za su soma ganin sakamakon wannan begen sa’ad da “ ’ ya’yan Allah ” suka bayyana . Ya bayyana cewa begensu ba domin ayyukansu ba ne , amma domin alherin Jehobah ne . ( b ) Yaya za mu samu sakamakon begenmu ? Muna bukatar mu ci gaba da kasancewa da bege da kuma yin rayuwa da ta jitu da begenmu . Yin hakan ya haɗa da yin iya ƙoƙarinmu don mu ci gaba da kasancewa da haɗin kai a ikilisiyoyinmu , da kuma a dukan duniya . ( Yoh . Me ya sa ya kamata mu “ tuna da matar Lutu ” ? ․ ․ ․ ․ ․ Waɗanne abubuwa uku ne ya kamata mu guje wa ? Kuma ba sa bukatar ƙarin bayani domin sun san labarin matar Lutu sosai . ( Luk 17 : 31 ) Ko da mene ne ya sa ta kalli baya , ta mutu a sakamakon rashin biyayyar da ta yi . Yin hakan zai janye hankalinsa daga abin da yake yi , kuma ba zai yi aikinsa ba . Ya kamata mu mai da hankali ga nan gaba , ba ga abin da ya faru a dā ba . ( 2 Tim . 3 : 1 ) Nan ba da daɗewa ba , Jehobah zai halaka ba kawai birane biyu ba , amma wannan mugun zamanin gabaki ɗaya . 1 : 11 ) Daga baya , Fir’auna ya ce a kashe dukan jarirai maza na Isra’ilawa , domin ba ya son su yi yawa . Gunaguni game da mene ne ? Ba su gamsu da abin da Jehobah ya ba su ba , kuma suka soma gunaguni . Suka ce : “ Mun tuna da kifi da muka ci a banza a Masar ; da su kurzunu , da kabewa , da albasa ƙanana da manya , da tafarnuwa : amma yanzu ranmu ya bushe sarai , ba mu da wani abu a nan , sai dai mu ga wannan manna kawai . ” 11 : 5 , 6 ) Hakika sun manta da wahalar da suka sha a ƙasar Masar , kuma sun so su koma ƙasar . ( Lit . Lis . 14 : 2 - 4 ) Isra’ilawa sun kalli abubuwan da suke baya , kuma sun yi rashin tagomashin Jehobah . — Lit . Lis . Wane darasi muka koya daga misalin Isra’ilawa ? Sa’ad da muke fuskantar mawuyacin yanayi da kuma matsaloli , kada mu mai da hankalinmu ga abubuwan da muke ji cewa muna morewa a dā , wataƙila , kafin ma mu soma bauta wa Jehobah . Idan ba haka ba , za mu soma ƙyamar yanayinmu kuma mu koma irin rayuwarmu ta dā . — Karanta 2 Bitrus 2 : 20 - 22 . Alal misali , suna yin sana’a ko waƙa ko kuma su farfesa ne a makarantun jami’a ko suna wasanni . Amma sun bar waɗannan ayyukan . Shin kana tunanin irin wadatar da za ka samu , da a ce ba ka yi wannan sadaukarwa ba ? Me ya sa ? * ( Filib . 3 : 7 , 8 ) Mutum da ya zubar da shara a bola ba ya yin da - na - sani . Haka ma Bulus ya yi . Daga baya bai yi tunanin cewa suna da amfani sosai ba . Kana da dangantaka na kud da kud da Jehobah kuma kana bauta masa da dukan zuciyarka . ( Ibran . Ka yi tunanin amintattun bayin Jehobah da suka kasance a zamanin dā da kuma a zamaninmu . Misalansu za su taimaka maka ka ci gaba da kallon abubuwan da ke gaba ba baya ba . Alal misali , da a ce Ibrahim da Saratu sun ci gaba da yin tunani game da birnin Ur , “ da sun sami damar komawa . ” ( Ibran . Alal misali , wataƙila kuskure ko kuma zunubin da muka yi a dā yana damunmu sosai . Amma , maimakon ya ƙyale wannan ya dame shi , Bulus ya mai da hankali ga yadda Allah ya yi masa jin ƙai da kuma alheri . ( 1 Tim . 1 : 12 - 16 ) A sakamako , Bulus ya yi ƙwazo sosai a hidimarsa . ( Ibran . 12 : 5 ) Ko da mun ƙi gargaɗin nan da nan ko kuma muna amince da shi , amma daga baya muka soma sanyin gwiwa , duk ɗaya ne . Zai fi kyau mu bi gargaɗin Sulemanu : “ Ka kama koyarwa da kyau : kada ka sake ta : Ka kiyaye ta : gama ranka ce . ” 3 : 19 - 24 . Yaya za mu nuna cewa mun “ tuna da matar Lutu ” ? Muna rayuwa a lokaci na musamman . Shin za a iya yi wa Kirista yankan zumunci domin ya shaƙu da kallon hotunan batsa ? Ana iya ganin hotunan batsa a ko’ina a duniya yau . Amma wasu da gangan sun nemi waɗannan hotunan batsa . Suna samun sauƙin yin hakan a ofishinsu ko kuma gidajensu inda babu wanda ke kallonsu . 5 : 28 ) Gaskiya ne cewa jima’i tsakanin mata da miji ya dace kuma suna iya mora yin hakan . ( Mis . 5 : 15 - 19 ; 1 Kor . 3 : 5 . Idan Kirista ya kalli hotunan da ke nuna maza ko mata da ke tsirara ko kuma mutanen da ke yin jima’i , ba zai samu lamiri mai kyau kuma ya kasance da salama da Allah ba . 73 : 2 , 14 . 5 : 13 - 15 ) Waɗanda suka nemi taimako don su daina kallon hotunan batsa za su amfana domin za su samu dangantaka mai kyau da Jehobah . — Zab . Vincent ya rubuta game da kalmar Hellas da Bulus ya yi amfani da ita ga “ ƙazanta . ” Ya ce yana nufin ƙazanta da ba ta da tsabta ko kuma take da dauɗa . Bulus ya kuma ambata “ ƙazanta ” a Galatiyawa 5 : 19 . Za a yi masa yankan zumunci domin a kāre ikilisiyar daga ƙazanta . — 1 Kor . Abin farin ciki ne sanin cewa wasu da suka kalli hotunan batsa sun nemi taimako daga wurin dattawa kuma sun canja halayensu . [ Hasiya ] “ Jim kaɗan kafin mu halarci taron gundumar , ni da matata mun tattauna yadda za mu soma kyautata dangantakarmu da Allah . 11 : 6 ) Shin za ka iya shuka iri ta wajen gayyatar mutane zuwa taron gunduma ko kuma su saurari jawabi ga jama’a ? 55 : 1 . Abin Da Ke Ciki Duk wata dama a kāre take . DAGA BANGONMU 16 Abin da Na Koya Daga Littafi Mai Tsarki 18 Abubuwan da Ke Kawo Farin Ciki a Iyali — Sa’ad da Ɗanka Matashi Ya Fara Shakkar Addinin da Kake Bi 30 Don Matasa — Ka Kiyayi Yin Hulɗa da Aljanu ! A FITOWAR NAN Photo credits pages 2 and 3 , clockwise from top left : © Massimo Pizzotti / age fotostock and Hagia Sophia ; © Angelo Cavalli / age fotostock ; © Alain Caste / age fotostock ; © 2010 SuperStock ; Engravings by Doré ● “ Na gaskata cewa Yesu Kristi ne kaɗai ɗan Allah , shi alla ne da kuma mutum , duk a lokaci ɗaya . ” Shin , akwai inda za mu iya samun tabbataccen amsoshin tambayoyinmu game da Yesu ? * — 2 Timotawus 3 : 16 . Shaidun Jehobah ne suka wallafa . Yana yin sha’ani da mutane a fili . * Alal misali , Yesu ya kira Jehobah “ Allahna ” da kuma ‘ Allah makaɗaici mai - gaskiya . ’ Yesu ya kuma nuna cewa shi da Allah ba ɗaya ba ne . Yesu ya taɓa gaya wa ’ yan hamayya da suka ƙalubalanci ikonsa cewa : “ Cikin Attaurarku kuma an rubuta , Shaidar mutum biyu gaskiya ce . Wannan furucin ya nuna cewa shi mutum ne ba Allah ba da ya zo duniya a siffar mutum . ( Matta 4 : 23 ; Luka 4 : 43 ) Yesu ya yi bayani dalla - dalla a kan ko mene ne Mulkin Allah da kuma abin da mulkin zai yi wajen cika nufin Jehobah . — Matta 6 : 9 , 10 . TAMBAYA : Shin , Yesu ne Almasihun da aka yi alkawarinsa ? ● Annabcin da suka cika . TAMBAYA : Me ya sa Yesu ya sha wahala kuma ya mutu ? Duk da haka , Yesu ya san cewa za a zalunce shi kuma ya miƙa wuya ga hakan . — Matta 20 : 17 - 19 ; 1 Bitrus 2 : 21 - 23 . Yesu ya san cewa za a ta da shi daga matattu . ● Shaidun gani da ido . ● Amintattun shaidu . ( 1 Korintiyawa 15 : 12 - 19 ) Waɗannan almajiran sun gwammace su mutu maimakon su musanta bangaskiyar da suke da ita ga Yesu . Amma sanin waɗannan amsoshin yana da wani muhimmanci ne ? Ka karanta shafi na 200 a littafin nan Menene Ainihi Littafi Mai Tsarki Yake Koyarwa ? don ka ga jerin annabcin da suka cika a kan Yesu . Sanin Amsoshin Yana da Wani Muhimmanci Ne ? Yana da muhimmanci ga Jehobah da Yesu . ● Me ya sa yake da muhimmanci ga Jehobah ? ( Farawa 1 : 28 ) Allah yana marmarin ba da kyautar rai na har abada ga waɗanda suka koyi gaskiya game da Ɗansa kuma suka yi rayuwar da ta jitu da abin suka koya . — Romawa 6 : 23 . Ta hanyar Yesu , Jehobah ya ba kai da waɗanda kake ƙauna begen yin rayuwa har abada cikin ƙoshin lafiya ba tare da azaba ko wahala ba . “ NA ROƘI Jehobah ya bar ni in sake soma bauta masa kuma ya gafarta mini zunubaina . ” Bari mu bincika abin da Irmiya ya ce don mu amsa waɗannan tambayoyi . Sa’ad da mutanen suka fahimci cewa sun yi kuskure , sai suka tuba . ( Aya ta 18 ) Ya ji Isra’ilawa suna kuka domin sakamakon zunubin da suka yi . Suna kama ne da yaron da ya iskance amma daga baya ya zo yana girgiza kansa yana da - na - sani saboda irin wahalar da ya jawo wa kansa kuma yana begen komawa gida domin ya ci gaba da yin rayuwa mai kyau da yake yi a dā . ‘ Juyar da ni , zan kuwa juyu : gama kai ne Ubangiji Allahna . ’ ( Aya ta 19 ) Mutanen sun yi nadama saboda zunubin da suka yi . Sun sunkuyar da kansu saboda kunya da baƙin ciki . — Luka 15 : 18 , 19 , 21 . Ya ce : “ Uba ni ke ga Isra’ila , Ifraimu kuma ɗan fārina ne . ” ( Aya ta 20 ) Waɗannan kalmomi ne masu daɗi ! Ba zai taɓa yin hakan ba . Uban da ke ƙaunar yaransa ba zai taɓa mancewa da su ba . “ Ya Jehobah Ka Bar Ni In Dawo Gida ” Idan irin waɗannan mutanen suna son su sake soma bauta masa fa ? Idan ka taɓa bauta wa Jehobah kuma kana tunanin sake soma bauta masa , muna gayyatar ka ka ziyarci ikilisiyar Shaidun Jehobah da ke yankin da kake . Ɗayan daular ita ce Yahuda , wadda ta ƙunshi ƙabilu biyu ta kudu . Ka karanta abin da waɗannan mutanen suka ce . ƘASAR DA AKA HAIFE SHI : ƘUBRUS Na zama mai saurin fushi . YADDA LITTAFI MAI TSARKI YA CANJA RAYUWATA : Na yi abota da wani mashayin ƙwaya wanda mahaifinsa ya mutu tun yana yaro . Tun da yake ina sane da begen tashin matattu tun ina yaro , na soma gaya masa game da Yesu , yadda ya ta da matattu sa’ad da yake duniya da kuma alkawarin da ya yi na yin hakan a nan gaba . Kalmomin nan sun taɓa zuciyar abokina . ( Yohanna 14 : 28 ; 2 Timotawus 3 : 1 - 5 ) Tattaunawar da na yi da abokina game da Jehobah ya sa na ƙara yin tunani game da Jehobah . Abokaina da yawa suna da’awar sanin Allah , amma halinsu ya musanta hakan . Tun da yake ba na son in zama kamar su , na fahimci abin da nake bukatar in yi . A wasu lokatai ina ƙoƙartawa sosai wajen kame fushina , amma a wasu lokatai ina komawa gidan jiya . Cike da baƙin ciki , na tinkare dattijon da ke nazarin Littafi Mai Tsarki da ni . * Mun tattauna matakan da zan ɗauka idan na yi fushi . Na kuma yi tunani a kan kalmomin Yesu da ke Yohanna 6 : 44 : “ Ba wanda ya iya zuwa wurina , sai dai Uba wanda ya aiko ni ya jawo shi . ” A lokacin , na riga na soma sha’awar yin waƙa , kuma na ga cewa ina da wannan baiwar . Don in rage baƙin cikin da nake yi , ina mugun shan giya da ƙwayoyi masu sa maye har in bugu tare da abokan da muke rera waƙa tare . Da ka gan ni , ka ga ɗan tawaye . Ina saka baƙaƙen tufafi , na bar saje da gemu , kuma na bar gashin kaina har ƙugu . Waɗannan dillalan sun yi mini dukan tsiya kuma suka karya mini mummuƙe . Na kuma ci gaba da rera waƙar da ke da kiɗa mai ƙarar gaske da kuma waƙar da ke ƙarfafa kisa da rashin imani da raunata mutane . Amma na san waɗanda za su taimaka mata . Ko da yake kamannina ya ba shi tsoro , ya amsa tambayoyin da na yi masa game da lokacin taro a Majami’ar Mulki . Na tabbata cewa Jehobah ne ya amsa addu’ata . Sun yi mini kyakkyawar maraba kuma hakan ya kwantar mini da hankali sosai . Na fahimci kalmomin Yesu a Matta 6 : 24 , inda ta ce “ ba wanda ke da iko shi bauta wa ubangiji biyu . ” Yayin da nake ƙoƙarin yin canji , ƙa’idar da ke 1 Korintiyawa 15 : 33 ta taɓa zuciyata . Wurin ya ce : “ Zama da miyagu ta kan ɓata halaye na kirki . ” Na aske sumana da gemuna , kuma na daina saka baƙaƙen tufafi kawai . Ta so abin da ta gani a wurin , kuma ba da daɗewa ba , ta soma nazarin Littafi Mai Tsarki . YADDA NA AMFANA : Na daina bin abubuwan da nake zaton cewa za su sa ni farin ciki har da abokai maci amana . Har yanzu ina son waƙa , amma ba kowace irin waƙa ba . Abu mafi muhimmanci shi ne , na kusaci Jehobah kuma ya zama Uban da nake nema . [ Bayanin da ke shafi na 13 ] “ Jehobah ne ya sake jawo ni cikin ƙungiyarsa ” Ka Koya Daga Kalmar Allah Yin baftisma hanya ce ta roƙon Allah ya amince mu ƙulla dangantaka mai kyau da shi . A zamanin manzannin Yesu , mutane da yawa sun ɗauki mataki nan da nan don su koya game da Allah da kuma Yesu . Yesu yana gab da kaiwa ɗan shekara 30 sa’ad da Yohanna Mai Baftisma ya nitsar da shi cikin ruwan Kogin Urdun . Amma , hadayar da Yesu ya yi ta hanyar mutuwa ta sa mun ƙulla dangantaka mai kyau da Allah . Me kake bukatar ka yi don ka cancanci yin baftisma ? Shaidun Jehobah suna koya wa dukan waɗanda suke son su kusaci Allah Littafi Mai Tsarki . Cin Amana — Hali Ne da ke Nuna Muna Kwanaki na Ƙarshe ! SHAFI NA 8 • WAƘOƘI : 63 , 32 Jehobah Ya San Yadda Zai Ceci Mutanensa MANUFAR TALIFOFIN NAZARI TALIFIN NAZARI NA 2 SHAFUFFUKA NA 8 - 12 Cin amana ruwan dare ne a duniya a yau , amma ba za mu bar hakan ya hana mu kasancewa da salama da haɗin kai a cikin iyali da kuma ikilisiya ba . Za ka samu amsoshin a cikin wannan talifin . TALIFOFIN NAZARI NA 4 , 5 SHAFUFFUKA NA 22 - 31 24 : 21 ) Me ya sa za mu kasance da tabbaci cewa Jehobah zai cece mu ? YAWAN JAMA’A AIKIN FASSARA ․ ․ ․ ․ ․ Me ya sa Yesu ne ya fi dacewa ya bayyana halayen Ubansa ? Wani mawallafi wanda limami ne ya ce : “ Ba za a iya bayyana wannan koyarwar ba domin akwai wasu abubuwa da ɗan Adam ba zai iya fahimta ba . ” ( 2 Kor . 4 : 4 ) Shi ya sa yawancin mutane sun rikice kuma ba su san gaskiya game da Allah ba , wato , Uba da kuma Mahaliccin sararin samaniya ! — Isha . Duk da haka yana da muhimmanci mutane su san gaskiya game da Allah . Yesu ne ya fi cancanta ya taimaki mutane su san Ubansa . Uban ya zaɓi Ɗan ya zama kakakinsa , a matsayin “ Kalmar Allah . ” ( R . 1 : 1 , 18 , LMT ) Da yake Yohanna ya faɗi hakan , mai yiwuwa yana tunanin al’ada da ake bi a zamaninsa a lokacin cin abinci . 4 : 8 , 16 ) Hakan yake da sauran halaye na Allah da Yesu ya bayyana wa almajiransa sa’ad da yake duniya . YADDA YESU YA BAYYANA UBANSA ( b ) Ka ba da misalin da ya nuna yadda Yesu ya bayyana Ubansa ta wajen koyarwarsa . Bari mu fara tattauna koyarwar Yesu . Yesu ya ce sa’ad da mutumin ya samo tunkiyar “ murna da ya yi bisa gareta ta fi ta bisa kan tassain da taran nan waɗanda ba su ɓace ba . ” Hanya ta biyu da Yesu ya bayyana Uban ga almajiransa ita ce ta halinsa . Sa’ad da manzo Filibus ya gaya wa Yesu : “ Ka nuna mana Uban , ” Yesu ya ce : “ Wanda ya gan ni ya ga Uban . ” ( Yoh . Ya tuna mana cewa Allah yana da ikon cire mugunta daga duniya kuma yana matuƙar son yin hakan . Ka yi tunanin yadda Jehobah yake ji yayin da yake ganin mugunta ko’ina a duniya ! Mene ne za ka iya koya game da Jehobah daga yadda Yesu ya bi da almajiransa ? ( 2 Sam . 22 : 28 ; Zab . 138 : 6 ) Yesu ya gan yadda Shaiɗan Iblis ya nuna fahariya . Shaiɗan mai son kai ne da yake son matsayi da yin suna . Saboda haka , Yesu ya yi baƙin ciki sosai sa’ad da ya ga almajiransa da ya koyar suka ci gaba da yin fahariya ! ƊAN YA YARDA YA BAYYANA UBAN Me ya sa Yesu bai gaya wa almajiransa dukan abubuwa da ya sani game da Ubansa ba ? Amma Yesu ya ce za a bayyana musu ƙarin abubuwa sa’ad da za su samu “ mai - taimako , ” wato , ruhu mai tsarki , wannan zai yi musu ja - gora ‘ cikin dukan gaskiya . ’ ( Yoh . 16 , 17 . Kamar yadda muka tattauna , Yesu ya san Ubansa sosai . Muna godiya sosai cewa Yesu yana son ya bayyana mana Ubansa ta koyarwarsa da kuma halinsa ! Ya kamata mu tuna cewa mutane da muke haɗuwa da su sa’ad da muke wa’azi ba su san halayen Allah ba . ․ ․ ․ ․ ․ Waɗanne darussa ne muka koya daga yadda Delilah da Absalom da kuma Yahuda Iskariyoti suka ci amanar wasu ? ․ ․ ․ ․ ․ Amma , me ya sa wannan ya shafe mu sosai ? Wani marubuci ya ce cin amana yana cikin abubuwan da suke shafar mutane sosai a yau . Bai kamata hakan ya ba mu mamaki ba . ( Mat . 24 : 3 , 10 ; Littafi Mai Tsarki ) ‘ Cin amana ’ yana nufin yin ƙulle - ƙulle don maƙiyin wani ya kama shi , wato rashin aminci . Rashin amincin da ya zama ruwan dare yana nuna cewa muna rayuwa a “ kwanaki na ƙarshe . ” Waɗannan ayyukan alamu ne cewa muna kwanaki na ƙarshe . Waɗanne darussa ne za mu iya koya daga Littafi Mai Tsarki game da mutanen da suka kasance da rashin aminci a zamanin dā ? Me za mu koya daga mutanen da suka kasance da aminci ? KASHEDI DAGA ABUBUWAN DA SUKA FARU A DĀ Wataƙila sarakuna biyar na Filistiyawa sun san cewa Delilah ba ta ƙaunar Samson da gaske . Sun ba ta kuɗi da yawa don ta bincika abin da ya sa Samson yake da ƙarfi domin su kashe shi . A ƙarshe , “ ransa ya ɓaci har bakin mutuwa . ” 16 : 4 , 5 , 15 - 21 ) Abin da ta yi mugunta ne sosai ! Amma me ya sa Yahuda ya yi hakan ? Domin za a ba shi azurfa talatin . Waɗannan darussa masu kyau ne da za su taimaka mana mu ƙi wannan hali na rashin aminci . ( b ) Ta yaya za mu iya yin koyi da Jonathan ? Jonathan “ ya ƙaunace [ Dauda ] kamar ransa , ” kuma ya yi masa alkawari cewa zai kasance da aminci a gare shi . Ya ma saka kansa cikin haɗari don ya kāre Dauda daga harin da Saul yake son ya kai masa . 1 : 17 , 26 . Hakazalika a yau , ko da ba a ba mu gata na masamman a cikin ikilisiya ba , ya kamata mu goyi bayan ɗan’uwan da Jehobah ya naɗa don ya yi ja - gora a cikin ikilisiya . — 1 Tas . Amma duk da haka , Bitrus ya tsai da shawara cewa zai kasance da aminci ga shafaffen Ɗan Allah , Yesu Kristi . Wannan ya shafe mu ma a yau . Yaya muke aikatawa sa’ad da muka karanta wani abu a cikin littattafanmu na Kirista wanda “ bawan nan mai - aminci mai - hikima ” ya wallafa da ke da wuyar fahimta ko kuma bai jitu da ra’ayinmu ba ? Hakan yana somawa sa’ad da ma’aurata suka soma yin nisa da juna . Wani farfesan ilimin halayyar zaman jama’a , Gabriella Turnaturi ya bayyana cewa “ cin amana za ta iya faruwa idan sun daina iya ƙoƙarinsu don su ƙarfafa dangantakarsu . ” Kuma hakan zai iya faruwa da mutanen da suka daɗe da yin aure . Alal misali , wani mutum ɗan shekara 50 da ya yi aure na tsawon shekara 25 ya saki matarsa da ba ta yi masa laifi ba domin ya auri wata dabam . ( a ) Yaya Jehobah yake ji game da waɗanda suke cin amanar abokiyar aurensu ? Suna bukatar su sa ƙwazo sosai don su kāre aurensu da kuma dangantakarsu da Jehobah . 16 , 17 . ( a ) Ta yaya za a iya gwada amincinmu ga Jehobah a cikin iyali da kuma ikilisiya ? ( b ) Wane misali ne ya nuna cewa yin biyayya da dokar Allah na kada a yi cuɗanya da duk wanda aka wa yankan zumunci yana kawo sakamako mai kyau ? 2 : 10 ) Bari kowannenmu ya yi iya ƙoƙarinsa don ya kasance da aminci ga Allah da kuma mutane . [ Hasiya ] 3 : 9 ; A . Amma , an fi yin amfani da wata gaɓa ta jiki a cikin Littafi Mai Tsarki . Ko da yake Kalmar Allah ba ta ba da ma’anar zuciya ta alama ba , amma mun san abin da take nufi . ( a ) Mece ce “ zuciya ” take wakilta ? Amma , da akwai lokatai da kalmar nan “ zuciya ” take da wata ma’ana dabam . Alal misali , Yesu ya ce : “ Ka yi ƙaunar Ubangiji Allahnka da dukan zuciyarka , da dukan ranka , da dukan azancinka . ” ( Mat . 22 : 37 ) A wannan misalin , kalmar nan “ zuciya ” tana nufin motsin rai da sha’awa da kuma yadda mutum yake ji . Sarki Dauda ya tuna wa Sulemanu : “ Ɗana , ka san Allah na ubanka , ka bauta masa da sahihiyar zuciya da yardan rai kuma : gama Ubangiji yana binciken dukan zukata , ya kuma gāne dukan sifofin tunani . ” ( 1 Laba . Waɗannan maza suna a shirye su karɓi gayyatar Yesu , amma suna son su yi wasu abubuwa tukuna . Yadda muka amsa gayyatar Yesu dabam ne . Mun amince da gayyatar sa na mu zama mabiyansa kuma muna bauta wa Jehobah a kowace rana . Duk da haka , ko da mun shagala a bautarmu ga Jehobah , muna bukatar mu tuna cewa zuciyarmu tana iya kasancewa cikin haɗari . Wani manomi ya shagala da aiki . Ko da yake yana da sauran aiki da yawa , wannan sha’awar ta janye hankalin manomin kuma bai yi aikinsa da kyau ba . Ta yaya Kirista a yau zai iya kasancewa cikin irin yanayin da manomi na kwatancin Yesu yake ciki ? Manomin yana iya zama kowane Kirista da yake bauta wa Allah da kyau amma zuciyarsa tana cikin haɗari . Alal misali , a ce wani ɗan’uwa yana da ƙwazo a wa’azi sosai . ( Rom . 12 : 9 ; Luk 9 : 62 ) Saboda haka , muna bukatar mu tabbata cewa babu kome a cikin duniyar Shaiɗan , ko idan muna ganin yana da amfani ko kuma kyau da zai hana mu yin ayyukan Mulki da zuciya ɗaya . — 2 Kor . 11 : 14 ; karanta Filibiyawa 3 : 13 , 14 . 14 , 15 . ( a ) Ta yaya Shaiɗan yake ƙoƙari ya sa mu rage ƙwazonmu a hidimar Jehobah ? Yana son ya ɓata zuciyarmu . 5 : 8 . Ta yaya za mu iya kāre kanmu daga dabarun Shaiɗan kuma mu ci gaba da bauta wa Jehobah da zuciya ɗaya . ( 2 Kor . 2 : 11 ) Addu’a tana da muhimmanci . Misalin Yesu ya nuna cewa a wasu lokatai za a iya yin addu’a sosai . Idan muna fuskantar gwaji masu wuya sosai kuma Shaiɗan ya daɗa rinjayarmu , hakan zai sa mu yi addu’a sosai don Jehobah ya kāre mu . ( a ) Mene ne ya kamata mu tambayi kanmu game da addu’o’inmu , kuma me ya sa ? 4 : 6 , 7 ) Idan muna son mu bauta wa Jehobah da zuciya ɗaya , wajibi ne mu nace da yin addu’a kuma mu yi hakan a kai a kai . 12 : 12 ) Amsarka tana bayyana yawan yadda kake son ka bauta wa Allah da zuciya ɗaya . 86 : 11 . [ Akwati a shafi na 16 ] 1 Abinci : Muna bukatar mu ci abinci mai lafiya don zuciyarmu ta zama lafiyayya . Hakazalika , ya kamata mu tabbata cewa mun samun abinci mai kyau na Kalmar Allah ta wajen yin nazarin Littafi Mai Tsarki mu kaɗai da yin bimbini da kuma halartar tarurruka . — Zab . 1 : 1 , 2 ; Mis . ALLAH zai halaka duniyar Shaiɗan farat ɗaya , sa’ad da mutane ba su yi zato ba . ( 1 Tas . 2 , 3 . ( a ) Mene ne mutanen Allah za su fuskanta a lokacin “ ƙunci mai - girma ” ? 38 : 2 , 14 - 16 ) Babu ƙungiyar ɗan Adam da za ta taimaki mutanen Jehobah . Bari mu tattauna misalai uku da za su sa mu kasance da tabbaci cewa Jehobah zai iya ceton mutanensa . Ka yi la’akari da labarin Rigyawa na zamanin Nuhu . Za a gina babban jirgi kuma a shigar da dabbobin cikin jirgin . Littafi Mai Tsarki ya gaya mana cewa Jehobah ya tsai da shawara kuma ya sanar da hakan a cikin sama . Babu shakka , Allah ya yi wannan sanarwar a shekara ta 2490 K.Z . ( Far . 7 : 6 ) Sa’ad da Nuhu yake ɗan shekara 500 , wato , a shekara ta 2470 K.Z . , Nuhu ya soma haifan ’ ya’yansa . ( Far . ( b ) A wane lokaci ne Allah ya gaya wa Nuhu ainihin lokacin da rigyawar za ta soma ? 9 , 10 . Misali na biyu da za mu tattauna ya nuna dalilin da ya sa za mu iya dogara ga Jehobah don ya ceci mutanensa . Zai yi amfani da ikonsa marar iyaka don ya ceci mutanensa kuma ya tabbata cewa nufinsa ya cika . Kusan Isra’ilawa miliyan uku ne suka fita daga ƙasar Masar . ( b ) Mene ne sakamakon wannan faɗan kuma mene ne wannan labarin ya koya mana game da Jehobah ? ( Karanta Fitowa 14 : 19 , 20 . ) Babu shakka , wannan ya ɗan ɗauki lokaci . Da yake Isra’ilawa suna tafiya a ƙasa , ba su yi sauri sosai ba . Amma Rundunar Masarawa suna yi gudu sosai domin suna yi amfani da karusa . Amma duk da haka , Masarawa ba su isa inda Isra’ilawa suke ba domin Jehobah ne yake kāre su . “ Ba ya rage ko guda ɗaya a cikinsu ba . ” ( Fit . SUN TSIRA DAGA HALAKAR URUSHALIMA Yesu ya ce : “ Sa’anda fa kun ga ƙyamar lalata , wadda aka ambace ta ta bakin annabi Daniyel , tana tsaye a cikin tsatsarkan wuri . . . , sa’annan waɗanda ke cikin Yahudiya su gudu zuwa duwatsu . ” ( Mat . Amma yaya za su iya fita daga cikin birnin da an riga an kange ? ( Karanta Matta 24 : 17 , 18 . ) Faɗa ta ɓarke tsakanin ’ yan tawayen da kuma ’ yan birnin . Mene ne muka koya daga annabcin Habakkuk na farmakin da Gog zai kai wa bayin Allah ? Kamar Ezekiel , Habakkuk ya yi magana game da wannan lokacin . Yadda Habakkuk ya aikata ya nuna yadda za mu ji sa’ad da Gog da mabiyansa suka kawo mana farmaki . Wataƙila za mu ji tsoro . Idan muna son mu rera yabo ga Jehobah sa’ad da hakan ya faru , wajibi ne mu kasance da aminci har ƙarshe . Abin da za mu tattauna a talifi na gaba ke nan . Ka duba Hasumiyar Tsaro ta 15 ga Disamba , 2010 , shafuffuka na 30 - 31 . MECE CE AMSARKA ? Ta yaya Jehobah yake ƙarfafa mu ? 1 , 2 . ( a ) Me ya sa muka tabbata cewa Allah zai taimaka mana mu kasance da aminci har ƙarshe ? Amma shin da gaske ne cewa Allah ya san mu sosai ? Littafi Mai Tsarki ya bayyana cewa Jehobah ya san kowannenmu sosai . Yana tattara “ muradin dukan dangogi ” don su bauta masa . ( Hag . 2 : 7 ) Yana kuma taimaka wa bayinsa don su kasance da aminci har ƙarshe . 6 : 44 ) Wannan ya nuna cewa wajibi ne Allah ya taimaka mana kafin mu soma bauta masa . Ta yaya Jehobah ya jawo dukanmu ga bauta ta gaskiya ? Idan ka keɓe kanka a matsayin Kirista , to Jehobah ne ya jawo ka ga bauta ta gaskiya . 1 : 5 ) Abin da Bitrus ya ce ya shafi dukan Kiristoci , domin dukanmu muna bukatar taimakon Allah don mu kasance da aminci . Abin da ya taɓa faruwa da Dauda ke nan . Dauda bai tuna cewa zai ɗauki alhakin jini , idan ya kashe mutanen da ba su san hawa ba ba su san sauƙa ba . Amma Abigail matar Nabal ta hana Dauda yin wannan kuskure . Wane darasi ne za mu iya koya daga wannan labarin ? Ka lura da yadda littafin Ru’ya ta Yohanna ya amsa waɗannan tambayoyin . Shin Jehobah ya san abin da ke faruwa a ikilisiyoyi a yau sosai ? Ka bayyana . Bayan shekara ta 1914 , ikilisiyoyin bakwai sun wakilci Kiristoci shafaffu . Kuma shawarar da aka ba waɗannan ikilisiyoyi bakwai ta shafi dukan ikilisiyoyin da ke duniya a yau . Ta yaya za mu iya ƙyale Jehobah ya yi mana ja - gora ? 24 : 45 ) Amma don mu amfana daga wannan tanadin , wajibi ne mu keɓe lokaci don yin nazari da kuma yin amfani da darussan da muka koya . 24 ) Shin ka taɓa yin nazarin wani batu a cikin littattafanmu kuma ka ce , ‘ Lallai , ni aka rubuta wa wannan abun . ’ ( Karanta Zabura 34 : 18 ; 56 : 8 . ) Yana ƙarfafa mu duk sa’ad da muke da “ karyayyar zuciya . ” Wane darassi ne labarin Asaph ya koya mana ? Labarin wani marubucin zabura mai suna Asaph ya nuna amfanin halartar tarurruka . Amma mene ne ya taimaki Asaph don hankalinsa ya dawo jikinsa . Muna iya yin sanyin gwiwa don muguntar da ke faruwa a duniyar Shaiɗan . Amma idan mun halarci taro tare da ’ yan’uwanmu , za mu samu ƙarfafa kuma hakan zai sa mu ci gaba da bauta wa Jehobah da farin ciki . Ta yaya za mu iya amfana daga misalin Hannatu ? Abin da ya faru tsakanin ta da kishiyarta mai suna Peninnah ya ɓata mata rai sosai . Hannatu ta damu sosai har ‘ ta riƙa kuka , ta ƙi cin abinci . ’ Jehobah ya lura da amincinta kuma ya albarkace ta . — 1 Sam . 1 : 11 , 20 . ( b ) Yaya kake ji game da yadda Jehobah yake kula da kai ? Hannatu takan halarci tarurruka a kai a kai , kuma ya kamata Kiristoci a yau su yi koyi da ita . [ Hoto a shafi na 28 ] [ Hoto a shafi na 30 ] BAYAHUDEN yana wakiltar shafaffun Kiristoci , kuma “ mutum goma ” suna wakiltar “ waɗansu tumaki , ” ko kuma waɗanda suke rukunin “ Jonadab , ” kamar yadda aka san su a lokacin . An haife ni a ranar 15 ga Oktoba , 1926 . Wannan taron gunduma ya tabbatar mini cewa a matsayina na ɗaya daga cikin waɗanda ke rukunin Jonadab wajibi ne in yi iya ƙoƙarina in taimaka wa rukunin shafaffu a aikin wa’azi . HIDIMAR MAJAGABA A LOKACIN YAƘI Mahaifiyata ce ta farko da muka yi hidimar majagaba tare , amma bayan wajen shakara ɗaya , ta daina hidimar majagaba don rashin lafiya . Duk da haka mun yi farin ciki a shekarun da muka yi muna hidima a yankin Kent . Bayan makonni ukun , ɗan’uwa Pryce Hughes , mai kula da reshe ya ce in ci gaba da hidima a Bethel . 2 : 9 . Wata rana a Bethel , wani ɗan’uwa ya gaya mini cewa wata ’ yar’uwa tana son gani na a waje . Ɗaya cikin abokan makarantarmu mai suna Lloyd Barry da ɗaya cikin malaman makarantar , Albert Schroeder da kuma John Booth , mai kula da Kingdom Farm ( inda ake Makarantar Giliead ) daga baya sun yi hidima a matsayin waɗanda suke cikin Hukumar Mulki . HIDIMAR KULA DA DA’IRA DA SAKE KOMA BETHEL A lokacin ni ɗan shekara 21 ne , amma ’ yan’uwan sun amince da ƙwazo na na matashi . Mahaifiyata ta rasu a watan Fabrairu a shekara ta 1950 . Bayan haka , aka naɗa Baba bawa mai hidima a Ikilisiyar Gillingham . An yi taron a filin wasan Palais des sports , kusa da Eiffel Tower . Bayan aurenmu , ni da Esther muka koma zama a wajen Bethel . A shekara ta 1964 an gayyace mu mu zauna a Bethel . Ina samun gatan zuwa hedkwata da ke birnin New York lokaci - lokaci . Sa’ad da na je , ina samun shawarwari masu kyau daga ’ yan’uwa dabam - dabam da ke Hukumar Mulki . Alal misali , a wani lokacin da na bayyana damuwata na kammala wani aikin da ke bukatar a gama shi da wuri , Ɗan’uwa Knorr ya yi murmushi , sai ya ce : “ Kada ka damu . Tun daga lokacin idan aiki ya taru maimakon in riƙa yawan damuwa , sai in soma yin aikin ɗaya bayan ɗaya kuma ta hakan , sai in gama aikin a kan lokaci . 26 : 11 ) Mu da muke rukunin waɗansu tumaki mun san cewa ba kullum ba ne za mu riƙa kasancewa da ’ yan’uwan Kristi shafaffu a duniya . [ Hotona a shafi na 21 ] ( Hagu ) Tare da Esther a ranar bikin aurenmu Muna bukatar mu guji koyon halaye marasa kyau . ( K . “ Iri mai - kyau ” yana nufin “ ’ ya’yan mulki ke nan ” a cikin almarar da Yesu ya yi game da “ alkama ” da “ zawa . ” ( Mat . 13 : 24 - 30 , 38 ) Zawan zai yi girma tare da alkama har sai lokacin kaka . Ta yaya za mu yi ƙoƙari mu magance halin yin hassada ? Hakan ya sa na ƙasa amincewa da ita . Sai da na kai zuciya nesa kafin na gafarta mata . ” Yaya za ku iya sake amincewa da juna ? Kuna bukatar ku fito fili ku gaya wa junanku gaskiya . Da farko , baƙin ciki yana iya hana ku tattauna batun . Steve ya ce : “ Domin Jodi ba ta so ta yi magana game da batun , hakan ya sa na ci gaba da zarginta . ” Sa’ad da take magana bayan ta tuna abin da ya faru , ta yarda cewa , “ Ƙin yin magana game da batun ya hana mu warware matsalar . ” Babu shakka , tattaunawa batun zai sa baƙin ciki . Ta yaya ? Taɗin me suka yi da ya kai ga hakan ? Amma muna ba juna haƙuri daga baya . Ta wajen guje wa irin wannan halin , za ki ƙarfafa mijinki ya ci gaba da tattaunawa da ke a fili . — Afisawa 4 : 31 . 2 Ku Ba Junanku Haɗin Kai . Abin da Jodi da Steve suka gano ke nan . Na ƙudura cewa ba zan sake ɓata masa rai ba . Kowace rana , ina neman yadda zan tabbatar masa da amincina , shi kuma ya ci gaba da nuna mini ƙauna . Paul ya bar wurin da yake yin aiki don matarsa ta sake amincewa da shi . Ya kuma daina yin amfani da wayarsa sai na matarsa kaɗai . Idan kai ne ka ci amana , kana bukatar ka canja halinka . Sa’ad da Steve ya tuna abin da ya faru , ya ce : “ Jodi tana nuna mini ƙauna sosai , kuma tana yawan cewa ‘ Ina son ka . ’ ” Ku rubuta su sa’an nan ku yi ƙoƙari ku bi abin da kuka rubuta . Misalai 21 : 5 ta ba da wannan gargaɗi : “ Kowane mai - garaje wajen tsiya ya ke nufa . ” Yana ɗaukan lokaci kafin a gafarta gaba ɗaya kuma a sake amincewa da juna . Za ki ma iya ƙarfafa mijinki ya gaya miki abin da ke sa shi farin ciki da kuma damuwa . ( Irmiya 3 : 12 ) A lokacin da mutanensa suka tuba kuma suka dawo wurinsa , ya gafarta musu . Idan a wasu lokuta kuna shakkar ko za ku yi nasara , ku tuna wannan : Allah ne Tushen aure . Shekaru 20 ke nan tun da Steve da matarsa Jodi suka sami wannan matsalar a aurensu . Jirgin ruwa Kare Karen daji Raƙumin daji Tunkiya Zaki Ka kwaikwayi kukan waɗannan dabbobin : Mene Ne Zai Faru da Addini ? Shaidun Jehobah za su yi farin cikin tattauna waɗannan amsoshin da kai . Amma , Jehobah Allah yana son mutane su san gaskiya game da shi . — Karanta 1 Timotawus 2 : 3 - 5 . Mene ne zai faru da addini ? Za mu ƙulla abuta da Allah , za mu samu sabon “ iyalin ” da ke ƙaunar mu kuma za mu kasance da begen yin rayuwa har abada . — Karanta Markus 10 : 29 , 30 ; 2 Korintiyawa 6 : 17 , 18 . Don ƙarin bayani , ka duba babi na 15 da 16 na littafin nan Menene Ainihi Littafi Mai Tsarki Yake Koyarwa ? Shaidun Jehobah ne suka wallafa . Ka Kusaci Allah A fili ya tunkari Zedekiah kuma ya ce masa yadda aka wulaƙanta Irmiya bai dace ba . Ya saukar da “ waɗansu tsummoki da waɗansu yan ruɓaɓun zanuwa , . . . da igiyoyi cikin ramin zuwa wurin Irmiya . ” Me ya sa ya saukar masa da tsummoki da kuma zannuwa ? Ya yaba masa kuwa ? Ba kuwa za ka fāɗi ta kaifin takobi ba . . . Taron Gunduma Na Shaidun Jehobah Ta yaya za mu kiyaye zuciyarmu ? Muna gayyatar ka ka halarci dukan ranaku uku na taron . * Abin da za ka koya zai taimaka maka ka yi abubuwan da za su faranta wa Allah rai . — Misalai 27 : 11 . [ Hasiya ] 16 - 22 GA YULI , 2012 Amma duk da haka , muna ɗokin ɗaukaka Jehobah . Wannan talifin ya bayyana yadda za mu iya yin haka . Ya nuna abin da ya kamata mu yi don mu yi koyi da Allah kuma mu faranta masa rai . ( Afis . 120,172 Kana Daraja Aure A Matsayin Baiwa Daga Wurin Allah Kuwa ? “ Ubangiji shi yarda maku ku sami hutawa , kowace ɗayanku a cikin gidan mijinta . ” — RUTH 1 : 9 . Kuma shi ya sa ya furta waɗannan kalmomin . Allah ya ɗaura musu aure . Amma idan Kiristoci suna son su yi aure ko kuma suna son wasu abubuwa , Allah zai iya taimaka musu . Ta ce : “ Ina yi maku kashedi , ku ’ yan matan Urushalima , kada ku tada ƙauna , kada ku falkar da ita , sai ta yarda tukuna . ” ( W . 2 : 1 , 2 ) Ƙwarai , suna bala’in son juna . Ya ba Isra’ilawa umurni cewa : “ Ba za ka yi surukuta da su ba ; ɗiyarka ba za ka ba ɗansa ba , ba kuwa za ka ɗauka ma ɗanka ɗiyatasa ba . Mashaidin Jehobah da bai auri Mashaidiya ba ya yi rashin biyayya ga Jehobah . Ka bayyana dalilin da ya sa ya kamata mu bi shawarar da Jehobah ya ba da game da aure . Me ya sa Jehobah ya kafa aure ? Yana son mutane su ‘ yalwata da ’ ya’ya , su riɓu , ’ shi ya sa ya halicci mutane da sha’awar yin jima’i . Amma , idan bayin Jehobah sun bi shawarar da ke Kalmar Allah a rayuwarsu , za su yi farin ciki sosai a aurensu . Alal misali , manzo Bulus ya ba da shawara dalla - dalla game da jima’i a aure . Ya kamata aure ya sa mutane murna da kuma farin ciki . Kuma ya kamata kwanciyar hankali ta kasance a iyalin Kirista . Sa’ad da za su koma ƙasar Yahuda daga ƙasar Mowab , Naomi ta gaya wa Orpah da Ruth su koma gida . 1 : 1 , 5 , 6 ; Luk 3 : 23 , 32 ) Ta kasance da aminci ga Jehobah kuma ta samu albarka sosai . Babu ɗan Adam da ya kai shi ilimi . Ba zai dace mu nemi shawara daga wurinsa ba . Za su yi hakan idan suna daraja baiwar da Jehobah ya ba mu na yin aure . 3 : 7 ) Idan miji bai bi shawarar Jehobah ba , Jehobah ba zai amsa addu’arsa ba . Wane alheri ne mace mai ƙauna take yi wa iyalinta ? Ya dace maigida Kirista ya ƙaunaci matarsa kuma ya kāre ta . 19 : 10 - 12 ; 1 Kor . 7 : 1 , 6 , 7 , 17 . 19 : 4 - 6 ) Yin sha’awar matar wani ko mijin wata zunubi ne . 5 : 27 - 30 ) Ya wajaba mutum ya kawar da irin wannan tunanin kuma ya daina wannan zunubin . — Irm . Yaya ya kamata mu ji game da baiwar yin aure da Allah ya tanadar mana ? Ka Kasance Da Ra’ayi Mai Kyau Idan Kana Fuskantar Matsala A Aurenka 7 : 10 . Me ya sa ? SA’AD DA Kiristoci suka yi aure , suna yin wa’adi a gaban Allah kuma ya kamata su ɗauki wannan wa’adin da muhimmanci sosai . ( M . Amma , ya kamata bayin Jehobah su bi dokar da Allah ya kafa game da aure . Ya wajaba bayin Jehobah su kasance da ra’ayin Jehobah ko da a lokacin da suka yi auren ba sa bauta wa Jehobah . 7 : 39 ) Idan ka sami kanka a wannan halin , ka nemi gafara da kuma taimakon Allah ta yin addu’a . Kirista da ya kashe aurensa ba shi da dama ya sake yin aure sai dai idan abokiyar aurensa ta yi fasikanci . Yesu ya ce : “ Dukan wanda ya saki matatasa , in ba domin fasikanci ba , ya kuwa auri wata , zina ya ke yi . ” ( Mat . Idan Kirista ya kashe aurensa , hakan zai nuna cewa ba shi da dangantaka mai kyau da Jehobah . 2 : 21 - 24 . Ma’aurata da yawa sun yi nasara wajen magance matsalar aurensu ko da cewa da farko kamar hakan ba zai yiwu ba . Alal misali , ka yi la’akari da abin da zai iya faruwa idan mijin ba Mashaidi ba ne . 10 , 11 . Ko kuma abokiyar aure za ta iya daina wa’azi har na tsawon wata shida . Mene ne ya kamata Kiristoci da suke irin wannan yanayin su yi idan suna gani ba za a iya ceton aurensu ba ? Duk da haka , akwai dalilai masu kyau na ƙin fid da rai a aurenka don ba ka jin daɗinsa . Kiristocin da suka jimre a aurensu duk da cewa ba sa jin daɗinsa suna da tamani a gaban Allah . Za su ƙara ƙaunar ku da kuma daraja ku don za su gane cewa kuna son ku faranta wa Allah rai . Sa’ad da dattawa suke taimakon ma’aurata da ɗaya cikinsu ba Mashaidi ba ne , suna iya yin amfani da wannan shawara ta Manzo Bulus : “ Ga waɗanda sun rigaya sun yi aure ina umurni ba kuwa ni ba ne , Ubangiji ne , kada matan ta rabu da mijinta idan kuwa ta rigaya ta bar shi , ta zauna haka nan ba miji , ko kuwa ta sulhunta da mijinta ; mijin kuma kada ka rabu da matatasa . . . . Wasu mata sun rabu da mazansu don suna cin zalinsu ko kuma sun hana su bauta wa Jehobah . Me ya sa bai kamata Kiristoci su yi hanzarin kashe aurensu ba ? Saboda haka , ba ma son mu ci amanar abokin aurenmu kuma mu rabu da shi don mu auri wani . — Irm . 2 : 13 - 16 . KA DOGARA GA JEHOBAH “ Na kusa in rabu da mijina don ya ƙi biyan bukatuna kuma ya sa dangantakata da Jehobah cikin haɗari ” in ji ta . “ Duk da cewa a dā shi dattijo ne kafin ya fara harkar kasuwanci da ba ta dace ba . Wani hari da ’ yan ta’adda suka kawo birninmu ya tsoratar da ni sosai kuma na daina cuɗanya da mutane . Abu mafi muhimmanci , mu ƙudura cewa za mu faranta wa Jehobah Allah rai a dukan abubuwa kuma mu nuna godiya sosai don baiwar Allah na aure . [ Hoto a shafi na 11 ] Ka Dogara Ga Jehobah , Allah Na “ Lokatai Da Kwanaki ” Ta yaya abubuwa da aka halitta da annabci suka nuna cewa Jehobah ne Babban Mai Tsara Lokaci ? A ranar halitta ta huɗu , Allah ya ce : “ Bari haskoki su kasance cikin sararin sama domin su raba tsakanin yini da dare ; su zama kuma domin alamu , da wokatai , da kwanaki da shekaru . ” ( Far . 1 : 14 , 19 , 26 ) Hakan ya faru , daidai da nufin Jehobah . Har ila , masana kimiyya ba su iya bayyana ko mene ne lokaci ba . HALITTUN JEHOBAH SUNA ƘARFAFA BANGASKIYARMU Alal misali , jikinmu yana sa mu san lokacin da gari ya waye da kuma lokacin da dare ya yi . Bugu da ƙari , abin da Littafi Mai Tsarki ya faɗa yakan faru a kan lokaci domin Jehobah Allah zai iya sa abubuwa su faru daidai da nufinsa da kuma ma’ajin lokacinsa . 9 : 14 , 15 ) Ya kamata sanin yadda annabce - annabce suka cika a kan lokaci , ya sa mu ba da gaskiya ga Allah na “ lokatai da kwanaki ” da kuma Kalmarsa . Sojojin Babila sun halaka Urushalima a shekara ta 607 kafin zamanin Kristi , kuma aka kwashi Yahudawa daga Yahuda zuwa ƙasar Babila . Amma , mene ne zai faru a ƙarshen shekara ta saba’in ? 25 : 11 , 12 ; 29 : 10 ) Wannan annabcin ya cika daidai lokacin da Jehobah ya faɗa , a shekara ta 537 kafin zamanin Kristi bayan Midiya da Farisa suka sa Yahudawa su samu ’ yanci daga ƙasar Babila . Kusan shekara biyu kafin Yahudawa su bar Babila , Allah ya annabta ta bakin annabi Daniyel cewa Almasihu zai bayyana a shekara ta 483 bayan da aka ba da doka a sake gina Urushalima . Sarki na Midiya da Farisa ya ba da wannan dokar a shekara ta 455 kafin zamanin Kristi . Bayan shekara ta 483 , a shekara ta 29 , aka shafa Yesu Banazari da ruhu mai tsarki a lokacin da ya yi baftisma kuma ya zama Almasihu . Alal misali , Littafi Mai Tsarki ya yi hakan ta wajen ba da “ alamar ” bayyanuwar Yesu . Kuma ya yi nuni ga lokacin da za a kawar da Shaiɗan daga sama , kuma hakan zai sa a yi matuƙar wahala a duniya . ( Mat . 24 : 3 - 14 ; R . Yoh . Bayan haka , Yesu zai yi sarauta ta shekara dubu . Idan mun gaskata cewa muna zama a lokaci na ƙarshe , me ya kamata mu yi ? Tun da yake mun san cewa Kristi ya zama Sarki kuma muna zama a “ kwanakin ƙarshe , ” me ya kamata mu yi ? ( Dan . Allah ya gaya wa Nuhu cewa zai kawo ƙarshe ga miyagun mutane na zamaninsa . A lokacin , mugayen mutane za su halaka a ruwan tufana . 24 : 37 ; 2 Bit . 2 : 5 ) Amma suna “ ci , suna sha , suna aure , suna auraswa , . . . ba su sani ba har rigyawa ta zo ta kwashe su duka . ” Mene ne zai taimaka mana mu kasance da shiri ? Sa’ad da muke jiran zuwan Ɗan mutum , me ya kamata mu tuna game da Jehobah da zai taimaka mana mu bauta masa ? Hakika , Misalai 21 : 1 ya ce : “ Zuciyar sarki tana hannun Ubangiji kamar magudanan ruwaye : Ya kan juya ta dukan inda ya ga dama . ” Muhimman canje - canje da suke faruwa a duniya suna cika annabci , musamman ma annabci game da wa’azin bishara Mulkin Allah da ake yi a dukan duniya . Yin wa’azin Mulkin a waɗannan kwanaki na ƙarshe yana bukatar mu kasance da imani cewa Jehobah zai cika nufinsa a kan lokaci . Sa’ad da muka ba da haɗin kai ga waɗannan canje - canjen da kuma yin hidima a ƙarƙashin Ɗansa , “ shugaban ikilisiya , ” muna nuna cewa mun dogara ga Allah na “ lokatai da kwanaki . ” — Afis . Jehobah yana son mu riƙa yin addu’a a gare shi a kowane lokaci kuma mu gaskata da dukan zuciyarmu cewa zai “ taimake mu a kan kari . ” ( Ibran . 4 : 16 , Littafi Mai Tsarki ) Wannan ya nuna mana cewa yan ƙaunarmu kuma ya damu da kowannenmu . 17 , 18 . ( a ) Wane mataki ne Jehobah zai ɗauka a kan maƙiyansa nan ba da daɗewa ba ? ( b ) Wane tunanin banza ne ya kamata mu guji ? 4 : 10 ; 2 Bit . Ba da daɗewa ba , Jehobah zai kawo ƙarshen mugun yanayi da duniya take ciki a yau . 7 : 7 ) Hakika , “ ku ƙarfafa , bari zuciyarku ta yi gaba gaɗi , dukanku masu - sauraro ga Ubangiji . ” — Zab . 31 : 24 . Ka duba littafin nan Menene Ainihi Littafi Mai Tsarki Yake Koyarwa ? Ka duba littafin nan Menene Ainihi Littafi Mai Tsarki Yake Koyarwa ? Me ya sa zai yiwu mu yi koyi da halayen Jehobah ? Kiristoci shafaffu suna nuna ɗaukakar Jehobah . Manzo Bulus wanda shi ma shafaffe ne ya rubuta : “ Dukanmu , da fuska ba luluɓi muna [ nuna ] darajar Ubangiji kamar madubi , muna sākuwa zuwa cikin wannan sura daga daraja zuwa daraja . ” Saboda haka , ko mu shafaffu ne ko kuma waɗansu tumaki , muna kama da madubin zamanin dā domin muna nuna ɗaukakar Jehobah a rayuwarmu da kuma hidimarmu . ( 2 Kor . MUNA SON MU ƊAUKAKA JEHOBAH Bulus ma ya fuskanci wannan matsalar . Ya bayyana dalilin da ya sa dukanmu muke wannan famar : “ Dukan mutane sun yi zunubi , sun kasa kuma ga darajar Allah . ” ( Rom . Zunubi yana ɓata dangantakar mutum da Jehobah . 51 : 5 ; Isha . 59 : 2 ; Kol . 1 : 21 ) Yawancin mutane suna rayuwa a hanyar da ke raba su da Allah kuma saboda hakan , ba sa nuna ɗaukakar Allah . Babu abin da ke da tasiri a kan ’ yan Adam kamar zunubi . Wajibi ne kuma mu tabbata cewa muna yin rayuwa yadda Jehobah yake so . ( Mis . 28 : 18 ; 1 Kor . Ko da yake mu ba kamilai ba ne kamar Yesu , amma ya kamata mu yi koyi da misalinsa . Ta yaya Littafi Mai Tsarki yake taimaka mana mu nuna ɗaukakar Allah ? 1 : 1 - 3 ) Karanta Nassosi kullum zai taimaka mana mu samu ci gaba . Abin da muka koya daga Littafi Mai Tsarki yana ƙarfafa bangaskiyarmu . Ya kuma taimaka mana mu ƙuduri aniya cewa ba za mu yi zunubi mai tsanani da zai ɓata wa Jehobah rai ba . — Zab . 86 : 12 ; Yaƙ . Idan muna abu a hanyar da ba ta jitu da ra’ayinsa ba , za mu ɓata masa rai kuma mu jawo wa kanmu matsala . Ya kamata mu yi nisa da shi ko da shi danginmu ne . ( 1 Kor . Bai ma kamata ba mu so sanin abin da suka ce ko a cikin mujallu ko a Intane domin hakan yana ɓata dangantakarmu da Jehobah . — Karanta Ishaya 5 : 20 ; Matta 7 : 6 . Hanya mafi kyau da za mu yi koyi da Jehobah ita ce ta wajen yin ƙauna . ( 1 Yoh . [ Hotona a shafi na 27 ] Elva Gjerde ce ta ba da labarin Bari in gaya muku labarin . Har ya daina saurin fushi . Wannan ya sa mahaifiyata da wana Frank , suka soma halartar taro . Tun daga lokacin , na yi abota da tsofaffi da yawa waɗanda suka taimaka mini lokatai dabam - dabam a rayuwata . Ɗaya daga cikinsu ita ce Alice Place , wata tsohuwa da ta fara yi wa iyalinmu wa’azi . Ina sha’awar lissafi sosai , kuma ina son in zama malama mai koyar da lissafi . ’ Yan’uwa Percy da Margaret masu wa’azi a ƙasashen waje ne da suka yi hidima a ƙasar Latvia tsakanin shekara ta 1930 da 1939 . Sa’ad da aka soma Yaƙin Duniya na biyu a ƙasan Turai , aka gayyace su hidima a Bethel na Osatareliya da ke wani gari kusa da birnin Sydney . ’ Yar’uwa Betty Law ( yanzu sunanta Betty Remnant ce ) tana ɗaya cikin waɗanda na soma nazarin Littafi Mai Tsarki da su . Na zama majagaba na musamman kuma aka tura ni hidima a garin Narrandera , mai nisan mil 137 a kudu maso yamma na garin Cowra . Ita majagaba ce mai ƙwazo da ta girme ni da shekara biyu . ’ Yan’uwa fiye da 300 uku ne suka halarci wannan taron da aka yi a babban tanti . Ɗan’uwa Nathan Knorr daga Bethel da ke Brooklyn ne ya yi magana da mu kuma ya faɗa cewa ana bukatar a yi wa’azi a kowane ɓangare na duniya , kuma muna ɗokin jin kome da ya faɗa . Ni matashiya ce kuma ina son ayyukana da kuma na wasu su kasance babu kuskure ko kaɗan . Wasu ’ yan ajina ma sun taimaka mini . Na tuna ɗaya daga cikinsu ta ce mini : “ Elva , Jehobah ba ya amfani da tsumagiya don ya sa mu bauta masa . Kada ki cika damun kanki ! ” Saboda haka , bayan shekara ɗaya a ƙasar Namibiya , sai na je na sami saurayi na a ƙasar Siwizalan . Ba da daɗewa ba bayan muka isa Bethel , sai na gano cewa mijina ya ci amanata kuma ya yi rashin aminci ga Jehobah . Na ƙudura aniya cewa ba zan taɓa ƙyale rashin amincin maigidana ya raba ni da Jehobah ba . Sa’ad da nake doguwar tafiyar zuwa gida , na ji daɗin tattaunawa da wasu fasinjojin jirgin ruwan da muka shiga . Bayan haka , sai ya ɗan samu sauƙi , amma daga baya sai yanayinsa ya daɗa muni kuma jikinsa ya shanye . Da shigewar lokaci , aka sallame shi kuma na soma kula da shi har ya samu sauƙi . Sa’ad da nake wannan nazarin na koyi abubuwa da yawa da suka taimaka mini in jimre da yanayina . Kuma na yi farin ciki sosai don ziyarar tsofaffin da ke ikilisiyarmu . Sa’ad da nake matashiya , ina da tsattsauran ra’ayi , kuma ina son kome ya kasance babu aibi . Amma na koya cewa ba haka rayuwa take ba . A cikin dukan waɗannan matsalolin , na samu ja - gora da kuma ƙarfafa a hanyoyi dabam - dabam . ( Dan . 7 : 9 ) Shawararsa ta sa na canja halina kuma saboda haka , na more abubuwa masu ban farin ciki a aikin wa’azi a ƙasashen waje . ( Ayu . Sa’ad da nake hidimar majagaba tare da Joy Lennox a garin Narrandera [ Hoto a shafi na 15 ] Sa’ad da nake kula da mijina Arne a lokacin da yake rashin lafiya Ta yaya mutuwar amintattun bayin Allah ‘ abu mai daraja ne a gaban Jehobah ’ ? Idan Allah ya ƙyale maƙiyansa su halaka dukan bayinsa daga duniya , za a yi shakkar matsayinsa da kuma sunansa . 12 : 22 ) Hakika , “ Ubangiji ba za ya yar da mutanensa ba : ba kuwa za ya yi ɓari da gādonsa ba . ” — Zab . Gadōn bayin Ubangiji ke nan , adalcinsu wanda shi ke daga wurina , in ji Ubangiji . ” — Isha . [ Bayanin da ke shafi na 22 ] ‘ Ku Yi Hankali da Yisti na Farisawa ’ ( Luk 12 : 1 ) Matta ma ya rubuta wannan gargaɗin kuma hakan ya taimaka mana mu fahimci cewa yana magana ne game da koyarwar ƙarya da Farisawa suke yi . — Mat . Me ya sa koyarwar Farisawa take kamar guba ? Yesu ya yi magana game da wannan hali marar kyau a wani misalin da ya ba da . ( Luk 18 : 14 ) Mutane da yawa sun yi zato cewa masu - karɓan haraji macuta ne , amma Yesu yana son ya taimaka wa masu - karɓan haraji da suke son koyarwar Yesu . Ko kuma wataƙila mun san kurakuren wasu . ( Mar . 10 : 18 ) A wani lokaci kuma , Yesu ya wanke kafaffun mabiyansa domin ya nuna musu cewa ya kamata su riƙa kasancewa da tawali’u . — Yoh . 13 : 1 - 15 . Tambayoyin da za ku yi tunani a kai : Shin ina ɗaukan ’ yan’uwan da suke da gata a cikin ikilisiya da daraja fiye da wasu domin ina sa rai cewa za su ba ni ƙarin gata ? 20 : 10 ) Farisawa sun daɗa wasu dokoki da kuma al’adu domin suna ganin cewa Dokar da Jehobah ya bayar ba ta ba da cikakken bayani ba . Tambayoyin da za ku yi tunani a kai : Shin akwai abubuwan da za ka iya yi don ka zama kamar Yesu ? 23 : 2 , 5 Ƙari ga haka , an yi tallar wannan littafin a jaridu . * A shekara ta 1881 , Zion’s Watch Tower [ Hasumiyar Tsaro ta Sihiyona ] ta yi kira ga masu wa’azi dubu ɗaya da za su iya hidima ta cikakken lokaci don su rarraba littafin . Yawancinsu suna kula da kansu da ɗan tallafin kuɗin da suke samu daga kowanne Hasumiyar Tsaro da littafin da suka rarraba . Su wane ne waɗannan majagaba masu gaba gaɗi ? Majagaba na kullum suna yini a hidima kuma majagaba na ɗan lokaci suna ba da sa’a ɗaya ko sa’o’i biyu a yini . Inda babu kuɗi , sai majagaban su yi musanyar littattafai da abinci . Ɗan’uwa Russell ya taɓa ba waɗannan majagaba masu ƙwazo shawara cewa su riƙa cin abinci mai kyau da safe , madara da hantsi , kuma ƙanƙarar soda da rana . Ubangiji zai yi farin ciki idan ya cim ma ɗaya daga cikin maƙasudan nan , amma idan ya ba da lokacinsa don aikin wa’azi Ubangiji zai yi masa albarka sosai . [ Hotona a shafi na 32 ] Sama : Majagaba Edith Keen da Gertrude Morris a ƙasar Ingila , a misalin shekara ta 1918 ; ƙasa : Stanley Cossaboom da Henry Nonkes a Amurka , da fankon kwalaye na littattafan da suka rarraba Ka Kusaci Allah Zan tuna da hakan a zuciyata . Irmiya ya rubuta littafin Makoki ne sa’ad da Isra’ilawa suke cikin matsala . Dubi yadda Irmiya ya yi magana a madadin mutanensa . Ko da yake yawancin mutanen suna cikin baƙin ciki , Irmiya yana cike da bege . Ya yi kuka ga Jehobah yana cewa : “ Babu shakka , ranka * [ Jehobah da kansa ] zai tuna da ni kuma ya durƙusa a kaina . ” Waɗannan kalmomin sun taimaka mana mu ga cewa Jehobah mai juyayi ne . [ Bayanin da ke shafi na 22 ] A shirye Jehobah yake ya taimaka mana sa’ad da muke baƙin ciki Wannan talifin ya ta da tambayoyin da wataƙila ka taɓa yin su kuma ya nuna inda za ka iya samun amsoshinsu a cikin naka Littafi Mai Tsarki . Sunan Allah shi ne Jehobah ko Yahweh . — Karanta Fitowa 6 : 3 . Ko da yake yawancin mafassarin Littafi Mai Tsarki sun sauya sunan Allah da lakabi kamar su “ Allah ” da “ Ubangiji , ” wannan sunan ya bayyana kusan sau 7,000 a rubutu na dā na Littafi Mai Tsarki a Ibrananci . A bayyane yake cewa Allah yana son a san sunansa . — Karanta Ishaya 12 : 4 . ( Zabura 9 : 10 ) Bangaskiyar mutanen da suka san sunan Allah kuma suna amfani da shi tana sa su dogara ga Allah kuma su sa shi farko a rayuwarsu . Me ya sa Allah yake so a sanar da sunansa ? Shi ya sa Jehobah yake son mu sanar da sunansa ! — Karanta Yohanna 17 : 3 ; Romawa 10 : 13 , 14 . Suna yin hakan cikin haɗin kai a matsayin ‘ jama’a domin sunan [ Allah ] . ’ — Karanta Ayyukan Manzanni 15 : 14 ; Yohanna 17 : 26 . Mene ne ya kamata ka yi ? Waɗannan abubuwan sun zo ƙarshe sa’ad da aka sallame shi daga aiki saboda raguwar kwastomomin da ke zuwa hotal ɗin . Wasu daga cikin amfanin da ya samu domin aikinsa su ne babban gida da mota da masu yi masa aiki a gida kuma ’ ya’yansa suna zuwa makarantu masu kyau . Muna iya soma tunanin da bai dace ba sa’ad da aka rage albashinmu ko kuma sa’ad da muka rasa aikinmu . Ka yi la’akari da kalmomin Yesu da ke Luka 14 : 28 , LMT : “ In wani daga cikinku na son gina soron bene , da fari ba sai ya zauna ya yi lissafin abin da zai kashe ba , ya ga ko yana da isassun kuɗi da za su ƙare aikin ? ” Wani karin magana na Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Mutum mai - hankali ya kan hangi masifa , ya ɓuya : amma wawaye sukan bi ciki , su sha wuya . ” Kana ganin za ka iya amfana daga wannan misalin ? Yana yiwuwa abubuwa su daidaita a nan gaba , amma domin muna rayuwa ne a lokaci mai wuya , abubuwa suna iya daɗa muni . Tara dukiya da kuma yin rayuwa na jin daɗi ba su ne ke kawo farin ciki na gaskiya ba . Mahaliccinmu , Jehobah Allah yana sane da dukan bukatunmu . Ba wai bin wannan shawarar za ta sa mutum ya sake samun kansa cikin yanayi na jin daɗi kamar yadda yake a dā nan da nan ba . Ku Koyar Da Yaranku Amma daga baya ka yi tunani kuma ba ka ji daɗin rashin biyayyar da ka yi ba . Sa’ad da Na’aman ya samu wannan labarin , nan da nan ya shirya ya tafi wurin Elisha . Yaya Na’aman ya ji sa’ad da aka gaya masa hakan ? — Ya ji haushi . Na’aman ya fara tafiya . Ka san abin ? — ‘ Ka bari in tafi gida da kayan alfadari biyu na ƙasa . ’ Ya daina yin taurin kai kuma ya soma yin biyayya ga Allah na gaskiya . Za ka iya karɓan shawara kuma ka daina yin taurin kai . 2 Sarakuna 5 : 1 - 19 Jehobah Ya Bayyana Al’amura da Lallai “ Za Su Faru Ba da Daɗewa Ba ” SHAFI NA 20 • WAƘOƘI : 66 , 103 20 - 26 GA AGUSTA , 2012 Wannan talifin ya nuna yadda ‘ ruhu mai - tsarki ya motsa ’ annabawa da marubutan Littafi Mai Tsarki da kuma yadda za mu tabbata cewa Allah ne ya hure waɗanda suka rubuta shi . ( 2 Bit . 1 : 21 ) Talifin ya kuma tattauna abin da zai taimaka mana ci gaba da daraja Littafi Mai Tsarki . 32 Alheri Yana Kawar da Fushi Wannan ya haɗa da wannan kasuwar da ke kan ruwa a Damnoen Saduak . YAWAN JAMA’A Tarihi Abin da Muka Koya Daga Tsarkakkiyar Hidimarmu Ni da Oly mun riga mun yi alkawarin aure a lokacin da Shaidun Jehobah suka fara nazarin Littafi Mai Tsarki da mahaifiyarta a shekara ta 1982 . Saboda haka , muka fara koyon harshen da ake yi a garin da muke hidima kuma hakan ya sa mutanen garin suka karɓe mu da hannu bibbiyu . Da farko , ina ba da jawabi kowane ranar Lahadi kuma sai matata Oly ta tafa mini ita kaɗai saboda mu biyu ne kaɗai a taron . Sai muka tuna da wata shawara da wani ɗan’uwa ya taɓa ba mu : “ Ku gaya wa Jehobah matsalolinku tun da aikinsa ne kuke yi . ” Mukan taka da ƙafa na tsawon mil 90 kuma muna bin kurmi don mu ziyarci ƙananan rukunoni . Matata takan ɗauki na’urar nuna fim sai in ɗauki batirin mota . Wani lokaci , mukan kwana a gidajen mutanen da ba mu taɓa saninsu ba . Bayan mun samu masauki , sai mu soma dahuwa . Duk waɗannan abubuwan suna ɗaukan lokaci . Bayan mun gama cin abinci , sai mu je mu ɗebi ruwan wanka . Wani lokaci muna kwana a cikin kicin . ZIYARTAR ƘANANAN RUKUNONI Aka sake amsawa , “ To ! ” A shekara ta 1996 aka mai da mu wata da’ira da ke kan duwatsu kusa da birnin Antananarivo . Mun yi shirin ziyartar wani rukuni a ƙauyen Beankàna da ke da nisan mil 150 daga birnin Antananarivo . Mun yi mako ɗaya kafin wata mota ta sake wucewa kuma muka ci gaba da tafiyarmu . Bayan ƙarfe 12 na dare muka isa wani ƙaramin ƙauye sai muka sauka . Wannan ita ce ziyarar mu ta farko a wannan wurin , saboda haka , muka fara wa wasu mutane da ke aiki a gonakin shinkafa wa’azi kuma muka tambaye su inda ’ yan’uwanmu suke zama a ƙauyen . Mun yi farin ciki sosai da muka fahimci cewa manoman shinkafar ’ yan’uwanmu ne ! Sai shi da matarsa suka soma hidimar kula da da’ira . Yanzu ɗaya yana hidima a matsayin mai kula da da’ira , ɗayan kuma mai aikin gine - ginen Majami’an Mulki . Hakika , wani lokaci muna gajiya kuma muna rashin lafiya , amma idan muka tuna da yadda hidimarmu ta yi albarka hakan yana sa mu farin ciki . [ Bayanin da ke shafi na 6 ] [ Taswira / Hoto a shafi na 4 ] Ƙasar marmara ce kuma tana cike da halittu masu ban al’ajabi [ ’ Hoto a shafi na 5 ] [ Hotona a shafi na 5 ] Mun san amsar domin Jehobah Allah , “ Mai - bayyana asirai ” ne . Kuma ya bayyana mana wannan asiran ta littattafan da annabi Daniyel da manzo Yohanna suka rubuta . 16 : 20 . Dukan waɗanda suka tsane Jehobah kuma suke tsananta wa bayin Allah kamar yadda Shaiɗan yake yi . Hakan ya taimaka mana mu fahimci dalilin da ya sa wahayin Daniyel da Yohanna suka ambata gwamnatoci takwas masu iko ko da yake sun fi takwas . Tana da kawuna bakwai kuma ta karɓi iko sosai daga wurin Iblis . Daga baya , Yohanna ya ga wata dabba ja wur kuma tana da kawuna bakwai . Za mu kuma koyi abubuwa da yawa game da waɗannan gwamnatocin a littafin Daniyel . Annabce - annabcen Daniyel sun ba da bayani dalla - dalla game da wasu gwamnatoci darurruwan shekaru kafin su soma sarauta . MASAR CE KAI NA FARKO , NA BIYU KUMA ASSURIYA Allah ya yi wa Ibrahim alkawari cewa shi ne zai haifi zuriyar macen . Ta wajen sa Fir’auna ya yi ƙoƙarin kashe dukan ’ ya’ya maza na Isra’ilawa . 19 : 32 - 35 ; Isha . 10 : 5 , 6 , 12 - 15 . 9 , 10 . ( a ) Mene ne Jehobah ya ƙyale Babiloniyawa su yi ? Yaya mutanen za su iya koma ƙasarsu ? Annabi Daniyel yana cikin waɗanda aka kama zuwa Babila . ( Dan . Alal misali , ya sa Sarkin Babila Nebuchadnezzar ya yi mafarkin wani babbar sifa da aka ƙera ta da abubuwa dabam - dabam . * Ƙirjinta da hannuwanta na azurfa suna wakiltar gwamnatin da za ta yi sarauta bayan faɗuwar Babila . Jehobah ya yi amfani da Midiya da Farisa don ta ci nasara a kan Babila kuma Isra’ilawa su samu damar koma ƙasarsu yadda aka annabta . ( 2 Laba . Amma , Jehobah ya hana zuriyar Shaiɗan su halaka mutanen Allah . Kai na biyar na dabbar da aka kwatanta a littafin Ru’ya ta Yohanna yana wakiltar Hellas . Jehobah ya gaya wa Daniyel cewa bunsurun yana wakiltar Hellas kuma babbar ƙahonsa yana wakiltar ɗaya cikin sarakunan ƙasar . Daniyel ya kuma rubuta cewa za a karya ƙahon kuma ƙahoni huɗu za su yi girma maimakon guda . Suna bauta wa Jehobah kuma yana amince da bauta da suke yi a haikalin da ke Urushalima . Amma , a ƙarni na biyu kafin zamanin Yesu , Hellas ta kai wa mutanen Allah hari . Hakan ya faru sa’ad da Antiochus na Huɗu , wanda ya gaji ɗaya cikin mulkoki huɗu na Iskandari , ya gina bagadi don bautar gunki a haikalin Urushalima . Kuma ya ce a kashe duk wanda bai bauta wa gunkin ba . Amma , ba da daɗewa ba bayan haka , aka yi wa ƙasar Hellas juyin mulki . ( a ) Wace sabuwar al’umma ce Jehobah ya zaɓa kuma me ya sa ? M . 2 : 22 , 23 ) Daga baya ya zaɓi sabon al’umma , wato , “ Isra’ila na Allah . ” ( Gal . 3 : 26 - 29 ; 6 : 16 ) Wannan sabon al’ummar ita ce ikilisiyar Kiristoci shafaffu wadda ta haɗa da Yahudawa da kuma ’ Yan Al’ummai . * ( b ) Mene ne za mu tattauna a talifi na gaba ? ( Karanta Daniyel 7 : 7 , 8 . ) Talifin da ke shafi na 14 zai ba da amsa ga waɗannan tambayoyin . Wannan macen tana nufin dukan bayin Jehobah da ke sama . Littafi Mai Tsarki ya kwatanta su kamar matar Jehobah . — Isha . 54 : 1 ; Gal . Ta yaya Daniyel da Yohanna suka kwatanta yadda za a kawo ƙarshen mulkin ɗan Adam ? Bari mu tattauna wahayin Yohanna game da dabbar . ( Far . 3 : 15 ) Roma ita ce mai mulkin duniya na shida kuma ta ci gaba da kasancewa hakan shekaru da yawa bayan Yohanna ya rubuta wahayinsa . 4 , 5 . ( a ) Mene ne ƙaramin ƙahon ya yi ? A ƙarni na 18 a zamaninmu , Biritaniya tana gab da zama ƙasa mafi iko a duniya amma ba ta zama kai na bakwai na dabbar ba . Ko da yake Biritaniya ta zama ƙasa mafi iko , amma ƙananan ƙasashe da ke ƙarƙashinta a Arewancin Amirka sun yi tawaye kuma suka haɗa kai suka zama ƙasar Amirka . Ta yaya Mulkin Biritaniya da Amirka ta bi da zuriyar macen ? Kai na bakwai na dabbar nan ya kusan sa a daina yin wa’azi gabaki ɗaya a lokacin . Biritaniya da Amirka sun fito daga ƙarƙashin Mulkin Roma . Alal misali , ya yi hakan ta wajen samun nasara a Yaƙin Duniya na ɗaya . Da daɗewa bayin Jehobah sun yi ƙoƙari su fahimci abin da sawayen sifar suke nufi . Littafin Daniyel 2 : 41 ya kwatanta ƙarfe da ke garwaye da yumɓu a matsayin “ mulki ” ɗaya ba mulkoki dabam - dabam ba . Waɗannan abubuwa da mutane suke yi suna sa ya yi wa Mulkin Biritaniya da Amirka wuya ya yi ƙarfi kamar ƙarfe . 3 : 1 - 3 . ( b ) Mene ne za mu iya kammala game da adadin yatsun sifar ? Adadin yatsun sifar yana da wata ma’ana ne ? Waɗannan adadin suna da muhimmanci . Amma , sa’ad da Daniyel yake kwatanta sifar , bai ambata adadin yatsun ba . A nan za mu fahimta cewa Mulkin Biritaniya da Amirka ne zai riƙa mulkin duniya sa’ad da ‘ dutsen , ’ wato Mulkin Allah zai rugurguje sawayen sifar . — Dan . 12 , 13 . Mece ce dabba mai ƙahoni biyu take wakilta , kuma me ta yi ? Mene ne wannan dabba mai ban tsoro take wakilta ? Tana da ƙahoni biyu , wato ƙasashe guda biyu da suka haɗa kai a yin sarauta . Tana samun ikonta daga ƙasashen da Majalisar Ɗinkin Duniya ke wakiltar su ne , musamman daga Mulkin Biritaniya da Amirka . 15 , 16 . Amma a yanzu jama’a ba sa daraja coci da limamanta kamar yadda suke yi a dā . Karuwar za ta ci gaba da kasancewa da iko kuma ta riƙa sa sarakuna su aikata nufinta har sai Allah ya sa cikin zuciya masu mulki su yi nufinsa . Nan ba da daɗewa ba , Jehobah zai yi amfani da gwamnatocin ’ yan Adam wanda Majalisar Ɗinkin Duniya na yanzu take wakilta don ya kai wa addinan ƙarya hari . Muna zama ne a kwanakin kai na bakwai na dabbar . Ko da yake fasalolin Mulkin Amirka da Biritaniya sun bayyana tun ƙarni na 18 , Yohanna ya annabta cewa za su fara sarauta a matsayin Mulki guda a somawar ranar Ubangiji . Hakika , wahayin Yohanna annabci ne da ke cika a “ ranar Ubangiji . ” ( R . Yoh . Kamar yadda Daniyel ya annabta , Mulkin Biritaniya da Amirka ya yi “ hallakaswa da ban mamaki . ” ( Dan . Duba littafin nan Revelation — Its Grand Climax at Hand ! , shafuffuka na 240 da 241 da kuma 253 na Turanci . MECE CE AMSARKA ? Kamar kana gaya wa Jehobah cewa : ‘ Ina son ka zama Shugabana a kowane fannin rayuwata . Ni bawanka ne . To , yanzu da ka amince cewa Jehobah ya zama shugabanka , yaya kake yin amfani da lokacinka ? 28 : 19 , 20 ; 2 Tim . ( Karanta 2 Bitrus 2 : 5 . ) Yanzu , bari mu koyi darasi daga misalin Musa . Saboda koyarwa da ya samu daga wajen iyayensa sa’ad da yake ƙarami , Musa ya san alkawarin da Jehobah ya yi wa kakanninsa wato , Ibrahim da Ishaƙu da kuma Yakubu . Musa ya gwammace “ a wulakance shi tare da mutanen Allah , da ya ji daɗin nishatsin zunubi domin ’ yan kwanaki . ” ( Karanta Ibraniyawa 11 : 24 - 26 . ) Hakika , ba da daɗewa ba bayan haka , Allah ya huƙunta wannan al’ummar da annoba goma . Jehobah ya ba Irmiya aiki a matsayin annabinsa don ya faɗa wa mutane hukuncin da Allah zai yi wa Urushalima da Yahuda da suke bauta wa allolin ƙarya . Kana fa biɗa wa kanka manyan abu ? Mene ne wannan labarin ya koya mana ? Hakika , ƙungiyar Jehobah tana yin tattali don gina sababbin Majami’un Mulki da ofisoshin reshe da kuma wasu ayyuka da suka shafi aikin wa’azi . “ INA LISSAFTA DUKAN ABU HASARA ” 10 , 11 . ( a ) Kafin Bulus ya zama Kirista , mene ne ya sa a gaba a rayuwarsa ? Yanzu , bari mu tattauna misalin Bulus . 1 : 13 , 14 ) Amma , rayuwar Bulus ta canja sa’ad da ya fahimci cewa Jehobah ya yi watsi da Yahudawa a matsayin al’umma . Bulus ya san cewa yin tattali don samun aiki a ƙarƙashin tsarin Yahudawa ba zai sa ya samu albarkar Jehobah ba . Bai kamata hakan ya sa su baƙin ciki ba . Kuma waɗannan abubuwan ba za su dawwama ba . 16 , 17 . 2 : 13 ) Idan ba ka da sha’awar ƙara inganta hidimarka , ka roƙi Jehobah ya sa ka kasance da sha’awa da kuma ƙwazon yin hakan . — 2 Bit . 3 : 9 , 11 . Nuhu da Musa da Irmiya da Bulus da kuma Yesu mutane ne masu aminci . Ƙarshen wannan yanayin da duniya take ciki a yau ya yi kusa sosai , saboda haka , ya kamata dukanmu da muka keɓe kanmu ga Jehobah mu tabbata cewa muna yin iya ƙoƙarinmu mu bi misalan da waɗannan bayin Allah suka kafa . ( Mat . 24 : 42 ; 2 Tim . [ Hoto a shafi na 21 ] Mutane ba su ji gargaɗin da Nuhu ya ba su ba Ta yaya ne Allah ya yi amfani da ruhunsa mai tsarki don ya sa marubutan Littafi Mai Tsarki su san abin da za su rubuta ? Me ya sa muka zo duniya ? Mene ne yake faruwa da mu sa’ad da muka mutu ? Yin haka zai taimaka mana mu riƙa karanta Littafi Mai Tsarki kullum kuma mu yi amfani da darasin da muka koya . — Ibran . Ta yaya aka “ motsa ” marubutan Littafi Mai Tsarki da ruhu mai tsarki ? Saboda haka , sun rubuta abin da Allah yake so ba ra’ayinsu ba . 3 : 16 . 30 : 2 . Me ya sa yadda Jehobah ya ƙyale ’ yan Adam su rubuta Kalmarsa abin hikima ne sosai ? Ka yi la’akari da wannan . Da za su iya bayyana yadda ’ yan Adam suke ji ? Kamar jin tsoro da yin baƙin ciki da kuma yin sanyin gwiwa ? Littafin da Musulmai suke amfani da shi ya koyar cewa Allah makaɗaici ne , ya san abin da zai faru a nan gaba kuma ya ƙaddara dukan abubuwan da za su faru , amma bai faɗa sunan Allah Jehobah ba . A cikin Littafi Mai Tsarki , sunan nan ya bayyana sau da yawa . Amma Littafi Mai Tsarki yana taimaka mana mu san Jehobah Allah da kuma dukan abin da yake yi . Yana kuma taimaka mana mu fahimci halayen Allah . Ya kuma koyar mana ce shi Allah ne mai ƙauna . M . 10 : 34 , 35 ) An fassara Littafi Mai Tsarki zuwa harsuna da yawa . 5 : 17 ) “ Tun fil’azal [ Jehobah ] ne Allah har abada . ” Saboda haka , ka yi la’akari da dukan abin da Jehobah ya cim ma . ( Zab . 90 : 2 ) Littafi Mai Tsarki ne kaɗai ya gaya mana abin da Allah ya yi a dā , da abin da yake yi yanzu da kuma abin da zai yi a nan gaba . Shi ya sa muke samun sakamako mai kyau idan mun bi shawarar Littafi Mai Tsarki game da yin aiki tuƙuru da aure da yara da nishaɗi da yin gaskiya da ɗabi’a da kuma abokan da muka zaɓa . Yaya mutane suka yi ƙoƙari su halaka Littafi Mai Tsarki ? Waɗanne dalilai ne za su sa mu gaskata cewa Littafi Mai Tsarki daga Allah ne ? ( b ) Me za ka so ka faɗa sa’ad da kake wa’azi don mutane su gaskata cewa Littafi Mai Tsarki daga wurin Allah ne ? Amma na amince a yi nazarin Littafi Mai Tsarki da ni domin ina son koyon sabon abu . ” Bayan ’ yan shekaru , sai ya koma ƙasar Turai kuma ya sake soma nazarin Littafi Mai Tsarki . Sai ya ce : “ Na gaskata cewa Littafi Mai Tsarki daga Allah ne domin annabce - annabcensa sun cika , tana da jigo guda , ba ta ƙaryata kanta kuma bayin Jehobah suna ƙaunar juna . ” Amma wata rana , sai Shaidun Jehobah suka yi wa Asha wa’azi kuma sai ta soma nazarin Littafi Mai Tsarki . Kuma sai ta zama aminiyar Allah . Iyayen Paula ’ yan cocin Katolika ne . Amma sa’ad da ta yi girma , ba ta tabbata cewa Allah ya wanzu da gaske ba . Ya gaya mini cewa yana nazarin Littafi Mai Tsarki da Shaidun Jehobah , sai ya yi mini wa’azi bayan haka . ” Littafi Mai Tsarki baiwa ne mai kyau da Jehobah ya ba mu ta wajen ruhunsa mai tsarki . Za a iya kwatanta karanta Littafi Mai Tsarki da kallon madubi . 6 : 17 ) Yayin da kake yin amfani da shi , ka yi godiya cewa “ Ruhu Mai - tsarki ” ne ya motsa marubutan Littafi Mai Tsarki . Wahayin da Daniyel da kuma Yohanna suka gani ya kwatanta sarakuna takwas kaɗai masu iko sosai . LITTAFIN DANIYEL RU’YA TA YOHANNA sabuwar Majalisar 1500 Babbar sifar ( Dan . Bisa mai kawuna bakwai ( R . Tambayoyi Daga Masu Karatu A wane lokaci ne Biritaniya da Amirka suka zama masu mulkin duniya na bakwai da aka kwatanta a cikin Littafi Mai Tsarki ? ▪ A mafarkin da sarki Nebukadnezzar ya yi , ya ga wata babbar sifa na ƙarfe , wannan sifar ba ta wakiltar dukan masu mulki na duniya . * Wannan kwatancin ya nuna cewa Mulkin Biritaniya da Amirka zai fito daga Roma , wato , ƙafafun ƙarfe . Kuma hakan ya faru . Sun soma aiki a lokacin Yaƙin Duniya na ɗaya . ( Mat . 13 : 36 - 43 ) Shafaffu suna wa’azi sosai a ƙasashe da suke ƙarƙashin sarautar Biritaniya . 12 : 17 . Yumɓu da aka kwaɓa da ƙarfe yana nufin mutanen da ke cikin Mulkin Biritaniya da Amirka . Mutane da yawa sun fuskanci haɗari a rayuwa . ( Zab . M . 27 : 9 - 11 ) A zane - zane da yawa na zamanin dā , an zana matuƙin jirgin ruwa da girma sosai fiye da sauran mutanen da suke cikin jirgin , kuma hakan ya nuna cewa aikin matuƙin yana da muhimmanci sosai . 1 : 5 , 6 ) Za a iya yin amfani da furuci na Ibrananci da aka fassara “ ingantattun shawarwari ” don a kwatanta ayyukan matuƙin jirgin ruwa na zamanin dā . Kamar yadda littafin Misalai ya nuna , muna bukatar mu biɗi “ hikima ” da “ koyarwa ” da kuma “ fahimi . ” ( Mis . 1 : 2 - 6 ; 2 : 1 - 9 ) Kuma wajibi ne mu nemi ja - gorar Allah , domin ko miyagu sun san yadda ake ba da shawarwari don su ruɗi mutane . — Mis . 14 : 9 ) Muna samun shawarwari masu kyau a tarurrukan Kirista . 23 : 22 . Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Ana bukatar shawara ta hikima [ “ dabara mai kyau , ” in ji fassarar Revised English Bible ] cikin yaƙinka : cikin taron masu - shawara kuma akwai nasara . ” — Mis . Wata Mashaidiyar Jehobah mai suna Loretta ta samu aiki mai kyau a wani kamfanin abinci . Jehobah ya hure shi ya rubuta : “ Waɗanda ke tsoron Allah za su zama lafiya , masu - ibada ke nan . ” ( M . Don a nuna cewa aikin matuƙan jirgin ruwa yana da muhimmanci sosai , ana yawan zana su su fi sauran masu aiki a cikin jirgin girma Alheri Yana Kawar da Fushi Ko da yake sun ci gaba da koma wurinta a lokatai dabam - dabam , amma ba su same ta ba . Har suka soma tunani cewa ba ta son su tattauna da ita . Wata rana , George ta same Rie a gida . Rashin lafiya bai ƙyale ta ta halarci tarurrukan ikilisiya a kai a kai , duk da haka tana farin ciki sa’ad da ’ yan’uwa suka kai mata ziyara . A cikin waƙar , ta kwatanta baƙin cikin kaɗaici sa’ad da mutum ya yi tsufa kuma ta nanata muhimmanci nuna alheri . ( Ayuba 38 : 4 , 7 ; Matta 18 : 10 ) Miliyoyin mala’iku masu aminci suna zama tare da Jehobah a sama . — Ka karanta Zabura 103 : 20 , 21 ; Daniyel 7 : 9 , 10 . Wasu sun yi banza da gargaɗin don sun ɗauka ba gaskiya ba ne . Allah ne yake amfani da mala’iku wajen ba da wannan gargaɗi . — Ka karanta Ru’ya ta Yohanna 1 : 1 ; 14 : 6 , 7 . Hakan zai sa ’ yan Adam su samu kwanciyar hankali . — Ka karanta 2 Tasalonikawa 1 : 6 - 8 . Shaiɗan yana yin amfani da kasuwanci da ake ha’inci da gwamnatocin ’ yan Adam da kuma addinan ƙarya don ya rinjayi mutane su daina bauta wa Allah . Saboda haka , Shaiɗan ne ya sa mutane suke rashin adalci da rashin imani kuma shi ya sa ake wahala a yau . — Ka karanta 1 Yohanna 5 : 19 . ( Mai - Wa’azi 9 : 5 ) Sau da yawa , aljanu suna yaudarar mutane ta wajen kwaikwayon muryoyin mutane da suka mutu . Kalmar Allah ta ce mu guje wa irin waɗannan ayyuka . Saboda haka , ya kamata mu yi watsi da duk wani abin da muke da shi wanda yake da alaƙa da aljanu da kuma sihiri . — Ka karanta Kubawar Shari’a 18 : 10 , 11 ; Ayyukan Manzanni 19 : 19 . Duk da wannan hukuncin , Jehobah ya ba da saƙo mai ban ƙarfafa . Jehobah ya bayyana cewa “ ba za a riƙe laifinsa da ya yi ko ɗaya a kansa ba . ” Mene ne wannan yake nufi ? Jin ƙan da Allah yake nunawa yana motsa ka ka kusace shi ne ? Hakazalika , “ tuna da laifofi ” yana nufin “ saka wa masu zunubi . ” — Irmiya 14 : 10 . Me Ya Sa Allah Ya Bukaci Masu Bauta Masa Su Auri ’ Yan’uwansu Masu Bi Kaɗai ? Ya san dokar da Jehobah ya bayar cewa kada a auri mata daga al’umman da ba sa bauta wa Allah . Dokar ta ce : “ Za su juyar da zuciyarku ga bin allolinsu . ” Hakan abin tausayi ne ! Ba a yaba wa Mahlon don ya auri ’ yar Moab ba ; ya mutu tun yana da ƙarfinsa , wataƙila kafin Ruth ta zama mai bauta wa Allah Jehobah . Ɗan’uwan Mahlon , mai suna Chilion , ya auri ’ yar Moab mai suna Orpah , wadda ta nace wa “ allahnta . ” Shi ya sa daga baya Yahudawa suka ɗauki Ruth a matsayin “ fitacciyar mabiya addinin Yahudawa . ” Shin , zai dace ne mu ba da hujja cewa auren Mahlon da Ruth ya ba mu damar auren waɗanda ba sa bauta wa Jehobah ? Ba zai dace ba . Ga waɗanda suka riga suka auri marasa bauta wa Allah , Littafi Mai Tsarki na ɗauke da shawarwari da za su taimaka musu su shawo kan matsalolin da suke fuskanta . Shimfiɗar ’ yan wasa : Ahab da Jezebel da Naboth da kuma Iliya Bisa ga abin da ka fahimta , ka kwatanta abin da ya faru a aya ta 13 . ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ ․ 4 DON ƘARIN AMFANI . ․ ․ ․ ․ ․ Ka gwada wannan : Ka mai da kanka mai ba da labari kuma ka ba da wannan labarin . Ka rubuta rahoto game da abin da ya faru . Rahoton ya haɗa da ganawa da aka yi da ’ yan wasan da kuma waɗanda suka shaida abin da ya faru . Ka ƙara koya game da Za ka iya gurza ko kuma sauƙar da wannan talifin SHAFI NA 22 • WAƘOƘI : 33 , 45 17 - 23 GA SATUMBA , 2012 Jehobah Yana Tattara Iyalinsa Jehobah yana son dukan ’ yan Adam su samu ’ yanci sosai . A waɗannan talifofin , za mu ga yadda yake koya mana mu zama mutane masu ’ yanci . Me ya sa muke ci gaba da aikin wa’azi da gaba gaɗi duk da tsanantawa da taɓarɓarewar tattalin arziki ? Bincika wasu ayoyi na wasiƙar Bulus zuwa ga Afisawa zai taimaka mana mu fahimci manufar wannan wakilci kuma mu yi aiki daidai da shi . A FITOWAR NAN 32 “ Na Cika Muradina ” WANI ɗan’uwa matashi a ƙasar Italiya mai suna Bruno yana fuskantar wata matsala da ke damunsa sosai . Bai daɗe da sauƙe karatu daga makarantar sakandare ba , kuma ya ci jarabawarsa . Amma , danginsa da kuma malamansa suna matsa masa ya je jami’a . Na kuma roƙe shi cewa ina son na more hidimarsa kuma yi ayyuka dabam - dabam . ” ’ Yan shekaru bayan haka , Bruno ya je ƙasar Ecuador , a Amirka ta Kudu . Fiye da mutane 75,000 ne suke zama a wannan birnin , amma akwai ikilisiya guda kawai . Ina jin daɗin wa’azi na sosai . ” BA ABU MAI SAUƘI BA NE Gaskiya ne cewa yin hidima a wata ƙasa ba ta da sauƙi . Amma duk da haka , Kayla ta tsai da shawara cewa za ta ƙaura . Na koyi yin haƙuri da koyon yaren sosai da kuma yi wa kaina dariya duk sa’ad da na yi kuskure . ” Wata mai suna Anna daga ƙasar Estoniya ta ce : “ Sabawa da zafi da kura da kuma rashin wanka da ruwan zafi bai kai koyon yaren Sfanisanci wuya ba . Wataƙila ba zai yi daidai da wanda ka saba ba . Beau daga ƙasar Kanada ya ce : “ Sa’ad da nake gida , muna yawan samun wutar lantarki da ruwan fanfo , amma yanzu da ƙyar muke samunsu . ” Ta ce : “ Suna da halin karɓan baƙi da sauƙin kai da taimako da kuma tawali’u . Kuma suna son su koya game da Allah . ” 3 : 20 ) Sun san cewa ya ba su “ albarka mai yawan gaske . ” Daga baya , na taimaka wajen gina ofishin reshe da ke ƙasar Ecuador . Yanzu , ina hidima a Bethel . Ina godiya sosai ga Jehobah don albarkarsa . Ina almajirantarwa da gina Majami’un Mulki da kuma samun sababbin abokai . Ina bala’in farin ciki . ” Kuma hakan ma , yana sa ni farin ciki . ” Joel : “ Bauta wa Jehobah a wata ƙasa abu mai kyau ne sosai . KAI MA ZA KA IYA BA DA KANKA ? Babu shakka , za ka bukaci yin shiri sosai kafin ka tsai da irin wannan shawarar . Ƙari ga hakan , ka tattauna da iyayenka da kuma dattawa game da muradinka . • Ka koyi yaren ƙasar [ Akwati / ​ Hoto a shafi na 6 ] 7 Anna daga ƙasar Estoniya 8 Elke daga ƙasar Ostriya Bari Jehobah Ya Yi Maka Ja - gora Don Ka Samu ’ Yanci Na Gaske Mene ne ya kamata mu yi don mu samu ’ yanci na gaske ? Amma , muna da begen cewa wata rana ’ yan Adam za su samu ’ yanci daga zunubi da ɓacewa kuma za su more abin da Littafi Mai Tsarki ya kira “ ’ yancin darajar ’ ya’yan Allah . ” ( Rom . Yaya yake yin hakan ? Mece ce ‘ cikakkiyar shari’a ta ’ yanci , ’ kuma su wane ne suke amfana daga wannan shari’ar ? Yana magana ne game da “ shari’ar Kristi ” da “ shari’ar bangaskiya ” da kuma “ shari’a ta ’ yanci . ” ( Gal . 6 : 2 ; Rom . 3 : 27 ; Yaƙ . “ Cikakkiyar shari’a ” ta yi dabam da dokokin da ƙasashe da yawa suke kafawa . Dokoki da ƙa’idodi ne masu sauƙi da ba su da wuyar fahimta ko kuma kiyayewa . ( 1 Yoh . Maimakon hakan , suna godiya don sun san cewa waɗannan dokokin suna amfanar su . Wannan yana nufin cewa za mu yi ƙaunar abubuwan da Jehobah yake ƙauna kuma mu tsani abubuwan da ya tsana . Shari’a ta ’ yanci tana taimaka mana mu yi hakan . — Amos 5 : 15 . Ka ba da misali . Saboda mu ajizai ne , yana yi mana wuya mu sha kan sha’awoyin da ba su da kyau . Sa’ad da ya koya cewa shan taba yana ɓata wa Allah rai , ya tsai da shawara . Ya yanke shawara cewa zai bauta wa Allah ko da yake ya yi masa wuya ainun ya daina shan taba . Abin da ya faru da Jay ya sa ya fahimci cewa ’ yancin da duniya take bayarwa da ke sa mutane su yi abubuwa marasa kyau , ba ’ yanci na gaske ba ne , bauta ce ta zunubi , amma ’ yancin da Jehobah yake bayarwa , wanda yake nufin “ himmantuwar ruhu , ” ’ yanci ne na gaske kuma yana kai ga “ rai da lafiya . ” KA BINCIKA KALMAR ALLAH Mene ne “ duba ” cikin shari’ar Allah yake nufi ? Hakika , idan muna son shari’a ta ’ yanci ta shafi tunaninmu da zuciyarmu , wajibi ne mu yi nazarin Littafi Mai Tsarki da ƙwazo kuma mu yi bimbini sosai a kan abin da muka nazarta . — 1 Tim . 4 : 15 . Bugu da ƙari , wajibi ne mu ‘ lizima ’ ko kuwa mu daure wajen aikata abin da Kalmar Allah ta ce , ta yin hakan muna sa gaskiyar ta bayyana a dukan fannonin rayuwarmu . Yesu ya yi irin wannan maganar sa’ad da ya ce wa wasu da suka gaskata da shi : ‘ Idan kun zauna cikin maganata , ku ne almajiraina na gaske ; za ku san gaskiya , gaskiyar kuwa za ta ’ yantar da ku . ’ ( Yoh . 8 : 31 , 32 ) Za mu iya ce mun san gaskiyar idan muna amfani da abin da muka koya a dukan fannoni na rayuwarmu . Sa’ad da muka yi hakan ne za mu iya ce “ maganar Allah ” tana “ aiki ” a cikinmu , tana sa mu yi canje - canje a halayenmu don mu yi koyi sosai da Ubanmu da ke sama . — 1 Tas . Ina amfani da gaskiya a dukan fannonin rayuwata ? Ban gaskata cewa abubuwa da nake yi suna da muhimmanci a gare shi ba . Sa’ad da nake cikin matsala ba na yin addu’a . Ina dogara ga kaina , kuma yanzu na san cewa yin hakan wauta ce . ” Amma , su bayi ne . 15 , 16 . Ta yaya muke amfana tun da muka fara tarayya da ikilisiyar Kirista , kuma wane ’ yanci ne muke morewa ? Yin tarayya da ikilisiyar Kirista ba kamar yin cuɗanya da wani kulob ba ne . Saboda haka , ka samu gatan kasancewa cikin mutanen da su kaɗai ne suke da ’ yanci na gaske a dukan duniya . — Yaƙ . Shin kana jin tsoro sa’ad da kake tare da waɗanda suke ƙaunar Jehobah da dukan zuciyarsu ? Kana jin haka ne sa’ad da kake tare da mutanen da ba sa bauta wa Jehobah ? Da ƙyar ! 20 : 1 - 3 ) Wannan shi ne ’ yanci na gaske ! Amma , kamar yadda za mu tattauna a talifi na gaba , ba ma bukatar mu bar “ Shaiɗan ya ci ribar kome a bisanmu : gama ba mu cikin rashin sanin makiɗansa ba . ” — 2 Kor . 2 : 11 . Har yanzu , ina sha’awar “ ’ yancin ” da mutanen duniya suke morewa ? Ta yaya Shaiɗan yake sa mu ga kamar bin dokokin Allah yana da wuya ? Me ya sa muke bukata mu yi hattara game da irin abokai da muke yi ? Alal misali , abu guda ne kawai Allah ya gaya wa Adamu da Hauwa’u kada su yi . Ya hana su cin “ itace na sanin nagarta da mugunta . ” ( Far . Me ya sa iyayenmu na farko suka rasa ’ yancin da Allah ya ba su ? Maimakon haka , sun zaɓi su yi wa kansu ja - gora game da nagarta da mugunta . Idan Shaiɗan zai iya rinjayar mutane biyu kamiltattu da kuma mala’iku da yawa su bijire wa sarautar Allah , babu shakka zai iya rinjayar mu . Wani ɗan’uwa matashi ya ce : “ Na yi abota da wasu ’ yan’uwa da suke fita zance da waɗanda ba sa bauta wa Jehobah , tarayya da nake yi da su ya sa na fara nuna irin halayensu . Shi kyakkyawan mutum ne . Absalom ya yi nasara ne a dabararsa ? ( 2 Sam . 15 : 6 ) Absalom ya yaudari mutane da yawa , amma a ƙarshe , ya sha kashi . ( Duba hoton da ke shafi na 14 . ) “ Na yi shekaru da yawa ina da - na - sani , ” in ji shi . ( b ) Me ya sa yake da muhimmanci mu san Allah sosai ? 6 : 7 , 8 ) Saboda haka , ka tambayi kanka : ‘ Na gane irin dabarun da Shaiɗan yake amfani da su don ya yaudare ni ? Na amince cewa Jehobah ba zai taɓa hana ni abu mai kyau da zai sa in yi farin ciki na gaske ba ? ’ Sa’ad da Sulemanu yake matashi , ya yi addu’a cikin tawali’u , ya ce : ‘ Ni kuwa yaro ne ƙanƙani kaɗai ; ban san ƙa’idar duniya ba . ’ ( b ) Ta yaya za ka yi amfani da waɗannan darussan a rayuwarka ? Kowane nassi yana koya mana ƙa’ida mai kyau game da irin abokai da muke yi . “ Ban tara zama da mutanen banza ba ; ba kuwa zan shiga tare da masu - makirci ba . ” Kamar dai , Jehobah yana faɗa mana : ‘ Ga zahirin gaskiya . Wane mataki ne za ka ɗauka ? Mene ne ra’ayinka ? ’ A ƙarshe , da yake abubuwan da waɗannan ayoyin suke faɗa gaskiya ne wanda kowa ya sani , suna da amfani a yau kamar yadda suke a dā . Ka tambayi kanka : A wane yanayi ne zan iya haɗuwa da “ masu - makirci ” ? 1 : 7 ) Waɗanne “ halaye na kirki ” ne zan ɓata idan na yi tarayya da mutanen banza ? Ta yaya za ka sani cewa ka fara yin hikima da kuma biyayya ? 40 : 8 ) Hakazalika , wanda ya rubuta Zabura 119 ya ce : ‘ Ina ƙaunar shari’arka ba misali ! KA YI KOKAWA DON KA SAMU ’ YANCI NA KIRISTA Mene ne za mu yi idan muna son mu yi nasara a kokawar da muke yi don mu samu ’ yanci ? Ka tuna cewa maƙiyanka ba Shaiɗan da duniyarsa da kuma abin da ke tunzura mutane su yi abin da bai dace ba ne kawai . A wasu lokatai , muna yin kuskure . ( M . Saboda haka , za mu iya kasancewa da tabbaci cewa Jehobah zai amsa addu’ar da Yesu ya yi ta wajen kula da mu a waɗannan miyagun kwanaki . Saboda haka , ya kamata Absalom ya san cewa Jehobah bai zaɓe shi ya zama wanda zai gaji Dauda ba . — 2 Sam . [ Hotona a shafi na 14 ] ‘ Zan Ji Tsoron Wane Ne ? ’ Zabura 27 : 4 Mene ne Zabura ta 27 za ta taimaka mana mu fahimta ? Me ya sa muke farin cikin yin amfani da lokacinmu da kuma kuzarinmu don yin wa’azi duk da cewa tattalin arziki yana daɗa taɓarɓarewa ? Ubangiji shi ne ƙarfin raina ; zan ji tsoron wanene ? ” ( Zab . 27 : 1 ) Jin tsoro sosai zai iya naƙasa mutum har ba zai iya yin kome ba . ( 1 Bit . 3 : 14 ) Idan mun sa Jehobah ya zama ƙarfinmu , za mu “ zauna lafiya , za [ mu ] zauna da rai a kwance , ba tsoron masifa . ” ( Mis . Hakazalika , Jehobah yana bayyana mana haɗarin da ke wannan mugun yanayin da duniya take ciki . Idan mun yi hakan , za mu kasance da hikima fiye da maƙiyanmu ko kuma malamanmu . — Zab . ( b ) A wane lokaci ne ainihi Jehobah zai zama cetonmu ? A wane lokaci ne zai yi hakan ? KA TUNA DA DUKAN LOKATAN DA JEHOBAH YA TAIMAKA MAKA Zabura 27 : 2 , 3 tana ɗauke da wani abu mai muhimmanci da zai taimaka mana mu samu ƙarin gaba gaɗi . 17 : 34 - 37 ) Waɗannan abubuwan sun sa ya kasance da gaba gaɗi ya jimre da kowanne irin yanayin da zai fuskanta . Kai ma ka tuna yadda Jehobah ya taɓa taimaka maka ? Alal misali , ka taɓa yin addu’a sosai game da wata matsala mai tsanani kuma ka shaida yadda Jehobah ya ba ka hikima ko kuma ƙarfi ka jimre da matsalar ? Ko kuma , ka tuna yadda Jehobah ya taimaka maka ka magance wasu matsaloli da suka hana ka bauta masa da farin ciki ? Ko ka tuna yadda ya sa ka samu sabon hanyoyin yi masa hidima ? ( 1 Kor . 16 : 9 ) Ta yaya tuna da waɗannan abubuwan suke shafanka ? ƘAUNARMU GA BAUTA TA GASKIYA A zamanin Dauda , haikali ne “ gidan Ubangiji . ” Dauda ne ya shirya kome don ɗansa Sulemanu ya gina kyakkyawar haikali ga Jehobah . ( Ibran . 10 : 10 ) Wannan haikali na alama yana nufin shirin da Jehobah ya yi don mu bauta masa idan mun yi imani ga hadayar fansa ta Kristi . 9 , 10 . ( Ibran . 13 : 5 , 6 ) Ya san yanayinmu da kuma abubuwan da muke bukata . Ka kuma yi tunanin yadda Thomas , wani mai shela da bai yi baftisma ba a ƙasar Saliyo ya ji . Tun da ya soma aiki a wata makaranta kusan shekara ɗaya , ba a biya shi albashi ba . Daga baya , sai Thomas ya samu aikin gyaran rediyo da kuma wayar selula . Me ya sa ? Rahoto daga wani ofishin reshe ya ce : “ Mutane da yawa da suka amince a yi nazarin Littafi Mai Tsarki da su ba su da aiki kuma hakan ya sa suna da lokaci sosai . Jehobah zai ba su dukan abin da suke bukata don su jimre da gwaje - gwaje kuma su kiyaye dangantakarsu da shi . “ YA UBANGIJI , KA KOYA MINI TAFARKINKA ” 27 : 11 ) Idan mun yi biyayya ga abin da Littafi Mai Tsarki ya ce da kuma ja - gorar da ƙungiyar Jehobah take mana , za mu nuna cewa Allah yana koyar da mu . Ya kuma kamata mu yi amfani da abin da muka koya . Da a ce kai ne hakan ya faru wa , da za ka yi da - na - sani ne don ba ka je jami’a ba ? Ɗan’uwan ya gaya wa shugaban cewa shi da matarsa majagaba ne na Shaidun Jehobah , kuma suna son su ci gaba da hidimar . BANGASKIYA DA BEGE SUNA DA MUHIMMANCI Dauda ya sa mu fahimci muhimmancin bangaskiya da kuma bege . Ya ce : “ Da ba domin na gaskata zan ga alherin Ubangiji a cikin ƙasa ta masu - rai , da na suma . ” ( Zab . [ Hoto a shafi na 23 ] 1 , 2 . Ko kuma kana tunanin yin aiki tare da iyalinka don ku cim ma wani maƙasudi ? Wataƙila za ka yi wannan tunanin idan iyalinka suna da ƙauna sosai . An bayyana mafi yawa cikin waɗannan shirye - shiryen a littafin Afisawa . Kuma jigon littafin haɗin kai ne . Wannan ya soma a Fentakos na shekara ta 33 a zamanin Yesu , sa’ad da Jehobah ya soma tattara waɗanda za su yi sarauta tare da shi a sama . ( A . M . Yoh . 7 : 9 , 13 - 17 ; 21 : 1 - 5 ) A lokacin sarauta ta shekara dubu ta Yesu , za a ta da biliyoyin mutane daga matattu . ( R . Yoh . Waɗanda suka kasance da aminci za su zama “ ’ ya’yan Allah . ” — Rom . Amma a wacce hanya ce kowannenmu yake goyon bayan wakilcin ? Ƙazamta tana hana mutum samun haɗin kai da Allah da kuma bayinsa . Ƙazamin rashin kunya yana nuna ƙin daraja ƙa’idoji masu girma na Allah . Kowanne cikin waɗannan ayyukan jiki yana raba mutum da Allah da kuma ’ yan Adam . Mene ne nake yi idan na samu matsala da mutane ? Idan muna yin hakan , shin muna nuna cewa muna goyon bayan nufin Jehobah na sa dukan mutane su kasance da haɗin kai a ƙarƙashin sarautar Yesu ? 10 , 11 . ( a ) Me ya sa yake da muhimmanci mu kasance da salama da ’ yan’uwanmu ? ( b ) Mene ne za mu iya yi don mu kasance da salama kuma mu samu albarkar Jehobah ? Ka shirya da abokin husumanka da sauri . ” 3 : 17 , 18 ) Saboda haka , idan ba ma cikin salama , ba za mu iya yin abin da ya dace ba . Hakazalika , zai kasance da wuya sosai mu nuna halayen Kirista idan halayenmu suna hana mu zama cikin salama da ’ yan’uwanmu . Ku kuma dattawa , ku tabbata cewa kuna wa mutane gargaɗi a hanyar da za su ga cewa kuna son ku taimaka musu . — Gal . Duk wanda ya ƙi bin wannan shawarar yana jawo tsatsaguwa . Zai riƙa “ ɓata zuciyar Ruhu Mai - tsarki na Allah , ” kuma wannan ruhun ne yake sa mutane su kasance da haɗin kai . ( Afis . 4 : 30 ) Muna kuma bukatar mu bi shawarar da ke gaba wadda Bulus ya ba da idan muna son mu kasance da salama da kuma haɗin kai : “ Bari dukan ɗacin zuciya , da hasala , da fushi , da hargowa , da zage - zage , su kawu daga gare ku , tare da dukan ƙeta : ku kasance da [ kirki ] zuwa ga junanku , masu - tabshin zuciya , kuna yi ma junanku gafara , kamar yadda Allah kuma cikin Kristi ya gafarta maku . ” — Afis . 4 : 31 , 32 . 5 : 22 - 33 ) Mene ne Bulus yake nufi sa’ad da ya ce , ‘ Haka nan ya kamata mazaje kuma su yi ƙaunar matayensu kamar jikunansu ’ ? ( Afis . Mutane da yawa a duniya suna yin abin da Iblis yake son su yi sa’ad da suka kashe aurensu ko kuma suka zauna ba tare da yin aure ba ko kuma amince da aure tsakanin ’ yan daudu . Muna ƙaunar ‘ Ubangijinmu ɗaya ’ sosai da “ Allah ɗaya ” da kuma juna daga zuciyarmu . Shi ya sa muka ƙuduri aniya mu “ kiyaye ɗayantuwar Ruhu cikin ɗaurin salama . ” 5 : 1 , 2 . Amma , kwanan nan , ta ga cewa ta fi yin farin ciki a lokacin da take hidimar majagaba , saboda haka , sai ta fara sha’awar sake zama majagaba . Wata rana , ta ce a gaban abokan aikinta : “ Da a ce za a iya rage mini sa’o’in da nake aiki da zan yi farin ciki ! ” Darektan ya saurare ta kuma ya ce ya taɓa yin tunanin zama mai aikin taimako . Sai ya ce : “ Don dalilin da kika bayar , zan amince da abin da kika faɗa . Amma , an yarda Emilia ta yi aiki kwana huɗu a mako . Ka taɓa yin tunanin yin canje - canje a salon rayuwarka don ka soma hidimar majagaba ko kuma ka sake zama mai hidimar majagaba ? JEHOBAH ya fara koya mini yin nufinsa shekaru da yawa da suka shige a ƙasar Ostareliya inda na yi girma . Mahaifina ya karɓa littafin nan Enemies daga hannun wata Mashaidiya a shekara ta 1938 . Bayan shekara ɗaya , iyayena suka keɓe kansu kuma suka yi baftisma a matsayin Shaidun Jehobah . Yayata Lesley wadda ta girme ni da shekara biyar ta yi baftisma bayan iyayena , ni kuma na yi baftisma a shekara ta 1940 , sa’ad da nake ɗan shekara tara . Ana bukatar kowa ya tashi kuma ya yi taken ƙasar kafin a fara nuna silima ɗin . Na nace cewa ina son na riƙa ajiye kuɗin don hidimar majagaba , amma suna ta kwacewa . Sun koya mini na kula da kaina kuma kada na sa rai cewa wasu za su kula da ni . Mun tattauna da mutane sosai kuma muka soma nazarin Littafi Mai Tsarki da mutane da yawa . Sai aka waye gari ba mu da masauki ! Da dare ya soma yi , muka tsai da shawara mu yi wa’azi a gidajen da suka rage a titin . Bayan watanni takwas a wannan yankin , ofishin reshe na Ostareliya ya gayyace ni na zama mai kula da da’ira . Ko da yake ni matashi ne , amma ’ yan’uwa ba su rena ni ba , sun daraja aikin da nake yi . Ina ziyarar ikilisiyoyi a hanyoyi dabam - dabam . Wannan makon an yi mini wurin kwanciya a cikin baho , amma mun ƙarfafa juna sosai ! Yaya iyayena za su ji idan aka tura ni hidima zuwa wata ƙasa bayan na sauke karatun ? Sai suka yi murmushi suke ce : “ Wannan shi ne juyin mulki na farko da ka shaida . Akwai wani lokacin da na bi wani mai kula da da’ira zuwa wata ikilisiya da ke da ɗan nisa don mu nuna wannan fim na The New World Society in Action . Sa’ad da muka isa garin , muka je wa’azi a gonakin da ke wajen kuma muka gayyaci mutane su zo su kalli fim da za mu nuna a daren . Bayan mun nuna fim ɗin na minti 20 , sai mutane suka gaya mana cewa mu shiga cikin gida ba tare da ɓata lokaci ba . Muka ɗauki na’urar muka gudu cikin gida . ’ Yan’uwan suka samu ɗan dokar garin , sai ya zo da rana tare da dawaki guda biyu don ya kai mu cikin gari . Na zo na lura cewa ana sufuri da doki sosai a wannan wurin , saboda haka , ni ma na sayi doki daga baya . Muna sayan abinci da za mu dafa kowace rana . A lokacin muna son mu gina sabon ofishin reshe , kuma aka naɗa ni ciyaman ɗin kwamiti na ginin . Aka sake ba ni wani gata har ila , na ziyarar rassa a dukan duniya a matsayin mai ziyara mai kula da reshe don tanadar da taimako da kuma ƙarfafawa . HIDIMAR DA MUKE YI YANZU Bayan fiye da shekara 11 yanzu muna kan hidima a Brooklyn . Yanzu da ni da Elsie ’ yan shekara 81 ne kuma muna da koshin lafiya . [ Hoto a shafi na 20 ] Daga wane lokaci zuwa wane lokaci ne Mulkin Allah ya kasance babu sarki ? ( Ru’ya ta Yohanna 12 : 6 , 14 ) A wani lokaci , kwanaki suna nufin shekaru a cikin annabcin da aka rubuta a Littafi Mai Tsarki . A yaushe ne Yesu ya zama Sarki ? Mataki na farko da Yesu ya ɗauka sa’ad da ya zama sarki shi ne ya koro Shaiɗan da aljanunsa daga sama . 1000 kafin 1 kafin 1 a 1000 a 2000 a a Urushalima Shekaru 1,913 da wata 9 bisa al’ummai = 2,520 Tattaunawa Tsakanin Wani Mutum da Mashaidin Jehobah ​ — Shin Dukan Masu Adalci Za Su Je Sama Ne ? Ka taɓa karanta wani abu a cikin Littafi Mai Tsarki da ka kasa fahimta ? Kana son ka ƙara sanin wasu koyarwar Shaidun Jehobah ko kuma ka san dalilin da ya sa suka yi imani da wasu abubuwa ? Kana ganin mene ne waɗanda za su je sama za su yi a can ? Don Allah ka karanta mana ayar . Wurin ya ce : “ Masu - adalci za su gāji ƙasan su zauna a cikinta har abada . ” Robert : Ayar ta ce za su zauna a ƙasar , wato , a duniya ke nan . Robert : Wataƙila ayar tana nufin cewa masu adalci ba za su taɓa ƙarewa a duniya ba . Robert : Ban gane ba . Aljanna a Duniya Robert : Ƙwarai . Marcus : Hakika . A nan duniya ne ake mutuwa , ko ? Waɗanda za su zauna a duniya za su more abubuwan da aka yi alkawarinsu a Ru’ya ta Yohanna . ‘ Mai Mugunta Ba Za Ya Ƙara Kasancewa Ba ’ Marcus : Ɗazu , mun karanta Zabura 37 , aya ta 29 . Bari mu duba wasu ayoyi guda biyu na wannan zaburar . Amma masu - tawali’u za su gāji ƙasan ; za su faranta zuciyarsu kuma cikin yalwar salama . ” Marcus : Na gode . Mene ne za ka yi idan waɗannan masifaffun masu hayan sun ci gaba da ɓata gidan ? Robert : Zan kore su . Sun je sama ne ? Abin da Na Koya Daga Littafi Mai Tsarki ’ YAN SHEKARA 3 ZUWA ƘASA Zan rubuta masa wasiƙa don ya samu ƙarfafa , sa’an nan zan kai masa ziyara ! ” Ta yaya suka yi hakan ? Yaya za a samu adalci tun da shugabanni masu iko , waɗanda ya kamata su nuna adalci , suna wulaƙanta mutane har ma suna kisan talakawa ? ( Aya ta 31 ) Jehobah ya ƙyale Babiloniyawa su halaka Urushalima kuma su kai mutanen da ke cikinta bauta a shekara ta 607 kafin zamanin Kristi . ( Misalai 2 : 21 , 22 ) Ya kamata ka ƙara sanin wannan Allah mai “ son shari’a ” kuma ka fahimci abin da za ka yi don ka kusace shi , ko ba haka ba ? — Zabura 37 : 28 . SHAFI NA 3 • WAƘOƘI : 65 , 2 8 - 14 GA OKTOBA , 2012 Ka Guji Faɗawa Cikin Tarkunan Iblis ! Ka Yi Tsayayya da Shaiɗan Kuma Ka Guji Tarkunansa ! YAWAN JAMA’A 1,515,000 ‘ Ina Tare Da Kai ’ KA YI tunanin cewa kana cikin Aljanna . A kowane wayewar gari , ka tashi kana jin daɗi kuma kana marmarin soma harkokinka na ranar . Ba ka jin ciwo . ( Dan . 12 : 4 ) Yanzu , mun fahimci cewa a cikin wannan ayar , fi’ili na Ibrananci da aka fassara “ kai da kawo ” yana nufin yin bincike sosai . Mene ne ya faru da “ ilimi ” na gaske bayan mutuwar manzannin ? Shugabannin Kiristendam suna koyar da ƙarya , wato , “ koyarwar aljanu ” wanda yake ɓata mutuncin Allah . ( 1 Tim . Waɗannan Ɗaliban Littafi Mai Tsarki sun yi farin ciki game da abubuwan da suke koya a lokacin , amma ba su yi alfahari saboda haka ba , kuma sun fahimci cewa wannan gaskiyar tana cikin Littafi Mai Tsarki . Bugu da ƙari , sun sa mun san matsayin Yesu , sun bayyana dalilin zuwansa duniya da mutuwarsa da kuma abin da yake yi yanzu . 3 : 1 - 5 ; Luk 21 : 10 , 11 . Wane ne ya taimaka mana mu fahimci gaskiya ? ( Luk 10 : 23 , 24 ) Hakan ma muke ji a yau . A cikin talifin an gayyaci waɗanda za su iya ba da lokacinsu don zama majagaba . An gaya musu su shiga wurare dabam - dabam don su nemi Kiristoci masu zuciyar kirki kuma su koya musu gaskiya game da Allah da kuma Littafi Mai Tsarki . Mene ne mutane da yawa suka yi bayan sun karanta cewa ana bukatar masu wa’azi guda 1,000 ? A lokacin , ’ yan ɗarurruwan mutane ne suke halartar taron Ɗaliban Littafi Mai Tsarki , saboda haka , mutane da yawa ba su yi na’am da wannan kiran kamar yadda ake zato ba . Amma , mutanen da suka karanta warƙa ko mujallar Hasumiyar Tsaro , sun fahimci cewa sun samu gaskiyar kuma suna so su taimaka wa wasu . Muna nazari da mutum ɗaya , sai mu gayyaci ɗalibin ya halarci taron ikilisiya . Mene ne ya burge ka game da aikin wa’azi ? Ya daɗa cewa za a tsananta wa almajiransa , a jefa su cikin kurkuku , har ma a kashe su . “ ILIMI ” NA GASKE YA “ ƘARU ” Bugu da ƙari , ilimin ya ƙaru ta wajen littattafai . Ina ne muke samun kuɗaɗen buga littattafanmu ? ( Karanta Matta 10 : 8 . ) ( 1 Tim . 2 : 3 , 4 ) Jehobah yana son mutane su san gaskiya don su bauta masa kuma su samu albarka . Kuma yana tattara “ taro mai - girma , . . . daga cikin kowane iri , da dukan kabilai da al’ummai da harsuna ” waɗanda suke da begen zama a duniya har abada . — R . Yoh . Ka duba Hasumiyar Tsaro ta 1 ga Yuli , 2002 , shafi na 31 , sakin layi na 16 . Jehobah yana jin daɗin ƙoƙarce - ƙoƙarcen da kake yi wajen yaɗa “ ilimi ” na gaske ‘ Ka yi irin zaman da ya cancanci bisharar Kristi . ’ ​ — FILIB . 1 : 27 . MECE CE AMSARKA ? ( a ) Su wane ne suke da gatan zama ’ yan Mulkin Allah ? Don mu ƙara fahimtar wannan babban gatan , bari mu kwatanta abubuwan da ake bukata don samun ’ yancin zama ɗan wata ƙasa da kuma zama ɗan Mulkin . ’ Yan Mulkin Allah suna iya koyon ainihin koyarwar Littafi Mai Tsarki ba tare da ɓata lokaci ba kuma su yi baftisma . Duk da haka , suna bukata su ci gaba da koyon harshen don su iya “ magana ” da shi sosai . Muna bukata mu riƙa ƙoƙarin yin rayuwa da ta jitu da abin da muke koyo daga Littafi Mai Tsarki . Sun yi sha’awar Urushalima da wurin da ake bauta kuma sun yi marmarin yin magana game da tarihinta . Urushalima “ birnin Maɗaukakin Sarki ” Jehobah ne kuma cibiyar bauta ta gaskiya ce . Za ka ƙara sha’awar yin wa’azi game da Mulkin Allah . — Irm . Ka san dokokin . Idan muna son mu ci gaba da kasancewa ’ yan Mulkin , wajibi ne mu san kuma mu ƙaunaci ƙa’idodin Allah . Muna farin cikin bin dokokin Allah , ko da babu wanda yake kallonmu . Za ka fara ba da hujja ko kuma ka ji haushi ko kuwa za ka yi masa kunnen uwar shegu ne ? Ka yi la’akari da wasu batutuwa guda biyu masu muhimmanci : yadda muka ɗauki jima’i da kuma aure . Waɗanda ba ’ yan Mulkin ba za su iya amincewa da luwaɗi kuma su yi tunanin cewa kallon hotuna batsa da kuma yin zina da kashe aure ba laifi ba ne . Waɗanne gargaɗi ne Mulkin Allah yake ba da wa , kuma yaya ka ɗauki irin waɗannan gargaɗin ? Alal misali , mutane da yawa suna amfani da intane wajen sadarwa da neman ilimi da kuma nishaɗi . Ka karanta dukan talifofin da bawan nan mai aminci ya wallafa game da amfani da irin wannan dandalin ? Zai zama da haɗari sosai idan muka ƙi karanta waɗannan talifofin kafin mu fara amfani da irin wannan dandalin ! Tabbas ne cewa waɗanda suke watsi da gargaɗin da bawan nan mai aminci yake bayarwa suna jawo wa kansu da ƙaunatattunsu lahani . ( Mis . 15 : 3 ; karanta Ibraniyawa 4 : 13 . ) ’ YAN MULKIN SUNA SON SAMUN ILIMI * Ba da daɗewa ba , Mulkin Allah ne kaɗai zai yi sarauta bisa duniya . Za ka so ka zama nagari ɗan Mulki a lokacin ? Ka duba Hasumiyar Tsaro ta 15 ga Agusta 2011 , shafuffuka na 6 - 7 da kuma Hidimarmu Ta Mulki ta Janairu 2011 , shafuffuka na 3 - 6 . Ka Guji Faɗawa Cikin Tarkunan Iblis ! 2 : 26 , Littafi Mai Tsarki . Waɗanne darussa ne za mu iya koya daga Bilatus da Bitrus game da jin tsoro da kuma faɗawa cikin matsi ? SHAIƊAN yana ƙoƙari sosai don ya rinjayi bayin Jehobah . Ainihin abin da yake so sa’ad da ya kama mutum cikin tarkonsa shi ne ya yi amfani da mutumin yadda ya ga dama . — Karanta 2 Timotawus 2 : 24 - 26 . Zai iya sa dabbar ta fito daga inda ta ɓoye don ya kama ta da zarge . Ko kuma zai iya ɓoye tarko sosai yadda dabbar ba za ta iya sani ba . Idan ba ma son ya kama mu , dole ne mu kasance a faɗake kuma mu mai da hankali ga alamun da suke nuna cewa mun kusan faɗa cikin wani tarkon da Shaiɗan ya ɗana . Hakazalika , a alamance , Shaiɗan zai so ya cinna wa ikilisiyar Kirista wuta don ’ yan’uwa su watse . ( Karanta Yaƙub 3 : 6 - 8 . ) 1 : 9 - 11 ) Maimakon sūkar ’ yan’uwanmu , ya kamata mu yi tunani a kan dalilin da ya sa muke yin hakan . Wataƙila muna yin tunani cewa muna da ƙwaƙƙwarar dalili na kushe mutane . ( Karanta Misalai 29 : 25 . ) ( Luk 23 : 15 , 21 - 25 ) Mutanen sun ta da muryarsu suna cewa , “ idan ka saki wannan mutum , kai ba abokin Kaisar ba ne . ” ( Yoh . 19 : 12 ) Wataƙila Bilatus ya ji tsoro cewa idan ya goyi bayan Yesu zai rasa muƙaminsa ko kuma za a kashe shi . Jin tsoron mutum yana kama da tarko , kuma wannan tarkon ya kama Bitrus na ɗan lokaci . Bitrus ya san Allah sosai kuma yana ƙaunarsa . Dab da lokacin da aka kama Yesu , Bitrus ya cika baki ya ce : “ Ko duka za su yi tuntuɓe , ban da ni . ” 14 : 38 ) Amma , Bitrus ya sake yin barci kuma daga baya tsoron mutum da matsi ya shawo kansa . 12 : 6 ) Ka ƙuduri aniya cewa ba za ka sake yin zunubin ba , kuma ka yi iya ƙoƙarinka don ka guji abin da zai sa ka sake yin zunubin . Wani mutumin da ya yi lalata kuma aka yi masa yankan zumunci a ikilisiyar Korinti , ya tuba daga baya ya yi kuma Jehobah ya gafarta masa . ( 1 Kor . 5 : 1 - 5 ; 2 Kor . Jehobah zai gafarta maka dukan kurakuranka idan ka tuba da gaske kuma ka gaskata cewa zai yi maka jin ƙai . Muna godiya sosai don Allah ya taimaka mana don kada mu faɗa cikin tarkunan Shaiɗan ! ( Mat . 6 : 13 ) A talifi na gaba , za mu koyi yadda za mu guji faɗawa cikin wasu tarkuna biyu da Shaiɗan yake amfani da su don ya kama bayin Jehobah . Iyaye suna bukatar su tattauna batun nan da yaransu “ Peer - Pressure Planner ” a littafin nan Questions Young People Ask — Answers That Work , Littafi na 2 , shafuffuka na 132 - 133 . “ Ku yi tsayayya da dabarun Shaiɗan . ” — AFIS . Mene ne bawan Jehobah zai yi don kada tarkon Shaiɗan na son abin duniya ya kama shi ? Waɗanne amfani ne za mu samu idan ba mu so abin duniya ba kuma ba mu yi lalata ba ? Shaiɗan yana yaƙi da shafaffun da suka rage a duniya . ( R . Yoh . 12 : 17 ) Waɗannan Kiristoci sun yi ja - gora a aikin wa’azi game da Mulkin Allah da gaba gaɗi , kuma sun nuna wa mutane cewa Shaiɗan ne yake mulkin duniya . 3 , 4 . Ta yaya ɗawainiyar duniyar nan za ta iya sa wasu su faɗa cikin tarkon neman abin duniya ? Ya bayyana cewa mutum zai iya jin saƙon Mulkin , “ amma ɗawainiyar duniya , da ruɗin dukiya , su kan shaƙe maganar , ta zama marar - amfani . ” ( Mat . Wasu ma sun zama bayi ga dukiyarsu . — Mat . ( b ) Mene ne ya kamata Kirista ya yi tunani a kai idan an ce masa ya yi abataya ? Alal misali , ka yi la’akari da wannan yanayin . Shugaban aikinka ya zo wurin aiki ya ce maka : “ Albishirinka ! Kamfaninmu ya samu wani babban kwangila . Shin aikin zai shafi ayyukan da nake yi a hidimar Jehobah , kamar halartar taron ikilisiya da yin Bauta ta Iyali da yamma ? Amma , mutumin bai yi biyayya ga umurnin Yesu ba , maimakon haka , “ ya tafi yana baƙin ciki ; gama mai - arziki ne shi ainu . ” Ya kamata mu yi hankali don kada mu rasa gatan zama almajiran Yesu Kristi . Ya ce : “ Kada ku yi alhini fa , kuna cewa , Me za mu ci ? Idan ba ma son mu faɗa cikin tarkon son abin duniya , ya kamata mu kasance da irin ra’ayin wani marubucin Littafi Mai Tsarki mai suna Agur , wanda ya ce : “ Kada ka ba ni ko talauci ko wadata : Ka ciyar da ni da abincin da ke daidai bukatata . ” Saboda haka , ka yi hankali don kada ka faɗa cikin tarkon son abin duniya da Shaiɗan ya ɗana . — Karanta Ibraniyawa 13 : 5 . 22 : 14 ; 23 : 27 ) Wasu Kiristoci sun saka kansu a cikin yanayin da zai sa su yi zina da sauƙi . Bincike ya nuna cewa rabi cikin mata da fiye da rabi cikin maza da suka yi zina sun yi hakan ne a wurin aiki . Alal misali , Kirista za ta iya riƙa tattaunawa da abokin aikinta . Amma da sannu - sannu , ta soma gaya masa matsalolin da take fuskanta a aurenta . Ta yaya mutum zai iya soma dangantaka da ba ta dace ba a cikin ikilisiya ? Ya yi nazarin Littafi Mai Tsarki da matasa biyar kuma uku cikinsu sun yi baftisma . A waɗannan watannin , na daina kula da ita kuma hakan ya jawo matsala sosai . Idan kana son ka guji faɗawa cikin tarkon yin zina , ya kamata ka yi la’akari sosai da ma’anar kasancewa da aminci ga aboki ko abokiyar aurenki . 6 : 11 , 16 . ALBISHIRI DAGA ƘASAR MEZIKO Yanzu , ofishin reshe na ƙasar Meziko ne ke kula da aikin wa’azi a ƙasashe guda shida na nahiyar Amirka . Dattawa sama da 400 ne suka ziyarci waɗannan ’ yan’uwan don su ƙarfafa su da Littafi Mai Tsarki . Hukumar da ke Kula da Ayyukan Shaidun Jehobah ta tura dattawa biyu masu ziyarar ofisoshin reshe daga hedkwatarmu na Amirka zuwa ƙasar domin su ba da ƙarfafawa . Sai kuma mu sayar kadararmu da ke Brooklyn , ” in ji Ɗan’uwa Pierce . 40 : 31 ) A yawancin lokaci , zaki yana farauta da dare domin ya kama dabba cikin sauƙi , saboda haka , idan ba ma son Shaiɗan ya kama mu muna bukata mu buɗe idanunmu kuma mu fahimci yadda yake ƙoƙarin kawo mana hari . Shaiɗan ba shi da tausayi kuma zai so ya kashe mu kamar yadda zaki yake kashe barewa ko kuma maraƙin jakin dawa . 5 : 9 . 27 : 4 . Ɗan’uwa Herd ya ambata abin da ke cikin Zabura 92 : 12 - 14 kuma ya yi tambaya , “ Ta yaya Jehobah yake sa mutanensa su yi nasara a rayuwa ? ” Waɗannan sun haɗa da Archbishop Agobard na Lyons na ƙarni na 9 da Peter na Bruys da Henry na Lausanne da Valdès ( ko kuma Waldo ) na ƙarni na 12 da John Wycliffe na ƙarni na 14 da William Tyndale na ƙarni na 16 da Henry Grew da kuma George Storrs na ƙarni na 19 . A yau , Shaidun Jehobah sun ci gaba da ɗaukaka ƙa’idodin nassi kuma sun fahimci cewa Littafi Mai Tsarki ne tushen gaskiya . Ɗan’uwa Anthony Morris na Hukumar da ke Kula da Ayyukan Shaidun Jehobah ya yi wata sanarwa da ta bayyana wasu gyare - gyaren da aka yi game da masu wa’azi a ƙasashen waje da kuma majagaba na musamman . Za a fara gudanar da Makarantar Littafi Mai Tsarki don Kiristoci Ma’aurata a wasu ƙasashe daga watan Satumba na 2012 . Waɗannan sun haɗa da masu wa’azi a ƙasashen waje da ba su halarci makarantar ba tukuna da majagaba na musamman da masu kula masu ziyara da kuma masu hidima a Bethel . Za a tura waɗanda suke sauke karatu a makarantar su yi hidima a ofisoshin rassa ko su yi hidimar masu kula masu ziyara ko kuma a aika su yin wa’azi a manyan birane tare da ikilisiyoyi . An sanar cewa daga 1 ga watan Janairu , 2012 , wasu da suka halarci Makarantar Littafi Mai Tsarki don ’ Yan’uwa Maza Marasa Aure da kuma Makarantar Littafi Mai Tsarki don Kiristoci Ma’aurata za su zama majagaba na musamman na ɗan lokaci . Za su zama majagaba na musamman na shekara ɗaya . [ Taswira a shafi na 16 ] COSTA RICA Yin Tafiya Tare da Masu Kula Masu Ziyara Sababbin ɗaliban Littafi Mai Tsarki da yawa suna jin hakan game da yi wa mutum da ba su sani ba wa’azi . Amma ba sabon ɗalibin Littafi Mai Tsarki ba ne yi furta waɗannan kalmomin ba , wani ƙwararren ɗan’uwa ne mai kula mai ziyara da ke ba da jawabai da kuma koyar da Kalmar Allah . Bayan an kammala wannan jawabin a wata makaranta , Ɗan’uwa Hugo Riemer , wanda daga baya ya zama ɗaya cikin ’ yan Hukumar da ke kula da ayyukan Shaidun Jehobah ya amsa tambayoyi har bayan ƙarfe 12 na dare . Ko da yake ɗan’uwan ya gaji sosai , amma ya yi farin ciki don yadda taron ya kasance . Amma a lokacin , kusan kowa ya riga ya yi barci . ” Masu kula masu ziyarar sun ƙware sosai wajen yin amfani da taswira da hotuna ko kuma kowanne abu da zai taimaki masu sauraro su fahimci koyarwar . Ɗan’uwa Walter J . An ce su riƙa ja - gora a yin wa’azi gida - gida . Kuma dalilin da ya sa ake aika masu kula masu ziyara ke nan . ’ Robie D . Adkins ya tuna abin da wani mai kula mai ziyara wanda ya iya jawabi sosai ya ce : “ Ni dai abin da na iya yi shi ne yin wa’azi a kan bagadi . Shi ne ya fi baƙin ciki a wannan ranar . Akwai dubban ’ yan’uwa a wurin da suke farin ciki , amma ya tsaya shi kaɗai a ƙarƙashin wata ƙaramar bishiya . Tun daga ranar , ban sake ganinsa ba . M . 20 : 20 , 21 . John Adams Bohnet ya ce yawanci ’ yan’uwa sun amince da wannan gyaran da aka yi cewa a fi mai da hankali ga yin wa’azin Mulkin Allah . Har yau , masu kula masu ziyara suna da aminci kuma suna ba da kansu don taimaka wa ’ yan’uwa su ce , “ Za mu iya yin wa’azi ƙofa - ƙofa ! ” Sa’ad da suka zo wurin da kwarin yake da faɗi , sai Asa ya tsaya . Amma , rundunar Asa kusan 580,000 ne kawai . Asa yana bukatar yin yaƙi . Amma , a wannan lokacin , mene ne zai soma yi ? Zai ba da umurni ne ga rundunarsa ? A cikin wannan yanayin mai wuya , Asa ya fara yin addu’a . Kafin mu yi magana a kan addu’ar da kuma abin da ya biyo bayan haka , bari mu yi magana a kan Asa da kansa . Lokacin da Asa ya zama sarki a shekara ta 977 kafin zamanin Yesu , ma’aikata a fadar ma suna bauta wa allolin ni’ima na ƙasar Kan’ana . ( 2 Laba . 14 : 4 . Jehobah ya ji daɗin ƙwazon da Asa ya nuna don bauta ta gaskiya kuma saboda haka , ya albarkace shi da zaman lafiya na shekaru da yawa . Asa ya san cewa idan ya dogara ga Jehobah , zai sa ya yi nasara kome ƙarfi ko kuma girman rundunar maƙiyan . 15 : 1 , 2 , 7 . Azariah ya ce : “ Ku yi ƙarfi , kada hannunku su sake . ” Sa’ad da annabi Azariah yake ƙarfafa Asa , ya yi masa gargaɗi . “ KA YI AIKIN WAUTA ” Bayan rundunar Suriya suka kai wa Isra’ila hari , sai Baasha ya janye daga Ramah . — 2 Laba . 16 : 7 - 9 . Abin da annabi Hanani ya ce ya ɓata wa Asa rai sosai har ya jefa shi cikin kurkuku . Ko ma mene ne dalilin , Littafi Mai Tsarki bai bayyana ba . A lokacin , kamar dai dangantakarsa da Jehobah ba ta da ƙarfi kamar dā . Kuma mai yiwuwa yanayinsa bai canja ba har mutuwarsa a shekara 41 ta sarautarsa . — 2 Laba . Duk da haka , Jehobah bai manta da Asa ba saboda halayensa masu kyau da ƙwazonsa don bauta ta gaskiya . Yana yi musu albarka ta wajen yin amfani da ikonsa a madadinsu . Shin gashin kan Samson ne ya sa shi ƙarfi ? Ba gashin kan Samson ba ne ya sa shi ƙarfi ba . A wane lokaci ne Biritaniya da Amirka suka zama masu mulkin duniya na bakwai da aka kwatanta a cikin Littafi Mai Tsarki ? DAGA BANGONMU 4 Shin Allah Ya Damu da Mata Kuwa da Gaske ? ZAHRA , wata ’ yar shekara 15 da aka yi ƙaulinta a mujallar GEO ta ce : “ Idan na ga yadda ake wulaƙanta mata , sai in ji da ma ni ba mace ba ce . ” MAGANA da yarinyar nan ta yi da aka rubuta a gefen dama ya bayyana mummunar hali da mata suka samu kansu a ciki a ko’ina a duniya , wato , yadda ake zalunta su da kuma nuna musu wariya . A faɗin duniya , mata ne kashi 67 na mutane da ba su yi shekara huɗu a makaranta ba ko kuwa ba su yi makaranta ba sam . Saboda rashin isashen tanadin kiwon lafiya a ƙasashe masu tasowa , kimanin mata 720 ne suke mutuwa a kowace rana sakamakon haɗarurrukan da suka shafi juna biyu da kuma haihuwa . Me ya sa ake danne wa mata hakkinsu ? Shin , kana ganin Littafi Mai Tsarki yana goyon bayan nuna bambanci ga mata kamar yadda wasu littattafan addini suke yi ne ? BA DAGA cikin Littafi Mai Tsarki ba ne aka ɗauko waɗannan ayoyin . An daɗe ana amfani da waɗannan ayoyin wajen ba da hujjar wariyar da ake nuna wa mata . Wannan ‘ tsohon macijin wanda ake kira Iblis da Shaiɗan ’ ne Allah ya ‘ la’anta . ’ ( Farawa 3 : 16 , Littafi Mai Tsarki ) Abin da yake nufi shi ne , Adamu da Hawa’u za su fuskanci mugun sakamako saboda zunubin da suka yi . Littafin Farawa 1 : 27 ya ce : “ Allah fa ya halicce mutum cikin kamaninsa , cikin kamanin Allah ya halicce shi ; na miji da ta mace ya halicce su . ” Saboda haka , tun daga farkon halitta , Allah ya halicci namiji da ta mace a hanyar da dukan su za su iya yin koyi da shi . Ko da yake Adamu da Hawa’u sun bambanta a yadda Allah ya halicce su da kuma a halayensu , Allah ya ba su aiki iri ɗaya kuma ba wanda ya fi wani a gabansa . — Farawa 1 : 28 - 31 . Alal misali , wataƙila wasu mata sun yi “ hidima ” a mazauni , wasu kuma sun yi waƙoƙi . — Fitowa 38 : 8 ; 1 Labarbaru 25 : 5 , 6 . Mata da yawa sun ƙware wajen kasuwanci . A cikin Dokoki Goma , Allah ya bayyana dalla - dalla cewa : “ Ka bada girma ga ubanka da uwarka . ” Dokokin sun nuna yadda ya dace maza marasa aure su bi da mata marasa aure don su daraja su . ( Levitikus 18 : 6 , 9 ; Kubawar Shari’a 22 : 25 , 26 ) Maigidan kirki ya kamata ya san kasawar matarsa don yadda aka halicce ta . — Levitikus 18 : 19 . A cikin Littafi Mai Tsarki , Jehobah ya kwatanta kansa a matsayin ‘ uban marayu kuma mai yin shari’a domin gwamraye . ’ Ya gaya wa Musa cewa : “ Ka ba su rabo na gādo cikin ‘ yan’uwan ubansu ; ka sa gādon ubansu kuma ya zama nasu . ” Amma daga ƙarni na huɗu kafin zamanin Kristi , sai mabiya addinin Yahudawa suka soma amincewa da al’adun Helenawa da ke sa a wulaƙanta mata . — Ka duba akwatin nan “ Yadda Littattafai na Dā Suka Sa Mutane Nuna wa Mata Wariya . ” Koyarwar Kiristanci na gaskiya ya kawo wa mata kwanciyar hankali ne ? [ Akwati a shafi na 7 ] Amma a gaskiya , ba Littafi Mai Tsarki ba ne tushen waɗannan ra’ayoyin . Allah ya halicci Hawa’u don ta zama mataimakiyar Adamu Mata Suna da Mutunci A Gaban Allah Gama kullum ina aika abin da ya gamshe shi . ” Ta yaya ? Malamansu sun koya musu cewa mace ce take yin zina , amma maigida ba ya zina ! Kiristoci maza suna mai da hankali sa’ad da suke bi da mata don sun ɗauki “ dattijai mata kuma kamar uwaye ; ƙanƙanana kamar ’ yan’uwa mata , cikin dukan tsabtar rai . ” — 1 Timotawus 5 : 2 . ▪ Yesu ya ba da kai don ya koya wa mata . ( Luka 10 : 38 - 42 ) Kalamin da ’ yar’uwar Maryamu mai suna Martha ta yi bayan mutuwar Li’azaru ya nuna cewa ta amfana daga koyarwar Yesu . — Yohanna 11 : 21 - 27 . A lokacin da yake duniya , yawancin matan Yahudawa suna ganin cewa farin ciki ya dangana ga samun ɗa namiji mai ibada ko kuma wanda zai girma ya zama annabi . Amma sai Yesu ya gaya mata cewa yin biyayya ga maganar Allah ya fi muhimmanci . Suna girmama mata masu ibada don suna “ koyar da nagarta ” a gidajensu da kuma ta halinsu . Iyaye Kirista suna ƙoƙari wajen ilimantar da ’ ya’yansu maza da mata kuma suna kula da lafiyarsu . ▪ Yesu ya amince da mata . Yadda koyarwar Yesu take amfanar mutane a yau : A cikin ikilisiyoyin Shaidun Jehobah , maza masu koyarwa suna kāre mutuncin mata ta yin la’akari da shawarar da suka bayar . Ƙari ga haka , na san cewa idan maigidana ya yi nazarin Littafi Mai Tsarki , zai canja halinsa da kuma yadda yake bi da ni . ” Muna gafarta wa juna a kowane lokaci . Yelena ɗaya ce daga cikin mata da yawa da suke jin daɗin zama da mazajensu . Mata Shaidun Jehobah suna farin ciki domin su da mazajensu suna bin umurnin da Littafi Mai Tsarki ya ba da game da aure . ( 1 Korintiyawa 14 : 34 ) Shin ya raina mata ne cewa ba su san kome ba ? ( 2 Timotawus 1 : 5 ; Titus 2 : 3 - 5 ) A wasiƙar da Bulus ya rubuta zuwa ga ’ yan’uwa a Korinti , ya ba da shawara cewa ’ yan’uwa maza da mata da suke da baiwar annabci da kuma na yin magana da wani harshe su yi “ shuru ” sa’ad da wani ɗan’uwa yake koyarwa . * Saboda haka , ba mata ne kawai aka ba wa wannan shawarar ba . Bulus ya ba mata shawara cewa su “ tambayi mazajensu cikin gida ” domin a hana irin wannan abin faruwa . — 1 Korintiyawa 14 : 35 . Mene ne Ranar Shari’a ? Kamar yadda aka nuna a hoton da yake damar shafin nan , mutane da yawa sun ɗauka cewa Ranar Shari’a , biliyoyin mutane za su tsaya a gaban kursiyin Allah . ( Zabura 96 : 13 ) Allah ya naɗa Yesu a matsayin Alƙali wanda zai yi wa mutane adalci . — Ka karanta Ishaya 11 : 1 - 5 ; Ayyukan Manzanni 17 : 31 . Ta yaya za a tabbatar da adalci a Ranar Shari’a ? Mutumi na farko , Adamu , ya yi wa Allah tawaye . Ta hakan , ya yi rashin adalci kuma domin wannan tawayen ne ’ yan Adam suke wahala da kuma mutuwa . ( Romawa 5 : 12 ) Yesu zai daidaita wannan rashin adalci ta wajen ta da biliyoyin mutane daga matattu . Littafin Ru’ya ta Yohanna ya nuna cewa hakan zai faru a sarautar Yesu na shekara dubu . — Ka karanta Ru’ya ta Yohanna 20 : 4 , 11 , 12 . Amma waɗansu da aka ta da ba za su so su yi nagarta ba . Wannan aukuwar ce za ta kawo ƙarshen wannan mugun yanayin da duniya take ciki a yau . Za a halaka dukan mugaye a wannan ranar kamar yadda aka halaka mugaye da Rigyawa a zamanin Nuhu . Ka duba shafi na 213 zuwa shafi na 215 na littafin nan Menene Ainihi Littafi Mai Tsarki Yake Koyarwa ? Shaidun Jehobah suka wallafa don ƙarin bayani . [ Hoto a shafi na 24 ] Shin , Jehobah zai ɗau mataki ne don ya kawo ƙarshen wannan zargin da ake masa ? Ka yi la’akari da abin da ya faɗa a littafin Ezekiyel . — Ka karanta Ezekiyel 39 : 7 . Jehobah ya ce : “ Ba kuwa zan bari a sāke tozartadda sunana mai - tsarki ba . ” A duk lokacin da mutane suka ɗora wa Allah laifin rashin adalci , suna ɓata masa suna . Yaya Jehobah yake ji game da rashin adalci ? Yana jin tausayin waɗanda ake musu rashin adalci . * ( Fitowa 22 : 22 - 24 ) Mutane suna ‘ ɓata sunan ’ Allah a duk lokacin da suka ɗora masa laifin duk wata mummunar aukuwa . — Zabura 74 : 10 . Saboda haka , waɗanda suke zargin Jehobah da miyagun ayyukan da ke faruwa suna mugun ɓata sunansa “ mai tsarki . ” Masu Karatu Sun Yi Tambaya . . . Waɗannan matan da suke wa’azi game da Mulkin Allah suna da ɗimbin yawa . Ta yaya suka bambanta ? Mata da suke shugabanci a coci suna koyar da ’ yan cocinsu ne . Wannan aikin maza da suka cancanta ne kawai . — 1 Timotawus 3 : 2 ; Yaƙub 3 : 1 . Sa’ad da wani almajirin Yesu mai suna Luka yake bayani game da hidimar Yesu , ya ce Yesu “ ya yi ta yawo a cikin birane da ƙauyuka , yana wa’azi , yana kawo bishara ta mulkin Allah . ” Haɗama Ta Sa Gehazi Ya Ɓata Dangantakarsa da Allah KA TAƁA yin sha’awar wani abu sosai ? — * Idan ka taɓa yi , to ba laifi ba ne . Duk wanda ya yi hakan mai haɗama ne . Akwai wani mutum mai suna Gehazi da ya yi haɗama . Yana so a ba shi rigunan nan da Elisha ya ƙi karɓa ne . Amma Na’aman bai san cewa ƙarya yake yi ba . Saboda haka , ya ba shi waɗannan kayan da farin ciki . KA DUBA SHAFI NA 26 . A cikin wannan duniyar ma ta wahala , za ka sami farin ciki daga cikakken sani na Allah a cikin Littafi Mai Tsarki , Mulkinsa , da nufinsa mai ban sha’awa domin ’ yan adam . Idan za ka so ƙarin bayani ko kuma za ka so wani ya zo gidanka yana nazari da kai , kana iya tuntuɓar Shaidun Jehobah a dandalinmu , www.jw.org . . Yadda Za a Kawo Ƙarshen Wannan Duniyar Za a Yi Zaman Lafiya na Shekara Dubu da Kuma Har Abada ! SHAFI NA 8 • WAƘOƘI : 55 , 134 Ka Koyi Darasi Daga Haƙurin Jehobah da na Yesu Abubuwa masu tayar da hankula za su faru nan ba da daɗewa ba . Dukan bayin Jehobah suna ɗokin ganin ƙarshen wannan mugun zamanin . Wannan talifin zai nuna cewa akwai amfani da ba mu san ranar ko sa’ar da hakan zai faru ba . WAƊANDA SUKA YI BAFTISMA A SHEKARA TA 2011 MECE CE AMSARKA ? Waɗanne al’amura marasa ganuwa ne aka ambata a nassosi na gaba ? 1 Tasalonikawa 5 : 3 Bulus ya rubuta waɗannan kalmomin ne don ya ƙarfafa Kiristoci da ke zamaninsa su mai da hankali ga ladar da za su samu don kasancewa da aminci ga Allah . Yin hakan zai kuma taimaka musu su jimre da gwaje - gwaje da kuma tsanantawa . — 2 Kor . Amma mafi muhimmanci , wajibi ne mu mai da hankali ga abubuwan da ba mu gani ba tukun . Ranar nan za ta soma sa’ad da aka halaka addinin ƙarya kuma za a kammala ta a yaƙin Armageddon . Al’ummai za su yi tunani cewa sun kusan magance wasu cikin manya - manyan matsalolinsu . Wataƙila su ma za su kasance tare da shugabannin duniyar nan sa’ad da suke cewa “ Kwanciyar rai da lafiya . ” ( R . Amma Jehobah ya ce musu “ ba kuwa lafiya . ” — Irm . Bari mu ƙuduri aniya cewa za mu “ yi zamanmu ba barci ba maye . ” — 1 Tas . Hakan yana nufin cewa sashe ɗaya na duniyar Shaiɗan , zai kai wa wani sashe hari kuma Shaiɗan ba zai iya hana su ba . — Mat . 2 : 9 ) Duk da haka , muna bukatar mu yi iya ƙoƙarinmu don mu ƙarfafa bangaskiyarmu kuma mu samu damar kasancewa da aminci ga Jehobah ko yaya irin tsananin da za mu fuskanta . Me ya kamata mu yi ? 25 : 21 . 10 , 11 . Jehobah zai yi amfani da Yesu da kuma rundunar da ke sama don taimaka wa bayinsa . ( R . Al’ummai za su san cewa Jehobah ne ya ba da umurni a halaka su . * Amma , mene ne Jehobah zai yi wa Shaiɗan ? Yesu Kristi wanda shi ne ‘ mala’ika mai riƙe da maƙullin rami marar - matuƙa ’ zai jefa Shaiɗan da aljanunsa cikin rami marar - matuƙa har tsawon shekara dubu . Mene ne zai faru da Shaiɗan sa’ad da yake cikin “ rami marar - matuƙa ” ? “ Rami marar - matuƙa ” da za a jefa Shaiɗan da aljanunsa ciki , wuri ne da babu wanda zai iya isa sai dai Jehobah da kuma mala’ikan da ya naɗa wanda ke “ riƙe da maƙullin rami marar - matuƙa . ” 5 : 8 . Bayan haka , za mu ga yadda za a halaka Babila Babba da harin da Gog na ƙasar Magog zai kai wa bayin Allah da kuma yaƙin Armageddon . Za a kuma jefa Shaiɗan da aljanunsa cikin rami marar - matuƙa . Bayan haka , za a cire dukan mugunta . Rayuwarmu za ta canja sosai a lokacin sarautar Yesu na Shekara Dubu . Kuma za mu more “ yalwar salama . ” — Zab . Amma dai , wani annabci na Littafi Mai Tsarki da ya yi magana game da lokacin kuma ya ce ‘ sarakunan dukan duniya ’ za su yi jerin gwano don su yaƙi Jehobah a “ babbar rana ta Allah Mai - iko duka . ” ( R . Yoh . 2 Al’ummai za su kai wa “ Babila Babba ” hari kuma su halaka ta 3 Za a kai wa bayin Allah farmaki 5 Za a jefa Shaiɗan da aljanunsa cikin rami marar - matuƙa Yohanna 5 : 28 , 29 “ Taro mai - girma ” za su more waɗannan albarkar . Su ne za su tsira “ daga cikin babban tsananin , ” wanda zai kawo ƙarshe ga wannan mugun yanayin da muke ciki a yau . — R . Yoh . 4 : 18 . 5 , 6 . ( a ) A wace hanya ce Ishaya 65 : 21 da Mikah 4 : 4 za su cika ? ( b ) Ta yaya za mu more wannan albarkar ? Amma , sa’ad da Mulkin Allah ya soma sarauta , hakan ba zai faru ba . Ya ce : “ Bari mu yi mutum a cikin surarmu , bisa ga kamaninmu : su yi mulki kuma bisa kifaye na teku , da tsuntsaye na sama , da bisashe , da kuma bisa dukan duniya , da kowane abu mai - rarrafe wanda ke rarrafe a bisa ƙasa . ” Daga baya , hakan ya shafi dukan ’ yan Adam . A yau , dabbobi da yawa suna guduwa daga mutane don kada a kashe su . ( Far . 9 : 2 , 3 ) Amma , Jehobah zai iya cire wannan tsoron daga dabbobi domin dangantakarsu da ’ yan Adam ta zama yadda yake tun asali . ( Hos . 2 : 18 ) Duk mutumin da zai kasance a duniya a wannan lokacin zai ji daɗin rayuwa sosai ! “ ZAI SHARE DUKAN HAWAYE ” Me ya sa mutane suke zubar da hawaye a yau ? ( M . Wa . 4 : 1 ) Hakan ma abubuwa suke a yau ko kuma sun fi hakan muni . Ka yi la’akari da labarai da yawa na mutane da suka zubar da hawaye da muka karanta a cikin Littafi Mai Tsarki . 5 : 12 , 14 ) Hakika , “ tsoron mutuwa ” ya sa miliyoyin mutane “ ƙarƙashin bauta muddar ransu . ” — Ibran . Ka yi la’akari da kalmomin nan , suka yi “ mamaki mai - girma ” da kuma “ suka girmama Allah . ” Yesu ya ce : “ Sa’a tana zuwa , inda dukan waɗanda suna cikin kabarbaru za su ji muryatasa , su fito kuma . ” 1 : 9 , 10 ) A lokacin Sarautar Yesu ta Shekara Dubu , abubuwa masu ban al’ajabi “ marasa - ganuwa ” za su faru . Mene ne zai faru a lokacin ? “ Zai bada mulki ga Allah , Uba ” cikin tawali’u . Za su bi misalin Yesu . Kuma domin suna da sauƙin kai , za su yi farin ciki don Jehobah yana mallakarsu . Hakika , za a yi farin ciki sosai a lokacin ! Ka ƙuduri aniya cewa za ka goyi bayan Jehobah a matsayin Maɗaukakin Sarki ? Bari ayyukanka su nuna cewa kana son ka yi hakan har abada . ( R . Yoh . 21 : 5 ) Ko da yake mun san cewa ƙarshen wannan zamanin Shaiɗan ya kusa ainun , amma jimrewa yana iya yi mana wuya . ( Karanta Ibraniyawa 6 : 11 , 12 . ) Ko da za mu ji kamar Jehobah yana jinkirin kawo ƙarshen wannan zamanin , amma amsoshin waɗannan tambayoyin za su taimaka mana mu kasance masu haƙuri da kuma masu bangaskiya sosai . Ko da yake mutane da yawa suna yin munanan ayyuka don su ɓata wa Jehobah rai amma har ila Jehobah yana haƙuri . ( 2 Bit . 2 : 5 ) Yesu ya ce zamaninmu kamar na Nuhu ne . Jehobah ya riga ya ƙayyade lokacin da zai halaka wannan mugun zamanin . Hakika , haƙurin Jehobah ba ya nufin cewa yana jira ne kurum don lokacin da zai halaka miyagu ya zo . 2 : 3 ; 3 : 9 ) Yanzu bari mu tattauna yadda Yesu ya yi koyi da haƙurin Ubansa . A waɗanne irin yanayi ne Yesu ya kasance da haƙuri ? Ka yi tunanin irin haƙurin da Yesu ya yi na shekaru da yawa kafin wannan lokacin ya yi . 10 : 12 , 13 ) Nan ba da daɗewa ba , zai halaka zamanin Shaiɗan . Ka koya yadda za ka iya yin koyi da halin Yesu kuwa ? TA YAYA ZAN IYA ZAMA MAI HAƘURI KAMAR ALLAH ? ( b ) Me ya sa muke da ƙwaƙƙwarar dalilin kasancewa da bangaskiya mai ƙarfi ? ( Karanta Yaƙub 5 : 10 , 11 . ) ( Ibran . 12 : 2 ) Ya cika annabce - annabce da yawa kuma ya taimaka mana mu fahimci nufin Allah sosai . Kwatancin da ke gaba zai taimaka mana mu fahimci yadda bangaskiya za ta taimaka mana mu yi haƙuri . Ya aiko da Ɗansa don “ ya halaka ayyukan Shaiɗan ” kuma ya cire dukan wahalar da Shaiɗan yake haddasa wa ’ yan Adam . 1 : 9 . A waɗannan kwanaki na ƙarshe masu wuya sosai , za mu bukaci jimrewa da wasu gwaje - gwaje ga bangaskiyarmu . Zai iya yin tunani cewa , ‘ Bari mu ga ko Jehobah zai cika alkawuransa . ’ Wannan aikin yana sa mu farin ciki sosai a yau . — Luk 21 : 36 . WACE ALBARKA CE KE TATTARE DA KASANCEWA DA HAƘURI ? ( b ) Idan mun kasance masu haƙuri , wace albarka ce za mu more ? 5 : 10 . 10 : 28 , 29 ) Ba ka bukatar jin tsoron mutuwa ko kuma abin da zai faru gobe . Saboda haka , kada mu taɓa ƙyale duniyar nan ta rinjaye mu har mu daina dogara ga Jehobah . Ta yaya za mu nuna cewa muna shirye don zuwan Kristi ? Da ka tafi sai ma’aikacin ya iso . Yanayin da muka tattauna yanzu ya yi daidai da almara guda biyu na budurwoyi da na talanti da Yesu ya ba da . Dukan almaran suna magana game da lokaci na ƙarshe kuma sun nuna dalilin da ya sa wasu Kiristoci shafaffu za su kasance da aminci da kuma hikima amma wasu ba za su yi hakan ba . Yana nufin cewa almajiransa ba za su san daidai lokacin da zai halaka duniyar Shaiɗan ba . ( Mat . Su waye ne suka kasance a shirye don su samu ceto ? Kuma mene ne zai taimaka mana mu yi tsaro ? AMFANIN YIN TSARO Me ya sa ba ma bukatar mu san ainihin lokacin da ƙarshen zai zo ba don mu yi tsaro ? Amma , bai kamata mutumin da ke kashe gobara ko kuma wanda yake ƙoƙarin ceton ran mutane bayan an yi bala’i ya damu da lokaci ba . Ta yaya za a san abin da ke cikin zuciyarmu da yake ba mu san ranar ko sa’ar da ƙarshen zai zo ba ? ( 1 Kor . 15 : 32 ) Amma , mu ba ma jin tsoro . Ba ma kula da kanmu kawai . ( Mis . Bauta wa Allah tana sa mu farin ciki , musamman sa’ad da muka taimaka wa mutane su koya game da shi . Bulus ya ce , “ waɗannan al’amura . . . aka rubuta su domin gargaɗi garemu , mu waɗanda matuƙan zamanu sun zo a kanmu . ” — 1 Kor . Littafi Mai Tsarki ya ce a kwanaki na ƙarshe “ miyagun zamanu za su zo . ” ( 2 Tim . 1 : 2 - 4 ; 4 : 8 . SHAFAFFU SUN NUNA SUNA A SHIRYE Me ya sa wasu shafaffu suke ganin Yesu ya makara bayan shekara ta 1914 ? Wani ɗan’uwa ya tuna abin da ya faru , “ wasu cikinmu suna ganin cewa za mu tafi sama a mako na farko na watan Oktoba a wannan shekarar . ” Me ya sa yake da kyau mu yi biyayya ga abin da bawan nan mai aminci , mai hikima yake koyarwa ? ( Karanta Zabura 119 : 130 ; Yohanna 16 : 13 . ) Wani ɗan’uwa shafaffe mai suna Ernst Wauer wanda ya tsira a lokacin ya ce Jehobah ya taimaka wa ’ yan’uwan a hanya mai ban al’ajabi don su haddace abubuwa da za su ƙarfafa su a cikin talifofin . Sun soma nazarin Littafi Mai Tsarki da mutane bakwai kuma sun samu sakamako masu kyau . Yan’uwa da yawa sun nuna cewa suna son su shagala a bauta wa Allah ko da a wane lokaci ne ƙarshen zai zo . Muna farin ciki a bautarmu ga Jehobah domin mun mai da hankali ga aikin da Yesu ya ce mu yi kuma mun guji abubuwa masu raba hankali . — Luk 9 : 62 . Ƙarshen wannan zamanin ya kusa sosai , saboda haka ya kamata mu kasance da aminci a hidimarmu ga Allah . Sun ba mu aiki mai ban al’ajabi da za mu yi a waɗannan kwanaki na ƙarshe . Za mu iya kasancewa a shirye kuma za mu yi hakan ! ( Mat . 10 : 11 . Jehobah Yana Tattara Mutanensa Masu Farin Ciki A CIKIN shekaru da yawa , Shaidun Jehobah suna halartan taron ƙasashe da na gunduma . Mutanen Jehobah ma sun halarci irin waɗannan taron shekaru dubbai da suka shige . 10 : 1 - 4 ) Ka yi tunanin irin farin cikin da mutanen suka yi a wannan taron ! Sha 29 : 1 - 15 ; 30 : 15 - 20 ; 31 : 30 . A bayyane yake cewa Jehobah yana son mutanensa su yi taro a kai a kai don su koyi dokokinsa da kuma nufe - nufensa . Bayan da Isra’ilawa suka halaka mutanen da suke Ƙasar Alkawari , sai Joshua ya tattara su . Rutherford ya ba da wani jawabi kuma a wannan jawabin , ya aririce masu sauraro . Ya ce : “ Ku zama shaidun Ubangiji masu - aminci da kuma gaskiya . Saboda haka , ku yi shela , ku yi shela , ku yi shelar Sarkin da kuma mulkinsa . ” 8 , 9 . A taron gunduma na “ Glad Nations ” [ Al’ummai Masu Farin Ciki ] da aka yi a shekara ta 1946 , Ɗan’uwa Knorr ya ba da wani jawabi mai daɗi sosai mai jigo : “ The Problems of Reconstruction and Expansion ” [ “ Matsalolin Sake Gine - Gine da Kuma Faɗaɗa Su . ” ] Ya ce sa’ad da Ɗan’uwa Knorr ya sanar cewa za a faɗaɗa gidan Bethel da kuma ma’addaba da ke Brooklyn , mutane suka yi tafi sau da sau . Ya kuma ce ko da yake bai iya ganin fuskar kowa ba , amma a bayyane yake cewa sun yi farin ciki sosai . A taron ƙasashe da aka yi a shekara ta 1950 a birnin New York , waɗanda suka halarci taron sun yi farin ciki sa’ad da aka fito da juyin Littafi Mai Tsarki na New World Translation of the Christian Greek Scriptures . Amma a shekara ta 1955 a birnin Nuremberg , Shaidun Jehobah 107,000 suka yi taron gunduma a wannan filin taro da Hitler yake yin taro da masu goyon bayansa a dā . Wannan ne taro na farko na Shaidun Jehobah a zamaninmu da aka taɓa yi wa mutane 7,402 baftisma a rana ɗaya . — Isha . Wataƙila kai ma ka taɓa halartar taron gunduma da ya sa ka farin ciki sosai . Idan kana riƙe da ƙananan yara , kana tsammani za ka yi kwana nawa a hanya kafin ka isa Urushalima ? Mun san cewa akwai kwanciyar hankali a wurin domin iyayen Yesu sun ƙyale shi ya samu ’ yanci duk da yake shi ɗan shekara 12 ne a lokacin . Sun yi tafiya daga ƙasashe kamar su Italiya da Libiya da Karita da Asiya Ƙarama da kuma Mesopotamiya . — A . Sa’ad da Jehobah yake wa bayinsa magana game da Idin Bukkoki , ya ce : “ Za ka yi murna da idinka , da kai , da ɗanka , da ɗiyarka , da bawanka , da baiwarka , da Ba - levi , da baƙo , da maraya , da gwamruwa , waɗanda ke cikin ƙofofinka . 15 , 16 . Har wa yau , waɗannan taron suna da muhimmanci sosai a bautarmu ga Jehobah . Waɗannan bayanai da kuma ƙarin haske da muke samu a taron suna taimaka mana mu ƙarfafa dangantakarmu da Allah . 122 : 1 - 4 . Abin sha’awa ne sosai a ji kaɗe - kaɗe da kuma muryoyin ’ yan’uwa suna rera waƙar yabo ga Jehobah . Rahoton ya kuma ce mutane da yawa sun ba da kansu don yin hidima a sashe dabam - dabam na taron . Akwai wasu abubuwa da suka canja a yadda ake tsara taron gunduma . Wane sashen taron gunduma kake morewa sosai , kuma me ya sa ? 24 : 45 ) Yawancinsu littattafai ne da za mu yi amfani da su don taimaka wa mutane su fahimci gaskiyar da ke Littafi Mai Tsarki . Wasan kwaikwayo da aka ɗauko daga Littafi Mai Tsarki yana kuma taimaka wa matasa da kuma tsofaffi su bincike kansu kuma su kāre kansu daga ra’ayin duniyar nan . Jawabin baftisma yana kuma taimaka wa dukanmu mu yi tunani a kan abin da ya fi muhimmanci a rayuwarmu . Taron gunduma yana taimaka mana mu yi farin ciki kuma mu kasance da aminci ga Jehobah a mawuyacin lokatai . Yana kuma taimaka mana mu yi ayyuka da yawa a hidimar Jehobah . Makarantu na Ƙungiyar Jehobah ​ — Tabbaci Ne Cewa Jehobah Yana Ƙaunarmu ( Isha . 30 : 20 ) Ƙauna ce ta sa yake ilimantar da kuma koyar da mu . Kwamitin Koyarwa na Hukumar da ke Kula da Ayyukan Shaidun Jehobah , yana koyi da Jehobah ta wajen yin amfani da makarantun Littafi Mai Tsarki dabam - dabam don koyar da waɗanda suke so kuma suna da hali su halarci waɗannan makarantun . KA AMFANA DAGA KOYARWA TA ƘUNGIYAR JEHOBAH Tun da Jehobah ‘ Allah mai nuna ƙauna ne , ’ yana tanadar da ilimantarwa da ke kyautata rayuwarmu . ( 2 Kor . 13 : 11 ) Muna kama da almajiran Yesu na ƙarni na farko , domin muna a shirye sosai mu taimaka wa mutane ta wajen “ koya musu su kiyaye dukan iyakar abin da ” aka umurce mu . — Mat . Idan mun kuma fita wa’azi tare da waɗannan bayin Jehobah da aka koyar sosai , za mu iya koyon abubuwa da yawa da za su kyautata hidimarmu . Gata ne sosai ga bayin Jehobah su tallafa da kuma koya daga waɗannan makarantu masu amfani sosai . Wuri : Majami’ar Mulki da ke yankin . Wuri : A Bethel . Ƙwarewa : Dole ne mutumin ya kasance ɗaya daga cikin iyalin Bethel ko kuma wanda ya ba da kansa na ɗan lokaci , kamar shekara ɗaya ko fiye da hakan . Makarantar Hidima ta Mulki Manufa : Don a koyar da masu kula masu ziyara da dattawa da kuma a wasu lokatai bayi masu hidima su kula da aikinsu na masu kula da kuma hakkinsu a ƙungiyar Jehobah . Wuri : Galibi , a Majami’ar Mulki ko Majami’ar Taro . Ofishin reshe na gayyatar masu kula masu ziyara . Muna godiya ga Jehobah da ya yi mana wannan tanadin . ” — In ji Michael . Ƙwarewa : Waɗanda suka yi hidimar majagaba na kullum aƙalla na tsawon shekara guda ko kuma fiye da haka . Ƙwarewa : Wajibi ne mutum ya zama dattijo . Manufa : Don a taimaki masu kula masu ziyara da masu kula da gunduma su ƙware sosai a hidimarsu ga ikilisiya kuma su sa ƙwazo a “ aiki cikin kalma da koyarwa . ” — 1 Tim . Manufa : Don a koyar da dattawa da bayi masu hidima da ba su yi aure ba don su kula da ƙarin hakki a cikin ƙungiyar Jehobah . ( Mar . 10 : 29 , 30 ) Wajibi ne su yi hidimar majagaba aƙalla na shekara biyu kuma su dattawa ne ko bayi masu hidima aƙalla na tsawon shekara biyu ba tare da fashi ba . Waɗanda suka sauke karatu za su iya zama majagaba na musamman na ɗan lokaci kuma za su soma wa’azi a wasu yankuna da babu ikilisiya kuma su sa a samu ci gaba a wurin . Tsawon Lokaci : Wata biyu . Ƙwarewa : Ma’aurata masu shekara 25 zuwa 50 da suke da koshin lafiya kuma yanayinsu zai ƙyale su su yi hidima a duk inda ake da bukata kuma suna da halin “ Ga ni ; ka aike ni . ” Makarantar Littafi Mai Tsarki na Gilead Manufa : Don a koyar da ɗalibai su yi hidima a matsayin masu wa’azi a ƙasashen waje a yankunan da akwai jama’a sosai . Yadda Za a Shiga : Kwamitin da ke Kula da Ofishin Reshe na Shaidun Jehobah zai iya gayyatar ma’aurata su saka afilkeshan . Lade da Monique daga Amirka suna hidima yanzu a Afirka . Monique ta daɗa cewa : “ Yayin da nake yin amfani da abin da nake koya daga Littafi Mai Tsarki , ina jin daɗin hidimata sosai . Lowell da Cara da suka sauke karatu a aji na 25 suna hidima a Nijeriya . 15 Ga Oktoba , 2012 Na Nazari TALIFOFIN NAZARI Wannan talifin zai taimaka mana mu yi koyi daga mutane na zamanin dā da kuma na yau da suka fuskanci matsaloli . Ya kuma ƙarfafa Kiristocin da suka yi baftisma su cika alkawarin da suka yi a ranar da suka yi baftisma . — Mat . 5 : 37 . 3 Sun Ba da Kansu da Yardan Rai ​ — A Ƙasar Brazil ADADIN IKILISIYOYI A MANHATTAN Sandra tana hidimar majagaba a wata ikilisiya da ba masu shela da yawa da ke kudancin Brazil . Na yi mamaki ƙwarai cewa mutane suna ma jira a yi nazari da su ! GWANI MAWAƘI KO MAI HIDIMA ? Wani mai suna Bruno ( 4 ) wanda ɗan shekara ashirin da takwas ne yanzu , ya je babban makarantar mawaƙa . Kamar dai zai yi nasara sosai a aikinsa . Amma Bruno ya ce : “ Ina ganin da akwai abin da ba na yi a rayuwata . Bruno ya ce : “ Na yi nazari da mutane goma sha takwas . Ganin yadda waɗannan mutane suka yi canje - canje a rayuwarsu ya sa ni farin ciki sosai ! ” Da ban yi farin ciki ba da a ce na biɗi abin duniya . ” Yanayin wata matashiya mai suna Mariana ( 5 ) ɗaya ne da Bruno . Kuma abin da dukan ƙawaye huɗun suka yi ke nan . [ ’ Yan rubutu na ba da bayani a shafi na 5 ] Me ya sa za ku ƙaura bayan akwai aiki da yawa da za ku yi a wannan ikilisiyar ? ” Kuma mun sami albarka fiye da dā . ” Suna jin cewa albarkar da suke samu ya fi ƙalubalen da suke fuskanta . Na tsai da shawara na yi abokantaka da ’ yan’uwan da ke ikilisiyar kuma hakan ya taimake ni . Yanzu na samu abokai kuma ina farin ciki sosai . ” [ Hoto a shafi na 3 ] Noemi da João Paulo , a garin Ascurra , Santa Catarina Ka Yi Biyayya Don Ka Amfana Daga Alkawuran Allah “ Tun da babu wani da ya fi [ Allah ] girma wanda za ya rantse da shi , sai ya rantse da kansa . ” — IBRAN . MECE CE AMSARKA ? Ta yaya muka amfana daga rantsuwa da Allah ya yi wa Ibrahim ? Amma , “ ba shi yiwuwa Allah ya yi ƙarya . ” Amma , mun san cewa ya soma hutun bayan ya halicci Hauwa’u , wato , kusan shekara 6,000 da ta shige . Nan ba da daɗewa ba , Yesu Kristi zai soma sarauta na shekara dubu , kuma a lokacin , Allah zai cika alkawarinsa game da duniya . Zai mai da duniya aljanna kuma ’ yan Adam kamiltattu za su kasance a cikinta har abada . ( Far . 1 : 27 , 28 ; R . Yoh . 20 : 6 ) Babu shakka , za ka ji daɗin rayuwa a nan gaba ! Wasu cikin halittun Allah suka yi masa tawaye bayan ya soma hutu . AMFANIN RANTSUWA Sai mutane suka soma rantsuwa don su nuna cewa abin da suke faɗi gaskiya ne . Ibrahim ya rantse har sau uku . Sarakunan Salem da Saduma suka fito su marabce shi . ( Far . 14 : 17 - 20 ) Sa’ad da sarkin Saduma yake son ya albarkaci Ibrahim don ya ceci mutanensa daga hannun sojoji da suka kai musu hari , Ibrahim ya yi rantsuwa ya ce : “ Na rigaya na tada hannuna ga Ubangiji , Allah maɗaukaki , mai - sama da ƙasa , ba ni karɓan ko zare ko maɓallin takalmi ko komenene da ke naka , domin kada ka ce , Ni ne na arzutarda Abram [ Ibrahim ] . ” — Far . 22 : 1 - 3 , 9 - 12 , 15 - 18 . 7 , 8 . ( a ) Me ya sa Allah ya rantse wa Ibrahim ? ( b ) Ta yaya “ waɗansu tumaki ” za su amfana daga alkawari da rantsuwar da Allah ya yi wa Ibrahim ? Ya yi hakan sa’ad da ya aiki Musa ya yi magana ga zuriyar Ibrahim da suka zama bayi a ƙasar Masar . Bayan da Jehobah ya ceci al’ummar Isra’ila daga ƙasar Masar , ya yi wani alkawari cewa : “ Idan lallai za ku yi biyayya da maganata , ku kiyaye wa’adina kuma , sa’annan za ku zama keɓaɓiyar taska a gare ni daga cikin dukan al’umman duniya ; gama dukan duniya tawa ce . Za ku zama mulki na firistoci a gare ni , al’umma mai - tsarki . ” ( Fit . Ya ce : ‘ Na rantse maki , na kuwa yi alkawari da ke . ’ — Ezek . Jehobah bai tilasta wa Isra’ilawa su rantse cewa za su yi masa biyayya ba , kuma bai nace musu su ƙulla dangantaka da shi ba . Mene ne Isra’ilawa suka ce ? Mene ne Jehobah da Isra’ilawa suka yi sa’ad da suka yi wa juna alkawari ? Nan da nan , Jehobah ya soma cika alkawarin da ya yi wa Isra’ilawa . Ya zaɓi firistoci da za su yi hidima a tanti na bauta . Waɗannan firistocin za su taimaka wa ’ yan Adam ajizai su ƙulla dangantaka ta musamman da Jehobah . Amma , ba da daɗewa ba , Isra’ilawa suka manta cewa sun keɓe kansu ga Allah kuma suka “ cakuni Mai - tsarki na Isra’ila . ” Sai suka ƙera ɗan maraƙi na zinariya kuma suka ce : “ Allolinka ke nan , Ya Isra’ila , waɗanda suka fishe ka daga ƙasar Masar . ” 32 : 5 , 6 , 8 ) Tun daga lokacin ne Isra’ilawa suka soma yin alkawari ga Allah , amma ba sa cikawa . — Lit . Lis . ƘARIN ALKAWURA BIYU DA ALLAH YA YI Da farko , ya yi wa Dauda alkawari cewa sarauta ba za ta rabu da zuriyarsa ba . Na biyu , Jehobah ya hure Dauda ya annabta cewa wannan Sarki na musamman zai yi hidima a matsayin Babban Firist ga ’ yan Adam . Kuma shi Babban Firist ne , tun da yake yana taimakon waɗanda suka tuba su ƙulla dangantaka da Allah . — Karanta Ibraniyawa 7 : 21 , 25 , 26 . SABUWAR ISRA’ILA TA ALLAH ( b ) Wane umurni ne Yesu ya ba mabiyansa game da rantsuwa ? ( Mat . 21 : 43 ) An kafa wannan sabuwar al’ummar a Fentakos na shekara ta 33 a zamanin Yesu , sa’ad da aka zuba ruhun Allah a kan almajiran Yesu guda 120 da suka taru a Urushalima . Waɗannan ne suka zama “ Isra’ila na Allah , ” kuma ba da daɗewa ba , mutane da yawa daga wasu al’ummai suka bi su . — Gal . Wani umurni da waɗanda suke cikin sabuwar Isra’ila suka bi shi ne game da rantsuwa . ( Mat . 23 : 16 - 22 ) Yesu ya ce wa mabiyansa : “ Ba za ku yi rantsuwa ko kaɗan ba . . . bari zancenku ya zama , I , i ; da A’a , a’a : abin da ya wuce waɗannan duka daga wurin Mugun ne . ” — Mat . Shi kuma zai albarkace mu har abada bisa ga rantsuwa da kuma alkawarin da ya yi . [ Bayanin da ke shafi na 26 ] Yesu yana nufin cewa bai dace ba ne a yi rantsuwa sam ? Ban da haka ma , Dokar Allah ta bukaci a yi rantsuwa don a sasanta wasu irin jayayya . ( Fit . Duk da haka , yakan ce : “ Hakika , hakika , ina ce muku ” domin mutane su amince da shi . ( Yoh . ( Ibran . 10 : 7 ) Waɗannan kalaman sun nuna cewa Yesu ya ba da kansa don ya yi dukan abin da aka annabta game da Zuriyar da aka yi alkawarinta , har da “ ƙuje duddugensa ” da Shaiɗan zai yi . Jehobah ya nuna cewa ya amince da Ɗansa , ko da yake bai bukaci Yesu ya yi rantsuwa ba . — Luk 3 : 21 , 22 . “ Me zan yi , Ubangiji ? ” ( A . M . 22 : 10 ) Abin da Bulus , wanda a lokacin ake kiransa Shawulu ya ce ke nan sa’ad da Yesu ya bayyana masa a wahayi . 6 , 7 . ( a ) Me ya sa Bulus ya canja tsarin tafiyarsa zuwa Korinti , kuma me ya sa bai dace da wasu suka kushe shi ba ? Maimakon ya tafi Korinti daga Afisa , Bulus ya canja tsarin tafiyarsa domin ’ yan’uwan su samu zarafin yin amfani da gargaɗin da ya bayar . Hakan zai ba shi damar ƙarfafa su sa’ad da ya dawo . Bulus ya rubuta wasiƙarsa ta biyu don ya tabbatar musu da abin da ya sa ya canja tsarin tafiyarsa . 11 : 1 ; Ibran . Wane misali ne Rifkatu ta kafa mana ? “ Zan tafi . ” ( Far . A ƙarshe , Orpah ta koma amma Ruth ta bar A’a nata ya zama A’a . ( Karanta Ruth 1 : 16 , 17 . ) Sai Ishaya ya ce : “ Ga ni ; ka aike ni , ” kuma ya cika alkawarinsa . Ya yi hidima a matsayin annabi na tsawon shekaru fiye da 46 , yana idar da saƙo cewa Allah zai hukunta mutanensa masu rashin biyayya . Kuma ya annabta cewa Allah zai dawo da su ƙasarsu don su riƙa bauta masa . ( a ) Me ya sa yake da muhimmanci E ɗinmu ya zama E ? Kuma me ya sa yake da muhimmanci mu bar E namu ya zama E ? Littafi Mai Tsarki ya ba da gargaɗi cewa “ masu - tada alkawari ” sun “ isa mutuwa . ” ( Rom . 16 : 24 ) A lokacin da wani yake son ya zama mai shela marar baftisma , dattawa sukan yi masa wannan tambayar , “ Ka tabbata kana son ka zama Mashaidin Jehobah ? ” Cika alkawari na keɓe kai da muka yi ya ƙunshi kasancewa da aminci a wasu batutuwa masu muhimmanci . YADDA ZA KA AMFANA DAGA BABBAN FIRIST DA KUMA SARKINMU 5 : 4 - 7 , 11 ) A yau ma , ana iya gafarta wa Kiristoci idan suka kasa cika alkawarinsu . Babban Firist , Yesu Kristi , zai taimaka mana don Jehobah ya gafarta mana idan muka tuba . ( 1 Yoh . [ Hoto a shafi na 28 ] Yesu ya cika alkawarin da ya yi wa Ubansa , tun daga lokacin da ya yi baftisma har mutuwarsa [ Hoto a shafi na 30 ] Yadda Za Mu Jimre Da Matsalolinmu Da Gaba Gaɗi Mene ne ya kamata mu yi idan ba ma son matsaloli su sa mu sanyin gwiwa ? Me ya sa muke bukatar mu nuna gaba gaɗi ? Waɗanne matsaloli ne mutane da yawa suke fuskanta , amma mene ne kowannenmu yake so ? Mene ne zai taimaka mana mu nuna gaba gaɗi ? KA YI KOYI DA WAƊANDA SUKA NUNA GABA GAƊI Za mu soma da misalin Dauda . Sun jimre da yunwa da kuma hari daga ƙasashen da ke kewaye da su . ( Far . Ya kasance da aminci da kuma imani ga Allah . Ka kuma yi la’akari da misalin Bulus . A wani lokacin da ya kusan mutuwa don yana bauta wa Allah , ya ce : “ Domin kada mu dogara ga kanmu , amma ga Allah wanda ke tada matattu : wanda ya tsame mu daga cikin mutuwa mai - girma haka , har kuwa zai tsame mu . ” ( 2 Kor . Amma , yawancinmu mun taɓa baƙin ciki kamar shi . ( b ) Ta yaya za mu jimre da wahalar da littafin Ayyukan Manzanni 14 : 22 ya ambata ? Amma dai , bai kamata mu ƙyale shi ya hana mu farin ciki ba . Ya kamata mu yi bimbini a kan misalan bayin Allah na zamanin dā da muka tattauna ɗazun . Me ya kamata mu yi idan ba ma son matsalolin rayuwa su sa mu sanyin gwiwa ? Amma ku riƙa iya ƙoƙarinku don jimrewa da kowace matsala kuma ku yi tunani a kan albarkarku . — Mis . A kwana kwanan nan , bala’i ya auko wa ƙasashe da yawa . Za mu iya koyan darassi daga jimirin ’ yan’uwan da ke waɗannan ƙasashen , ko da hakan bai kasance da sauƙi ba . Duk da haka , sun ci gaba da bauta wa Jehobah . A watan Satumba na 2009 , ambaliyar ruwa ta shanye birnin Manila a ƙasar Filifin . ( Mat . 6 : 19 , 20 ) Ba shi da kyau mu daraja kuɗi da dukiya domin idan mun rasa su za mu yi sanyin gwiwa . ( a ) Wane tanadi ne zai taimaka mana mu kasance da gaba gaɗi ? Ta ce : “ Wannan labarin ya taimaka mini na fahimci matsalata kuma ya sa na kasance da bege . ” 4 : 16 ) Akwai wata ’ yar’uwa a ƙasar Ostareliya wadda ta fuskanci matsaloli da yawa a rayuwarta kuma ga abin da ta ce : “ Ba na jin daɗin yin wa’azi ko kaɗan , amma wani dattijo ya ce mu je tare . Sai na bi shi . Kuma bayan hakan , na soma jin daɗin yin wa’azi sosai . Babu shakka , Jehobah ne ya taimaka mini . ” ( Mis . A WASIƘAR da manzo Bulus ya rubuta wa Kiristoci na zamanin dā , ya ambata sau da yawa cewa yana fatan cewa Allah da Yesu za su amince da halayensu . ( Gal . 6 : 18 ) Wane “ hali ” ne Bulus yake magana a kai ? Littafi Mai Tsarki ya ce yana da kyau mu kasance da ‘ hali mai kyau ’ kuma mu zama ‘ natsattsu . ’ ( 1 Bit . Wasu kuma suna yawan tunanin iskanci da kuma tawaye da Allah . Yana da kyau mu yi wa kanmu waɗannan tambayoyin : ‘ Wane irin hali ne nake da shi ? Wannan halin yadda mutane suke tunani ne kuma yana ko’ina kamar iska . Alal misali , mutane da yawa ba sa son kowa ya faɗa musu abin da za su yi ko kuma suna son ’ yanci . Hakan ya sa su “ ’ ya’yan kangara ” ne . Wataƙila , Kora ya san da kurakurensu . Ba mu san ainihin dalilin da ya sa Kora ya yi tawaye ba , amma tabbas , ra’ayinsa bai dace ba . Sa’ad da Kora ya ce : “ Kun cika alfarma , ” ya nuna cewa ya raina bayin Jehobah . Ta yaya wasu a ƙarni na farko suka nuna cewa suna da mugun hali , kuma me ya sa suka yi hakan ? 8 ) Waɗannan mutanen sun yi zato cewa ya kamata a ba su ƙarin gata . Kuma sun yi ƙoƙari su rinjayi mutane don su yi tawaye da waɗanda suke shugabanci da kuma hidima a cikin ikilisiya . — Karanta 3 Yohanna 9 , 10 . Wane irin hali ne bai kamata mu kasance da shi ba a cikin ikilisiya ? Bai kamata mu kasance da irin wannan halin ba a cikin ikilisiya . Waɗanne nassosi ne za su taimaka mana mu riƙa daraja dattawan ikilisiya ? Za a iya sanin halin wani ɗan’uwa a cikin ikilisiya sa’ad da dattawa suka masa gyara , ko suka karɓi wani gata daga wurinsa . ( a ) Mene ne littafin Yaƙub 3 : 16 - 18 ya koya mana game da ra’ayi mai kyau da marar kyau ? ( b ) Mene ne sakamakon nuna “ hikimar Allah ” ? Ko da an yi masa rashin mutunci , amma Dauda ya ci gaba da girmama waɗanda Allah ya naɗa . — Karanta 1 Sama’ila 26 : 23 . ’ Yan’uwan suka “ sanya Bulus da Barnaba , da waɗansu daga cikinsu , su tafi Urushalima wurin manzanni da dattiɓai a kan wannan matsala . ” “ Ya yi wa abokansa addu’a . ” ( Ayu . Wane hali ne kake son ka kasance da shi ? Ta yaya yin bimbini a kan matsayin Yesu zai taimaka mana mu karɓi gyara ? Majagaba guda 122 sun sauka a birnin South Lansing , New York don su halarci aji na 17 na Makarantar Littafi Mai Tsarki na Gilead . Lowell da Bill sun fito daga birnin Michigan kuma Richard daga birnin Iowa kuma Ramon daga birnin Kalifoniya . Bayan wata biyar , ɗaliban sun yi farin ciki sosai sa’ad da aka sanar musu cewa Ɗan’uwa Nathan Knorr da ke hidima a hedkwata na Shaidun Jehobah zai yi musu magana . Lowell ya ce : ‘ Yanzu za mu san waɗannan ’ yan’uwa ƙaunatattu sosai . ’ Daga baya , mai kula da reshen , Ɗan’uwa Erich Frost ya zo ya gaishe su sosai da Turanci . A ƙarshen watan Agusta , dukansu huɗu suka halarci taron gundumarsu na farko da aka yi a yaren Jamus , mai jigo “ Clean Worship ” ( “ Bauta Mai Tsarki ” ) da aka yi a birnin Frankfurt am Main . Mutane 47,432 ne suka halarta kuma aka yi wa ’ yan’uwa 2,373 baftisma , hakan ya ƙarfafa su su yi wa’azi da himma . A yadda ya saba yin magana da ƙwazo , Ɗan’uwan Frost ya soma yin magana da yaren Jamus game da wani abu mai muhimmanci sosai . Mene ne suka yi da ya jawo irin wannan tashin hankali ? Shi ya sa Ɗan’uwa Frost ya ce Turanci HARAM ne sai kun iya yin yaren Jamus . ” Gargaɗin da ɗan’uwa Frost ya ba da ya nuna cewa yana son a samu ci gaba a ƙungiyar Jehobah kuma yana ƙaunar ’ yan’uwansa . * Shi ya sa daga baya su huɗun suka soma ƙaunarsa . Waɗannan abokai huɗu sun koyi abubuwa da yawa daga juna da kuma ’ yan’uwa amintattu ’ yan Jamus masu yawa . Shekaru da yawa wannan halin ya taimaka mana sosai kuma ya sa ya yi mana sauƙi mu yi biyayya ga ja - gorar da ƙungiyar Jehobah ke bayarwa . ” Abokai huɗun sun kuma koya su amince da hali mai kyau na kowannensu , kamar yadda Filibiyawa 2 : 3 ta ce : “ Cikin tawali’u kowa ya maida wani ya fi kansa . ” Yin hidima ta cikakken lokaci ya koya musu cewa bayarwa ta fi karɓa albarka . Sun kuma koya cewa ya kamata a saka al’amura na Mulki a kan gaba fiye da sha’awoyinmu . Idan ba mu ƙyale Jehobah ya taimaka mana ba , aurenmu ko dangantakarmu ba zai dawwama ba . Baiwa ce mai tamani daga wurin Jehobah . Mutuwa ta raba su bayan shekaru 60 . Ba da daɗewa ba kafin Bill ya mutu , ya rubuta : “ Abin da zan iya tunawa a shekaru 60 na abokantakarmu shi ne farin ciki da muka yi . Abokantakarmu wani abu ne mai muhimmanci a gare ni . ” [ Bayanin da ke shafi na 21 ] “ Abin da zan iya tunawa a shekaru 60 na abokantakarmu shi ne farin cikin da muka yi ” [ Hoto a shafi na 17 ] Daga hagu zuwa dama : Richard da Lowell da Ramon da Bill sun zama abokai a Gilead [ Hotona a shafi na 18 ] A sama : Ramon yana gudanar da Makarantar Hidima ta Mulki ; dama : Richard yana aiki da na’urar rubuta adireshi a Bethel da ke birnin Wiesbaden [ Hotona a shafi na 19 ] Hagu zuwa dama : Ramon da Richard da kuma Lowell An saka wannan labarin da kuma hotunan ’ yan’uwan da hakan ya shafa , har da ƙananan yara a cikin Yanar gizonmu . Ga abin da ke cikin wasiƙar : “ ’ Yan’uwa , imani da kuma jimirin ’ yan’uwan da ke ƙasar Rasha ya burge yaranmu Cody da Larissa sosai . Sun rubuta katin gaisuwa da wasiƙu kuma mun saka wasu kyauta da za mu so mu aika wa yaran da ke birnin Taganrog . Abin da Cody da Larissa suka yi ya burge wani ɗan’uwa da ke ofishin ƙasar Rasha sosai har ya rubuta musu wasiƙa . Ya ce : “ Ba shi da daɗi ko kaɗan idan an hukunta yara da manya a kan laifin da ba su yi ba . 8 : 2 . Amma , yaranmu a ƙasashe da kuma al’adu dabam - dabam sun nuna cewa suna ƙaunar juna . 15 Ga Nuwamba , 2012 SHAFI NA 10 • WAƘOƘI : 84 , 82 Ka Zama Mai Tawali’u SHAFI NA 15 • WAƘOƘI : 26 , 68 SHAFI NA 21 • WAƘOƘI : 67 , 91 SHAFI NA 26 • WAƘOƘI : 77 , 118 Sarki Dauda na ƙasar Isra’ila ta dā ya ɗaukaka sunan Jehobah da kuma nufe - nufensa . Ya kuma san ma’anar ƙa’idodin Allah kuma ya roƙi Jehobah ya koya masa yadda zai yi nufinsa , kamar yadda wannan talifin ya nuna . BANGO : Yana wa’azi a ƙaramin garin Albarracín da ke Sifen ta tsakiya . Akwai masu shela 78 a ikilisiyar Teruel . Waɗannan ’ yan’uwan suna wa’azi a garin Albarracín da kuma wasu garurruka da ƙauyuka 188 SIFEN 111,101 “ Ka koya mini in aika nufinka ; gama kai ne Allahna . ” — ZAB . 143 : 10 . Jehobah ya san kome , kuma neman taimakonsa zai sa mu yi tafiya a ‘ hanyar ’ da ta dace . — Isha . 30 : 21 . 11 : 4 . 3 , 4 . ( a ) Me ya ba Dauda gaba gaɗin yin yaƙi da Goliath ? Sa’ad da Dauda ya je gaban Goliath , sai ya ce : “ Kai kana zuwa wurina da takobi , da māshi , da kunkeli : amma ni na zo wurinka cikin sunan Ubangiji mai - runduna , Allah na rundunan yaƙi na Isra’ila , wanda ka zarge . ” ( 1 Sam . Shin kana kāre sunan Jehobah da kuma dogara da shi , kamar yadda Dauda ya yi sa’ad da Goliath ya zagi Jehobah ? Ya kamata mu zama kamar Dauda wanda ya ce : “ Ku girmama Ubangiji tare da ni , bari kuma mu ɗaukaka sunansa tare . ” ( Zab . Domin Dauda ya yaƙi Goliath , yana bukatar ya kasance da imani ga Jehobah . Ya soma dogara ga Jehobah tun sa’ad da yake kiwo , kuma hakan ya ƙarfafa imaninsa . 20 : 20 , 21 . DAUDA YA DOGARA GA JEHOBAH Ta yaya Dauda ya nuna cewa ya dogara ga Jehobah , sa’ad da Saul yake neman ya kashe shi ? Kishi ya sa Saul ya jefa māshinsa har sau uku don ya kashe Dauda . Amma , Dauda ya kauce kuma bai rama ba . Daga baya , sai ya Dauda ya gudu . ( 1 Sam . Amma , Dauda ya ce : “ Ubangiji ya tsare ni in yi wa ubangijina wannan abu , shafaffe na Ubangiji ne kuwa , har da zan miƙa hannu a kansa , da shi ke shafaffe na Ubangiji ne shi . ” Har lokacin , Saul sarki ne shafaffe . Wane darasi ne ka koya daga yadda Dauda ya sa yin nufin Allah kan gaba a rayuwarsa ? Dauda bai dogara ga kansa ba , kuma bai yi abin da mutane suka ce ya yi ba . Maimakon haka , ya yi ɗokin Jehobah ya koyar da shi . Ya ce : “ Ina tunani da dukan al’amuranka : ina bimbini a kan ayyukan hannuwanka . ” Me ya sa Dauda ya zubar da ruwan da sojojinsa uku suka ɗebo masa ? Dauda ya ce : “ Allahna ya tsare ni da in yi wannan : zan sha jinin waɗannan mutane , da suka kasaidda ransu ? gama da hatsarin ransu suka kawo shi . ” — 1 Laba . Dauda ya san cewa dokar Jehobah ta ce kada a ci jini , amma a zubar a ƙasa . Kuma ya fahimci abin da ya sa dokar ta ce a yi hakan . Amma fa , me ya sa Dauda ya ƙi sha tun da ruwa ne ? Sha 17 : 17 ) Sulemanu ya auri mata da yawa daga wasu ƙasashe . Alal misali , sa’ad da muke son mu yi aure . Jehobah ya ce bayinsa su yi aure “ cikin Ubangiji ” kaɗai . ( Karanta Zabura 119 : 37 ; Matta 5 : 28 , 29 ; Kolosiyawa 3 : 5 . ) KA YI KOME BISA GA NUFIN ALLAH Duk da cewa Dauda ya kafa mana misalai masu kyau , ya yi zunubai masu tsanani da yawa . ( 2 Sam . Ya ce : “ Ka koya mini in aika nufinka . ” [ Hoto a shafi na 5 ] Mene ne ya sa Dauda bai kashe Saul ba , ko da yake ya samu zarafin yin hakan ? [ Hoto a shafi na 6 ] Bayan haka , sai ya yafa mayafinsa . Me ya sa Yesu ya yi wannan aikin ? — Yoh . 13 : 3 - 5 . Yesu da kansa ya bayyana : “ Kun san abin da na yi muku ? . . . Ubangiji Yahweh ya buɗe kunnena , ban yi tayarwa ba , ban kuwa bada baya ba . ” Babu shakka , ya lura da yadda Jehobah ya yi wa ’ yan Adam masu zunubi jin ƙai . Ba dukan mala’iku ne suka kasance da tawali’u kamar Yesu ba . Saboda haka , wataƙila ya san cewa zai sha azaba sosai . Me ya sa ? Manzo Bulus ya nuna cewa Yesu mai tawali’u ne , sa’ad da ya ce : “ Da ya ke cikin surar Allah , ba ya maida kasancewarsa daidai da Allah abin raini ba , amma ya wofinta kansa da ya ɗauki surar bawa , yana kasancewa da sifar mutane . ” — Filib . 7 , 8 . ( Filib . 2 : 8 ) Yesu ya kasance da tawali’u tuna yana yaro . Ko da yake Yusufu da Maryamu ajizai ne , Yesu ya ci gaba da yi musu “ biyayya . ” Sa’ad da Yesu ya kusan barin duniya , ya yi addu’a ga Jehobah . Wane annabci ne Zakariya ya yi game da Almasihu , kuma yaya Yesu ya cika wannan annabcin ? Taron jama’a suka shimfiɗa mayafansu a ƙasa kuma suka saka ganyayen dabino a kan hanya . NI “ MAI - ƘASƘANTAR ZUCIYA ” NE Bai rena su ba , kuma bai bi da su kamar bayi ba . 11 : 30 . Shin Yesu ya yi wa waɗannan maroƙan kunnen uwar shegu ? A’a . Waɗanne amfani ne aka samu domin Yesu ya kasance da tawali’u ? Misalin da Yesu ya kafa da koyarwarsa da kuma yadda ya ƙarfafa su ya taimake su su kyautata dangantakarsu da Jehobah . Ta yaya Yesu ya amfana domin shi mai tawali’u ne ? Kuma mene ne zai faru a ƙarshen Sarautar Yesu na Shekara Dubu , “ sa’anda ya rigaya ya kawarda dukan hukunci , da dukan sarauta , da dukan iko ” ? Saboda haka , dole ne mu kasance da tawali’u . Tawali’u da Yesu ya nuna ya amfane shi da kuma wasu . Luka ya rubuta abin da ya faru a wannan lokacin . Amma sa’anda Yesu ya ga tunanin zuciyarsu kuma , ya ɗauki ɗan yaro ƙarami , ya sa shi daura da shi , ya ce musu , Dukan wanda ya karɓi ɗan ƙaramin yaron nan a cikin sunana , ni ya ke karɓa : kuma dukan wanda ya karɓe ni , yana karɓan wanda ya aiko ni : gama wanda shi ke ƙanƙani a cikinku duka , shi ne babba . ” Mutane a zamanin ba su da tawali’u . Bugu da ƙari , duniyar nan da ke ƙarƙashin ikon Shaiɗan za ta iya sa mu zama masu son kai da masu cin zali . 4 , 5 . Mene ne zai taimaka mana mu zama masu tawali’u ? Idan mun tuna cewa Jehobah ya fi mu girma , hakan zai taimaka mana mu kasance da tawali’u . Alal misali , wani abu da ya taimaki wani matashi mai suna Leo * ya daɗa sauƙin kai shi ne cewa , ba zai taɓa sanin kome game da halittun Allah ba . Leo ya je makarantar kimiyya domin yana son ya yi nazari game da sararin samaniya da kuma duniya . 6 , 7 . ( a ) Wane misali na tawali’u ne Jehobah ya nuna mana ? Jehobah ne yake sa mutane su samu ci gaba , amma duk da haka , ya ba mu zarafin yin wa’azi da kuma koma ziyara . ( 1 Kor . Ya ce wa Jehobah : “ Ka kuma ba ni garkuwar cetonka : nasiharka [ tawali’unka , NW ] kuma ta maishe ni mai - girma . ” Idan muna da halaye masu kyau , ko iyawa ko kuma gata , Jehobah ne ya ba mu su . ( 1 Kor . ( Karanta Ibraniyawa 13 : 7 , 17 . ) Littafin Luka 9 : 46 ya ce : “ Gardama fa ya tashi a cikinsu , ko wanene daga cikinsu za ya fi girma . ” Amma , mai tawali’u yana da irin halin da Bulus ya ce mu kasance da shi . A wasiƙarsa ya ce : “ Mu bi waɗannan abu fa da ke nufa wajen salama , da abubuwa waɗanda za mu gina junanmu da su . ” Wataƙila , mijin yana son karatu sa’ad da yake hutu , amma matarsa za ta iya so ziyartar ƙawaye . Idan mijin ya kasance da tawali’u kuma ya daraja ra’ayinta , zai yi mata sauƙi ta yi masa biyayya . Idan mata da miji suka kasance da tawali’u , za su kusaci juna sosai . — Karanta Filibiyawa 2 : 1 - 4 . A cikin ikilisiya . Mutanen duniya ba su da haƙuri ko kaɗan . Shi ya sa Dauda ya ƙarfafa Isra’ilawa su yi haƙuri kuma su dogara ga Jehobah . Amma idan hakan ya faru , ya kamata mu nemi gafara ko da ba da gangan muka saɓa alkawarin ba . — Karanta Misalai 6 : 1 - 5 . Idan mun yi haka , Jehobah zai daraja mu sosai . [ Hotona a shafi na 19 ] A waɗanne yanayi ne za ka iya zama mai tawali’u ? 11 : 1 - 4 . Dauda ya kuma ce ya kamata a saka wa mutumin da aka ƙwace tunkiyarsa . Za a kuma ci mutuncinsa a gaban mutane . Abin da Dauda ya rubuta a Zabura ta 51 ya nuna cewa ya tuba sosai . Sai ya roƙe Jehobah , ya ce : “ Daga cikina ka halitta zuciya mai - tsabta , ya Allah ; ka sabonta daidaitacen ruhu daga cikina . . . . Ka mayas mani da farinciki na cetonka : Ka tokare ni da ruhu na yardan rai . ” ( Zab . A sakamako , Jehobah ya gafarce shi . ( Lev . 20 : 10 ) Jehobah ya shar’anta Dauda da Bath - sheba da kansa kuma ya yi musu jin ƙai . Allah ya ma sa ɗansu Sulemanu ya zama sarkin ƙasar Isra’ila . — 1 Laba . ( b ) Me ya kamata mutum ya yi don Jehobah ya gafarta masa ? 7 : 1 , 2 ) Muna samun wartsakewa don mun san cewa Jehobah zai gafarta zunubanmu , ko da mun yi zina ne ko kuma kisan kai . Amma , zai gafarta mana idan muna a shirye mu gafarta kurakuren mutane , kuma muna ikirarin laifuffukanmu , kuma muka canja ra’ayinmu . Idan mai zunubi ya tuba , Jehobah zai sa ya samu “ wartsakewa . ” — Karanta Ayyukan Manzanni 3 : 19 . MANASSEH YA YI ZUNUBI MAI TSANANI , AMMA YA TUBA Wataƙila ya tuna da abin da Musa ya ce wa Isra’ilawa : “ Sa’anda kana cikin ƙunci , dukan waɗannan al’amura kuma sun auko maka , cikin kwanaki na ƙarshe za ka juya wurin Ubangiji Allahnka , ka kuma saurara ga muryatasa . ” ( K . Dauda ya tuba da dukan zuciyarsa . Shi ya sa Jehobah bai gafarta musu ba , amma sau da sau , ya tura annabawa su gaya musu yadda zunubinsu yake ɓata masa rai . Mutanen sun yi farin ciki sa’ad da suka yi nufin Jehobah . — Neh . ( a ) Mene ne Jehobah ya yi wa Isra’ilawa domin sun ƙi tuba daga zunubansu ? Me ya kamata mu yi don Jehobah ya gafarta mana ? Ya kamata mu tuba kamar Dauda da Manasseh . 34 : 6 , 7 . Ka Riƙa Gafarta Wa Mutane 3 : 13 . Me ya sa ya kamata mu riƙa gafarta wa mutane ? Me ya sa ya kamata ka kasance a shirye ka riƙa gafarta wa mutane ? Da yaya za ka ji da a ce wani danginka yana cikin waɗanda Manasseh ya kashe ? Idan ka fuskanci rashin adalci , mene ne zai taimake ka ka kame kanka kuma ka yi abin da zai faranta wa Jehobah rai ? DALILIN GAFARTA WA MUTANE ( b ) Wane darasi ne muka koya daga kwatancin Yesu da ke cikin Matta 18 : 21 - 35 ? 18 : 21 - 34 . Me ya sa yake wa mutane wuya su gafarta wa wanda ya yi musu laifi ? Domin mukan yi fushi sosai sa’ad da mutane suka yi mana laifi . Mene ne zai taimake ka ka riƙa gafarta wa mutane sa’ad da suka yi maka laifi ? Muna iya yin fushi sosai , sa’ad da aka yi mana laifi ko kuma muna ganin an yi mana laifi . Idan ka huce yadda wannan mutumin ya yi , hakan zai sa ka yi tunani sosai game da yanayin , maimakon ka yi abin da zai sa ka yi da - na - sani . — Zab . 14 : 29 ; Yaƙ . Kana ganin cewa an cuce ka ne ? 4 : 12 . YA KAMATA KA YI FUSHI ? ( b ) Yaya za ka ji idan ba ka saurin fushi , kuma kana shirye ka riƙa gafarta wa mutane ? Wasu direbobi sukan yi fushi sosai har su soma faɗa da direban . Ya dace mu yi hakan domin zai sa mu riƙa gafarta wa mutane , tun da yake ba mu san ainihin dalilin da ya sa suka yi kuskuren ba . Sa’ad da Yesu ya tura almajiransa saba’in su yi wa’azi , ya gaya musu cewa su yi wa masu gida fatar salama . Mene ne ya kamata mu yi idan hakan ya faru ? Hakan yana nufin cewa , ko da mai gidan ya yi mana baƙar magana , ya kamata mu bar gidan da kwanciyar hankali . Idan muka yi fushi , ba za mu kasance masu salama kamar yadda Yesu ya ce ba . Ka riƙa kasancewa da salama a dukan yanayi , ba sa’ad da kake wa’azi kawai ba . Gafarta wa mutane ba ya nufin cewa ka amince da mummunan abin da suka yi ko kuma ka yi kamar abin da suka yi bai ɓata wa mutane rai ba . Manzo Bulus ya rubuta : “ Idan maƙiyinka yana jin yunwa , ka cishe shi ; idan yana ƙishi , ka ba shi sha ; gama garin yin haka , za ka tara masa garwashin wuta a kansa . Sa’ad da wani ya ɓata maka rai , me ya sa ya kamata ka gafarta masa ? Da akwai wasu mutane da bai dace mu yi cuɗanya da su ba . Zai yi wuya ka gafarta wa wannan mutumin , idan kai ne ya yi wa laifi . Wataƙila har bayan ya tuba , abin da ya yi yana ci maka rai . Idan ya yiwu , ku zama lafiya da dukan mutane , gwargwadon iyawarku . Mene ne zai taimaka mana mu daina fushi da wanda ya ɓata mana rai ? Ya kamata mu kasance da tabbaci cewa shawararsu ta jitu da ƙa’idodin Jehobah domin dattawa sun yi addu’a kafin su tsai da shawarar . — Mat . Kuma sa’anda na zo , waɗanda kuka yarda da su zan aike su da wasiƙu su kai kyautarku Urushalima . ” — 1 Kor . Sa’ad da Bulus ya rubuta wasiƙa zuwa ga Kiristocin da ke ƙasar Roma a shekara ta 56 a zamaninmu , Kiristoci da ke Koranti sun kusan kammala tattara gudummawarsu . Ya ce : “ Tafiya na ke yi zuwa Urushalima , garin yi wa tsarkaka hidima . Abin da Bulus ya faɗa game da Kiristocin da ke ƙasar Makidoniya ya nuna halin da Kiristoci na ƙarni na farko suke da shi . Ya ce musu : “ Kowane mutum ya aika bisa yadda ya annita a zuciyarsa ; ba da cicijewa ba , ba kuwa kamar ta dole ba : gama Allah yana son mai - bayarwa da daɗin rai . ” Kana iya aika gudummawarka kai tsaye zuwa ofishin Shaidun Jehobah da ke ƙasarku . Kana iya samun adireshin ofishin reshe a Yanar gizon www.jw.org / contact . Don ƙarin bayani , kana iya rubuta wasiƙa ko ka kira ofishin reshe na Shaidun Jehobah ta adireshin da ke ƙasa ko kuwa ka tuntuɓi ofishin reshe da ke kula da ƙasarku . Gama akwai babani waɗanda aka haife su haka tun daga cikin uwassu ; akwai kuma babani waɗanda aka maishe su babani da hannun mutane ; akwai kuma babani waɗanda suka maida kansu babani sabili da mulkin sama . 19 : 10 - 12 . Amma , wasu sun zaɓi su zama bābānni . Amma ya ce , marasa aure waɗanda suka ‘ tsaya sosai a kan shawarar zuciyarsu ’ game da yanayinsu sun yi “ abin da ya fi kyau . ” Waɗanda suka yi aure suna raba lokacinsu da kuzarinsu don su faranta wa abokan aurensu rai kuma su kula da su . Saboda haka , Littafi Mai Tsarki ya gaya mana cewa Kirista ba ya samun baiwa na zama marar aure ta hanyar mu’ujiza . Sai ya ce , “ Mene ne ake yi da waɗannan gungumen ? ” Ɗan’uwa Naish ya ce : “ Wannan shi ne lokaci na farko da muka yi tunanin yin amfani da gidan rediyo don wa’azi . Mun soma amfani da wannan gidan rediyo mai suna CHUC a shekara ta 1924 . ” Wannan gidan rediyon ɗaya ne cikin gidajen rediyo na farko da ake wa’azi da su a ƙasar Kanada . Marshall ya ce : “ Ca nake littattafan za su taimaka mini wajen koya wa yara a coci . ” Ya bar coci , kuma ya zama mai wa’azi da ƙwazo da ya bauta wa Jehobah har mutuwarsa a shekara ta 1998 . [ Hasiya ] ’ Yan’uwa a ƙasar Kanada sukan biya kuɗi a wasu gidajen rediyo don a ba su zarafin yin wa’azi . [ Bayanin da ke shafi na 32 ] All rights reserved . 28 GA JANAIRU , 2013 – 3 GA FABRAIRU , 2013 18 - 24 GA FABRAIRU , 2013 MANUFAR TALIFOFIN NAZARI TALIFOFIN NAZARI 1 , 2 SHAFUFFUKA NA 4 - 13 BANGO : Akwai Shaidun Jehobah sama da 100,000 a Koriya ta Kudu . Da yawa cikinsu suna fursuna domin sun ƙi saka hannu a siyasa da ɗaukan makamai . John Chrysostom wanda ya wanzu a ƙarni na huɗu ya ce : “ Iblis ba zai ma kuskura ya zo kusa da gidan da aka ajiye Littafi Mai Tsarki ba . ” Mutane suna kuma yin amfani da Littafi Mai Tsarki a hanyar da ba ta dace ba . Mutane da yawa suna sa rai cewa Littafi Mai Tsarki camfi ne da zai kāre su da magance matsalolinsu ko kuma ya sa su san abin da zai faru musu a nan gaba . Littafi Mai Tsarki zai taimaka mana idan muka yi nazarinsa . Ta yaya za ka yi nasara da gaske ? Idan ka yi wa mutane wannan tambayar , za ka ji amsoshi dabam - dabam . ( Josh . 1 : 7 , 8 ) Kuma mun san cewa Joshua ya yi nasara . Don samun amsoshin waɗannan tambayoyin , za mu tattauna misalin maza biyu da aka ambata a cikin Littafi Mai Tsarki . Mene ne Sulemanu ya kammala game da yin nasara ta gaske ? 3 : 12 , 13 ) Sulemanu ya kuma fahimci cewa waɗannan abubuwa za su sa mutum farin ciki sosai , idan yana da dangantaka ta kud da kud da Allah . Sulemanu ya ji tsoron Allah kuma ya yi masa biyayya . Hakika , ba za mu iya yin abubuwan da Sulemanu ya cim ma ba . Duk da haka , misalinsa mai kyau ya koya mana yadda za mu yi nasara sosai . Masu son kuɗi ba sa gamsuwa . ( 1 Sar . Ya daɗa cewa : “ An maishe mu kamar ƙazantar duniya , jibjin kome , har wa yau . ” — 1 Kor . Ya fito daga iyalin da ake ji da su . Kuma wani sanannen malami mai suna Gamaliel ne ya koyar da shi . Bulus daga baya ya rubuta : “ A cikin addinin Yahudawa na wuce waɗansu tsararakina dayawa . ” Sa’ad da Bulus ya koyi gaskiya sosai sai ya soma daraja abubuwa da yawancin mutane a duniya ba su damu da su ba . Yawancin mutane da suke son su yi nasara a duniya ba sa kafa wa kansa irin wannan maƙasudin . Me ya sa kake dogara ga Allah ? ( Karanta Markus 10 : 29 , 30 . ) 6 : 19 - 21 . Abubuwan da mutane suke daraja su ne yin suna da kuma iko . Yesu ya faɗa abin da Sulemanu ya ce a littafin Mai - Wa’azi . Domin Yesu yana ƙaunar ’ yan Adam , shi ya sa ya yi musu gargaɗi a kan neman girma da ke saurin ɓacewa kuma ya bar mutum babu bege . Yesu ba ya son almajiransa su yi aikin banza . ” Wasu limaman addinai sun ce bai dace ba mutum ya yi ƙoƙari ya yi nasara . Amma , ba abin da Yesu yake nufi ba ke nan . 4 : 11 ) Amma , ya kamata mu bi shawarar Yesu : “ Kada ku yi alhini fa , kuna cewa , Me za mu ci ? ko kuwa , Me za mu sha ? Gama waɗannan abubuwa duka al’ummai suna ta biɗa ; gama Ubanku na sama ya sani kuna bukatar waɗannan abubuwa duka . 6 : 31 - 33 . Bulus ya gaya wa Kiristoci masu arziki cewa “ su yi alheri , su zama mawadata cikin kyawawan ayyuka , su kasance da niyar babbayaswa , masu - son zumunta . ” Ka yi ƙoƙari ka kasance da aminci duk da yanayi da kake ciki . Ka kasance da tabbaci cewa Jehobah zai albarkace ka a yanzu da kuma har abada . Kada ka manta da abin da Yesu ya gaya wa Kiristoci shafaffu : “ Ka yi aminci har mutuwa , ni ma in ba ka rawanin rai . ” ( R . Yoh . 2 : 10 ) Wannan ita ce nasara ta gaske ! [ Hoto a shafi na 6 ] Mutane da yawa suna ganin Shawulu zai yi nasara a duniya [ Hoto a shafi na 7 ] “ Ku kuwa ba na kanku ba ne . ” — 1 KOR . Ka yi la’akari da abin da Yesu ya ce kafin ya rasu game da wani “ bawa . ” Ka lura cewa a littafin Luka , an kira wannan bawan “ wakili . ” Wataƙila shi ne Ibrahim ya aika ya nema wa ɗansa Ishaƙu mata a ƙasar Mesopotamiya . Yusufu tattaɓa - kunnen Ibrahim ya kula da gidan Fotifar . ( Far . 1 : 7 ) Dattawa suna kula da kuma ja - gorar ikilisiyoyi domin su ne makiyaya da ke kiwon “ garken Allah . ” ( 1 Bit . 5 : 1 , 2 ) Hakika , dattawa suna da hakki dabam - dabam a cikin ƙungiyar Jehobah . Duk da haka , ana bukatar dukan dattawa su yi aikin su daidai wa daida . Dukansu za su ba da “ lissafin aikinsu ” ga Allah . — Ibran . 13 : 17 . Ta yaya muka san cewa dukan Kiristoci wakilai ne ? Ta yaya Yesu ya bayyana abin da ubangida yake son bawansa ya yi ? Wannan shi ne abin da Ubangijinsa , watau , Yesu Kristi yake son ya yi . — 1 Kor . 15 - 17 . ( a ) Me ya sa wakili zai zama mai aminci ? ( b ) Ta yaya Yesu ya nuna sakamakon rashin aminci ? Sai ka ba ni lissafin wakilcinka , gama ba shi yiwuwa ka ƙara zama wakili . ” ( Luk 16 : 1 , 2 ) Ubangidan ya sallami bawan domin ya ɓarnatar da dukiyarsa . Amma wauta ce mu gwada kanmu da wani . Idan haka ne , me zai hana mu ƙara ƙwazo a hidimarmu ? Wani abu kuma shi ne , bai kamata mu gwada kanmu da waɗanda suke da gatar da muke son mu samu ba . A wannan lokacin , Musa ya koyi halaye da suka taimaka masa ya ja - goranci wannan al’umma mai taurin kai da kuma tawaye . — A . M . 7 : 22 - 25 , 30 - 34 . Amma Allah ya zaɓi Dauda , wanda Jonathan ya girme shi sosai ya zama sarki . Ya yi na’am da yanayinsa , kuma bai soma kishin Dauda kamar yadda ubansa Saul ya yi ba . Wannan aiki ne da ba za a sake yi ba . Saboda haka , bari mu ci gaba da zama wakilai masu riƙon amana . Ku Daraja Matsayinku Na “ Baƙi ” “ Ina roƙonku misalin saukakku , baƙi masu - tafiya kuma , ku hanu daga sha’awoyi na jiki . ” — 1 BIT . 2 : 11 . MECE CE AMSARKA ? Me ya sa za mu kira shafaffu baƙi ? Mene ne kake jira a nan gaba ? ( 1 Bit . 1 : 1 ) Ta yin amfani da kalmar nan “ zaɓaɓu , ” Bitrus yana maganar waɗanda aka shafa da ruhu mai tsarki kuma aka ‘ sake haifarsu zuwa bege mai - rai ’ don su yi sarauta da Kristi a sama . Wane mataki ne mutane da yawa suka ɗauka tun shekara ta 1914 , kuma me ya sa ? Tun shekara ta 1914 , mutane da yawa sun zama talakawan Yesu Kristi wanda Allah ya naɗa Sarki . Ba sa son su zama ’ yan duniyar Shaiɗan , kuma sun ƙi su goyi bayanta . Me ya sa za a kira Shaidun Jehobah baƙi ? Shaidun Jehobah ’ yan ƙasa ne masu bin doka a sama da ƙasashe 200 , duk da haka su baƙi ne a duk inda suke da zama . Waɗanda suka kasance da aminci ga Allah za su zama mazaunan Aljanna a duniya har abada . 2 : 11 ) Ya fara ba shafaffu Kiristoci ne wannan shawarar , amma ya kamata waɗansu tumaki na Yesu su bi ta . 7 : 3 - 5 ) Amma , Bitrus yana magana game da “ sha’awoyi na jiki ” ne “ waɗanda ke yaƙi da rai . ” Wannan yana nufin sha’awoyi na jiki da ba su dace ba . Ta yaya wasu suke ɗaukan baƙi , kuma yaya wasu suke ɗaukan Shaidun Jehobah ? Amma , wasu suna iya yabonsu domin halinsu na kirki . An zargi Shaidun Jehobah da suke zama a birnin Moscow da ke ƙasar Rasha , cewa suna munanan abubuwa . Shaidun Jehobah suna rayuwa a matsayin “ baƙi masu - tafiya ” a wannan zamanin , amma ba sa hakan domin su yi wa gwamnati tawaye ko kuma su zargi wasu mutane . Bitrus ya ce a “ girmama sarki , ” shi ya sa Kiristoci suke daraja da kuma ɗaukaka masu mulki ta wajen yi musu biyayya . ( 1 Bit . Yana da wuya mutane a duniyar yau su ƙaunaci wasu , amma Shaidun Jehobah suna ‘ ƙaunar dukan ’ yan’uwansu . ’ Ka taɓa jin mutane suna furta irin waɗannan kalmomin game da Shaidun Jehobah a taron gundumar da ka taɓa halarta ? Suna da ƙwaƙƙwarar dalilai na kasancewa da bege cewa nan ba da daɗewa ba , za su zama mazauna na dindindin a sabuwar duniya da Allah ya yi alkawarinta . [ Hoto a shafi na 22 ] Koyarwar Littafi Mai Tsarki ta sa wannan iyali ’ yan ƙasar Rasha ta kasance da haɗin kai Amma ku za a ce da ku firistoci na Ubangiji . ” — ISHA . Ko da yake suna da dangantaka ta musamman da Jehobah , amma Allah ya umurce su cewa su daraja waɗanda ba Isra’ilawa ba ne . Allah ya sauya su da ikilisiyar Kiristoci shafaffu . 3 : 11 , Littafi Mai Tsarki ) Saboda haka , ba za a ce da kowa a cikin ikilisiya baƙo ba ko da daga ina ya fito . ( c ) A wace hanya ce “ firistoci na Ubangiji ” da “ baƙi ” suke aiki tare ? 10 : 16 . MU “ BAƘI ” NE KAMAR IBRAHIM Kuma duk da haka , bai watsar da dangantakarsa da Jehobah ba . ( Ibran . 11 : 14 , 15 ) Ya kamata mu yi koyi da Ibrahim ta wajen sauƙaƙa salon rayuwarmu . Bai kamata mu yi ƙaunar duniyar nan ba , domin kome da ke cikinta bula ce kawai . Har yau , Jehobah yana gayyatar mutane daga dukan al’ummai su zo gare shi don su sami albarka ta zuriyar Ibrahim . Me ya sa Shaidun Jehobah kamar baƙi ne a ƙasar da suke zama ? Ana yawan sanin cewa mutum baƙo ne ta yadda yake magana da al’adarsa da siffarsa da kuma irin adonsa . Da a ce dukan duniya tana da gwamnati guda ko ƙasa guda , da ba za a ce da kowa ‘ baƙo ’ ba . Shin zai yiwu mutane daga dukan al’umma su daina ɗaukan wasu a matsayin baƙi ? Duniyar nan tana cike da son kai , kuma mutane suna yawan ɗaukan cewa ƙasarsu ta fi na wasu . Yana da wuya sosai a daina nuna wariya . Amma , abin farin ciki ne cewa akwai wasu da suke son mutane daga dukan ƙasashe . Ya kafa wata doka cewa kada ma’aikatansa su taɓa yin amfani da kalmar nan “ baƙi . ” Ko a yau ma , Shaidun Jehobah ba sa nuna wariya . Yesu Kristi , wanda shi ne Sarkin Mulkin Allah yana taimaka wa Shaidun Jehobah don kada su nuna wariya . 6 : 2 . ( Karanta Zafaniya 3 : 9 . ) A sabuwar duniya , kowa zai zama ɗan ƙasa . A watan Yuli na shekara ta 2011 ne aka soma wallafa Hasumiyar Tsaro a Turanci mai sauƙi . Nan ba da daɗewa ba , za a soma wallafa Hasumiyar Tsaro a Faransanci da Yaren Portugal da kuma Sifanisanci mai sauƙi . Wata ’ yar’uwa da ta yi baftisma a shekara ta 1984 ta rubuto don ta yi godiya game da wannan Hasumiyar Tsaro . Ta ce : “ Don ni aka wallafa wannan Hasumiyar Tsaro . ▪ Wannan ɗaya ne kawai cikin batutuwa masu muhimmanci game da ɗabi’a da ma’aurata suke fuskanta idan suka zaɓi su yi juna biyu ta wajen fasahar da ake kira in vitro fertilization ( IVF ) . Wannan fasaha ce da ake haɗa maniyyi da ƙwai don su zama tayi a waje kafin a saka tayin a cikin macen , kuma ya ci gaba da girma . Sai likitoci suka yi mata fiɗa kuma suka cire ƙwan cikinta , sa’an nan suka haɗa ƙwan da maniyyin mijinta kuma suka cakuɗe su . Kuma ta haifi jaririya . Domin idan tayin da aka saka wa macen ba su rayu ba , sai a sake saka mata waɗannan da aka ajiye . A wannan loton , farashin ba zai yi tsada ba . Wani likita da ya ƙware sosai a wannan fasahar ya faɗa a jaridar New York Times cewa mutane da yawa sun rikice game da abin da za su yi da tayin da suka ragu . Idan aka yi ajiyar tayin da kyau , suna iya kai shekara 10 ko fiye da hakan . Amma idan ƙanƙarar da aka yi ajiyar su da shi ta narke , wasu za su mutu . ” Ga wani yanayi da ya yi kama da wanda muka tattauna , kuma zai iya taimaka wa Kiristoci ma’aurata . Suna yin la’akari da lamirinsu kuma suna biyayya ga dokokin gwamnati . Wannan yanayin ya yi dabam da na ma’aurata da suka yi ajiyar tayi . Wataƙila , ana iya ba su shawara cewa a cire tayin daga ma’ajin don ƙanƙarar ta narke . Tayin za su mutu da sannu - sannu idan ba sa cikin ma’ajin . Don ma’aurata sun yi amfani da wannan fasahar na yin juna biyu , zaɓinsu ne su ci gaba da biya don a ci gaba da ajiyar tayin ko kuma su sake yin amfani da shi a nan gaba . Kiristoci da ke cikin irin wannan yanayin suna da hakki a gaban Allah na yin amfani da lamirinsu da Littafi Mai - Tsarki ya koyar . Shin ya dace ne su sa hannu a takardar yarjejeniya da ake kira Declaration Pledging Faithfulness sa’an nan su yi baftisma ? Kafin mu ba da amsar , ya kamata mu fahimci yadda Jehobah yake ɗaukan aure da kuma kashe aure . 19 : 5 , 6 ; Far . Idan ta yi hakan , tana da ’ yanci ta sake aurar wani . A dā , wasu manyan addinai ba su amince da abin da Littafi Mai Tsarki ya ce game da kashe aure ba . A wasu ƙasashe kuma , dokar ta ba da izini a kashe aure amma ba shi da sauƙi a yin hakan . Ikilisiyar Kirista ta yi wannan shirin ne domin ƙasashen da kashe aure bisa doka yake da wuya ainun . Waɗanda suke zama a irin waɗannan ƙasashe sun son su sa hannu a takardar don ba sa son su kashe kuɗi ko kuma ɓata lokaci , amma hakan ba dalilin da ya sa aka shirya wannan takardar ba . Wannan namiji da tamace da suke zama tare suna son su yi aure bisa ga doka , kuma ba su da wani aure dabam . Matsalarsu ita ce , gwamnati ba ta amince da zaman mutumin a ƙasar ba , kuma ba za ta ƙyale su su ɗaure aure ba . ( A ƙasashe da yawa , gwamnati tana barin mutane su yi aure ko idan namijin ko mace ko kuma dukansu ba su da izinin zama a ƙasar . ) Zai yiwu su yi aure a cikin ƙasar da suke idan mutumin ya samu izinin zama a ƙasar . 21 : 22 , 23 ; Zab . WASU HANYOYIN YIN JUNA BIYU TA WANNAN FASAHAR ( A wasu lokatai , ’ yan maɗigo suna amfani da wannan hanyar . ) A wani yanayi dabam , ana saka wa mace tayin da aka cakuɗe da ƙwai da kuma maniyyin wasu dabam . 6 : 29 ) Idan ma’aurata suka yi amfani da tayi daga ƙwai ko maniyyin wasu dabam , Littafi Mai Tsarki ya kira wannan lalata , wato , por·nei’a , da Helenanci . Ka ga ko za ka iya amsa tambayoyin da ke gaba : Ya kamata mu bincika zuciyarmu . Mata Isra’ilawa suna da’yanci da kuma zarafin samun ilimi . Za a kai wa bayin Allah farmaki . Hakan yana ba mu zarafin faranta wa Allah rai . Yana ƙarfafa mu mu ba da kai don taimaka wa mutane su dogara ga Allah da kuma Kalmarsa . Bugu da ƙari , yana sa mu koya darasi daga matsalolin da muke fuskanta kuma hakan yana ƙarfafa bangaskiyarmu . — 9 / 15 , shafuffuka na 24 - 25 . Ta yaya Yesu ya kasance da tawali’u , kamar yadda littafin Ishaya 50 : 4 , 5 suka ambata ? Ba Camfi Ba Ne , 12 / 15 Ku Koyar da Yaranku , 1 / 1 , 7 / 1 , 10 / 1 Takardar Declaration Pledging Faithfulness , 12 / 15 Wace Irin Shawara ce Kake Ba Mutane ? Yadda Za a Sa Lokacin Nazari Ya Ƙara Yin Daɗi da Kuma Ba da Amfani , 1 / 15 Alheri Yana Kawar da Fushi , 6 / 15 Barin Mata Su Koyar da Mutane ? 10 / 1 Taron Gunduma , 7 / 1 Masu Kula Masu Ziyara , 8 / 15 Sun Ba da Kansu da Yardan Rai a Ƙasar Ecuador , 7 / 15 2 / 15 Talifi na Nazari ( Hasumiyar Tsaro ) , 1 / 15 ( naƙasasse ) , 1 / 15 Bari Jehobah Ya Yi Maka Ja - gora Don Ka Samu ’ Yanci na Gaske , 7 / 15 Cin Amana Hali Ne da ke Nuna Muna Kwanaki na Ƙarshe ! 4 / 15 Jehobah Yana Tattara Iyalinsa , 7 / 15 Jehobah Yana Kāre Mu don Mu Samu Ceto , 4 / 15 Ka Kasance da Ra’ayi Mai Kyau Idan Kana Fuskantar Matsala a Aurenka , 5 / 15 Kana Barin E Ɗinka Ya Zama E da Gaske ? 5 / 15 5 / 15 8 / 15 7 / 15 Abokantaka ta Shekara 60 ( L . Didur ) , 3 / 15 Lloyd ) , 7 / 15 An Bayyana Sarakuna Takwas , 6 / 15 10 / 1 Hassada , 2 / 15 Nathan , Ya Ɗaukaka Bauta ta Gaskiya da Aminci , 2 / 15 Sake Amincewa da Juna ( bayan zina ) , 7 / 1 4 / 1 Yaushe Ya Zama Sarki ? Tsoro da Marmari da Kuma Taƙaici Game da Ƙarshen Duniya 4 Zuwa ga Masu Karatu 3 Ka Yi Koyi da Imaninsu — ‘ Shi da Ya Ke Matacce Yana Jawabi Har Yanzu ’ 12 Amsoshin Tambayoyi Daga Littafi Mai Tsarki 16 Ka koyi abin da ya faru da Maryamu da Haruna sa’ad da suka yi kishin ƙanensu , wato , Musa . Ka taimaka wa ƙananan yara su san muhimmancin nuna godiya . ( Ka danna ABUBUWAN DA AKA KOYAR DAGA LITTAFI MAI TSARKI / YARA ) Akwai littattafai da mujallu da jaridu da yawa da ake karantawa ta Intane . Tun da yake talifofinmu da dama za su riƙa fitowa ne a Intane kaɗai , za a rage yawan shafuffukan Hasumiyar Tsaro na wa’azi daga 32 zuwa 16 . Kuma an soma hakan ne da wannan mujallar . A yanzu haka , ana fassara Hasumiyar Tsaro cikin harsuna 204 . Yaya ka ji game da rana ta 21 ga Disamba , 2012 , wato , ranar da mutane da yawa suka ce za a yi gagarumin canji a duniya baki ɗaya ? Mai yiwuwa hankalinka ya kwanta ko ka yi baƙin ciki , ko kuma ka fid da rai a kan duk wani zancen da ake yi game da ƙarshen duniya . A wani ɓangaren kuma , mutane da yawa sun gaji da jin labarai game da ƙarshen duniya don hakan ya ƙi zuwa a lokacin da suka zata . Bayan Allah ya halicci duniya , sai ya ce tana da “ kyau ƙwarai , ” kuma har zuwa yau , ra’ayinsa bai canja ba . Shin , wannan ayar ta nuna cewa za a ƙone wannan duniyar da wuta ne ? Abin da za ka yi la’akari da shi a nan shi ne , a wani lokaci , Littafi Mai Tsarki yakan yi amfani da kalmomin nan , “ sammai ” da “ duniya ” da kuma “ wuta ” a alamance . A nan , Littafi Mai Tsarki ya yi amfani da kalmar nan , “ duniya ” wajen kwatanta mutane . Ayoyi na 5 da 6 sun nuna alaƙar da ke tsakanin rigyawar da ta faru a zamanin Nuhu da halakar da za ta faru a ƙarshen duniya . Za a iya kwatanta wannan da yadda likitar fiɗa yakan yi wa marar lafiya aiki saboda ya cire inda cutar kansa take a jikin marar lafiya don ya sami lafiya . Hakan ma Allah zai cire ko “ datse ” miyagu don nagargarun mutane su ji daɗin zama a duniya . Irin wannan kyakkyawan ra’ayi ne ya sa wasu juyin Littafi Mai Tsarki suka fassara “ ƙarshen duniya ” a matsayin “ cikar zamani . ” ( Matta 19 : 28 ) Sa’ad da hakan ya faru , za mu ji daɗin rayuwa a duniya don Aljanna za ta kasance a duniya kuma kowane ɗan Adam zai sami kwanciyar hankali da ci gaba . — Ishaya 35 : 1 ; Mikah 4 : 4 . Za a ta da matattu . — Yohanna 5 : 28 , 29 . AMSAR DA LITTAFI MAI TSARKI YA BAYAR : “ Sa’ad da kuka ga waɗannan al’amura na aukuwa , ku sani Mulkin Allah ya gabato . ” — LUKA 21 : 31 . Farfesa Richard Kyle ya rubuta a cikin littafinsa , The Last Days Are Here Again , cewa “ canjin da ake samu farat ɗaya da kuma tashe - tashen hankula da ake yi a wurare dabam - dabam ne suke sa mutane yin maganganu iri - iri game da ƙarshen duniya . ” Hakan yake musamman idan mutane sun kasa fahimtar abin da ya sa waɗannan munanan abubuwan suke faruwa . A maimakon haka , Allah ne ya hure su su bayyana yadda yanayi zai kasance sa’ad da ƙarshen duniya ya kusa . Yaƙe - yaƙe da yunwa da girgizar ƙasa da kuma annoba . — Matta 24 : 7 ; Luka 21 : 11 . Mutane ba za su kula da alamun da ke nuna cewa ƙarshen ya kusa ba . — Matta 24 : 37 - 39 . Za a yi wa’azin bishara game da Mulkin Allah a faɗin duniya . — Matta 24 : 14 . Lokacinka ne kawai za ka ba da kuma za ka amfana sosai . a cikin littafin nan , Menene Ainihi Littafi Mai Tsarki Yake Koyarwa ? H . Muna yi wa mutane wa’azi kuma mu faɗakar da su game da ƙarshen duniya domin Yesu ya umurce mu mu ba da cikakken “ shaida . ” — Ayyukan Manzanni 10 : 42 . Mun yarda cewa zama da tabbaci cewa ƙarshen duniya zai zo ya fi mana muhimmanci a kan damuwa da lokacin da zai zo , kuma hakan yana sa mu yi rayuwa da ta jitu da Kalmar Allah . Shugabannin addinai masu ilimi da yawa da suke da fahariya ba su fahimci koyarwar Yesu ba , amma masu kama kifi da ke da tawali’u sun fahimci koyarwarsa . TARIHI : ƊA MUBAZZARI Ko da yake ba mu da kuɗi sosai , amma muna samun abin biyan bukata a kowane lokaci . A ganina , mutum zai kasance da farin ciki ne idan ya yi abin da ya ga dama . Daga ranar , na soma halayen banza . Duk da haka , na ji kamar na zama karen da ya yi nisa da ba ya jin kira . Sai na halarci taron ko da yake ba da son raina ba . Abin mamaki , yayana da ƙanwata da suka bijire ma sun halarci taron . Yayana da ƙanwata suka soma halartan taron Kirista don su ma sun ji daɗin abin da suka ji a taron gundumar . Babu shakka , iyayena da ƙanena da ya manne wa Jehobah sun yi farin ciki sosai cewa yanzu dukan mu muna bauta wa Jehobah . Da taimakon Littafi Mai Tsarki , na daina sha da kuma sayar da ƙwaya , kuma na zama mutumin kirki . Shaidun Jehobah suna ƙaunar junansu da gaske kuma suna bauta wa Allah cikin haɗin kai . Wannan aikin yana sa ni farin ciki matuƙa . Hakika , abin da Habila yake sha’awa ke nan . To , ta yaya yake yi mana jawabi a yau ? Habila ne mutumi na farko da ya taɓa kasancewa da bangaskiya . Idan muna koyi da irin bangaskiyar Habila , hakan yana nufin cewa muna sauraron jawabin da yake yi . A lokacin da Yesu yake duniya , ya ambaci Habila sa’ad da yake magana game da “ farkon duniya . ” Wataƙila ta yi tunanin alkawarin da Jehobah ya yi a cikin lambun game da wata mace da za ta sami “ zuriya . ” Wannan zuriyar ce za ta halaka wannan mugun mala’ika da ya yaudari Hawwa’u da mijinta . Kuma idan har da wannan ra’ayin ne ita da maigidanta suka tarbiyyatar da Kayinu , to sun sa shi ya kasance da girman kai . A maimakon haka , aka ba shi suna Habila wanda mai yiwuwa yana nufin “ Wofi . ” ( Farawa 4 : 2 ) Wataƙila wannan sunan yana nuna cewa ba su ɗauka Habila zai zama mutumin kirki kamar yadda suke zato Kayinu zai zama ba . Kayinu ya zama manomi kuma Habila ya zama makiyayi . Shin , mene ne ya taimaka masa ya yi imani da Jehobah ? Hakika , Jehobah ya la’anta ƙasa . Habila ya keɓe lokaci don ya yi tunani game da Jehobah . Aikin makiyayi ya ƙunshi yin yawo sosai . Abubuwan da Allah ya halitta sun sa Habila ya kasance da ƙwararren dalili na yin imani da Mahalicci mai ƙauna Saboda haka , Habila yana da dalilai da dama na yin bimbini . Sa’ad da Jehobah ya kori Adamu da Hawwa’u daga lambun Adnin , ya ɗauki mataki don ya tabbata cewa su da yaransu ba za su sake shiga wannan lambun ba . Dare da rana , shekara da shekaru , waɗannan halittu masu iko da basira sun ci gaba da kasancewa a wurin . Babu shakka , misalin waɗannan mala’ikun ya ƙarfafa bangaskiyarsa . Hakika , Allah ba ya bukatar kyauta ko kuma taimako daga wajen ’ yan Adam . Ya zaɓi tumaki mafi kyau , wato , ’ ya’yan fari a cikin tumakinsa kuma ya yi hadaya da su . Amma muradinsa ba kamar na Habila ba . Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Ubangiji ya kula da Habila da baikonsa . ” ( Farawa 4 : 4 ) Labarin bai nuna mana yadda Jehobah ya bayyana ra’ayinsa ba . Ƙarnuka da yawa bayan haka , Allah ya bukaci a yi masa hadaya da rago marar tabo . Wannan tsarin yana wakiltar hadayar Ɗansa marar aibi , wato , “ Ɗan Rago na Allah , ” wanda daga baya , ya zub da jininsa a madadin ’ yan Adam . Wannan furucin “ farkon duniya ” yana nufin watsa iri kuma hakan yana da alaƙa da haihuwa . Saboda haka , wannan furucin ya shafi zuriyar ’ yan Adam da aka fara haifa . Amma , me ya sa Yesu ya ambaci Habila sa’ad da yake magana game da “ farkon duniya ” a maimakon Kayinu , wanda shi ne ɗa na fari ? Littafi Mai Tsarki ya nuna cewa Allah yana da laƙabi da yawa . A cikin juyin Littafi Mai Tsarki da yawa , an ambaci sunan Allah a Zabura 83 : 18 . 25 GA FABRAIRU , 2013 – 3 GA MARIS , 2013 SHAFI NA 7 • WAƘOƘI : 60 , 23 Ka Bauta wa Jehobah ba Tare da Yin Da - na - sani Ba SHAFI NA 22 • WAƘOƘI : 91 , 39 Wannan ya haɗa da iyayenmu da yayye da kuma ƙannenmu da inda aka haife mu . Za mu iya zaɓa mu bauta masa ko a’a . ▪ Ka Bauta wa Jehobah ba Tare da Yin Da - na - sani Ba A cikin wasiƙa ta biyu da Bulus ya rubuta wa Korintiyawa , ya bayyana cewa shi ‘ mataimaki ne na farin zuciyarsu . ’ ( 2 Kor . Za mu tattauna amsoshin waɗannan tambayoyin a wannan talifin . 35,735 Amma , ka san shawarar da wannan iyalin ta yanke a watan Satumba na 2009 ? Za su je wani yanki mai nisa sosai don yin wa’azi na mako guda . Suna bukatar taimako yanzu , ba an jima ba . Sai Mario ya tuƙa Roald da iyalinsa zuwa garin Lakselv , wanda ke da nisan mil 150 daga kudancin Kjøllefjord . Sa’ad da suka isa garin , sai Andreas wanda dattijo ne a wurin , ya zagaya da su garin da kuma Majami’ar Mulkin . Ta ce : “ Na soma ji cewa Jehobah ya ba iyalinmu aiki . Na yi addu’a sosai ga Jehobah , kuma na tattauna da ’ yan’uwan da suka manyanta . ” Ta soma hidimar majagaba , don ƙaura zuwa wannan garin ya yi mata sauƙi . Roald ya ce : “ An rage albashina sosai , amma kwalliya ce da ta biya kuɗin sabulu . ” Elsebeth ta ce : “ Maigidana ya ce na nemi gida a garin Lakselv , kuma na ba da hayar gidanmu da ke birnin Bergen . Ya ce : “ Mun yi addu’a sosai ga Jehobah cewa ya taimaka mana mu yi canje - canje , kuma ya taimaka mana mu ƙaura . ” Da farko , sun yi nazarin Littafi Mai Tsarki sosai . Sai suka sayar da gidansu , suka yi murabus da aikinsu , kuma suka ƙaura zuwa birnin Alta da ke arewancin ƙasar Norway a watan Agusta na 2011 . A wannan birnin , muka zauna tare da mahaifiyar matata . ” Ina matuƙar farin ciki don yadda yaranmu suke samun ci gaba a bautarsu ga Jehobah . ” Ɗaya cikinsu da ta soma bijirewa daga ƙungiyar Jehobah , ta gode wa Fabian da Isabel sosai don yadda suka taimaka mata ta sake yin ƙwazo . Kesia ta ce : “ Na koya in dogara baki ɗaya ga Jehobah . 3 : 21 ; Filib . 10 : 13 ) Muna bukatar bangaskiya da gaba gaɗi don mu yi nasara . Za a ce da mu masu gaba gaɗi , idan ba ma yin fargaba sa’ad da muke mawuyacin yanayi ko cikin kasada . Idan muna da gaba gaɗi , za mu kasance masu ƙarfi da ƙarfin zuciya da kuma jarumtaka . — Mar . Sai Jehobah ya haura da shi Dutsen Nebo kuma ya nuna masa ƙasar Alkawari . Bayan hakan , sai Musa ya mutu . Sha 34 : 1 - 9 ) Isra’ilawa suna dab da shigan ƙasar Kan’ana . Sa’ad da Joshua ya kusan mutuwa , ya ce wa Isra’ilawa : “ Sai ku yi ƙarfin zuciya ƙwarai , ku kiyaye dukan abin da aka rubuta a cikin litafin shari’ar Musa , ku aika ; domin kada ku ratse ko ga dama ko ga hagu . ” ( Josh . 23 : 6 ) Mu ma muna bukatar gaba gaɗi don mu riƙa yin biyayya ga Jehobah a kowane lokaci , musamman idan wani ya ce mu yi abin da ya saɓa wa nufin Allah . Wannan littafin shari’a ba za ya rabu da bakinka ba , amma za ka riƙa bincikensa dare da rana , domin ka kiyaye ka aika bisa ga dukan abin da aka rubuta a ciki : gama da hakanan za ka sa hanyarka ta yi albarka , da hakanan kuma za ka yi nasara . ” ( Josh . 1 : 7 , 8 ) Joshua ya yi nasara domin ya bi wannan umurnin . Idan mu ma muka yi hakan , za mu kasance da gaba gaɗi sosai kuma za mu yi nasara a hidimarmu ga Allah . ( Josh . 1 : 9 ) Jehobah yana tare da mu ma . Bai kamata mu yi fargaba ba , ko da wane irin gwaje - gwaje muke fuskanta . ‘ Ka ƙarfafa , ka yi ƙarfin zuciya , gama Jehobah Allahnka yana tare da kai . ’ Waɗannan kalmomin Joshua 1 : 9 ne jigonmu na shekara ta 2013 . A waɗanne hanyoyi ne Rahab ta kasance da bangaskiya da kuma gaba gaɗi ? Sa’ad da take kan hanya , sai ta gaya wa Ruth cewa ta koma gida , amma ta ƙi . Ta ce : “ Kada ki roƙe ni in rabu da ke , in kuma bar binki . . . danginki za su zama dangina , Allahnki kuma Allahna . ” Ta yaya Jehoyada da matarsa suka kasance da gaba gaɗi , kuma mene ne suka cim ma ? Wani bawan Sarki Zedekiya mai suna Ebed - melek ya yi kasada don ya kāre Irmiya . Sai sarkin ya ƙyale su su ci mutuncinsa . Suka jefa Irmiya cikin rami mai cike da laka , kuma suka bar shi a ciki don ya mutu . ( Irm . Amma idan ba haka ba ne , a sanashe ka , ya sarki , ba za mu bauta ma allohinka ba , ba kuwa za mu yi sujada ga gumki na zinariya wanda ka kafa . ” ( Dan . Wataƙila ba za a yi mana barazana cewa za a jefa mu cikin tanderun wuta ba , amma a wasu lokatai , muna bauta wa Jehobah cikin mawuyacin yanayi sosai . 18 : 2 ; Rom . 16 : 3 , 4 ) Sun kasance da gaba gaɗi kuma sun yi abin da Yesu ya ce : “ Sabuwar doka na ke ba ku , ku yi ƙaunar juna ; kamar yadda ni na ƙaunace ku , ku ma ku yi ƙaunar juna . ” ( Yoh . ( Lev . 19 : 18 ) Amma , me ya sa Yesu ya ce wannan dokar “ sabuwa ” ce ? Domin dokar ta umurce mu mu kasance a shirye mu ba da ranmu domin wasu , kamar yadda Yesu ya yi . A cikin littafin da Daniel P . Ya ce abin da kawai fursuna yake bukata ya yi shi ne , ya ɗan yayyafa turare a wutan kuma za a ba shi takarda a kuma sake shi . Amma , mutane ƙalilan ne kawai suka sa hannu . Waɗanne misalan mutanen da suka kasance da bangaskiya da gaba gaɗi da ke cikin Nassi ne za su taimaka mana sa’ad da muke wa’azi ? 24 : 14 ; 28 : 19 , 20 ) Muna matuƙar godiya don misalin da Yesu ya kafa mana . Sa’ad da ake tsananta wa wasu cikin almajiran Yesu , sun roƙe Allah ya ba su iko “ su faɗi maganarsa da ƙarfin zuciya . ” Kuma Allah ya amsa addu’arsu . ( Karanta Ayyukan Manzanni 4 : 29 - 31 . ) Akwai Shaidun Jehobah sama da miliyan bakwai ma a faɗin duniya . Don ƙarin bayani game da gaba gaɗi , ka duba talifin nan “ Ka Ƙarfafa , Ka Yi Ƙarfin Zuciya Ƙwarai ” wanda ya fito a Hasumiyar Tsaro ta 15 ga Fabrairu , 2012 . “ Ku zaɓa yau wanda za ku bauta masa . ” — JOSH . 24 : 15 . Mene ne zai taimaka maka ka zaɓi nishaɗi mai kyau ? ( Far . 4 : 6 , 7 ) Joshua ya sami damar ya zaɓa ko zai bauta wa Allah na gaskiya ko kuma allolin ƙarya . Kuma ya yi zaɓin da zai taimaka masa ya cim ma wannan . A wannan talifin da kuma na gaba , za mu tattauna yadda za mu tsai da shawara mai kyau a fannoni guda bakwai na rayuwa domin kada su nisanta mu daga Jehobah . Wajibi ne Kiristoci su yi aiki tuƙuru don su biya bukatunsu da na iyalansu . Amma idan ba ka yi hattara ba , zaɓin da ka yi game da aiki zai iya nisanta ka daga Jehobah . Mene ne ya kamata mu tuna kafin mu yi na’am da aikin da aka ba mu ? Shin za ka ce irin wannan aikin ya fi babu , kuma ka yi na’am da shi ? ( Ibran . 2 : 1 ) Idan kana neman aiki ko kuma kana son ka canja wanda kake yi , mene ne zai taimaka maka ka tsai da shawara mai kyau ? ( b ) Wanne cikinsu zai sa ka kasance kusa da Jehobah , kuma me ya sa ? Ka tambayi kanka ‘ Me ya sa nake son na yi wannan aikin ? ’ ( Karanta 1 Timotawus 6 : 9 , 10 . ) 8 , 9 . Saboda haka , mutane sun fi saninmu da iyali mai arziki , maimakon wadda ke taimaka wa mutane su bauta wa Jehobah . Zan fi yin farin ciki idan mahaifina ya yi ƙoƙari ya taimaka mana mu kusaci Jehobah , maimakon tara arziki . ” Idan kai matashi ne kuma kana tunanin aikin da za ka yi , mene ne zai taimake ka ka yi zaɓi mai kyau ? Ka tuna da abin da muka tattauna ɗazu . ( 2 Tim . 4 : 10 ) Kana son ka zama kamar mutane da suke farin ciki ne kawai sa’ad da suka ci riɓa mai yawa ? ( 1 Tim . 4 : 8 ) Har ila , Littafi Mai Tsarki ya ce akwai “ lokacin dariya da “ lokacin rawa , ” kuma ya ƙarfafa mu mu riƙa hutawa daidai wa daida . Ta yaya hakan zai faru ? ( Rom . 14 : 21 ) Waɗanne irin abokai ne kake yin nishaɗin da su ? ( Mis . 13 : 20 ) Nishaɗin yana motsa ka ka aikata abin da ba shi da kyau ne ? — Yaƙ . Alal misali , tun da ni majagaba ce yanzu , ba yadda zan riƙa zuwa liyafa har ƙarfe ɗaya ko biyu don ina bukatar na farka ƙarfe shida na safe . 49 : 15 ) Saboda haka , ba laifi ba ne iyaye su yi baƙin ciki sosai sa’ad da wani ɗansu ya daina bauta wa Jehobah . Sai na soma jin kamar laifi na ne . ” ( Gal . 6 : 5 ) Tabbas , Jehobah zai ga laifin mai zunubin ne ba ku ba . ( Ezek . 18 : 20 ) Ƙari ga haka , kada ku ɗora wa wani laifi . Ku yi tsayayya da Iblis maimakon ganin laifin dattawa da suke ƙoƙarin kāre ikilisiya . — 1 Bit . 19 , 20 . ( a ) Mene ne zai taimaka wa iyaye su jimre sa’ad da aka yi wa ɗansu yankan zumunci ? ( b ) Wane bege ne waɗannan iyayen suke da shi ? Kada ku daina yin tarayya da ’ yan’uwanku Kiristoci . ( Mis . Alal misali , ta wajen kiransu a waya ko aika musu i - mail ko saƙon ta waya . ( 1 Kor . Kowace shekara , waɗanda aka yi musu yankan zumunci sukan tuba kuma su dawo ƙungiyar Jehobah . Allah ba zai ci gaba da yin fushi da su ba . Ka tabbata cewa ba ka bar kome ya nisanta ka daga Jehobah ba . A talifi na gaba , za mu tattauna fannoni huɗu na rayuwa da kake bukatar ka yi ƙoƙari don kada su nisanta ka daga Jehobah . Idan ba haka ba , za su hana mu bauta wa Ubanmu na samaniya . Ya ma fi muni mutum ya ɓata dangantakarsa da Jehobah don yawan yin amfani da na’urori . 5 , 6 . ( a ) Mene ne iyaye za su yi wa yaransu ? Iyaye ba sa bukatar su sa ido a kome da yaransu suke yi , amma ya kamata su riƙa kula da yadda suke amfani da kwamfuta . Kada ku ƙyale su su riƙa shigan dandalin da ake lalata da mugun wasanni da sihiri da kuma mugun tarayya . A matsayin iyaye , kuna da hakkin kāre yaranku daga kowane abin da zai nisanta su daga Jehobah . Ka yi tunanin abin da karen daji zai yi idan wani yana son ya ɗauki ’ ya’yansa ! — Gwada Hosiya 13 : 8 . Saboda haka , ku nemi lokaci ku yi dariya da wasa da kuma aiki tare da su . Hakan ya nuna cewa ba wanda ba ya rashin lafiya , domin iyayenmu na farko sun bar Shaiɗan ya nisanta su daga Jehobah . Suna iya ganin cewa suna taimaka wa mutane ne . Waɗannan alamun suna nuna cewa mun manyanta kuma suna sa a daraja mu . Ta yaya kuɗi zai iya zama mana tarko ? 13 : 22 ) Yesu ya bayyana sarai cewa “ ba wanda ” zai iya bauta wa Allah da kuma dukiya a take . — Mat . A waɗanne hanyoyi ne mutane suke ƙoƙarin samun kuɗi mai yawa , kuma ta yaya za mu guji yin hakan ? A wasu lokatai , ’ yan’uwa sun gaya wa ’ yan’uwansu a cikin ikilisiya su ara musu kuɗi da alkawari cewa za su biya da riɓa mai yawa . Mutane da yawa a duniya suna ganin ya dace su nemi kuɗi ƙarfi da yaji , don kada su sha wahala sa’ad da suka tsufa . ( Karanta Luka 12 : 15 - 21 . ) Amma , Alex yana ganin idan ya ƙara kuɗi zai bar aikinsa kuma ya zama majagaba . Ya yi masa wuya ya mai da hankali ga hidimarsa ga Jehobah , kuma ya ƙasa yin barci . A wace hanya ce fahariya take da kyau , kuma mene ne zai faru idan muna ganin mun fi kowa ? ( Irm . 9 : 24 ) Shi ya sa muke ƙoƙari mu tsai da shawarwari masu kyau kuma mu bi ƙa’idodin Allah . 17 , 18 . ( a ) Ka ambata misalai na masu tawali’u da masu fahariya da ke cikin Littafi Mai Tsarki . ( b ) Mene ne wani ɗan’uwa ya yi don kada fahariya ta nisanta shi daga Jehobah ? Ya ce : “ Dā ina ganin ba zan daɗe kafin na zama dattijo ba , amma shekara ɗaya ya wuce ba a naɗa ni ba . ” Shin fahariya ta nisanta shi daga Jehobah da kuma mutanensa , kuma ta sa ya daina halartan taro ? Ina bukatar in bar Jehobah ya horar da ni . ” Ba da daɗewa ba , ya soma nazarin Littafi Mai Tsarki da mutane da yawa . ( b ) Waɗanne misalai ne za su iya taimaka mana mu ci gaba da kusantar Jehobah ? Aiki da kuɗi suna iya taimaka mana mu biya bukatunmu . Nishaɗi yana iya sa mu samu wartsakewa kuma na’urori suna da amfani . 22 : 3 ) Ka kusace Jehobah kuma ka ci gaba da yin hakan . Muna da misalan mutane da yawa a cikin Littafi Mai Tsarki da suka yi hakan . Anuhu da Nuhu sun yi “ tafiya tare da Allah . ” ( Far . 5 : 22 ; 6 : 9 ) Musa ya ci gaba da bauta wa Jehobah “ kamar yana ganin wanda ba shi ganuwa . ” ( Ibran . 11 : 27 ) Yesu ya yi abin da ke faranta wa Jehobah rai a ko da yaushe , kuma ya albarkace shi . ( Yoh . An canja sunayen . A YAWANCIN lokaci , mutane suna yin amfani da kalmar nan : “ Da - na - sani ” don nuna nadama . 51 : 3 ) Kai kuma fa ? Bari mu ga darussan da za mu koya daga misalinsa . Littafi Mai Tsarki ya ce nan da nan bayan masu hamayya suka kashe Istifanus , sai Shawulu “ ya ɓarnatar da ikklisiya , yana shiga kowane gida , yana jawo maza da mata , yana jefa su a kurkuku . ” 1 : 13 ) Daga baya , ya ambata rayuwarsa ta dā a wasiƙun da ya rubuta wa Korintiyawa da Filibiyawa da kuma Timotawus . Wani manazarin Littafi Mai Tsarki mai suna Frederic W . Ban da haka ma , wasu sun yi ta sūkarsa . 9 : 21 . Yaya Bulus ya ji game da jin ƙai da ƙaunar da Jehobah da kuma Yesu suka nuna masa ? Wane darasi ne hakan ya koya mana ? Bulus ya yi godiya sosai domin jin ƙai da Allah ya nuna masa kuma ya so ya nuna hakan . Saboda haka , ya yi aiki tuƙuru fiye da sauran manzanni . 9 , 10 . ( a ) Me ya sa wasu Shaidu suke yin da - na - sani ? Kana ji kamar ka ɓata lokaci da kuma kuzarinka wajen yin abubuwan da ba su da muhimmanci ? Wasu mutane suna damuwa kullum game da kurakuransu . Yin hakan yana kama ne da yin ƙoƙarin cika ruwa a kwando . Maimakon ka riƙa damuwa , ka yi ƙoƙarin magance matsalar . Ka nemi gafara a wajen wanda ka yi wa laifi kuma ka yi ƙoƙarin kyautata dangantakarku . Ka yi tunanin yadda za ka hana hakan sake faruwa a nan gaba . ( b ) Mene ne Littafi Mai Tsarki ya ce mu yi don mu daina alhini game da laifuffukanmu na dā ? M . 3 : 19 ) Jehobah zai nuna musu jin ƙai kuma ya ƙaunace su , kamar yadda ya yi wa mutane da yawa . Jehobah zai gafarta wa duk wanda yake da tawali’u da gaskiya kuma bai yi tuban mage ba . Alal misali , Allah ya gafarta wa Ayuba wanda ya ce : “ Na tuba cikin ƙura da toka . ” ( Ayu . 42 : 6 ) Wajibi ne mu bi abin da Littafi Mai Tsarki ya koyar don mu daina alhini game da kurakuranmu kuma mu samu kwanciyar rai . Ya ce : “ Wanda ya rufe laifofinsa ba za ya yi albarka ba : Amma dukan wanda ya faɗe su ya kuwa rabu da su za ya sami jinƙai . ” ( Mis . 28 : 13 ; Yaƙ . ( Ka duba akwati . ) Amma , ya sami kwanciyar hankali sa’ad da ya yi ikirari ga Allah . Jehobah ya saurari Dauda kuma ya ƙarfafa shi . ( b ) Waɗanne tambayoyi ne za su taimaka mana mu yi la’akari da abin da muke yi da rayuwarmu yanzu ? Babu shakka , za mu iya koyon darussa daga abubuwan da suka faru a dā . Amma , bai kamata su riƙa damunmu ba . Ka tambayi kanka : ‘ Akwai abin da nake yi ko kuma ba na yi yanzu da zai sa in yi da - na - sani a nan gaba ? Shin na yi ƙoƙari sosai wajen canja halayena ? 15 , 16 . ( a ) Waɗanne sadaukarwa ne wasu suka yi don su bauta wa Jehobah da dukan ƙarfinsu ? Ko ya kamata ka ji cewa sadaukarwar da ka yi ba ta dace ba ko kuma ka yi hanzarin yinsu ? Kada ka yi tunanin cewa da rayuwarka ta fi hakan ma’ana , da a ce ka biɗi wani abu dabam . Bulus bai ci gaba da yin tunani a kan abubuwan da ya yi sa’ad da yake addinin Yahudawa ba . Dukanmu za mu iya amfana daga kalaman Bulus . Bai kamata mu riƙa yin alhini game da abubuwan da suka faru a dā ba , domin ba za mu iya canja su ba . Za mu iya daina damuwa game da dā , mu bauta wa Jehobah da dukan ƙarfinmu a yanzu , kuma mu yi tunani a kan albarkar da za mu more a nan gaba . Sha 32 : 4 ) Maimakon haka , yana nufin cewa Jehobah yana canja ra’ayinsa domin wani yanayi ya canza . 18 : 7 - 10 . A SHEKARA ta 55 a zamanin Yesu , manzo Bulus ya samu labari cewa ’ yan’uwan da ke Korinti suna yawan cin musu . ( b ) Waɗanne tambayoyi ne za mu tattauna ? 3 : 4 ) Ba sa kafa wa ikilisiya dokoki masu wuyan bi . Maimakon haka , suna taimaka wa ’ yan’uwa su bi ƙa’idojin Littafi Mai Tsarki da kuma na ƙungiyar Jehobah idan za su tsai da shawara . Su wane ne Bulus yake nufi sa’ad da ya ce , mu ‘ abokan aiki ne na farin zuciyarku ’ ? Abin da dattawa ma suke ɗoki ke nan a yau . Suna yin iya ƙoƙari su taimaka wa ’ yan’uwansu su “ bauta wa Ubangiji da farin zuciya . ” — Zab . 100 : 2 ; Filib . Wace tambaya ce za mu tattauna , kuma me ya kamata mu yi bimbini a kai ? A kwana kwanan nan , an yi wa wasu ’ yan’uwa daga ƙasashe dabam - dabam wannan tambayar , “ Waɗanne furuci da kuma halayen dattawa ne kuka fi so ? ” Bari mu ji abin da suka ce . ’ Yan’uwa da yawa sun ce suna farin ciki sosai sa’ad da dattawa suka nuna cewa sun damu da su . Ya ambata wata ’ yar’uwa mai suna Barsisa , cewa : “ Ku gai da Barsisa , ƙaunatacciya . ” — Rom . Ba dukan dattawa ba ne suke saurin tuna sunayen mutane ba . 3 : 27 ; 15 : 23 ) A duk sa’ad da dattijo ya yi hakan , kamar yana ce wa ɗan’uwan : ‘ Ina lura da ayyukanka . Ina ƙaunarka sosai . ’ Amma , idan dattijo ya yaba mini domin na yi wani aiki a cikin ikilisiya , hakan yana ƙarfafa ni sosai . ( Karanta Ayyukan Manzanni 20 : 28 . ) ( Neh . Dattijo yana bukatar ya yi tunani sosai game da waɗanda yake son ya ƙarfafa kafin ya ziyarce su . Alal misali , zai iya tambayar kansa : ‘ Waɗanne ƙalubale ne suke fuskanta ? A lokacin ziyararsa , zai dace dattijon ya ƙyale ɗan’uwan ko ’ yar’uwar ta yi magana , kuma ya saurare ta . ( Yaƙ . Misalin Sarki Dauda zai nuna mana dalilin da ya sa wasu amintattun bayin Jehobah suke sanyin gwiwa a wasu lokatai . Sunansa Ishbi - benob ne , daga ƙabilar Rapha . ( 2 Sam . Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Dauda ya yi suwu . ” Ko da yake Shaiɗan da bayinsa suna tayar da rigima , amma bayin Jehobah a faɗin duniya suna bauta wa Allah . Ya ce wa Korintiyawa : “ Ni kam , zan kashe dukan abin hannuna da dukan zarafina da matuƙar farin ciki saboda ranku . ” Ita da iyalinta ’ yan ƙabilar Mapuche ne . Bayan ta ba matar takardar kuma ta ɗan bayyana mata , sai ta karɓi adireshin matar don ita da iyayenta su je gidanta su tattauna game da Mulkin Allah da ita . Ka kuma roƙi Jehobah ya ba ka ruhu mai tsarki , don ka kasance da gaba gaɗi kuma ka tattauna da mutane . ( Luk 11 : 13 ) Idan ka yi hakan , za ka yi farin ciki kuma za ka samu ƙarfafa don irin sakamakon da za ka samu domin ka yi shiri sosai . KA KUSACI ALLAH * Za mu iya dogara ga wannan alkawarin kuwa ? Jehobah ya yi magana game da waɗannan amintattun bayinsa kamar suna raye ne a lokacin . Ƙari ga haka , zai zama cewa mutuwa ta fi ƙarfin Jehobah , wato , kamar ba shi da iko ya ta da amintattun bayinsa daga matattu . Matta 22 – Luka 21 Musa ya yi dukan ayyukan da Allah ya umurce shi , da masu sauƙi da masu wuya . Alal misali , sa’ad da Allah ya gaya masa ya miƙa sandarsa a kan Jan Teku , Musa ya yi biyayya . Musa ya ƙaunace ’ yan’uwansa Isra’ilawa . Mutanen sun riƙa kawo damuwarsu wurin Musa domin sun gane cewa Jehobah ne ya naɗa shi ya ja - gorance su . Mun karanta cewa : “ Mutane kuwa suna tsaye a wurin Musa tun safiya har maraice . ” Gaba da sauraron su kawai , Musa ya yi wa mutanen da yake ƙauna addu’a . Alal misali , sa’ad da Miriam , ’ yar’uwar Musa ta yi masa gunaguni , Jehobah ya sa ta kamu da kuturta . ( Littafin Lissafi 12 : 13 ) In ban da ƙauna , mene ne zai sa Musa ya yi irin wannan roƙon ba tare da son kai ba ? ( Misalai 27 : 11 ) Mu ma da kanmu za mu amfana . * Mutumin da yake da bangaskiya ga Allah ya tabbata cewa Allah zai cika dukan alkawuransa . Amma , Musa ya kasance da gaba gaɗi cewa Allah zai yi wani abu don ya kāre mutanensa . Kuma Musa yana son ’ yan’uwansa Isra’ilawa ma su kasance da wannan tabbacin . ( Ibraniyawa 11 : 29 ) Bangaskiyar Musa ta taimaka masa da dukan waɗanda suka fahimci cewa kasancewa da bangaskiya abu ne mai hikima . Za mu iya yin koyi da Musa ta wajen ɗaukan matakan da suka nuna cewa mun gaskata da alkawuran Allah . Amma muna da tabbaci cewa idan mun yi iya ƙoƙarinmu don kada wani abu ya raba mana hankali daga bautar Jehobah , Allah zai tanadar mana da dukan abubuwa da muke bukata . Ƙari ga haka , za mu iya taimaka ma wasu su inganta bangaskiyarsu . An haife ni ne a Santo Domingo , babban birnin ƙasar Dominican Republic . Na yi farin ciki cewa ni ɗan addinin Mormon ne kuma na yanke shawarar zama ɗan mishan . Sa’ad da nake ɗan shekara 18 , sai muka ƙaura zuwa Amirka don iyayena suna son in ci gaba da karatu a jami’a mai kyau . A wurin taron , na lura cewa kowa yana karanta Littafi Mai Tsarki sa’ad da aka ambata wani nassi kuma suna rubuta abin da mai jawabin yake faɗa . Akwai abubuwa da yawa game da addinin Mormon da na gaskata da su , amma ban tabbata ko sun jitu da koyarwar Littafi Mai Tsarki ba . Ƙanwar mahaifiyata ta aika min mujallar Awake ! Wannan abin ya sa na yi bincike a dandalin intane na addinin Mormon game da bayanin da ke Awake ! Ban da waɗannan koyarwar da suka saɓa wa Littafi Mai Tsarki , addinin Mormon yana goyon bayan kishin ƙasa kuma ban ji daɗin hakan ba . Sai na fara tunani cewa idan hakan gaskiya ne , me zai faru da sauran ƙasashe , har da ƙasar haihuwata ? Amma a gaskiya ban san Allah yadda ya kamata ba . Ko da yake na karanta Littafi Mai Tsarki sau da yawa a dā , ban ɗauke shi da muhimmanci ba . Amma yanzu ina magana da shi cikin addu’a kamar Aminina . Wannan sha’awar ta mamaye zuciyarsa kuma ya daina ƙaunar Jehobah . — Ka karanta Matta 4 : 8 , 9 ; Yaƙub 1 : 13 , 14 . Za ka sami amsoshin waɗannan tambayoyin a cikin Littafi Mai Tsarki . A yawancin lokaci , ana iya gane mai fahariya ko kuma mai tawali’u nan da nan idan ya sami mukami . Amma idan kana son ka san ainihin mai tawali’u , sai ka ba shi iko . ” Da a ce Musa mai fahariya ne da ya yi hakan . Amma bai yi hakan ba . Bai kamata mu bar iko ko matsayi ko iyawa da muke da shi ya sa mu fahariya ba . Idan mun kasance da tawali’u , mutane za su so zama tare da mu . CARLO : * “ Ɗanmu Angelo yana da ciwo mai naƙasar da mutum da ake kira Down syndrome . Babu shakka , kun yi marmarin ɗaukan yaron . Amma ga iyaye kamar Carlo da Mia , murna yakan komo ciki sa’ad da suka ji cewa an haifi ɗansu ko ’ yarsu da wani ciwo . Kuna da ɗa da ya naƙasa ne ? Bari mu tattauna ƙalubale guda uku da za ku iya fuskanta da kuma yadda Littafi Mai Tsarki zai iya taimaka muku . Wannan yanayi na rashin lafiya da ɗanku yake fuskanta yana iya sa ku baƙin ciki . Kuma zai ɗauki lokaci kafin ku saba da wannan yanayin . Da farko yana da wuya , amma za ku iya koyan yaren , haka ma yake da neman bayani game da cutar da yake damun ɗanku . Kuma sun ce : “ Hakan ya taimaka mana mu fahimci matsalolin da ke tattare da ciwon Down syndrome da kuma abubuwan da mai fama da irin wannan ciwon zai iya cim ma . Sai muka gane cewa ɗanmu zai iya yin abubuwa da yawa da wasu yara masu lafiya suke yi . Kuma sanin hakan ya ƙarfafa mu sosai . ” KU GWADA WANNAN : Ku mai da hankali ga abubuwan da ɗanku zai iya cim ma . Ben ya ce : “ Yawancin mutane ba za su fahimci abin da muke fuskanta ba . ” SHAWARA : Ku nemi taimako . Kuma a duk lokacin da mutane suke so su taimake ku , ku amince da hakan . Ta yaya za ku sami zarafi ku kula da lafiyarku ? Addu’a za ta taimaka kuwa da gaske ? SHAWARA : Za ku iya shirya wasu ayyukan da dukan yaranku suna jin daɗin yi don ku tabbatar musu cewa kuna ƙaunar su . Jenny , wadda aka yi ƙaulinta ɗazu ta ce : “ A wasu lokatai , mukan yi wa ɗanmu na fari wani abin da zai sa shi farin ciki sosai , ko da hakan yana bukatar zuwa shaƙatawa da shi a gidan abinci da ya fi so ne . ” KU GWADA WANNAN : Ku yaba wa sauran yaran saboda goyon bayansu wajen kula da marar lafiyar . Ku mai da hankali ga abubuwa masu kyau game da ɗanku , don suna da yawa . ” Bisa ga waɗannan masana , Yahuda ne manzo da ya san Yesu ciki da waje , shi ya sa ya ba da Yesu don a kashe shi kamar yadda Yesu ya umurce shi . Saboda haka , Yahuda jarumi ne . A shekara ta 2000 , wata dillaliya daga ƙasar Siwizalan ta sayi littattafan , kuma ta miƙa ga rukunin ƙwararru daga faɗin duniya da suke aiki da wasu ƙungiyoyin kimiyya . A cikin wani littafi mai suna Against Heresies , Irenaeus ya rubuta game da ɗaya daga cikin rukunoni masu yawa da yake adawa da koyarwarsu . Ya ce wannan maci amana Yahuda a cewarsu , “ shi ne kaɗai ya san Yesu ciki da waje , shi ya sa ya aikata wannan ɗanyen aikin , wato , ba da Yesu don a kashe shi , kuma hakan ya zama sirri ga mutane . Irenaeus ya nace a kan nuna cewa koyarwar addinin Gnosticism , wato , mutanen da suke da’awa cewa suna da ilimi na musamman , ƙarya ce . * Wasu daga cikin mabiya addinin nan suna ganin cewa wannan duniyar kurkuku ne . A cikin fassarar da suka yi , an nuna cewa Yesu ya yi ƙaunar Yahuda domin shi ne wanda zai fahimci sirri game da “ mulkin ” har ya sami “ shiga ” mulkin . Sun bayyana cewa manzannin za su zaɓi wani ya ɗauki matsayin Yahuda , amma Yahuda zai sami lada mafi kyau domin shi ne ya taimaki Yesu ya rabu da jiki irin na ’ yan Adam . Babu wani a cikin masana da suka bincika waɗannan littattafai da ya yi da’awar cewa abin da ke cikin littattafan daidai ne DeConick da Pearson sun kammala da cewa ba a ambaci Yahuda a matsayin jarumi a cikin wannan “ Linjilar Yahuda ” ba . Ba wani ne da ya rayu a lokacin Yahuda kuma ya san shi ne ya rubuta wannan Linjilar ba . . . mutumin da ya je wurin sarkin Masar kuma ya gaya masa da gaba gaɗi cewa ya ’ yantar da Isra’ilawa ? Hakika , Musa annabi ne da ya aikata abubuwa masu “ ban razana mai - girma . ” Za ka so ka san yadda ya yi hakan ? All rights reserved . Wane Ne Musa ? Musa — Mutumi ne Mai Bangaskiya 4 Musa — Mutumi ne Mai Ƙauna 6 Ka koyi abin da Yesu ya koyar game da jin ƙai da kuma nuna wariya ta wajen bincika ɗaya daga cikin sanannun labaran da ya bayar . ( Ka danna ABUBUWAN DA AKA KOYAR DAGA LITTAFI MAI TSARKI / MATASA / AYYUKA DON NAZARIN LITTAFI MAI TSARKI ) Duk Wata Dama a Kāre Take . Kuma ya bayyana abin da ruwa mai rai da aka ambata a aya ta 8 yake nufi da amfanin shan wannan ruwan . ▪ Kada Ka Ƙyale Kome ya Hana Ka Samun Girma 30 Ita Dangin Kayafa Ce MASU SHELA 4,192 4,000 54 : 17 . Mene ne Jehobah ya adana domin amfanin ’ yan Adam ? Har ila abubuwan da ya gaya mana ba su canja ba . Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Maganar Ubangiji ta tabbata har abada . ” Mene ne Allah ya adana don amfanin mutanensa a cikin Littafi Mai Tsarki ? Lokaci na farko da aka ambata sunan nan Jehobah a Littafi Mai Tsarki , shi ne sa’ad da yake bayyana yadda ya halicci sama da duniya . Alal misali , doka ta farko ta ce : ‘ Ni ne [ Jehobah , NW ] Allahnka . ’ ( Fit . 20 : 1 - 17 ) Har wa yau , an san sunan Allah domin Ubangiji Jehobah Mamallaki ya kāre Kalmarsa da kuma sunansa , duk da ƙoƙarin da Shaiɗan ya yi don ya kawar da su . — Zab . 73 : 28 . Mene ne Allah ya adana a cikin Kalmarsa , duk da koyarwa ta ƙarya da ta zama gama gari ? Kowace tsara takan gāji waɗannan al’adun kuma ta koya wa ta gaba . A matsayin Shaidun Jehobah , mu ma muna da wani gādo . An saka wasu harufa biyu a tsarin ayyukan taron , kuma ’ yan’uwan da suka halarci taron sun yi ta ƙoƙari su san ma’anarsu . Wani ɗan’uwa ya ce : “ Ba zan taɓa manta da irin tafin da kuma ihun da aka yi ranar ba . ” Sauran mutane a duniya sun tsani wannan sunan , amma Allah ya yarda mana mu amsa wannan suna mai tamani har fiye da shekaru 80 yanzu . Hakan ba ƙaramin gata ba ne . 39 : 7 - 9 ) Kiristoci na ƙarni na farko sun koya wa juna game da Allah . Alal misali , Bulus ya gaya wa ikilisiya abin da Yesu ya koya masa game da Jibin Maraice na Ubangiji . ( 1 Kor . Wane alkawari ne ya zama gādonmu ? 118 : 7 ) Littattafanmu sun bayyana yadda Jehobah yake kāre bayinsa . Gādon bayin Ubangiji ke nan , adalcinsu wanda shi ke daga wurina , in ji Ubangiji . ” ( Isha . Ba yau ba ne mutane suka soma amfani da sunan Allah ba . Ya ce : “ Mai - albarka ne [ Jehobah , NW ] Allah na Shem ; Kan’ana [ ɗan Ham ] kuma shi zama bawansa . ” ( Far . Ya daɗe cewa : “ Ni ne [ Jehobah ] , babu wani kuma ; banda ni babu Allah kuma . ” A jikin dutsen , an rubuta Omri , sarkin Isra’ila , da kuma abin da Mesha , sarkin Mowab ya faɗa game da yaƙin da ya yi da ƙasar Isra’ila . ( 1 Sar . 16 : 28 ; 2 Sar . Mece ce ake kira Septuagint , kuma me ya sa aka bukace ta ? Don ƙarin bayani game da sunan Allah , ka duba ƙasidar nan The Divine Name That Will Endure Forever , a Turanci . A harsunan da aka rubuta Littafi Mai Tsarki , an yi amfani da kalmar nan “ gaskiya ” don a nuna cewa abin da ake zancensa daidai ne , kuma za a iya amincewa da shi . Jehobah ya adana koyarwa ta gaskiya , kuma yana taimaka mana mu ci gaba da saninta . ( 2 Yoh . ( Gal . 2 : 14 ) Waɗannan abubuwa da muka gaskata sun ƙunshi sunan Allah Jehobah , da ikonsa na yin sarauta bisa halittunsa da hadayar fansa ta Yesu da tashin matattu da kuma Mulkinsa . 19 , 20 . Wane ne Nimrod , kuma mene ne mutane suka yi ƙoƙarin yi a zamaninsa ? 10 : 9 ) Da yake Nimrod ya yi gāba da Jehobah Allah , babu shakka , Shaiɗan ne ya yi wa sujada . Hakan ya yi daidai da magabtan da Yesu ya ce musu : “ Ku na ubanku Shaiɗan ne , ƙyashe ƙyashe na ubanku kuma kuna da nufi ku yi . Amma , ba su iya kammala ginin ba domin Allah “ ya dama harshen dukan duniya ” kuma ya warwatsar da maginan . Amma , bai yi nasara ba Jehobah ya kāre bauta ta gaskiya . Kuma a kowace wayewar gari , mutane suna rungumar bauta ta gaskiya . 21 , 22 . ( a ) Me ya sa za a ce bauta ta ƙarya , ba ta taɓa rinjayar bauta ta gaskiya ba ? 30 : 20 , 21 ) Idan muka bauta wa Allah a hanyar da ta dace , za mu yi farin ciki sosai . Amma , muna bukatar mu yi imani da koyarwa ta gaskiya , kuma mu bi ja - gorar da Jehobah yake mana ta wajen ruhunsa mai tsarki . Mazaunin ya “ rushe ” sa’ad da aka cire Zedekiya wanda shi ne sarki na ƙarshe na Yahuda . 3 , 4 . Sa’ad da aka kai Yahudawa bauta a ƙasar Babila , a bayyane yake cewa “ mazaunin Dauda ” ya rushe . ( Karanta Zabura 137 : 1 - 6 . ) Alal misali , Babiloniyawa suna bauta wa Sin , allahn - wata da Shamash , allahn - rana da kuma Ishtar , allahiyar ni’ima da yaƙi . Mun koya cewa Jehobah “ Allahnmu Ubangiji ɗaya ne . ” ( K . Sha 6 : 4 ) Yesu ya maimaita waɗannan kalmomin , kuma Kiristoci na gaskiya suna gaskata da hakan . — Mar . Me ya kamata mutum ya gaskata game da Allah kafin ya yi baftisma a matsayin Mashaidin Jehobah ? Ruhu mai tsarki kuma ikon da Allah yake ayyuka da shi ne , ba sashen Allah - Uku - Cikin - Ɗaya ba . ( Far . 1 : 2 ) Idan mutum ya ci gaba da gaskata da wannan koyarwar , ba zai iya yin baftisma a matsayin Mashaidin Jehobah ba . Ba Babiloniyawa kaɗai ba ne suka yi sihiri ba , amma duk da addinan da suke goyon bayansu . Nan ba da daɗewa ba , za a halaka Babila Babba domin tana sihiri da bautar gumaka da dai wasu zunubai . — Karanta Ru’ya ta Yohanna 18 : 1 - 5 . Waɗanne gargaɗi game da sihiri ne aka wallafa a cikin littattafanmu ? A sakamakon haka , aljanu sun samu damar yaudarar mutane da yawa . “ Dukan waɗanda sun san gaskiya ” za su iya amsa wannan tambayar . ( 2 Yoh . Ta yaya al’ada da addinin Helenawa suka shafi na Yahudawa ? Jehobah ya gaya wa Yahudawa gaskiya game da matattu . A bayyane yake cewa sun gaskata cewa akwai sashen jikin mutum da ke rayuwa bayan mutuwa . ( Karanta Ibraniyawa 11 : 17 - 19 . ) A ƙarni na farko , an bukaci mutane su tuba daga zunubansu kuma su yi imani da hadayar fansa ta Yesu idan suna son a gafarce su . ( Yoh . 17 , 18 . Sau da yawa kuma muna karanta labaran ’ yan’uwanmu a ciki mujallu . Isra’ilawa sun amfana sosai sa’ad da suka yi la’akari da yadda Jehobah ya taimake su . Mu ma muna amfana sa’ad da muka yi nazarin tarihin Shaidun Jehobah . ( Fit . 12 : 26 , 27 ) Sa’ad da Musa ya tsufa , ya gaya wa Isra’ilawa : ‘ Ku tuna da kwanakin dā , ku lura da shekarun tsara zuwa tsara ; ku tambayi ubanku , su kuwa gwada muku ; manyanku kuma , za su faɗa muku . ’ Me ya kamata mu yi tun da mun san gaskiya ? Muna godiya sosai domin ba ma cikin duhu , amma mun san gaskiya game da Allah . ( Mis . Yoh . 4 : 11 ) Jehobah yana ba mu ruhunsa mai tsarki don ya taimake mu mu yi shelar bishara ga mutane da kuma ta’aziya da bege ga masu makoki . Mene ne yake nufi cewa “ dutsen zaitun ” ya rabu a tsakiya ? Mene ne “ kwari mai girma ” yake nufi , kuma ta yaya za mu fake a ciki ? Mutane da yawa ba su san cewa wannan shirye - shiryen rediyo ne kawai ba . Wasu kuma sun ɗauki matakai don su kāre kansu daga wannan halakar . Wannan ba tatsuniya ba ce . Yaƙin Armageddon ne , wato , yaƙin da Allah zai halaka miyagu da shi . Mun san cewa za a yi wannan yaƙin , domin Allah ya sanar mana da hakan a cikin Littafi Mai Tsarki . Amma , Jehobah zai yi amfani da ikonsa don ya cece mu a hanya mai ban al’ajabi . Wane annabci ne za mu nazarta , kuma me ya sa yake da muhimmanci ? Akwai wani annabci a littafin Zakariya sura 14 da ya bayyana wannan yaƙin Armageddon dalla - dalla . ( Rom . 15 : 4 ) Wannan annabcin ya ambata abubuwan da suka faru da bayin Jehobah tun daga lokacin da Yesu ya soma sarauta a sama a shekara ta 1914 . Mece ce wannan ranar ? Shafaffun Kiristoci da ke duniya har yanzu , suna cikin sashen wannan Mulkin . ( Filib . Hakan ya yi kamar maƙiya sun “ washe ” gidajen da ke birnin . Akwai Kiristoci shafaffu da suka kasance da aminci . Kamar yadda Zakariya ya ce , su ne sauran ‘ mutane da ba za a raba su da birnin ba . ’ Wane misali ne Kiristoci shafaffu suka kafa mana a yau ? ( R . Yoh . 1 : 27 , 28 ) To , a ina ne mutanen Jehobah za su samu mafaka a cikin duniya da ta tsane su ? — Yoh . 15 : 17 - 19 . Mene ne yake nufi cewa “ dutsen zaitun ” ya rabu a tsakiya ? Ko da mene ne gwamnatoci za su yi don su hana aikin , Jehobah zai ci gaba da yin amfani da ikonsa don ya kāre mutanensa . — K . Sha 11 : 2 . Jehobah zai ci gaba da kāre mu idan muka kasance da aminci a gare shi . Shi da Ɗansa ba za su ƙyale kowa ko kuma wani abu ya fitar da mu daga kwarinsa ba . ( Yoh . Mu ma muna iya shan wahala a lokacin ƙunci mai girma . Muna iya rashin abinci , ko kuma mu yi hasarar dukiyarmu . Mene ne za mu yi idan muka fuskanci waɗannan matsalolin ? ( b ) Mene ne “ tekun gabas ” da “ tekun yamma ” suke wakilta ? Wannan ruwa mai rai yana nufin dukan abubuwan da Allah ya ba ’ yan Adam don su rayu har abada . “ Teku na gabas ” yana nufin tekun gishiri kuma yana wakiltar mutanen da suke cikin kabari , kuma za a ta da su daga matattu . ( Karanta Zakariya 14 : 8 , 9 ; R . 22 : 1 , 2 . Sa’ad da Jehobah ya halaka wannan zamanin , zai kāre mu kuma ya sa mu shiga cikin sabuwar duniyarsa ta adalci . Ko da yake dukan al’ummai na wannan duniyar sun tsane mu , amma mu ƙudura niyya cewa za mu kasance da aminci ga Mulkin Allah , kuma mu fake a cikin kwari na Jehobah . Ta yaya jimirinmu zai sa wasu su samu girma ? 1 , 2 . ( a ) Mene ne kalmar nan “ girma ” take nufi a Ibrananci ? Kana tuna kyaun halittun Allah ? 2 : 30 ) Jehobah yana girmama waɗanda suka yi wannan aikin ta wajen ba su suna mai kyau , wato za su samu tagomashi a gabansa . ’ Yan’uwa a cikin ikilisiya ma za su yaba musu . — Mis . 37 : 29 . 8 , 9 . Idan muka kwatanta girma da haske , za mu fahimci yadda karɓan girma daga mutane zai hana Jehobah girmama mu . Idan muna son mu gan hasken taurari , wajibi ne mu je inda babu wutar lantarki . Hakanan ma samun girma daga mutane , zai iya hana mu daraja girmar da Jehobah yake bayarwa . Amma , shin hakan zai iya faruwa da bayin Jehobah kuwa ? Ƙwarai kuwa . Zai ƙyale tsoro ya hana shi wa’azi ne ? Ko kuwa , a ce wani Kirista ya yi zunubi mai tsanani . ( a ) Me zai iya faruwa idan muna damuwa ainun game da yadda wasu suke ɗaukanmu ? Mene ne ya kamata mu yi sa’ad da aka yaba mana , kuma me ya sa ? Me ya sa wasu Yahudawa suka ƙi saurarar Yesu ? Yesu ya gaya wa wasu Yahudawa cewa ba su saurari saƙonsa ba domin suna da nufin su yi ‘ ƙyashe ƙyashe na ubansu ’ Shaiɗan . Ta wajen jimirinsa , ya nuna musu cewa zama mabiyin Kristi kwalliya ce da ke biyan kuɗin sabulu . Ayyukan Manzanni 14 : 19 , 20 ya ce : “ Yahudawa suka zo daga Antakiya da Ikoniya : sa’anda suka rinjayi taro , suka jejjefe Bulus , suka janye shi bayan birni [ Listra ] , tsammani su ke yi ya mutu . M . 13 : 50 ; 14 : 5 , 19 . Sa’ad da Bulus ya ziyarci Listra , ya sami labarin cewa Timotawus yana kafa misali mai kyau a cikin ikilisiya , kuma “ ’ yan’uwa da ke cikin Listra da Ikoniya suna shaidarsa . ” ( A . 1 : 3 . 5 : 44 ; 7 : 18 ) Jehobah yana ba da “ rai na har abada ” ga waɗanda ke biɗan girma . ( Karanta Romawa 2 : 6 , 7 . ) Manzo Bulus yana cikin fursunonin . 23 : 10 , 11 . M . 27 : 1 - 3 , 43 , 44 . Wataƙila wasu sojoji matsara sun ji wannan labarin kuma sun yi ta taɗinsa . 1 : 14 , 15 ) Wasu suna ganin za a fara kai fursunonin wurin shugaban matsara . Idan haka ne , wataƙila an kai Bulus wurin shugaba Afranius Burrus , wanda ikonsa ya kusan kai na sarki . Sojoji da yawa sun ji bishara ta hakan . Ya zama kamar ɗa a gare shi , amma Bulus ya gaya masa ya koma wajen shugabansa . ( Fil . 10 ) Babu shakka , Bulus yana ƙaunar sojojin da suke gadinsa . ( 1 Kor . 9 : 22 ) Alal misali , wataƙila ya tattauna da wani soja da ke gadinsa game da yadda ake amfani da makamai dabam - dabam , sai ya yi amfani da bayanin da ya samu don yin kwatanci a koyarwarsa . — Afis . Burrus ya kuma taimaki Agrippina wajen shirya ɗanta Nero ya zama sarki ta wajen koya masa aikin soja . Kafin a ji labarin mutuwar Kuludiyus , Burrus ya sa wani matsari ya naɗa Nero sarki , ta hakan suka tilasta wa majalisa ta amince da zaɓinsu . Ka duba akwatin nan “ Aikin Matsari a Zamanin Sarki Nero . ” Kuma wataƙila sai bayan mun yi wani laifi ne za mu ankara cewa mun yi kuskure . Lamirinmu yana nan kamar murya , domin zai iya gaya mana abin da bai da kyau kuma zai sa mu guje wa yin laifi . ( Rom . Me ya kamata kowannenmu ya yi ? 3 : 20 ) Ba za mu iya ruɗan Jehobah ba . Idan muka gaya masa matsalolinmu da yadda muke ji da kuma ra’ayinmu a cikin addu’armu , zai taimaka mana mu san nufe - nufen zuciyarmu . Ba a kowane taro ba ne muke koyon sabon abu . Zuciyarmu za ta iya yaudarar mu a hanyoyi da yawa . Babu bil Adama da ba ya bukatar abinci da tufafi da kuma wurin kwana . Shin kana da irin ra’ayin nan kuwa ? Misalai 23 : 20 ya ce : “ Kada ka kasance kana cikin masu - shayeshaye . ” Hakan ma yake idan muna abokantaka da mutanen da ba sa bauta wa Jehobah . Da sannu - sannu , za mu iya soma yin tunani da ado da magana kamar su . Ya dace mu riƙa bin gargaɗin Bulus , kuma kada mu kalla ko saurari kowane irin abu mai ƙazanta . Ko da zuciyarmu ta yaudare mu kuma mun nemi hujja don laifin da muka yi , ba mu wuce yin gyara ba . ( Afis . Ya ce : “ A ƙasarmu , mutane suna ɗaukan samun na’ura mafi kyau da kuma wanda ake yayinsa da muhimmanci sosai . Mun fahimci cewa ba ma bukatar mu tara abin mallaka kafin mu yi farin ciki . ” Ina jin daɗin halartar wannan taron , duk da yake na san cewa za a yi maye a wurin . Yanzu , na rage yawan haɗuwa da waɗannan mutanen kuma ina yawan tattauna batun kasuwanci ta tarho . ” Muna bukatar mu faɗa wa kanmu gaskiya kuma mu binciko ainihin nufe - nufen zuciyarmu . ( Zab . 44 : 21 ) Kalmarsa ma za ta iya taimaka mana . 1 : 22 - 25 ) Shawarwari da tunasarwar da ake mana a taro da kuma littattafanmu za su iya taimaka mana . A wasu lokatai , ’ yan tone - tonen ƙasa sukan tono wasu abubuwa da ke ba da tabbaci cewa wani da aka ambata a cikin Littafi Mai Tsarki ya rayu da gaske . Wata taska ce da ta yi shekaru dubu biyu a wani kabari . An ajiye ƙasusuwan mamaci ne a ciki , bayan tsokarsa ta ruɓe . 11 : 48 - 50 ) Wani ɗan tarihi mai suna Flavius Josephus ya ce da shi “ Yusufu , wanda ake kira Kayafa . ” Hukumar binciken tarihin ƙasar Isra’ila ta bayyana cewa , an ƙwato taskar Miriam ne daga hannun ɓarayin da suka tono ta daga kabari a zamanin dā . Wannan rubutun yana iya nufin abubuwa biyu . Ko ta yaya dai , taskar Miriam tabbaci ne cewa mutanen da aka ambata a Littafi Mai Tsarki mutane ne da suka rayu da gaske . Ka karanta game da taskar Kayafa a cikin talifin nan “ The High Priest Who Condemned Jesus ” a Hasumiyar Tsaro ta 15 ga Janairu , 2006 , shafuffuka na 10 - 13 na Turanci . Ya zo a kan kari , kuma waɗanda suka kalli bidiyon ba za su manta da shi ba . Wannan bidiyon ya kai tsawon awa takwas , kuma majigi ne mai ɗauke da hotuna da kuma sauti . Sun kuma sayo wasu majigai daga kamfanin da ke Leipzig da kuma Dresden . Wannan bidiyon ya yi bayani dalla - dalla game da ranakun halitta da tarihin Littafi Mai Tsarki da na duniya , kuma ya bayyana cewa addinan ƙarya sun kasa taimaka wa ’ yan Adam . An nuna bidiyon a ƙasar Austria da Jamus da Luxemburg da Siwizalan . “ Bidiyon ya taimaka wa mutane da yawa su zama Shaidu , ” in ji Erich Frost . — 3 Yoh . A duk lokacin da suka yi masa irin waɗannan tambayoyi , sai ya ba su amsoshi da suka dace da su . Amsar wannan tambayar ba ta da sauƙi . Wasu kuma sun ce bai dace a ɗauki wasu dokoki da muhimmanci fiye da wasu ba . Sa’ad da Yesu yake ba su amsa , ya ambaci dokoki guda biyu , ba ɗaya ba . ( Aya ta 30 ; Kubawar Shari’a 6 : 5 ) A wasu lokatai , waɗannan kalmomin ‘ zuciya ’ da ‘ rai ’ da ‘ azanci ’ da kuma ‘ ƙarfi ’ suna nufin abu ɗaya . * Abin da ƙaunar Jehobah yake nufi shi ne mutum ya ƙaunaci Allah da dukan tunaninsa da kuma abubuwan da yake da shi . ( Matta 7 : 12 ) Ta hakan , za mu nuna cewa muna ƙaunar Allah , wanda ya halicce mu duka cikin surarsa . — Farawa 1 : 26 . Za mu kwatanta dukan abubuwan da yake bukata daga gare mu da kalma guda , wato , ƙauna . Allah yana bukatar masu bauta masa su riƙa ƙaunarsa , kuma zai bukace mu mu ci gaba da yin hakan . Ka taɓa yin ƙarya ? — * Manyan mutane da suke ƙaunar Allah ma sun taɓa yin ƙarya . Sunansa Bitrus ne , kuma yana ɗaya daga cikin almajirai 12 na Yesu . Bayan da aka kama Yesu , sai aka kai shi gidan babban firist , kuma a lokacin sha biyu na dare ya wuce . Sa’ad da Bitrus ya je wurin wuta , sai baiwar babban firist da ta buɗe masa ƙofa ta gane shi . Bitrus ya tsorata ƙwarai . Saboda haka , a wannan karo na uku ya sake yin ƙarya , ya ce : “ Ban san mutumin ba ” sam ! Da Yesu ya kalli Bitrus , sai Bitrus ya tuna cewa bai daɗe ba da Yesu ya gaya masa cewa : ‘ Kafin zakara ya yi cara , za ka yi musun sanina sau uku . ’ Bitrus bai shirya ba sam . Duk da haka , ya tuba kuma Allah ya gafarce shi . Ya ɓoye sauran kuɗin ! Sa’ad da Hananiya ya ji haka , sai ya faɗi ya mutu ! Hakika , dukanmu muna bukata mu koyi wannan darasi ! Ayyukan Manzanni 2 : 38 - 42 ; 4 : 32 - 37 ; 5 : 1 - 11 6 - 12 GA MAYU , 2013 SHAFI NA 19 • WAƘOƘI : 51 , 95 ▪ Ba “ Dalilin Tuntuɓe ” ga Masu Ƙaunar Jehobah Amma , mukan yi tuntuɓe domin mun gāji zunubi . Littafin Irmiya yana ɗauke da darussa da yawa game da zuciya . Waɗanne matakai za mu ɗauka don mu san Allah , kuma shi ma ya san mu ? ▪ Ka Daraja Suna Mai Girma na Jehobah Kuma yaya Allah yake ɗaukan waɗanda ba sa daraja sunansa ? 29 Shin Josephus Ne Ya Rubuta ? Da akwai tafkuna dubbai , musamman a tsakiya da kuma gabashin Finland . Wasu masu shela da suke zuwa yin hidima na ɗan lokaci a inda ake bukatar masu shela sosai , suna yin wa’azi da kwalekwale FINLAND KOWANE MAI SHELA A ƘASAR FINLAND ZAI YI WA’AZI GA MUTANE : 283 119 : 165 . A wace hanya ce Kiristoci suke yin tsere , kuma wace lada za su samu ? Mene ne zai iya sa Kirista tuntuɓe ? A wace hanya ce masu ƙaunar dokar Jehobah ba su da “ dalilin tuntuɓe ” ? Ta yaya wata mai tsere ta nuna cewa ba ta yi sanyin gwiwa ba ? Wajibi ne mu ci gaba da yin wannan tseren , don ba na ɗan lokaci ba ne da wanda ya fi gudu zai ci tseren . 9 : 24 . Me ya sa tseren rai madawwami ba cin tuwo ba ne ? Yesu Kristi ne kaɗai ya yi wannan tsere ba tare da yin tuntuɓe ba . ( b ) Me ya sa wasu ba sa tashiwa sa’ad da suka yi tuntuɓe ? Wasu mutane da suka yi tuntuɓe ko faɗi sun tuba kuma sun ci gaba da bauta wa Allah . Jehobah ba zai ƙyale waɗanda suke dogara gare shi su yi tuntuɓe , ko kuma su faɗi har ba za su iya tashi kuma su bauta masa ba . Muna da tabbaci cewa zai taimaka mana mu “ tashi ” don mu ci gaba da bauta masa . Jehobah ya san muna ƙaunarsa , amma ya san cewa miyagu ba sa son su tashi . A wasu lokatai , mutum yakan yi zunubi domin kasawarsa , kuma yana iya yin hakan a kai a kai . Muddin Isra’ilawa na dā sun tuba daga zunubansu , Allah yana ɗaukansu a matsayin masu adalci . ( Isha . 41 : 9 , 10 ) Littafin Misalai 24 : 16 bai nanata kurakuran da muke yi ba , amma ya nuna cewa Jehobah zai taimaka mana mu “ tashi . ” ( Karanta Ishaya 55 : 7 . ) Jehobah Allah da Yesu Kristi sun tabbata cewa za mu yi iya ƙoƙarinmu , kuma suna ƙarfafa mu mu “ tashi . ” — Zab . Alal misali , ya yi musun sanin Yesu har sau uku . Bulus ya yi wa Bitrus gargaɗi sosai don abin da ya yi bai dace ba , kuma wasu a cikin ikilisiya suna iya yin koyi da shi . Hakan ya sa wasu sun daina yin tseren rai . Alal misali , bayan shekara 17 da wata ’ yar’uwa a ƙasar Japan ta yi baftisma sai ta soma rashin lafiya mai tsanani . ’ Yar’uwarmu ta sake soma tseren rai . Ya kamata mu kawar da tunani ko kuma ayyuka na lalata da za su iya sa mu daina yin tseren rai . — Karanta Matta 5 : 29 , 30 . ( b ) Mene ne ya kamata mu tuna don kada mu yi tuntuɓe ? Ya bi gargaɗinsu kuma ba da daɗewa ba , ya sake soma yin tseren rai . Saboda haka , bai kamata mu ƙyale abin da wani Kirista ya yi ya sa mu daina yin tseren rai ba . Ta yaya za mu kasance da aminci sa’ad da muke fuskantar ƙunci ko tsanantawa ? Wasu sun daina bauta wa Jehobah don ajizancin wasu mutane . Ko kuma sun yi tuntuɓe domin wasu sun yi abubuwan da suka dame su a zuciya . ( 1 Kor . Littafi Mai Tsarki ya gargaɗi Kiristoci su daina shar’anta mutane , amma su riƙa gafartawa kuma kada su nace wa ra’ayinsu . Ƙaunarmu ga Jehobah za ta iya taimaka mana mu ci gaba da yin tseren rai har ƙarshe . 20 , 21 . Mene ne ka duƙufa za ka yi , yayin da muke tseren rai ? Ya kamata kuma ka riƙa yin bincike da bimbini domin ka san irin abubuwan da za su iya sa ka tuntuɓe . Littafi Mai Tsarki ya nuna cewa muna bukatar mu yi tseren har ƙarshe idan muna son mu samu ladar , wato rai madawwami . Yayin da muke tseren , Jehobah zai ba mu “ salama mai - yawa . ” Ta yaya Yahudawa da yawa a zamanin Irmiya suka zama ‘ marasa - kāciya a zuci ’ ? Ta yaya za mu kasance da “ zuciya wadda za ta san ” Jehobah ? Me ya sa wasu mutane suke son ɓaure ? ’ Ya’yan itacen ɓaure da ke cikin kwando ɗaya suna da “ kyau ƙwarai , ” amma waɗanda suke cikin ɗayan kwandon ‘ munana ne ƙwarai . ’ Ezekiel da Daniyel da abokansa guda uku , da kuma wasu Yahudawa da ba da daɗewa ba za a kai su Babila kuma fa ? Jehobah ya ce game da waɗanda ’ ya’yan itacen ɓaure masu kyau suke wakilta : “ In ba su zuciya wadda za ta san ni , su sani ni ne Ubangiji ; za su zama mutanena . ” M . 3 : 19 ) Shin ka ɗauki waɗannan matakan ? Ko kuwa kana halartan taron Shaidun Jehobah a kai a kai don ka yi hakan ? An rubuta littafin Irmiya musamman game da waɗanne mutane ? Ya ce : “ Zuciya ta fi komi rikici , cuta gareta ƙwarai irin ta fidda zuciya : wa za ya san ta ? 17 : 9 , 10 ) Allah ya san bukatunmu da tunaninmu da yadda muke ji . Ya kuma san halinmu da abin da muke son mu yi da rayuwarmu . Ta yaya Irmiya ya kwatanta zuciyar yawancin Yahudawa na zamaninsa ? Allah ya gaya musu cewa : “ Ku kaciye kanku ga Ubangiji , ku kawar da lobar zuciyarku . ” — Irm . Isra’ilawa da ke zamanin Musa suna da irin wannan matsala . ( K . Ya kamata mu yi godiya cewa Allah yana taimaka mana mu fahimci zuciya ta alama . 17 : 3 ; 139 : 23 , 24 . Jehobah yana son kowannenmu ya san shi , wato , ya amince da mu kuma mu ci gaba da yin hakan . 13 , 14 . 5 : 21 , 22 . Amma , wasu sukan yi fushi sosai sa’ad da aka wulakanta wani a cikin iyalinsu ko kuma suna ganin cewa an yi hakan . Wataƙila kana jin tsoron irin tunanin da mutane za su yi game da kai . Ko kuma kana son ka zama sananne ko mai kuɗi sosai . Wasu ma sun ji hakan . ( Irm . 5 : 23 , 24 ) Idan muna tsoron Jehobah , wato , muna daraja shi , hakan zai sa mu kawar da mugunta daga cikin zuciyarmu . Mene ne Jehobah ya ce zai yi wa waɗanda ke cikin sabon alkawari ? Muna ɗokin ganin cikawar alkawuran da Allah ya yi mana . Ya kamata dukanmu mu so mu san Jehobah kuma mu kasance cikin mutanensa . Hakan zai taimaka mana mu nuna cewa muna son mu bauta wa Jehobah kuma muna son mu san shi sosai . Ko da mun riga mun manyanta , me ya sa yake da kyau mu riƙa samun ci gaba ? Wanda ya ƙware ne sosai . Kamar matuƙin jirgin sama , akwai binciken da ya kamata ka yi don ka tabbata cewa ba za ka daina bauta wa Jehobah a lokatai masu wuya . Kana bukatar ka ci gaba da bincika imaninka , ko da ka daɗe kana bauta wa Jehobah ko a’a . Wato , za su iya zama ’ ya’yan Allah ! Amma , Kiristoci da ke Galatiya suna bukatar su ci gaba da bincika imaninsu . ( Gal . Yahudawa da kuma ’ yan Al’umma da ke cikin ikilisiyar suna bukatar su daɗa koyon gaskiya . Suna bukatar su san cewa Allah ba ya son mutane su bi dokar da ya bayar ta hannun Musa ba . Suna kama da jerin abubuwa da muke bukatar mu riƙa bincikawa don mu ƙarfafa imaninmu kuma kada mu koma gidan jiya . ( 2 Tas . 1 : 3 ) Muna bukatar mu ci gaba da ƙarfafa dangantakarmu da Jehobah bayan mun yi baftisma . Wannan ci gaba yana kama da yadda itace ke yin girma . Alal misali , wasu itatuwan Lebanon suna iya girma sosai , har su kai tsawon bene mai hawa goma sha biyu . Amma , bayan shekaru da yawa , zai yi wuya a lura da yadda itacen yake girma . Hakan ya yi daidai da yadda Kiristoci suke samun ci gaba . Bayan hakan , ba za a iya lura da dukan ci gaba da muke yi kuma ba . 4 : 13 ) Saboda haka , idan muna samun ci gaba a matsayin Kiristoci , muna kama da ɗan tsiro da ya zama itace mai girma . Me ya sa Kiristoci da suka manyanta ma suke bukatar su samu ci gaba ? 12 : 3 ) Akwai ’ yan’uwa da yawa da suke samun irin wannan ci gaba . Ba zai yiwu mu kasance da dangantaka na kud da kud da Jehobah dare ɗaya ba . Jehobah yana ‘ jin roƙonmu . ’ ( 1 Bit . Matsalolin zamanin nan sun fi ƙarfinmu . Idan muka daina yin addu’a ga Jehobah , ba za mu samu ƙarfin jimrewa da su ba . 16 : 19 . Jehobah yana farin ciki da waɗanda suke “ sa danganarsu gareshi . ” Shi ya sa muke bukatar mu ci gaba da yin tarayya da abokansa da ke cikin ikilisiya . Mene ne amfanin wannan tarayyar ? A cikin ikilisiya , za ka samu ’ yan’uwa da za su ƙarfafa ka , su taimaka maka ka ƙaunaci mutane kuma ka yi “ nagargarun ayyuka . ” Amma , muna bukatar mu kasance a shirye mu tuba kuma mu yi gyara a salon rayuwarmu . Yesu da Jehobah suna lura da bangaskiyarmu da kuma ƙoƙarin da muke yi a aikin wa’azi . ( R . Babu abin da muke da shi da ya fi dangantakarmu da Jehobah . Ka bincika ka ga ko har ila kana da dangantaka na kud da kud da Jehobah , kuma ka roƙe shi ya taimaka maka ka ci gaba da yin hakan . Hakan zai sa ka samu kwanciyar rai kuma ka yi farin ciki . ( Mat . Da yake ka san Allah yanzu , mene ne ya kamata ka yi ? Mun yi addu’a ga Jehobah a kai a kai . — A . M . 2 : 21 10 : 24 , 25 Mun tuba daga zunubanmu . — A . M . 3 : 19 Bangaskiyarmu ta motsa mu mu yi wa’azi . — 2 Kor . 3 : 21 “ Ya Ubangiji kai ne mazauninmu tun cikin dukan tsararaki . ” — ZAB . Mene ne za mu koya daga misalin Ibrahim ? ( Yoh . 10 : 16 ; 17 : 16 ) Amma , mutanen Allah suna da gida . Wannan ba gida ba ne da muke gani da idanunmu , gida ne inda kowa ke ƙaunar juna kuma aka fi samun kwanciyar hankali . ( Zab . 4 : 8 ) Alal misali , bari mu tattauna yadda Jehobah ya zama kamar gida ga bayinsa Ibrahim da Ishaƙu da kuma Yaƙubu . Babu shakka , kalamin Jehobah na gaba ya ƙarfafa shi sosai : “ Daga wurinka zan yi al’umma mai - girma , zan albarkace ka kuma , in sa ka yi suna . . . waɗanda sun albarkace ka zan albarkace su , in la’antar da wanda ya la’antar da kai . ” — Far . 26 : 1 - 6 ) Alal misali , ya hana Fir’auna na ƙasar Masar da Sarki Abimelek na ƙasar Gerar su kashe Ibrahim kuma su ƙwace matarsa , Saratu . Ya kāre Ishaƙu da Rifkatu , kamar yadda ya kāre Ibrahim da Saratu . Jehobah ya kuma kula da Yaƙubu , jikan Ibrahim . A lokacin da Yaƙubu yake son ya yi aure , babansa Ishaƙu ya gaya masa : “ Ba za ka yi aure daga cikin yan matan Kan’ana ba . Wani abu da ya faru a garin Luz , mai nisan mil 60 kafin a kai birnin Beer - sheba , ya taimaka wa Yaƙubu ya daina damuwa . 8 , 9 . 30 : 43 ) Yaƙubu ya yi godiya sosai ga Jehobah , kuma ya yi addu’a : “ Ni ban isa mafi ƙaramta a cikin dukan jiyejiyanƙanka , da dukan gaskiya , waɗanda ka nuna wa bawanka ba ; gama da sandata na haye wannan Urdun ; yanzu kuwa na zama jama’a biyu . ” — Far . 32 : 10 . Za ka nemi wanda zai kāre ka . Hakan nan ma , a matsayin bayin Jehobah , muna tona asirin Shaiɗan , magabcin Jehobah . A’a ! Wane darasi ne muka koya daga Ibrahim da Ishaƙu da kuma Yaƙubu ? Ga wani darasi da za mu koya daga Ibrahim da Ishaƙu da kuma Yaƙubu . Ko da yake suna zama a ƙasar Kan’ana , sun ware kansu daga mutanen ƙasar kuma sun tsani mugayen abubuwan da suke yi . Ka tuna cewa wannan duniya ta Shaiɗan ne , kuma shi mai son kai ne da ba ya kula da mu . — 2 Kor . 4 : 4 ; Afis . Ya rubuta yadda yake ji sa’ad da yake tarayya da mutanen Allah cewa : “ Sa’ad da nake tsakaninsu ina ji kamar ina tare da iyalina . ” Wane darasi ne mai muhimmanci za mu iya koya daga Ibraniyawa 11 : 13 ? Amma , za ka yi nasara da taimakon Allah da kuma ’ yan’uwanka . Kana saka Mulkin farko a rayuwarka kuma kana ware kanka daga wannan duniyar ? — Karanta 2 Bitrus 3 : 11 , 12 . A dukan duniya , za a halaka abubuwa da dama , kuma mutane da yawa za su firgita su rikice . ( Hab . 3 : 16 , 17 ) Littafi Mai Tsarki ya ce mutane za su damu har ma su fara neman su “ ɓuya cikin ramummuka da fannun duwatsu . ” An kwatanta ikilisiyoyi da ‘ ɗakunan ’ da Ishaya 26 : 20 ya annabta . ( Karanta . ) A wace hanya ce Jehobah ya zama ‘ mazaunin ’ bayinsa masu aminci da suka mutu ? Zai ta da su daga matattu . Mene ne ma’anar sanin sunan Allah ? Mene ne yin biyayya ga sunan Allah yake nufi ? Ƙari ga haka , muna ɗaukan cewa gata ne mu fahimci ma’anar sunan Allah kuma mun san cewa yana da muhimmanci a tsarkake sunansa . ( Mat . Ta yaya Jehobah ya nuna cewa ya cancanci samun sunan nan mai girma . Mene ne sanin sunan Allah yake nufi ? Hakan ya ƙunshi sanin ra’ayinsa da halinsa da nufinsa da yadda yake ayyuka , musamman yadda yake bi da mutanensa . Jehobah yake cika nufinsa , a hankali ya bayyana ko shi wane irin Allah ne . ( Mis . ( Far . 4 : 1 ) Bayin Jehobah masu aminci kamar su Nuhu da Ibrahim da Ishaƙu da Yaƙubu sun san sunan Allah . Sun ƙara sanin ko shi wane irin Allah ne sa’ad da ya albarkace su da kula da su da kuma bayyana musu nufinsa . Tambayar da ya yi ta dace , domin Isra’ilawa bayi ne da daɗewa , kuma wataƙila sun yi shakka cewa Jehobah zai iya ceton su . Wasu Isra’ilawa ma sun soma bauta wa allolin ƙasar Masar ! — Ezek . Wace amsa ce Jehobah ya ba Musa ? Ya ce : “ Haka za ka ce wa ’ ya’yan Isra’ila , NI NE ya aike ni a gare ku . ” Shi Allah ne da ke cika alkawuransa a koyaushe . Shi ya sa Jehobah ya daɗa a aya ta 15 cewa : “ Wannan shi ne sunana har abada , shi ne kuma inda za a tuna da ni har tsararaki duka . ” 6 , 7 . Ba da daɗewa ba da ya gama magana da Musa , Jehobah ya cika alkawarinsa kuma ya ’ yantar da Isra’ilawa . Ya bugi Masarawa da annoba goma kuma ya nuna cewa Fir’auna da allolin ƙasar ba su da ƙarfi . ( Fit . Daga baya ya ce : “ Ni dai , ni ne [ Jehobah ] banda ni kuma babu wani mai - ceto . ” — Isha . Saboda haka , sa’ad da Joshua ya kusan mutuwa , ya gaya wa Isra’ilawa : “ Kun sani cikin zukatanku duka da cikin rayukanku duka , babu wani abu ɗaya ya sare daga cikin dukan alherai waɗanda Ubangiji Allahnku ya ambace su a kanku : dukansu sun tabbata a gareku , babu wani abu ɗaya ya sare daga ciki . ” Mulkinka shi zo . Mene ne muka ƙara koya game da Jehobah daga yadda ya yi sha’ani da Isra’ilawa ? ( Lit . Lis . Yayin da Isra’ilawa suke bauta wa Allah , baƙi da yawa daga wasu al’ummai sun soma bauta ta gaskiya . 34 : 5 - 7 ) Amma , haƙurin Jehobah yana da iyaka , domin al’ummar Isra’ila ba ta ƙara zama mutane masu ɗauke da sunansa ba , sa’ad da ta ƙi ta gaskata da Yesu kuma ta kashe shi . ( Zab . 78 : 40 , 41 ) Sunansa yana da muhimmanci a gare shi , domin Littafi Mai Tsarki ya ce yana kishi don sunansa . Su waye ne suka zama mutane da aka kira sunan Allah a bisansu ? 21 : 43 . 14 , 15 . Ta yaya muka san cewa Jehobah ya kāre sunansa ? Yaya ya kamata mu ji sa’ad da ake kiran mu da sunan nan Shaidun Jehobah ? Kana yin iya ƙoƙarinka don ka yi biyayya ga sunan Jehobah ? Ka fahimci abin da yin hakan ya ƙunsa ? Mene ne yake nufi a yi biyayya ga sunan Jehobah ? 10 : 13 ) Na biyu , wajibi ne mu kasance da irin halayen Jehobah , musamman ƙauna . Saboda haka , “ Jehobah ” yana nufin “ Yana sa Ya Kasance . ” Mai yiwuwa sunan nan Jehobah yana cikin nassosi na farko na Septuagint , wato , Nassosin Ibrananci da aka fassara zuwa Helenanci . Masana da yawa sun ce wannan furucin gaskiya ne . Amma , wasu sun yi shakkar wani furucin da aka rubuta a cikin wannan littafin game da Yesu . Mutanen da suka gaskata cewa Josephus ne ya rubuta wannan littafin da waɗanda ba su yarda ba , sun yi darurruwan shekaru suna ta cin mūsu a kan wannan batun . Ya wallafa binciken da ya yi a cikin littafi mai jigo Le Testimonium Flavianum — Examen historique considérations historiographiques . Binciken da Bardet ya yi , ya nuna cewa wannan laƙabin ya jitu da yadda Helenawa suke ambata sunan mutane . Ya kamata masu sūkar Littafi Mai Tsarki su san da hakan tun da daɗewa . To , me ya sa masana suke shakkar wannan furucin ? Wani ƙwararren ɗan tarihin Helenawa da Yahudawa da kuma Kiristanci na dā mai suna Pierre Geoltrain , ya amince da wannan binciken da Bardet ya yi . Ya daɗe yana gaskata cewa an ƙara gishiri a wannan furucin , kuma yana wa waɗanda suka gaskata da furucin ba’a . Yanzu , ya amince da binciken da Bardet ya yi . Pierre Geoltrain ya ce kada kowa ya kuskura ya yi sūkar littafin da Josephus ya rubuta kuma . Wasu labarai daga ƙasar Britaniya za su taimaka maka ka ga dalilin da ya sa ba za ka taɓa ja da baya ba . Mene ne ya taimaka wa Kyriacos ? Manzo Bitrus ya ba mata gargaɗi : “ Ku yi zaman biyayya ga mazaje naku ; domin ko da akwai waɗansu da ba su yin biyayya da magana , su rinjayu ban da magana saboda halayen matansu . ” ( 1 Bit . Wata rana da John yake tattaunawa da wani ɗan’uwa , sai ɗan’uwan ya tambaye shi , “ Za ka so a yi nazari da kai ? ” John ya yi baftisma bayan shekara 20 da matarsa ta riƙa yin addu’a ya soma bauta wa Jehobah . John ya ce : “ Abubuwa biyu ne suka sa na soma bauta wa Jehobah . Alheri da kuma fara’ar da Shaidu suka nuna mini . ( M . Wa . Sai Alice ta daina nazari . Ta ce : “ Na san za ki yi farin ciki cewa wadda kika yi nazari da ita a shekara ta 1974 ta yi baftisma a taron gunduma da aka yi kwanan baya . Kin koya mini gaskiya , kuma ban manta da abin da kika koya mini ba ko da yake a lokacin , ban so keɓe kaina ga Allah ba . ” Alice ta bayyana cewa ta yi baƙin ciki sosai bayan mutuwar mijinta a shekara ta 1997 . Idan mutum yana son ya san Allah kuma yana da zuciyar kirki da kuma tawali’u , Jehobah zai taimaka masa ya fahimci gaskiya kuma ya amince da shi , ko da yake hakan zai iya ɗaukan lokaci . Ka tuna da abin da Yesu ya ce a kwatancin da ya yi : “ Iri kuma ya tsira ya yi girma , shi kuwa [ mai shukin ] ba ya san yadda ya ke yi ba . Hakan yana nufin cewa kowane mai shelar Mulki bai san yadda wannan zai faru ba . Idan ka “ lizima cikin addu’a ” kuma ka kasance da bege , “ bayan kwanaki dayawa ” za ka ga cewa aikinka zai kawo sakamako mai kyau . — Rom . Amma , mene ne zai taimaka mana mu jimre idan muna fuskantar irin wannan yanayin ? Za a iya gwada kalaman abokinmu da ruwan sanyi da ke wartsake mutum . ( Mis . Suna ƙoƙari su ‘ ta’azantar da waɗanda ke cikin kowane irin ƙunci , ta wurin ta’aziyya wadda su ma da kansu suka ta’azantu da ita daga wurin Allah . ’ ( 2 Kor . Yin addu’a da ƙarfi da kuma karanta Littafi Mai Tsarki ma ya ta’azantar da shi sosai . Yanzu , Antonio ya fahimci cewa abin da ya taimaka masa sosai shi ne ’ yan’uwansa Kiristoci . Antonio ya ce : “ Ba wai ya daina ƙaunar Jehobah ko kuma ’ yan’uwa ba , amma ciwon ya sa shi baƙin ciki sosai har ya daina daraja kansa . ” Antonio ya gayyaci wannan ɗan’uwan ya yi addu’a a wani liyafa da aka yi , kuma hakan ya ƙarfafa shi sosai . Ko da yake ɗan’uwan ya ji wani iri , amma ya yi addu’ar . Amma , zai dace mu yi koyi da Allahnmu Jehobah , ta wajen ta’azantar da mutane . Za Mu Yi Rayuwa Mai Ma’ana — Ta Bin Misalin Yesu 6 — Bitrus da Hananiya Sun Yi Ƙarya — Wane Darasi Ne Za Mu Iya Koya ? 8 TAMBAYOYI DA AKE YAWAN YI GAME DA SHAIDUN JEHOBAH — Mene Ne Nazarin Littafi Mai Tsarki ? Ta yaya za ta yarda cewa rayuwa tana da ma’ana ? Mu ma za mu iya yin rayuwa mai ma’ana idan muka bi misalinsa . * Yin nufin Allah ya sa Yesu farin ciki sosai . Da yake mu ajizai ne , ba mu da begen yin rayuwa har abada . “ Wannan Ɗana ne , ƙaunatacena , wanda raina na jin daɗinsa ƙwarai . ” — Matta 3 : 17 . Littafi Mai Tsarki ya nuna cewa Jehobah shi ne sunan Allah . Don ƙarin bayani game da yadda mutuwar Yesu take da amfani , ka duba babi na 5 a cikin littafin nan Menene Ainihi Littafi Mai Tsarki Yake Koyarwa ? da Shaidun Jehobah suka wallafa . KAMAR yadda muka tattauna a talifi na baya , Yesu ya yi rayuwa mai ma’ana . Yin tafiya kamar yadda Yesu ya yi yana nufin yin rayuwa da ta jitu da misalinsa da kuma koyarwarsa . Sau da yawa ba sa barci da dare , kuma duk lokacin da ciwon sukari da yake da shi ya tashi , suna kai shi asibiti ko da da dare ne . Zaman lafiya da mutane zai sa mu more dangantaka mai kyau da waɗanda muke sha’ani da su . Shin , zaman lafiya da “ dukan mutane ” zai sa mu yi rayuwa mai ma’ana kuwa ? Ka yi la’akari da labarin wata mata mai suna Nair . Ta fuskanci matsaloli da yawa da suka sa bai yi mata sauƙi ta yi zaman lafiya da mutane ba , musamman ma da iyalinta . Jehobah zai albarkaci waɗanda suka yi ƙoƙari su ‘ yi tafiya kamar yadda Yesu ya yi tafiya . ’ Kalmarsa ta ce : “ Duba , mazaunin Allah yana wurin mutane , za ya zauna tare da su kuma , za su zama al’ummai nasa , Allah kuma da kansa za ya zauna tare da su , ya zama Allahnsu : zai share dukan hawaye kuma daga idanunsu : mutuwa kuwa ba za ta ƙara kasancewa ba ; ba kuwa za a ƙara yin baƙin ciki , ko kuka , ko azaba : al’amura na fari sun shuɗe . ” — Ru’ya ta Yohanna 21 : 3 , 4 . Kai fa ? Littafin nan Menene Ainihi Littafi Mai Tsarki Yake Koyarwa ? Jehobah ya ba mu Littafi Mai Tsarki kuma yana taimaka mana mu fahimci abin da ke ciki . Idan kana son ka fahimci Littafi Mai Tsarki , Shaidun Jehobah za su yi farin cikin taimaka maka . — Ka karanta Ayyukan Manzanni 8 : 30 , 31 . Ƙaurin kwalta ya cika ko’ina kuma ana jin ƙarar kayayyakin aiki . Amma Jehobah , Allahn Nuhu bai ɗauka haka ba . ( Farawa 6 : 9 ) Mene ne hakan yake nufi ? Nuhu ya yi girma a lokacin da mutane a duniya suke daɗa mugunta . Waɗannan mala’iku masu fahariya da suka yi tawaye sun yi mugun tasiri a kan mutane . — Farawa 3 : 1 - 5 ; 6 : 1 , 2 ; Yahuda 6 , 7 . Jehobah ya ƙudura cewa zai halaka waɗannan mutane masu mugunta bayan shekaru 120 . — Farawa 6 : 3 - 5 . Duk da haka , Nuhu ya yi renon yaransa da kyau . Ƙananan yara maza sukan yi sha’awar kallon “ ƙarfafan mutane ” da “ mutane masu suna ” ; saboda haka , yana yiwuwa cewa yara a lokacin sun yi sha’awar waɗannan Nephilim sosai . Sun bukaci su taimaki yaransu su gane cewa mugunta da tawaye da mutane suke yi suna ɓata wa Jehobah rai . — Farawa 6 : 6 . ( Zabura 11 : 5 ; 37 : 10 , 11 ) Zai yiwu a koya wa yara abin da Jehobah yake bukata , ko a wannan duniya mai mugunta ma ! Nuhu da matarsa sun yi nasara . Jehobah ya bayyana wa wannan bawan da yake ƙauna cewa Yana son ya halaka miyagun mutane na zamanin . Dukan abin da ke cikin duniya za shi mutu . ” Nuhu ya sami babban aiki . Hakika za a saka tagogi ta saman jirgin da kuma rufin da za a ɗan karkata domin kada ruwan sama ya taru a kan jirgin . — Farawa 6 : 14 - 16 . Littafi Mai Tsarki ya gaya mana cewa Nuhu “ mai - shelan adalci ” ne . Shekaru bayan wannan lokacin , Yesu ya ce mutanen zamanin Nuhu “ ba su ” mai da hankali ba . ( Matta 24 : 37 - 39 ) Hakika , mutane da yawa sun yi wa Nuhu da iyalinsa ba’a ; mai yiwuwa wasu sun yi musu hamayya har ma da barazana . Iyalan Kiristoci a yau za su iya koyan darussa sosai daga bangaskiyar Nuhu da iyalinsa , domin muna rayuwa ne a lokacin da Littafi Mai Tsarki ya kira “ kwanaki na ƙarshe . ” A wannan shekarar ne Jehobah ya ba Uban iyalin nan Nuhu , wata saƙo cewa : ‘ Ka shiga kai da dukan gidanka cikin jirgi . ’ Labarin ya ce ‘ suka shiga cikin jirgi wurin Nuhu . ’ — Farawa 7 : 9 . Ashe ba zai iya yin dukan abubuwan da aka ambata cewa sun faru a cikin labarin Nuhu ba ? A gaskiya , da a ce Allah ya so da ya cetar da dabbobin a wata hanya dabam . Wataƙila matar Nuhu da matan Shem , Ham , da Japheth sun damu da yadda za su mai da jirgin wurin zama mai kyau . Mutane a yau ma ba sa mai da hankali ga tabbacin da suke gani cewa muna rayuwa a kwanaki na ƙarshe . Yaushe suka daina ba’ar ? Idan da masu ba’a kusa da jirgin , da yadda Jehobah ya kulle ƙofar zai sa su su yi tunani . Ruwan saman ya sauko kuma ya mamaye duniya kamar yadda Jehobah ya annabta cewa zai faru . — Farawa 7 : 16 - 21 . ( Ezekiyel 33 : 11 ) Akasin haka , ya ba su dama su canja halinsu kuma su yi abin da ya kamata . Da za su iya canjawa kuwa ? Kuma wannan dangantakar za ta iya kasancewa har abada ! ( Farawa 5 : 28 , 29 ) Lamech ya mutu kafin annabcin nan ya cika . ( Luka 11 : 1 ) Ɗaya daga cikin almajiran Yesu ne ya yi wannan roƙon . Yayin da Yesu yake ba da amsa , ya ba da misalai biyu da suka koya mana yadda za mu yi addu’a kuma Allah ya ji . Shin , Yesu yana nufin cewa Allah ba ya son jin addu’o’inmu ne ? Ta wajen roƙo a kai a kai , muna nuna wa Allah cewa muna bukatar abin da muke roƙa kuma mun tabbata cewa zai ba mu idan abin da muka roƙa daidai ne da nufinsa . — Markus 11 : 24 ; 1 Yohanna 5 : 14 . Ko kuwa idan ya roƙi ƙwai , ya ba shi kunama ? ” * — Luka 11 : 11 - 13 ; Matta 7 : 11 . Don ƙarin bayani game da yadda za ka yi addu’a kuma Allah ya ji , ka duba babi na 17 a wannan littafin , Menene Ainihi Littafi Mai Tsarki Yake Koyarwa ? Abin Da Ke Ciki Ka Taimaki Kanka da Wasu ta Wajen Yin Amfani da Kalmar Allah ▪ Kada Ka Yi ‘ Suwu ’ NEPAL 26,620,809 NAZARIN LITTAFI MAI TSARKI Dustin ya ce : “ Gyaran kwalekwalenmu yana cin lokacinmu fiye da saka hannu a ayyukan ikilisiya . Na so in sake komawa domin na ji daɗin hidima a wurin sosai . ” Hakan ya sa su riƙa cin shinkafa da wake dare da rana har tsawon makonni , da yake abincin da ya fi araha ke nan a ƙasar . Kuɗin da suke samu daga wannan aikin yana biyan bukatunsu sosai . Ka san dalilan ? Don suna son rayuwarsu ta kasance da ma’ana . Mafi muhimmanci ma , ya ƙarfafa dangantaka ta da Jehobah . ” Wata matsalar ita ce yadda za ka samu kuɗin biyan bukatunka . Phillip ya ce : “ Al’adarmu ta bambanta sosai da tasu . Idan kana son ka yi hidima a yankunan da ake bukatar masu wa’azi , wane shiri ne za ka yi ? ’ Yan’uwa da suka taɓa yin wannan hidimar sun ce , kafin ka ƙaura , ka soma sauƙaƙa salon rayuwarka kuma ka kasance da wadar zuci . ( Filib . Leticia ta ce : “ Na ƙi yin duk aikin da zai bukaci mutum ya kasance a wuri ɗaya na dogon lokaci . Jehobah ya amsa addu’arsu a cikin ’ yan watanni , kuma suka ƙaura nan da nan . Kasancewa a nan yana ba mu tabbaci cewa Jehobah yana taimaka mana . 1 - 3 . Ta yaya karanta da kuma yin abin da Littafi Mai Tsarki ya faɗa zai taimaka mana ? A sakamakon haka , ta ƙara kusantarsa . Mene ne karanta Littafi Mai Tsarki a hankali yake nufi ? Jehobah yana son mu yi bimbini kuma mu fahimci abin da muka karanta a cikin Littafi Mai Tsarki . Domin idan ka fahimci ƙa’idojin Allah sosai , za ka so ka aikata su . Na farko , a ce wani ɗan’uwa yana karanta littafin Hosea . ( Karanta Hosea 4 : 11 - 13 . ) Domin ya taɓa fuskantar gwaji yin lalata a makaranta . Sai ta tsai da shawarar daina yin fushi da yi wa mijinta da kuma wasu baƙar magana . Yanayi na uku , a ce Uba da ya rasa aikinsa , yana tunanin yadda zai kula da iyalinsa . Ya ga cewa Jehobah yana kula da mu , kuma ya daina damuwa ainun . Sai ya karanta aya ta 15 a hankali . Kalmar Allah tana kamar fili mai cike da lu’u lu’u . Mene ne za mu yi don mu fahimci Littafi Mai Tsarki sosai ? Za ka iya gaya wa dattijo ko wani Kirista da ya manyanta , ya taimake ka ka ƙara sanin yadda za ka aikata abin da ka koya . Afollos Kirista ne Bayahude da ya san Nassosi sosai , kuma shi mai ƙwazo ne a hidima . 18 : 24 - 26 ) Ta yaya Afollos ya amfana ? Ta yaya za mu yi amfani da Nassosi cikin basira a hanyar da za ta sa ɗalibinmu ya samu ci gaba ? Yaya kake ji sa’ad da ka taimaki wanda yake son saƙonmu ya yi gyara a salon rayuwarsa , domin ya samu ci gaba a bautarsa ga Jehobah ? Ko kuma idan kai dattijo ne , yaya kake ji sa’ad da wani Kirista ya gode maka don ka ba shi shawara daga Littafi Mai Tsarki a lokacin da yake da wata matsala ? ( Karanta 1 Sarakuna 18 : 21 . ) Saƙon da ke cikin Littafi Mai Tsarki zai iya ƙarfafa mutum kuma ya taimaka masa ya gyara halinsa . ( 1 Tim . 4 : 6 ) Idan kai ma ka yi hakan , za ka ƙware wajen taimaka wa wasu . ( a ) Ta yaya mutanen Biriya suka amfana daga bincika “ littattafai kowace rana ” ? A zamani dā , Yahudawa da ke garin Biriya suna karanta Nassi kullum . A sakamako , da yawa cikinsu sun amince da koyarwarsa , kuma sun “ ba da gaskiya . ” ( A . Hakazalika , zuciyarmu ta alama tana bukatar kāriya daga zunubi . Kamar dai yana yafe da sulke . ( Ka duba akwatin nan “ Jehobah Ya Ba Ni Ainihin Abin da Nake Bukata . ” ) Ka tuna cewa nufin Allah shi ne “ dukan mutane su tsira . ” Amma , dukan waɗanda suke son su tsira suna bukatar su “ kawo ga sanin gaskiya . ” ( 1 Tim . 2 : 4 ) Hakan ya nuna cewa wajibi ne mu karanta Littafi Mai Tsarki kuma mu bi ja - gorar da ke cikinsa idan muna son mu tsira . 17 : 17 . A wane lokaci ne aka ware “ tumaki da awaki ” kamar yadda aka kwatanta a Matta 25 : 32 ? — Hasumiyar Tsaro ta 1 ga Nuwamba , 1995 , shafuffuka na 11 - 13 . Wata Kirista matashiya ta ce : “ Tunasarwar Jehobah da ta fi amfana ta a rayuwa ita ce game da karanta Littafi Mai Tsarki kullum . 119 : 128 . ( 2 Tim . 3 : 14 , 15 ) Abin da Bulus ya faɗa a gaba ya nuna cewa Allah ne mawallafin Littafi Mai Tsarki . Sai ya ce : “ Ai na sani ! Idan aka ba ka jawabi a ikilisiya , ka yi amfani da ainihin nassosi da suka goyi bayan koyarwarka . Ya kamata mu ƙarfafa ɗalibin ya karanta su kuma mu taimaka masa ya fahimci ma’anarsu . Maimakon ka gaya masa abin da zai yi imani da shi ko kuma matakin da zai ɗauka , kana iya yi masa tambayoyi da za su sa ya fahimci abin da Littafi Mai Tsarki yake koyarwa . Alal misali , shugabanan Yahudawa sun ce Yesu yana ci da sha da “ masu - karɓan haraji da masu - zunubi . ” Yesu ya ce : “ Lafiyayyu ba su da bukatar mai - magani , sai masu - ciwo . 34 : 6 ) A sakamako , mutane da yawa masu tawali’u suka ba da gaskiya ga bisharar . Da farko , ka nemi ƙarin bayani game da ƙawar . Ka tabbata ka daɗa tattauna kuma da ita a wani lokaci . Waɗanne ƙa’idoji ne iyaye suke bukatar su bi sa’ad da suke yi wa ’ ya’yansu horo ? Kuma bai kamata halin cin zali ya kasance cikin iyalin Kirista ba . Jehobah Allah ne mai ‘ cike da tausayi , mai - jinƙai kuma . ’ Iyaye suna bukatar su bi misalinsa sa’ad da suke yi wa ’ ya’yansu horo . — Yaƙ . ( Karanta Zabura 119 : 97 - 104 . ) Ta wajen yin nazarin Littafi Mai Tsarki , ya sami hikima da fahimi da kuma ganewa . Ya ji daɗin karanta Littafi Mai Tsarki sosai , kuma ya amfana daga bin ƙa’idodinsa . Sau da yawa , Yesu yakan tambayi wasu sa’ad da yake koyarwa : “ Me kuke tsammani ? ” Sai ya jira su amsa . — Mat . ‘ Ka gwada mafifitan al’amura . ’ — FILIB . Miliyoyin mutane suna wa’azin bishara na Mulkin Allah a dukan faɗin duniya . ( Isha . ( Karanta Luka 21 : 34 . ) Wasu suna rage ƙwazonsu a hidima sanadin matsi da kuma kai - da - kawowa na rayuwa . A talifi na gaba , za mu tattauna abin da zai taimaka mana mu jimre kuma mu bi ƙungiyar Jehobah sawu da kafa . 5 , 6 . ( a ) Me ya sa Jehobah ya saukar wa bawansa da wahayi game da sashen ƙungiyarsa da ke sama ? ( b ) Mene ne Ezekiyel ya gani a wahayi ? Maimakon haka , Jehobah ya tanadar mana da bayanan da muke bukata don mu fahimci nufe - nufensa kuma mu yi su . Jehobah yana son mu riƙa tuna cewa muna sashen ƙungiyarsa na sararin sama . Ya ga cewa Jehobah ne yake da cikakken iko bisa ƙungiyarsa kuma yana yin amfani da ruhunsa don yi mata ja - gora . Daniyel ma ya ga wahayin da ya sa mu gaba gaɗi . Ya ga Jehobah wanda shi ne “ mai - zamanin dā , ” yana zaune a kursiyin da ke da taya . 7 : 9 ) Jehobah yana son Daniyel ya ga cewa ƙungiyarsa tana tafiya , wato , yin nufin Jehobah . Ya ba da “ sarauta da daraja , da mulki ” ga Ɗansa Yesu , wanda shi nagari na kowa ne . Jehobah ya amince da Ɗansa . Sa’ad da ya samu zarafin sanar da mutane game da abin da Jehobah yake yi , sai ya yi amfani da shi nan da nan . Ishaya ya shawo kan kowane ƙalubale , domin ya san cewa Jehobah yana goyon bayansa . Ta yaya za mu iya goyon bayan ƙungiyar Jehobah ? Jehobah da Yesu sun amince da waɗannan ’ yan’uwan , ya kamata mu ma mu yi hakan . Waɗannan ’ yan’uwan za su iya yin amfani da lokacinsu da kuma kuzarinsu don biɗan abin duniya . Amma ba su yi hakan ba . 6 : 4 ) Suna farin ciki sosai ganin ci gaban da ake samu a wa’azin bishara da ake yi a yankunansu da kuma a dukan duniya . ( A . M . ( Karanta Ayyukan Manzanni 15 : 28 . ) Alal misali , dubban ’ yan’uwa da suka ba da kansu suna aiki tuƙuru wajen fassara littattafanmu zuwa fiye da harsuna 600 . A sakamako , mutane da yawa suna koyon “ ayyuka masu - girma na Allah ” a yarensu . ( A . Wasu kuma suna taimaka wa ’ yan’uwa da bala’i ya auko musu ko suke jinya . Suna taimaka mana mu yi wa’azi , kuma mu samu ci gaba a cikin gaskiya domin mu taimaki mutane da yawa su bauta wa Jehobah . 6 : 9 . ABIN mamaki ne sanin cewa muna cikin sashen ƙungiyar Jehobah da ke sama da kuma duniya . Yana ja - gora a aikin wa’azi kuma yana koyar da ƙarfafa waɗanda suke yin wannan aikin . Ƙari ga hakan , yana taimaka wa mutane su zama bayin Jehobah . Mene ne muke bukatar mu yi don kada mu yi suwu , kuma me za mu tattauna a wannan talifin ? ( Gal . Muna bukatar mu ci gaba da ƙarfafa juna “ balle fa yanzu , da [ muke ] ganin ranan [ Jehobah ] tana gusowa . ” — Ibran . Ta yaya za mu iya ƙarfafa juna a taronmu ? Ikilisiyoyi 4 : 23 , 31 ) Jawabai da kuma abubuwa da ake tattaunawa daga Nassosi suna ƙarfafa mu . ( A . 94 : 12 , 13 ) Kwamitin Koyarwa da ke cikin Hukumar da ke Kula da Ayyukan Shaidun Jehobah ne yake tsara koyarwar da ake yi a duk taron bayin Jehobah a faɗin duniya . 7 , 8 . ( a ) Mene ne dalili mafi muhimmanci na zuwa taro ? Amma , akwai dalili mafi muhimmanci da ya sa muke halartar taro . ( R . Yoh . 4 : 11 ) Hakan ya nuna cewa bai kamata mu riƙa “ fasa tattaruwanmu , kamar yadda waɗansu sun saba yi ” ba . — Ibran . 10 : 25 . ( Filib . 1 : 10 ) Hakan zai sa ba za mu taɓa fasa taro ba gaira ba dalili ba . Kai kuma fa , shin aikin wa’azi ɗaya ne cikin abubuwan da suka fi muhimmanci a rayuwarka ? Wataƙila za ka tuna da lokacin da ka karanta wani littafi , sai ka ce , ‘ Ainihin abin da nake bukata ke nan ! Jehobah ya ce : “ Zan koya maka hanyar da za ka bi . ” ( Zab . Mene ne zai taimaka mana mu ɗauki littattafanmu da tamani sosai ? Muna koya wa yaranmu su riƙa daraja waɗannan maza amintattu kuma su bi shawararsu ? Ƙari ga haka , muna tattauna yadda za mu tallafa wa aikin wa’azi ta wajen ba da gudummawa a matsayin iyali ? ( Mis . 3 : 9 ; 1 Kor . 40 : 29 - 31 . ( Afis . 5 : 10 , 11 ) A koyaushe , muna fama don kada kasawarmu da Shaiɗan da kuma duniyarsa su shawo kanmu . Kada ku yi suwu ! Muna da tabbaci cewa Jehobah zai amince da mu , kuma za mu more rayuwa mai ma’ana da farin ciki idan muna faranta masa rai . — 1 Kor . 9 : 24 - 27 . Ka nemi taimako nan da nan . Ka tuna da Dauda . Ya ce sa’ad da ya yi ƙoƙarin ɓoye zunubinsa , sai ‘ ƙasusuwasa suka tsufa domin kukansa da ya yini yana yi . ’ Hakan ya sa ta fahimci cewa tana bukatar taimako , kuma ta je wajen dattawa don su taimaka mata . ’ Yar’uwarmu Saimi ma ta yi baftisma a wannan shekarar . Mun kuma yi nazarin Littafi Mai Tsarki da ’ yar’uwarmu Linnea , kuma tana da aure a lokacin . Amma , mun yi tunani cewa hakan zai sa mu soma aiki na ɗan lokaci kawai , kuma ba za mu samu isashen kuɗin biyan bukatunmu ba . Mun yi hidimar majagaba na shekara 50 , amma ba mu kashe wannan kuɗin ba ! Ta koyi gaskiya a hanya mai ban sha’awa sosai . Daga baya , wani mutumin da Shaidu suka yi nazarin Littafi Mai Tsarki da shi ya zo aiki a wannan ma’aikatar . Sa’ad da muka isa bakin kofa , sai mu cire takalmanmu kuma mu kakkaɓe ƙanƙarar . Idan yamma ta yi , sai mu tambayi mutanen ko za mu iya kwana a gidansu . Yankin Lapland yana da kyau sosai . Waɗannan mazajen suna jin daɗin koyo game da Littafi Mai Tsarki da kuma karanta littattafanmu . Ba mu taɓa wa’azi a wannan ƙauyen ba . Amma da muka shiga gida na farko , sai wata mata ta ce , “ Allah ya kawo ku , dā ma ina jiranku . ” A lokacin ta kai shekara 56 da haihuwa . Sa’ad da aka gina mana Majami’ar Mulki , sai muka soma zama a ɗakin da aka gina don mai kula da majami’ar . Mutane sun sha zuwa wurinmu a manyan taro , su gabatar da kansu kuma su tambaye mu ko mun tuna da su . 23 : 1 ) Yanzu mun ga cewa bai dace da muka yi jinkiri ba da farko . Wannan annabcin ya cika a shekara ta 70 , sa’ad da Titus ya ja - goranci sojojin Roma , kuma suka halaka Urushalima . ( Mat . Julian ya tsani waɗanda suke da’awar su Kiristoci ne . ’ Yan tarihi na coci sun ce Julian ya ƙarfafa Yahudawa su gina haikalinsu , don su mai da Yesu annabin ƙarya . ƘASAR HAIHUWA : MEZIKO Amma ya mutu sa’ad da nake ɗan shekara bakwai . Wata budurwa mai - zaman zuhudu ta so in kwana da ita . Daga baya na soma koyan kiɗa a wata makarantar da ake kira National Conservatory of Music a Mexico City . Na yi waƙoƙi sa’ad da ake cin jibi a Cocin Katolika kuma da wannan sana’ar ce na ciyar da iyalina . Bayan shekara 13 , muka yanke shawarar rabuwa kuma a ƙarshe muka kashe auren . Da yake ina ganin na san abubuwa da yawa game da addini , na yi ƙuduri cewa sai na ƙaryata su . Amma kuma , matata tana yawan yi wa Shaidun rashin hankali , ƙari ga haka , ba na samun lokacin tattaunawa da su , saboda haka , suka daina zuwa . Shekara biyar bayan haka , sa’ad da na fara zama da wata mata mai suna Elvira , na sake haɗuwa da Shaidun Jehobah . Elvira ba ta yi sūkar Shaidun ba , kuma hakan ya sa na sami zarafin yin nazarin Littafi Mai Tsarki a kai a kai . Duk da haka , na yi shekaru da dama kafin in canja halaye na . Na fahimci cewa idan ina son bauta wa Jehobah da dukan zuciyata , wajibi ne in yi gagaruman canje - canje a rayuwata . Na farko , ina bukata in daina sana’ata ta yin waƙoƙi a lokacin cin jibi a Cocin Katolika kuma in soma wata sana’a dabam . A cikin Littafi Mai Tsarki , na koyi cewa idan ina son Jehobah ya ji addu’ata , wajibi ne in riƙa mutunta matata A yanzu , ni da iyalina muna farin ciki . Ina ciyar da iyalina ta wajen koya wa mutane waƙa . MARGARET , * WATA MAHAIFIYAR RANA A OSTARELIYA : “ Tsohuwar matar mijina ta faɗa wa yaranta cewa kada su riƙa jin maganata , ko da ɗan shawara ce kamar ‘ Ku goge haƙoranku . ’ ” Iyalan rana suna fuskantar ƙalubale sosai a dangantakarsu da iyalinsu na farko . Bari ku yi la’akari da yadda shawarar Littafi Mai Tsarki zai iya taimaka wa iyalinku su shawo kan waɗannan matsalolin . Idan maigida yana hana matarsa ta dā , wato , mahaifiyar yaransa , hulɗa da yaran , hakan zai jefa yaran cikin wani irin hali . Idan yaranku suna zama tare da matarku ta dā ne , wato , mahaifiyarsu , za ku iya yin magana da su a kai a kai ta waya ko ta aika musu wasiƙu ko kuma imel . ( Misalai 16 : 24 ) Ku nemi shawararta kuma idan ta bayar , ku gode mata . Idan hakan ba zai yiwu ba , ku bayyana ra’ayinku ga mahaifiyar yaran cikin ladabi . Ka yi la’akari da tattaunawar da ke gaba : Wataƙila wannan amsar da ke gaba zai fi tasiri : Ku haɗa ido ta ita kuma ku yi murmushi . Alal misali , za ku iya ce , “ Ina kwana Maman wane ” ( ku ambaci sunan ɗanta ) . Idan kuna cikin taɗi a cikin jama’a , kada ku yi banza da ita . Waɗanne matakai ne za ku ɗauka don kada yadda kuke hulɗa da yaran maigida da suka manyanta ya ɓata aurenku ? ( Waƙar Waƙoƙi 8 : 4 ) Ku riƙa nuna haƙuri da kuma sanin yakamata don kyautata zumunci tsakaninku da ’ ya’yan maigida . Idan kuna zama ne a gidan da aka yi rainon yaran , kada ku yi mamaki cewa yaran ba za su so waɗansu canje - canje da za ku yi a gidan ba . A maimakon haka , ku yi ƙoƙari ku fahimci juna da maigida . ( 1 Timotawus 5 : 8 ) Gaskiya ne cewa ba zai dace ku ɗauka cewa dangi da abokai za su ƙaunace ’ yan iyalinku na yanzu nan da nan ba , za ku iya gaya musu su nuna ladabi da kuma adalci a sha’aninsu da iyalinku na yanzu . Wata mahaifiya a ƙasar Ingila mai suna Susan ta bayyana cewa : “ Shekara ɗaya da rabi bayan mutuwar maigidana , na sake yin aure , iyayensa ba su karɓi sabon mijina da hannu bibiyu ba . Amma sa’ad da muka riƙa tuna da su a al’amuranmu kuma muka sa yaran su riƙa musu waya suna nuna godiya saboda goyon bayansu , hakan ya kyautata zumuncin da ke tsakaninmu . ” KU GWADA WANNAN : Ku yi tunanin wani abokinku ko kuma danginku wanda sha’ani da shi yana da wuya sosai kuma ku tattauna da maigida yadda za ku inganta dangantakarku da wannan aboki ko dangi . Amma bin ƙa’idodin Littafi Mai Tsarki zai iya sa iyalinsu ta sami albarka da aka ambata a Misalai cewa : “ Ta wurin hikima a ke ginin gida : Ta wurin fahimi kuma ake kafa shi . ” — Misalai . A wannan talifin , an mai da hankali a kan mata saboda sauƙin fahimta , amma ƙa’idodin sun shafi maza har ila . Idan haka ne , wataƙila ka taɓa yin tunani : ‘ Shin , Jehobah ya damu da waɗanda suke bauta masa kuwa ? ’ ( Luka 10 : 22 ) Yesu ya ce : “ Ba wanda ya iya zuwa wurina , sai dai Uba wanda ya aiko ni ya jawo shi . ” ( 2 Tasalonikawa 2 : 13 ) Idan muka fahimci abin da Yesu yake nufi , za mu kasance da tabbaci cewa Jehobah ya damu da mu sosai . Jehobah yana jawo hankalin wanda yake da tawali’u , kamar ‘ ƙaramin yaro . ’ ( Matta 18 : 3 ) Jehobah yana yin hakan a hanyoyi biyu , wato , ta saƙon bishara da ake wa’azinsa a faɗin duniya , da kuma ta ruhu mai tsarki . Ya kamata sanin cewa Jehobah ya damu da waɗanda suke bauta masa ya motsa ka kusace shi , ko ba haka ba ? Ayyukan Manzanni 11 - 28 1 - 7 GA YULI , 2013 SHAFI NA 3 • WAƘOƘI : 103 , 102 SHAFI NA 8 • WAƘOƘI : 108 , 93 ▪ Kana da ‘ Himman Yin Nagargarun Ayyuka ’ ? ▪ Iyaye da Yara , Ku Tattauna Cikin Ƙauna ▪ Ka Kiyaye Gādonka ta Wajen Yin Zaɓi Mai Kyau Waɗanne matakai za su taimaka mana mu yi zaɓin da suka dace game da gādonmu ? Wannan talifin ya amsa waɗannan tambayoyin . . “ Ka yi aikin mai - bishara , ka cika hidimarka . ” — 2 TIM . 3 : 15 ) Shekaru da yawa bayan wannan sanarwar , Jehobah ya hure mazaje masu aminci su rubuta dalla - dalla yadda za a kawar da zargin da ake wa sunansa da yadda za a halaka ayyukan Shaiɗan da kuma yadda ’ yan Adam za su sake kasancewa cikin aljannar da iyayenmu na fari suka ɓatar . Mala’iku ma masu - bishara ne . 14 : 6 ) Sarkin mala’iku kuma fa ? 28 : 19 , 20 ; A . ( Isha . 65 : 17 ) Tun da mu masu - bishara ne , bari mu tattauna amsoshin muhimman tambayoyi biyu . Na biyu , ta yaya za mu iya cim ma aikinmu a matsayin masu - bishara ? Ana koya musu cewa ba zai yiwu a san Allah da gaske ba kuma shi mugu ne . Ta yaya koyarwar bayyanau da kuma wasu koyarwar ƙarya suka shafi mutane ? Ka yi la’akari da koyarwar bayyanau . Wasu sun ce ’ yan Adam wata irin dabba ce , shi ya sa suke yi kamar dabba a wasu lokatai . Saboda haka , waɗanda suka gaskata da ra’ayin bayyanau ba su da bege . Maimakon haka , kamar yadda manzo Bulus ya faɗa , sun sa mutane su kasance cikin “ duhun hankali , bāre daga ran Allah . ” ( Afis . Idan mutane suna son su sulhunta da Jehobah , wajibi ne su gaskata cewa ya wanzu kuma su kusace shi . Idan mutane suka yi nazarin halitta ba tare da wata da’awa ba , za su koya hikima da kuma ikon Allah . Za ka amince da shi ? Wataƙila . Yesu ya san cewa yin tambayoyi zai taimaka wa malami ya san yanayin ɗalibinsa , kuma zai sa wanda ake tattaunawa da shi ya saurara da kyau . Ta wajen yin tambayoyi da kuma kalamai , Yesu bai cika wa mutane da ilimi kawai ba , amma ya motsa su su ɗauki mataki . Ga yanayi uku da suka nuna yadda za mu yi amfani da tambayoyi da kyau . Ka ba da misali . Ta yaya za ka yi hakan ? Bayan ka karanta wasu shafuffuka na littafin nan Ka Kusaci Jehovah da ɗanka , sai ka tambaye shi ko wanne cikin bayanan ne zai fi sa mutane tunani . Wataƙila amsar ɗan ajin za ta zama E . Mutumin zai so ya karanta bayanin idan shi ba mai son nace wa nasa ra’ayi ba ne . Yanayi na uku : Idan muna nazarin Littafi Mai Tsarki da ɗalibi , wataƙila za mu sa ɗalibin ya riƙa karanta amsar daga littafin da muke amfani da shi . 13 : 20 , 21 ) Idan ba ma son hakan ya faru da ɗalibinmu , ya kamata mu riƙa jin ra’ayinsa game da abin da yake koya . 5 : 14 ) Idan muka yi amfani da tambayoyi da kyau , za mu iya taimaka wa ɗalibanmu su riƙe gaskiya gam , kuma su kasance da aminci sa’ad da ake tsananta musu ko kuma ake son a rinjaye su . ( Kol . 6 : 7 ; Luk 10 : 1 ) Daga baya , manzo Bulus ya yi magana game da ‘ abokan aikinsa ’ da ‘ suka yi aiki tare da shi cikin bishara . ’ Mene ne ya kamata mu tuna , kuma me ya sa ? Amma , Jehobah ya nuna mana alheri ta wajen danƙa mana gatan yin wa’azi . ( Karanta 2 Korintiyawa 4 : 1 , 7 . ) Saboda haka , ya kamata dukanmu mu nuna godiya don wannan gatan ta wajen ƙoƙartawa mu yi aikinmu na masu - bishara da kyau . Me ya sa kake ganin daraja ce ka kasance da himmar yin nagargarun ayyuka ? Alal misali , wasu sun samu Kyautar Nobel don sun yi ƙwazo wajen sulhunta ƙasashe biyu masu gāba da juna . 3 : 9 . Sa’ad da aka gaya wa mai kula da garkar ya yanke itacen , sai ya ce a ɗan ba shi lokaci ya zuba wa itacen taki . Amma , kamar yadda aka nuna a wannan kwatanci na mai kula da garka , Yesu ya yi amfani da wata shida da ya rage don ya daɗa ƙwazo a aikinsa na wa’azi a ƙasashen Yahudiya da Feriya . Yana da muhimmanci sosai mu daɗa ƙwazo a yin wa’azi , tun da yake muna cikin kwanaki na ƙarshe . Mu kaɗai ne muke gaya wa mutane ainihin wanda zai magance matsalolin ’ yan Adam . Hakki ne da kuma gata a gare mu mu gaya wa mutane da suke son su saurara amsoshi da Littafi Mai Tsarki ya ba da a kan irin waɗannan tambayoyin . 12 : 11 ) Da taimakon Allah , yin wa’azi da himma zai sa mutane su san Jehobah kuma su ƙaunace shi . 2 : 17 ) Dattawa masu aiki tuƙuru da ba sa cin abinci kuma ba sa barci a wasu lokatai don su kula da tumakin Jehobah kuma fa ? Muna farin ciki sosai sa’ad da muka tuna da waɗannan bayin Allah masu sadaukarwa . Mene ne aikin waɗannan limaman coci tun da ba sa fita yi wa mutane wa’azi kamar yadda Kristi ya yi ? 12 : 1 . ( Karanta Romawa 10 : 13 - 15 . ) Yana da muhimmanci kuma mu kasance da halin kirki , da yake sashe ne na biyu na nagargarun ayyuka da za su sa mutane su soma bauta wa Allah . 2 : 10 ) Muna yawan jin labarin mai kyau daga bakin mutanen kirki da suka lura da halinmu na Kirista . Alal misali , a shekarun da suka shige , an yi ƙoƙari a kawar da Shaidun Jehobah a wani yanki a ƙasar Angola . Mutane da yawa sun sulhunta da Allah don gaba gaɗin da Bitrus da wasu manzanni suka nuna . ( A . M . 5 : 17 - 29 ) Hakan ya nuna cewa abokan makarantarmu da abokan aiki ko kuma danginmu suna iya soma son saƙonmu sa’ad da suka ga cewa mun dage ga yin abu mai kyau . An saka bayin Jehobah guda 55 a cikin fursuna a ƙasar Eritrea , wasu cikinsu ’ yan sama da shekara 60 ne . “ Me ya sa ka tambaya ? ” Hakika , mutane da yawa da suke da’awa su mabiyan Kristi ne ba su da niyyar ‘ bayarwa kyauta . ’ Alal misali , sa’ad da wani majagaba yake wa’azi gida gida , wata tsohuwa gwauruwa ta sallame shi nan da nan . Ta ce sa’ad da ya ƙwanƙwasa kofa , tana kan tsani a cikin kicin tana canja ƙwan lantarki . Abin da ɗan’uwan ya yi ya burge ɗanta sosai sa’ad da ya samu labarin , sai ya yi ƙoƙari ya nemi ɗan’uwan don ya yi masa godiya . 22 : 37 - 39 ) Idan muna da himma don yin nagargarun ayyuka , za mu yi farin ciki sosai kuma mu samu gamsuwa yanzu . “ NA FI son kasancewa tare da matata da kowa , ” in ji wani ɗan’uwa a ƙasar Kanada . Wani miji a ƙasar Ostareliya ya ce : “ A cikin shekara 11 da muke tare da matata , ba ranar da ke shigewa da ba ma tattaunawa da juna . ” Wata ’ yar’uwa a ƙasar Costa Rica ta ce : “ Tattaunawa sosai ya taimaka mana mu yi farin ciki a aurenmu . Mene ne ya taimaka wa ma’aurata su ƙarfafa aurensu ? 24 : 67 ) Ma’aurata da yawa ma a yau sun ci gaba da ƙaunar juna sosai . Misalai 16 : 20 ta ce : “ Wanda ya [ kasance da basira ] ga magana za ya sami nagarta . ” Maza da yawa ba sa son faɗin yadda suke ji , amma sun fi son taɗi game da ayyuka da matsaloli da kuma yadda za a magance su . 1 : 19 ) Miji mai basira yakan lura da yadda matarsa take ji kuma ya bi da ita yadda za ta san cewa yana ƙaunarta . Ya nuna mata sarai cewa ra’ayinta da yadda take ji suna da muhimmanci a gare shi . ( 1 Bit . Idan mata da miji suka yi abin da Allah yake bukata a gare su , za su yi farin ciki a aurensu kuma su yi aiki tare don su tsai da shawarwari masu kyau . 6 , 7 . ( a ) Ta yaya ƙa’idar da ke cikin littafin Mai - Wa’azi 3 : 7 za ta taimaka wa ma’aurata su kasance da basira ? ( b ) Ta yaya mata za ta iya nuna fahimi , kuma mene ne miji zai yi ? Ya kamata ma’aurata su san cewa akwai “ lokacin shuru da lokacin magana . ” ( M . Amma , na fahimci cewa faɗin yadda nake ji ba kasawa ba ce . Zai iya yi wa ma’aurata wuya su kyautata yadda suke tattaunawa da juna . Za su so yin hakan idan suna ƙaunar Jehobah , suna son su faranta masa rai kuma suna daraja aurensu . Ma’aurata da suke da aminci ga Allah za su sa shi farin ciki kuma zai albarkace su . — Zab . 127 : 1 . Idan mata da miji suna ƙaunar juna , za su ƙoƙarta su san halayen juna sosai . Me ya sa yake da muhimmanci ga ma’aurata su daraja juna ? Ka ba da misali . A wani lokaci ra’ayinsu yakan bambanta . Alal misali , Ibrahim ya ce wa Saratu “ ina roƙonki . ” Me ya sa ma’aurata za su ƙoƙarta su riƙa magana da juna cikin alheri nan da nan bayan aure ? Nan da nan bayan aure , ya kamata ma’aurata su ƙoƙarta wajen daraja da kuma yi wa juna magana cikin alheri . Yin hakan zai sa su riƙa tattaunawa sosai . Ta yaya fahariya take ɓata aure ? Ya dace mu tuna cewa “ Allah yana tsayayya da masu - girman kai , amma yana bada alheri ga masu - tawali’u . ” — Yaƙ . 4 : 6 . Wata ’ yar’uwa ta ce : “ Sakamakon , shi ne rashin barci daddare ! ” Alal misali , wataƙila mata tana da iyawa ta musamman da ke amfanar iyalin . Ballantana ma , su biyu “ nama ɗaya ” ne , kuma abin da ya ɓata wa ɗaya rai zai kasance hakan ga ɗayan . — Mat . 19 : 4 , 5 . Mene ne zai sa ma’aurata su riƙa farin ciki a aurensu kuma su ɗaukaka Allah ? Idan haka ne , ku riƙa daraja aure yadda Allah yake yi . ( W . Waƙ . Muna daɗa ƙaunar juna , domin muna ƙaunar Jehobah kuma muna tattaunawa da juna a kai a kai . ” “ Kowane mutum ya yi hanzarin ji , ya yi jinkirin yin magana , ya yi jinkirin yin fushi . ” — YAƘ . 1 : 19 . Yaya iyaye da yara suke ɗaukan juna , kuma wane ƙalubale ne suke fuskanta a wasu lokatai ? A wasu ƙasashe , yara sukan soma makaranta sa’ad da suke ƙanana , a wasu lokatai ma sa’ad da suke ’ yan shekara biyu kawai . Da kyar suke tattaunawa da juna . Ko da yake ba ma samun kuɗi sosai don na yi murabus da aikina , amma yanzu na fi sanin halaye da kuma matsalolin yarana . Wace mafificiyar matsala ce iyaye da yara suke da shi ? Ta yaya iyaye za su saurari yaransu da kyau ? ( Mis . 20 : 5 ) Kana bukatar basira da kuma fahimi idan kana son ka san yadda yaranka suke ji , musamman ma sa’ad da kuke tattauna wani batun da suke jin kunya ko tsoron faɗa . Yara , shin kuna yi wa iyayenku biyayya ? Ya kamata ku mai da hankali da irin shawarar da kuke karɓa daga matasa tsararku . Kuna iya ji kamar shawararsu ta dace , amma wataƙila ba za ta taimaka muku ba ko kaɗan . Yawancin matasa ba sa tunanin irin illar da shawararsu za ta jawo musu a nan gaba . ( 1 Sar . 12 : 1 - 17 ) Kada ku yi koyi da Jeroboam . Idan kuna saurarar duk batutuwan da yaranku suke da su , ba za su ji kunya ko kuma tsoron tattauna matsalolinsu da ku ba , kuma za su riƙa bin shawararku . Yadda iyaye suke aikatawa zai iya yi wa yaransu wuya su riƙa tattaunawa da su . Hakika , iyaye Kiristoci suna son su kāre yaransu domin miyagun abubuwa suna faruwa a waɗannan “ kwanaki na ƙarshe . ” ( 2 Tim . 3 : 1 - 5 ) Amma , ba a kowane lokaci ba ne yara suke da ra’ayi ɗaya da iyayensu game da wani abu ba , kuma za su iya ji kamar iyayensu suna matsa musu . Me ya sa ya kamata iyaye su yi hankali don kada su faɗi ra’ayinsu da garaje ? Ya kamata iyaye su yi hankali don kada su faɗi ra’ayinsu da garaje . ( Ayu . 6 : 1 - 3 ) A matsayin iyaye masu ƙauna , ku saurara don ku fahimci yaranku kuma ku faɗi abin da zai taimaka musu . Me ya sa yara suke bukatar su yi jinkirin yin magana ? ( Karanta Misalai 1 : 5 . ) Mene ne zai taimaka mana mu riƙa haƙuri da iyalinmu ? Ka yi la’akari da misalin Yesu . Ka yi tunani a kan irin gajiyar da ya yi , bayan sun kammala jibin maraice da ya ci da almajiransa . Idan ya kasance da aminci , zai ɗaukaka sunan Ubansa , kuma zai ceci ’ yan Adam . Maimakon haka , ya yi musu gyara cikin haƙuri . Yara ma suna bukatar su natsu . Idan kuka saurare su kuma kuka bi ja - gorarsu , za su daraja ku kuma su yarda da ku . 29 : 11 . Iyaye da yara , kada ku yi sanyin gwiwa idan ba ku tattaunawa yadda kuke so . Ku ci gaba da ƙoƙartawa da kuma bin umurnin da ke cikin Kalmar Allah . ( 3 Yoh . 4 ) A sabuwar duniya , za mu zama kamiltattu kuma ba za mu samu matsala a yadda muke tattaunawa ba . Amma kafin lokacin , za mu ci gaba da yin kuskure . “ Ku yi ƙyamar abin da ke mugu ; ku rungumi abin da ke nagari . ” — ROM . 1 , 2 . ( a ) Mene ne ya taimaka maka ka tsai da shawarar bauta wa Allah ? ( b ) Waɗanne tambayoyi game da gādo ne wannan talifin zai ba da amsarsu ? MUN yi zaɓi mai kyau na bauta wa Jehobah Allah da kuma bin sawun Yesu Kristi sosai , kuma miliyoyin mutane sun yi hakan . ( Mat . 16 : 24 ; 1 Bit . Ba mu tsai da wannan shawarar bayan mun koyi gaskiya sama sama daga Nassosi ba . Yaya ya kamata mu ɗauki gādon ? Mene ne zai taimaka mana mu yi zaɓi mai kyau ? ( Yoh . 10 : 16 ) Waɗansu tumaki za su samu abin da Adamu da Hawwa’u ba su samu ba , wato , rai madawwami a cikin aljanna a duniya inda ba za a riƙa wahala da mutuwa ko makoki ba . ( R . Yoh . A yanzu ma muna moran wasu fannoni na gādonmu . Muna da dalilai masu kyau na nuna godiya sosai don gādonmu ! Domin mu tabbata cewa ba mu yi hasarar gādonmu ba , dole ne mu guji tarkunan Shaiɗan . Idan muna son mu “ yi tsayayya da dabarun Shaiɗan , ” dole ne mu ci gaba da ɗaukan gādonmu da tamani . Kusan shekara 4,000 da ta shige , Rifkatu ta haifi Isuwa da Yakubu . Ibrahim , kakan Isuwa da Yakubu ya mutu sa’ad da suke ’ yan shekara 15 , amma Jehobah bai manta da alkawarin da ya yi wa Ibrahim . Shin ya nuna godiya ga wannan gādon ? 8 , 9 . ( a ) Wane zaɓi ne Isuwa ya yi a batun gādonsa na haihuwa ? Da yake Yakubu yana son ya tabbata cewa Isuwa yana son ya sayar da gādonsa na haihuwa , sai ya gaya wa Isuwa : “ Sai ka rantse mini yau . ” Ba tare da ɓata lokaci ba , Isuwa ya sayar da gādonsa na haihuwa . Ba ka rage mini wata albarka ba ? ” 27 : 30 - 38 . Mene ne za mu koya game da halin Isuwa daga wannan labarin ? Ta yaya Allah ya ɗauki Isuwa da Yakubu ? Ta bakin annabi Malakai , Jehobah ya ce : ‘ Na ƙaunaci Yakubu ; amma Isuwa na ƙi . ’ — Mal . Ƙwarai kuwa . Manzo Bulus ya gargaɗi Kiristoci su mai da hankali “ kada wani mai - fasikanci ya kasance , ko kuwa wani marar - ibada kamar Isuwa , wanda ya sayarda gādonsa na ɗan fari saboda akushin abinci . ” ( Ibran . A matsayin bayin Jehobah , ya kamata mu yi iya ƙoƙarinmu don mu guji yanayin da zai iya sa mu yi lalata . A ce mun tsinci kanmu a cikin yanayin da ya ba mu zarafin gamsar da sha’awoyinmu a hanyar da ba ta dace ba kuma fa ? Saboda haka , yana da muhimmanci mu shirya zuciyarmu tun da wuri domin mu iya shawo kan kowane gwaji a nan gaba ! Waɗanne tambayoyi ne za su taimaka mana mu “ yi ƙyamar abin da ke mugu ” kuma mu “ rungumi abin da ke nagari ” ? Mataki na farko da za mu ɗauka shi ne yin tunani game da sakamakon ayyukanmu . Idan muna ƙaunar mutum sosai , ba za mu so mu ɓata masa rai ba . Maimakon haka , za mu yi ƙoƙari mu sa shi farin ciki . Ina son in zama kamar Isuwa , wanda ya yi kuka sosai sa’ad da ya fahimci sakamakon zunubinsa ? ’ ( Karanta 1 Timotawus 6 : 12 , 19 . ) Mene ne zai taimaka mana mu yi zaɓi mai kyau ? Littafi Mai Tsarki ya bayyana : ‘ Ɗana , idan ka karɓi zantattukana , ka ɓoye dokokina a wurinka : Har da za ka karkata kunnenka ga hikima , ka maida zuciyarka ga fahimi : I , idan ka nace bin ganewa , ka tada muryarka garin neman fahimi : Idan ka neme ta kamar azurfa , ka biɗe ta kamar da a ke biɗan ɓoyayyun dukiya : Sa’annan za ka gane tsoron Ubangiji , ka ruski sanin Allah . 25 : 14 ; Yaƙ . 4 : 8 ) Abokantakarmu da Jehobah da kuma hikima da yake bayarwa za su taimaka mana mu yi zaɓin da zai sa shi farin ciki kuma mu kiyaye gādonmu . Hakika , ana kashe mutumin da ya cancanci mutuwa kafin a rataye shi a kan gungume ko kuma itace Patricia Smith ce ta ba da labarin Duk da haka , na ci gaba da karanta Littafi Mai Tsarki da kuma yin addu’a ga Jehobah . Ciwonsa ya daɗa tsanani , kuma ya makanta a shekara ta 1975 . Hakan ya taimaka mana sosai . An yi masa aiki a kwatangwalonsa a shekara ta 1999 , kuma an sake yin hakan a shekara ta 2008 . Amma , ciwon Louise ya fi hakan tsanani , kuma an haife ta a makance . Har ila , tana da ciwon sukari . Louise ta san cewa fiɗar da za a yi mata za ta iya sa ranta a cikin haɗari . Saboda haka , takan gaya wa likitoci masu yin fiɗa da kuma sauran masu jinyarta cewa ba ta karɓar ƙarin jini . Gary ya kuma ƙarfafa wani ɗan’uwa da ya daina bauta wa Jehobah da ƙwazo har shekara 25 . Wannan ɗalibinsa da kuma ɗan’uwan nan suna halartar taro yanzu . Kuma hakan na sa su farin ciki sosai . Louise ta koyi yin rubutu a kwamfuta . Ta yi baftisma sa’ad da take ’ yar shekara 17 . Kamar Gary , Louise ma tana haddace nassosin da suka nuna tana da bege cewa a sabuwar duniya , “ za a buɗe idanun makafi ” kuma “ wanda yake zaune a ciki ba za ya ce , Ina ciwo ba . ” — Isa . A yau , an fi sanin cutar da suna Bardet - Biedl a Turanci , kuma ba ta da magani . 18 : 36 ; Afis . Kafin a ce kwabo , an saka Ɗaliban Littafi Mai Tsarki guda 40 a fursunan soja , kuma an tilasta wa guda 8 su je bakin daga a ƙasar Faransa . Wasiƙar tana ɗauke da takardar da mutane dubu biyar da ɗari biyar suka sa hannu , don nuna rashin yarda da lamarin . Ɗan’uwa Henry Hudson wanda likita ne ya kāre kansa a kotun da ke birnin Manchester a ƙasar Ingila . Gwamnati ta mai da ’ yan’uwanmu fursunan ’ yan farin hula don mutane da yawa ba su amince da yadda aka wulakanta su a fursunan soja ba . Edgar Clay da Pryce Hughes , waɗanda suka zama masu kula da reshe a Biritaniya sun yi aiki a dam da ke birnin Wales . Herbert Senior yana cikin mutane takwas waɗanda suka dawo daga Faransa , kuma an tura shi fursunan da ke birnin Wakefield a jihar Yorkshire . Wasu kuma sun yi aiki a cikin yanayi mai wuya a fursuna da ke yankin Dartmoor . Sun zama rukuni mafi girma na waɗanda suka ƙi yin yaƙi . ABIN DA KE SHAFIN FARKO : A YAUSHE NE ZA A DAINA NUNA BAMBANCI A DUNIYA ? 10 Ka Kusaci Allah — Jehobah “ Ba Mai - Tara Ba Ne ” 11 Abubuwan da Ke Kawo Farin Ciki a Iyali — Matsalolin da Iyalan Rana Suke Fuskanta 12 Amma , wata rana da yake yi wa wata mata ’ yar shekara 25 da ta yi dogon suma jinya ne ya gano cewa babu inda ba a nuna bambanci . Wasu kuma sun ce mutum zai iya kasance da irin wannan halin domin bai da cikakken bayani game da mutanen wata ƙabila ko al’umma , kuma hakan yakan kai ga kasancewa da ra’ayin da bai dace ba game da waɗannan mutane . Samarin ƙaƙƙarfa ne , kuma kamar ɗaya daga cikinsu yana riƙe da wani abu a hannunsa . Shin , za ka kammala cewa waɗannan samarin za su yi maka barazana ne ? ( 1 Sama’ila 16 : 7 , Littafi Mai Tsarki ) Tun da yake wannan halin ya shafe kowannenmu kuma hakan yakan jawo mugun sakamako , akwai bege cewa za mu iya kawar da halin nuna bambanci a zuciyarmu ? Da waɗannan kalmomi masu ban sha’awa da aka sha maimaitawa , shugaba King ya bayyana begen da yake da shi cewa , wata rana mutane za su ji daɗin rayuwa a wani yanayi da babu wariyar launin fata . Ko da yake akwai ƙasashen da sun yi ɗan nasara wajen rage nuna bambancin launin fata da kuma wariya , amma har ila , tambayar da za mu yi ita ce : Waɗannan ƙoƙarce - ƙoƙarcen da aka yi sun kawar da ƙiyayya daga zukatan mutane ne , ko kuma sun sa mutane canja yadda suke bayyana ra’ayinsu ne kawai ? Linda : An haife ni a Afirka ta Kudu . Na koyi cewa “ Allah ba mai - tara ba ne ” kuma halin mutum yana da muhimmanci a gaban Allah fiye da launin fata ko yaren da muke yi . Yanzu ina da kwanciyar hankali don na daina nuna wariya . Yanzu ina sha’awar yin tarayya da mutane da suka fito daga ƙasashe da kuma al’adu dabam - dabam . Sandra : Mahaifiyata ’ yar Umunede ce a Jihar Delta , a Nijeriya . Hakan ya sa na canja ra’ayina kuma na yi sulhu da dangin mahaifina . Bin ƙa’idodin Littafi Mai Tsarki ya sa ni farin ciki da kwanciyar hankali . Bugu da ƙari , Littafi Mai Tsarki ya nuna mana abin da ake bukata don kawar da nuna bambanci gaba ɗaya . Hakika , abin da Littafi Mai Tsarki ya ce Mulkin Allah zai cim ma ke nan . * — 2 Bitrus 3 : 13 . Shaidun Jehobah ne suka wallafa . Idan haka ne , ba kai kaɗai ba ne ka taɓa fuskantar irin wannan yanayin . Bitrus asalin Bayahude ne kuma a lokacin Yahudawa suna ganin cewa yin sha’ani da mutanen Al’ummai haramun ne . A wani wahayi da Bitrus ya gani , Allah ya gaya masa : “ Abin da Allah ya tsarkake , kada kai ka maishe shi haram . ” Bitrus ya ce : “ Hakika na gane Allah ba mai - tara ba ne . ” Sa’ad da Jehobah ya kalli mutane daga sama , al’umma ɗaya kawai yake gani , wato , al’ummar ’ yan Adam Idan an taɓa nuna maka wariya da bambanci , za ka sami ƙarfafa daga abin da Bitrus ya faɗa game da Allah . Babu shakka , za ka so ka kara koyo game da Jehobah , Allahn da ba ya tara , ko ba haka ba ? Na farko , ba a halicce ’ yan Adam su ja - goranci kansu ba duk da cewa sun cim ma abubuwa masu ban al’ajabi . Gwamnatin da za ta iya tabbatar da zaman lafiya a duniya ita ce wadda za ta yi mulki a dukan duniya kuma ta koya wa mutane nagarta da ƙaunar juna . — Ka karanta Ishaya 32 : 17 ; 48 : 18 , 22 . Zai kawar da mugunta daga dukan duniya kuma zai koya wa mutane yadda za su yi zaman lafiya da juna . — Ka karanta Ishaya 9 : 6 , 7 ; 11 : 4 , 9 . Don ƙarin bayani , ka duba babi na 3 na wannan littafin , Shaidun Jehobah ne suka wallafa Ka Daraja Halayen Jehobah na Karimci da Sanin Yakamata Ka Daraja Amincin Jehobah da Gafartawarsa SHAFI NA 17 • WAƘOƘI : 63 , 77 26 GA AGUSTA , 2013 – 1 GA SATUMBA , 2013 ▪ Ka Daraja Amincin Jehobah da Gafartawarsa Ta yaya za mu yi koyi da Jehobah wajen nuna wannan halin ? ▪ Ka Bar Horon Jehobah Ya Mulmula Ka Sa’ad da Nassosi suke kwatanta ikon Jehobah bisa ’ yan Adam , sun ce Jehobah “ mai - yin tukwane da mu ” ne . ( Isha . A FITOWAR NAN TARIHI WANNAN ɗaya ne cikin abubuwan da zan iya tunawa game da mahaifina . Shi mutumin kirki ne kuma yana da ƙwazo sosai . Ni ce ’ ya ta fari , kuma na taimaka wajen koyar da ƙanwata da kuma ƙannena maza biyu . Sau da yawa mahaifina yakan ce , Nuhu ya nuna cewa yana yin biyayya ga Allah ta yadda ya ƙaunaci iyalinsa . Ni da abokiyar hidimata mun yi farin ciki don rarraba littattafai masu bayyana Littafi Mai Tsarki da yawa , kuma da yake ni ƙaramar yarinya ce , na yi kewar gida sosai ! Daga baya aka tura ni hidima a birnin Milan don in taimaka a shirye - shiryen Taron Ƙasashe mai jigo “ Everlasting Good News ” ( “ Bishara ta Har Abada ” ) a shekara ta 1963 . Na yi shekara goma ina hidimar majagaba na kullum a birnin Florence . Ni da maigidana mun ji daɗin tattaunawa game da bauta tare da su , kuma muna wasu wasanni tare amma maigidana ya fi son buga ƙwallon ƙafa . Ina farin ciki sa’ad da na tuna da mutane da yawa da muke yin nazarin Littafi Mai Tsarki da su a dā . Sun keɓe lokaci don su tattauna da limamai game da koyarwar allah - uku - cikin ɗaya da kuma kurwa marar mutuwa . Limaman sai kumbiya - kumbiya suke ta yi . Mun fahimci cewa ’ yan adawar sun riga sun gaya wa wasu cikin jama’ar su riƙa yin tambayoyi da ba su da kai . Amma , mutanen ba su yi hakan ba . Shekara goma bayan aurenmu , sai aka tura mu yin hidima a matsayin masu kula da da’ira . Mun ji daɗin zama da iyalai da muka sauka a gidajensu . Ganin yadda aka faɗaɗa reshen da kuma yadda ’ yan’uwa suke ƙaruwa a Italiya ya faranta mana rai sosai . A wannan lokacin , hukumar ƙasar ta amince da ayyukan Shaidun Jehobah . Mun ji daɗin yin hidima a Bethel sosai . Hakan ya faru ne tsakanin shekara ta 1980 zuwa 1985 . Kuma na ƙoƙarta na taimaka masa a waɗannan ayyukan . Abubuwan da suka faru daga baya sun nuna cewa Jehobah ya amsa addu’armu . Amma , mun tallafa da kuma ƙarfafa juna . Ba ta taɓa ji kamar ba ma kula da ita ba , ta yi girma ne a iyali mai kyau . Mun yi amfani da Littafi Mai Tsarki don mu nuna mata abin da ya sa bai kamata ta yi hakan ba . Ilaria ta ce tana yaba wa iyayenta don yadda suke son yin hidima . Da farko , kamar zai warke , kuma ya ƙarfafa ni sosai . Kuma na san cewa aikin da muka yi zai ci gaba da taimaka wa mutane . “ Har ila , ina son labarin Nuhu kamar yadda na yi sa’ad da nake ƙarama . Kuma , ban canja maƙasudina ba . Ina son in yi biyayya ga Jehobah , ko da mene ne yake so in yi . ( a ) Waɗanne halayen Jehobah ne Kirista zai iya yin bincike a kai ? Hakan zai sa ka so yin koyi da Jehobah kuma ka ƙulla abokantaka na kud da kud da shi . — Josh . Sa’ad da muka tattauna kowane hali , za mu amsa waɗannan tambayoyin : Mene ne wannan halin yake nufi ? Wane irin mutum ne yake da sauƙin hali ? Mutumin da ke da alheri , kuma a kowane lokaci yana a shirye ya tattauna kuma ya saurari wasu . Ta yaya Jehobah ya nuna cewa yana da sauƙin hali ? Duk da cewa shi ne Mahalicci da kuma Maɗaukakin sarki , ya tabbatar mana cewa yana a shirye kuma yana ɗokin ji da kuma amsa addu’armu . ( Isha . 40 : 11 ) Jehobah yana son mu kasance kusa da shi kamar yadda ’ yar tunkiya ke manne wa ƙirjin makiyayi mai kula sosai . Dattijo yana iya furta cewa yana da sauƙin hali , amma gani ya kori ji . Sai ya ce wa ɗan’uwan : “ Ƙwarai kuwa , za mu tattauna anjima . ” Hakazalika , ya kamata dattawa su nuna cewa suna so mutane su kusace su , kuma su saki jiki da su . Wane ne ya kamata ya kasance kan gaba a yin hakan ? 28 : 18 ) Haka nan ma , dattawa suna ƙoƙartawa wajen zuwa wurin ’ yan’uwa don su tattauna da su . Yaya ’ yan’uwa suke ji game da hakan ? Wani hali mai kyau na Jehobah shi ne rashin son kai . M . 10 : 34 ) Saboda haka , mutumin da ba ya son kai yana mai da hankali ga halin mutum , maimakon siffa ko kuma yanayinsa . Bari mu tattauna wani misali da ya nuna hakan . 13 , 14 . ( a ) Wace matsala ce ’ ya’ya mata biyar na Zelophehad suka shiga ? Sun san cewa iyalinsu za su gaji fegin da aka keɓe wa mahaifinsu , kamar yadda Isra’ilawa suka saba yi . ( Lit . Lis . Bisa ga al’ada , ’ ya’ya maza ne kawai suke gādan fegi . Jehobah bai tsaya a nan ba , amma ya gaya wa Musa ya saka wannan cikin Doka : “ Idan mutum ya mutu , ba shi kuwa da ɗa , sai a bada gādonsa ga ɗiyarsa . ” ( Lit . ( b ) Waɗanne labarai cikin Littafi Mai Tsarki ne suka nuna cewa Jehobah ba ya son kai ? Hakika , wannan rashin son kai ne ! M . 10 : 30 - 35 , 44 - 48 . Wataƙila kana ji cewa ba ka son kai . Sa’ad da Yesu yake son ya san yadda mutane suke ɗaukansa , ya tambayi aminansa cewa : “ Wa mutane ke cewa Ɗan Mutum yake ? ” Alal misali , yana iya gaya maka cewa , a wasu lokatai kana daraja mutane daga wasu ƙabilai fiye da wasu ko kuma ka fi yin fara’a da masu kuɗi ko kuma masu ilimi sosai . 7 : 7 ; Kol . Alal misali , sa’ad da kake gayyatar ’ yan’uwa zuwa gidanka , ka gayyaci mutane daga al’adu dabam - dabam . Kana iya haɗa da waɗanda ka fi su kuɗi ko gwauraye ko kuma matasa da iyayensu ba Shaidu ba . ( Karanta Galatiyawa 2 : 10 ; Yaƙub 1 : 27 . ) Sa’ad da muke wa’azi , ya kamata mu yi wa mutane dabam - dabam magana har da mutane daga wasu ƙasashe . Ta yaya za mu zama kamar Jehobah wajen yin karimci ? 1 , 2 . Amma har ila , muna kan koyon abubuwa da ba mu taɓa sani game da juna ba . ” 145 : 9 . Mene ne karimci ? Mene ne karimci ? Babu wanda ya kai Allahnmu Jehobah karimci . ( Mat . 5 : 45 ) Shi ya sa manzo Bulus ya gaya wa waɗanda ba Kiristoci ba cewa , Jehobah “ yana yin alheri , yana ba ku ruwaye daga sama da kwanukan ƙoshi , yana cika zukatanku da abinci da farinciki . ” ( A . Jehobah yana farin cikin tanadar wa mutanensa bukatunsu . Ga wani misali . A ’ yan shekarun da suka shige , wata majagaba mai suna Nancy da take aiki a wurin sayar da abinci ta sami kanta a wani yanayi mai wuya . Ta ce : “ Ina bukatar dalla 66 don in biya kuɗin haya washegari , kuma ban san yadda zan samu kuɗin ba . 6 : 33 . Mece ce kyauta mafi tamani da Jehobah ya ba da ? Wace kyauta ce wannan ? ( Yoh . 10 : 10 ) Wannan ne babban tabbaci cewa Jehobah karimi ne . Ta yaya za ka riƙa yin karimci kamar Jehobah ? 19 : 17 . 13 , 14 . ( a ) Ta yaya Jehobah ya nuna cewa shi mai sanin yakamata ne ? Bai kamata Lutu ya ji tsoro ba , domin Jehobah zai iya rayar da shi . Amma , Jehobah ya ƙyale Lutu ya gudu zuwa wani birni dabam , ko da yake Jehobah ya so ya halaka wannan birnin . Ka lura cewa wajibi ne garin ya zama “ mai - laushi , ” irin wanda ake ba manyan baƙi . 18 : 6 ) Ta yaya waɗannan misalan suka nuna cewa Jehobah yana da sanin yakamata ? — Karanta Levitikus 5 : 7 , 11 . Amma , ka tuna cewa a gaban Jehobah , hadayar da ka ba da tana da muhimmanci sosai . Me ya sa ? Kamar dai Jehobah yana gaya maka cewa : ‘ Na san ba za ka iya ba da irin hadayar da wasu suka ba da ba , amma , ka ba ni abin da za ka iya bayarwa . ’ 103 : 14 . Muna samun ƙarfafa sani cewa Jehobah yana da sanin yakamata , kuma yana amincewa da hidimarmu idan muka yi iya ƙoƙarinmu . Idan kana da yara , shin za ka iya yin koyi da misalin Jehobah ? Hasumiyar Tsaro ta 1 ga Satumba , 2007 , ta ce sa’ad da wasu iyaye suke so su kafa doka don iyalin , suna ƙarfafa yaransu su furta ra’ayinsu . Hakika , kasancewa da sanin yakamata ba ya nufin ƙin yin hidimarmu ga Jehobah domin muna tausaya wa kanmu ba . 16 : 22 ) Bai kamata mu ƙi kasancewa da ƙwazo ba , idan za mu iya yin hakan . Idan muka yi hakan , muna da tabbaci cewa zai yi farin ciki . 86 : 5 . 1 , 2 . ( a ) Me ya sa muke daraja abokai masu aminci da suke gafartawa ? Wata ’ yar’uwa mai suna Ashley ta ce : “ Ƙawar kirki ita ce wadda take a shirye a koyaushe ta taimaka miki kuma ta gafarta miki a duk sa’ad da kika yi kuskure . ” Dukanmu muna son irin waɗannan abokan . Suna sa mu kasance da kwanciyar hankali kuma mu ji suna ƙaunarmu . — Mis . Yana aikata kamar yadda marubucin zabura ya kwatanta : “ Nagari ne kai , ya Ubangiji , mai - hanzarin gafartawa kuwa , mai - yawan jinƙai [ ko , “ ƙauna ta aminci ” ] ga dukan waɗanda su ke kira gareka . ” ( Zab . Mene ne aminci ? ( Karanta Zabura 101 : 6 . ) Sa’ad da muka yi tunani a kan yadda Jehobah yake kasancewa da aminci ga bayinsa , hakan zai ƙarfafa mu . Hakan ya ƙarfafa ni sosai ! Hanya ɗaya ita ce ta wajen taimakon waɗanda suke cikin yanayi mai wuya . ( Mis . ( Mat . 5 : 28 ) Ƙari ga haka , muna nuna wa ’ yan’uwanmu cewa mu masu aminci ne ta wajen ƙin yin gulma ko tsegumi , kuma ba za mu saurara ko kuma yi baƙar magana game da su ba . — Mis . 12 : 18 . 119 : 104 . Mene ne gafartawa ? Nassosi sun koya mana cewa Jehobah yana “ hanzarin gafartawa . ” Ta yaya Jehobah yake gafartawa ? Mutumin da ya tuba da gaske zai tsai da shawara cewa ba zai sake maimaita zunubinsa ba . Saboda haka , sa’ad da Jehobah ya gafarta mana , kamar ya shafe zunubanmu , wato ya gafarta gabaki ɗaya . — Ibran . 10 : 22 ; 1 Yoh . 1 : 7 . Mun koya yadda Jehobah yake gafarta wa mutane daga abin da ya gaya wa Irmiya a wani annabcin da ya yi game da Kiristoci shafaffu . Ka ba da misali . Elaine ta ƙarfafa sa’ad da ta yi bimbini a kan yadda Littafi Mai Tsarki ya kwatanta yadda Jehobah yake gafarta wa mutane . * Elaine ta ce : “ Na fahimci cewa ban gaskata Jehobah yana iya gafarta mini ba , kuma ina ganin zan ɗauki wannan alhakin duk rayuwata . Ko da yake zai ɗauki lokaci in kusanci Jehobah sosai amma yanzu na soma ganin cewa zan iya yin hakan , kuma kamar an kawar mini da wata matsala . ” Hakika , Jehobah Allah ne mai ƙauna da kuma gafarta wa mutane ! — Zab . Za mu iya yin koyi da Jehobah ta wajen gafarta wa mutane . Amma , yana nufin ba ma son mu ci gaba da yin fushi da su . Kuma yana da muhimmanci mu tuna cewa idan muna son Jehobah ya gafarta mana , wajibi ne mu riƙa gafarta wa mutane . ( Mat . 4 : 32 ; Kol . Mene ne zai yi ? Ayuba ya yi hakan , kuma Jehobah ya albarkace shi don ya gafarta musu . 18 , 19 . Mun koyi cewa yana da sauƙin hali , ba ya son kai , shi mai karimci ne da mai sanin yakamata da aminci kuma yana gafarta wa mutane . Hakika , da akwai ƙarin abubuwa da za mu koya game da Jehobah . zurfin wadata na hikimar Allah duk da na saninsa ! ” Muna iya faɗin hakan game da ƙauna da kuma halaye shida da muka tattauna a waɗannan talifofin . — Rom . 73 : 28 . a Hasumiyar Tsaro ta 1 ga Afrilu , 1995 . Ka duba littafin nan Ka Kusaci Jehovah , babi na 26 , sakin layi na 10 . “ Za ka bishe ni da shawararka , bayan wannan kuma za ka karɓe ni zuwa daraja . ” — ZAB . 73 : 28 ) Me ya sa ya furta hakan ? Ya ce : “ Banza na tsarkake zuciyata , na wanke hannuwana da rashin laifi . ” ( Zab . 73 : 16 - 18 ) Wannan marubucin zabura ya koyi darasi mai muhimmanci , wato idan mutum yana so ya ci gaba da moran abuta da Jehobah , wajibi ne ya kasance tare da bayinsa kuma ya riƙa ji da kuma bin shawararsa . — Zab . ( Ka duba hoto na farko . ) Jehobah ya mulmula Isra’ilawa kamar yadda magini yake yin tukunya . Ba ya mulmula wasu mutane ko kuma al’ummai su zama nagargaru wasu kuma miyagu . Ta yaya Jehobah zai nuna ikonsa a matsayin magini ? Alal misali , ka yi la’akari da yadda Jehobah ya mulmula Saul da Dauda , sarakunan Isra’ila . 15 : 1 - 3 , 7 - 9 , 12 ) Mene ne Saul ya yi sa’ad da Jehobah ya gargaɗe shi ? Ya ƙi ya ƙyale Babban Magini ya mulmula shi . Jehobah ya kuma ƙyale mutanen da ke babban birnin Assuriya , wato Nineba su zaɓa ko za su bi umurninsa ko a’a . Jehobah ya ce wa Yunana : “ Tashi , ka tafi Nineveh , babban birnin nan , ka tada murya , ka faɗace ta ; gama muguntassu ta hau gaba gareni . ” — Yun . 1 : 1 , 2 ; 3 : 1 - 4 . 12 , 13 . ( a ) Me ya sa Jehobah yake canja ra’ayinsa sa’ad da mutane suka ƙyale shi ya mulmula su ? Alal misali , Littafi Mai Tsarki ya ce Jehobah ya “ tuba ” da naɗa Saul a matsayin sarkin Isra’ila . ( 1 Sam . Hakan yana nufin cewa ya canja ra’ayinsa ko kuma shawarar da ya tsai da game da mutum . Allah ya kuma canja shawararsa game da mutanen Nineba . Ga misalin wani dattijo mai suna Dennis . A cikin shekaru 30 da suka shige , na more gata dabam - dabam . Amma yanzu , dukan waɗannan gatan sun bi ruwa . Ya ce ya ci gaba da yin nazarin Kalmar Allah kullum da zuwa wa’azi a kai a kai da kuma halartar dukan taro . Dennis ya ce : “ Na ɗauki talifin nan ‘ Ka Taɓa Yin Hidima ? Wannan talifin ya koya mini cewa ya kamata in yi amfani da zarafin da nake da shi yanzu , wajen ƙarfafa dangantakata da Jehobah . ’ ” Ta yaya Dennis ya amfana daga horon ? Ta yaya yankan zumunci zai iya taimaka wa mai zunubi ? Ka ba da misali . Yankan zumunci ma horo ne daga Jehobah . Yanzu an yi shekaru da yawa tun da aka dawo da Robert kuma yana samun ci gaba a cikin ikilisiya . Mene ne ya kamata mu yi sa’ad da Allah yake mulmula mu ? Jehobah Babban Magini , shi ne Ubanmu . Saboda haka , “ kada ka rena koyarwar Ubangiji : kada ka yi kasala kuma da tsautawarsa . ” — Mis . Tabbas , wannan furucin yana nufin mala’iku ’ ya’yan Allah . Littafin Farawa 6 : 2 ya ce : “ Sai ’ ya’yan Allah suka ga ’ yan mata na mutane kyawawa ne ; suka ɗauko wa kansu mata dukan waɗanda suka zaɓa . ” Mene ne waɗannan nassosin suka nuna game da “ ’ ya’yan Allah ” ? “ ’ Ya’yan Allah ” da aka ambata a littafin Ayuba 1 : 6 suna nufin halittu na ruhu da suka taru a gaban Allah , har da Shaiɗan da ya fito “ yawace - yawace cikin duniya . ” 1 : 7 ; 2 : 1 , 2 ) Hakazalika , littafin Ayuba 38 : 4 - 7 ya ce “ ’ ya’yan Allah ” sun “ yi sowa don farinciki ” sa’ad da Allah ya ‘ sanya dutsen ƙusurwar ’ duniya . Babu shakka , waɗannan mala’iku ne domin ba a halicci ’ yan Adam ba a lokacin . Wasu ba sa son su amince cewa mala’iku suna iya yin sha’awar jima’i . Makamancin wannan nassin shi ne 1 Bitrus 3 : 19 , 20 , da ya ambata mala’iku masu tawaye sa’ad da yake magana game da “ zamanin Nuhu . ” Waɗannan mugayen mala’iku sun ɗauki siffar ’ yan Adam , kafin Rigyawa , kuma Allah bai so su yi hakan ba . ( Far . Saboda haka , kamar dai bayan Yesu ya tashi daga matattu , ya gaya wa miyagun ruhohi game da hukunci da za a yi musu . Yesu ya yi musu wa’azin hukunci ne ba na bege ba . ( Yun . 1 : 1 , 2 ) Da yake Yesu ya kasance da bangaskiya da aminci har mutuwa kuma aka ta da shi daga matattu , hakan ya nuna cewa Iblis ba zai iya yi wa Yesu kome ba . A nan gaba , Yesu zai ɗaure kuma ya jefa Shaiɗan da waɗannan mala’iku cikin rami marar matuƙa . ( Luk 8 : 30 , 31 ; R . Angela , * wata ’ yar’uwa ce da ba ta yi aure ba kuma ’ yar shekara talatin da wani abu ce . Dattawa suna son su kai ziyara gidanta , kuma tana ɗan fargaba . Tana tunani , ‘ Mene ne dattawan nan suke son su gaya mini ? ( Irm . 31 : 25 ) Waɗanne shirye - shirye ne ya kamata ka fara yi kafin ka yi ziyara mai ƙarfafawa sosai ? Akwai wasu lokatai da dukanmu muke gajiya don ayyukanmu ko kuma hakokkinmu a cikin ikilisiya . 8 : 27 ) Amma , Allah ya aiko da mala’ika Jibrailu ya yi wa Daniyel bayani kuma ya gaya masa cewa Jehobah ya amsa addu’o’insa . 10 : 19 . Ka tambayi kanka , ‘ Waɗanne matsaloli ne yake fuskanta ? Zai dace ka yi murmushi kuma ka furta kalmomi masu daɗi sosai sa’ad da ka fara tattaunawa da shi . Ga abin da Michael , wanda dattijo ne fiye da shekara arba’in yake fara cewa sa’ad da ya kai ziyara : “ Ka san cewa wani gata mafi kyau na dattawa shi ne su ziyarci ’ yan’uwa a gidajensu kuma su san su sosai . Kuma na daɗe ina ɗokin ziyartar ka . ” Hanya ɗaya da za ka iya ƙarfafa ɗan’uwanka ita ce ta wajen yin amfani da Littafi Mai Tsarki , ko da aya guda tak ka karanta . Bayan ka ziyarce su , ka ci gaba da nuna musu cewa ka damu da su . ( A . M . 15 : 36 ) Alal misali , bayan ziyarar , za ka iya yin shiri don ku fita wa’azi tare . Yana da muhimmanci sosai yanzu ’ yan’uwa su san cewa kana kula da su , ka fahimce su , kuma kana ƙaunar su . ( 1 Tas . 5 : 11 ) Saboda haka , kafin ka ziyarci ’ yan’uwanka , ka yi la’akari da yanayinsu . An canja sunayen . Wasu su ne : Aiki da nishaɗi da yin cuɗanya da wani danginmu da aka yi wa yankan zumunci da yadda muke amfani da fasaha na zamani da damuwa game da lafiyar jikinmu da kasancewa da ra’ayin da bai dace ba game da kuɗi da kuma cika ɗaukan ra’ayinmu ko kuma matsayinmu da muhimmanci . — 1 / 15 , shafuffuka na 12 - 21 . Sun yi tawaye kuma sun ƙi su tuba , suna bukatar su kawar da abin da ya sa su rashin biyayya , kamar tunaninsu da sha’awoyi ko kuma muradinsu da ba su jitu ba da na Allah . KA KUSACI ALLAH Yana barin ’ yan Adam su more alherinsa kowace rana , har da mutanen da ba sa masa godiya . Abin da Bulus ya faɗa wa mutanen Listra yana koya mana darussa masu amfani sosai game da Jehobah . Ka lura cewa Jehobah ya bar mutanen dukan al’ummai “ su yi tafiya cikin nasu tafarku . ” Bulus ya bayyana cewa bai “ bar kansa babu shaida ba . ” ( 2 Timotawus 3 : 16 , 17 ) Hakan ya nuna cewa yana so mu san shi , ko ba haka ba ? Jukka Sylgren ne ya ba da labarin ƘASAR HAIHUWA : FINLAND Na soma ƙaunar halittun Allah tun ina yaro . Mun yi zanga - zanga don kāre hakkin dabbobi , kuma mun yi adawa da shaguna da ake sayar da fātun dabbobi da kuma ɗakunan bincike da ke amfani da dabbobi wajen gwaje - gwaje , kuma mun yaɗa bayanai ga mutane . Ko da yake waɗannan ƙungiyoyin sun ɗan yi gyare - gyare a wasu fannoni , amma sun kasa magance manyan matsalolin da ke addabar mutane . Alal misali , littafin Misalai 12 : 10 ya ce : “ Mutumin kirki yakan lura da dabbobinsa . ” Amma matsalolinmu suna daɗa muni ne domin yawancin mutane sun ƙi bin ja - gorarsa . Littafi Mai Tsarki ya taimaka mini in yi canji sosai . Na daidaita ra’ayina game da hukuma . Amma daga baya , na fahimci cewa Mulkin Allah ne kawai zai iya magance matsalolin duniya . Yanzu na bar kome a hannun Jehobah kuma hakan ya sa na sami kwanciyar hankali . TATTAUNAWA TSAKANIN SHAIDUN JEHOBAH DA MUTANE Sophia : Game da addini ne ? Michelle : E . A dā ni mai bin addini ne . Sophia : Hakika , kuma ta naƙasa tun lokacin . Bari in nuna miki wani misali daga cikin Littafi Mai Tsarki . Michelle : Ki lura da abubuwan da annabi Habakkuk ya tambayi Allah kamar yadda aka rubuta a Habakkuk , sura 1 , ayoyi 2 da 3 : “ Ya Ubangiji , har yaushe zan yi kira , kai kuwa ba ka yarda ka ji ba ? Ina ta da murya gareka saboda zafin mugunta , kai kuwa ka ƙi yin ceto . Michelle : Bari in nuna miki wani misali daga cikin littafin Fitowa 3 : 7 . Sophia : Na yarda da ke . Michelle : Ki lura da abin da Littafi Mai Tsarki ya faɗa game da iko da Allah yake da shi . Sophia : To . Michelle : Na gode . Sophia : Hakika . Me ya sa wahalar da take sha yake sa ki baƙin ciki ? Michelle : Ki yi tunanin abin da hakan yake nufi . Sophia : Ban taɓa yin tunanin wannan ba . * Ka taɓa tunanin wani abu da za ka so ka sami ƙarin bayani a kai daga cikin Littafi Mai Tsarki ? SHAFI NA 3 • WAƘOƘI : 128 , 101 SHAFI NA 15 • WAƘOƘI : 108 , 117 ▪ ‘ Ka Faɗa Mana , Yaushe Waɗannan Abubuwa Za Su Zama ? ’ An tattauna wasu ayoyi na littafin Matta sura ta 24 da 25 a waɗannan talifofin . An tattauna game da mutane ƙalilan da Yesu ya yi amfani da su don ya ciyar da mabiyansa shafaffu a ƙarni na farko a wannan talifin . 26 Hukumar da ke Kula da Ayyukan Shaidun Jehobah ta Samu Ƙaruwa Ban taɓa yin wa’azi ni kaɗai ba . Na ba da ƙasida guda kawai a wata na farko da soma hidimar majagaba ! — In ji Markus . Mahaifina mai suna Hendrik , mai yin takalma ne da kuma manomi a ƙaramin ƙauyen Donderen a arewancin Drenthe da ke ƙasar Nedalan . Ban so Theunis ba sa’ad da na fara haɗuwa da shi , amma da ya zama Mashaidi bayan Yaƙin Duniya na biyu , sai na lura cewa ya fi fara’a . Ban san cewa a nan gaba zan ba da jawabai fiye da 5,000 ba . Hakan ya sa ban iya barci ba har kwana uku . Jim kaɗan bayan haka , aka koyar da ni har wata guda kuma na soma hidimar mai kula da da’ira . Bari in dasa aya a nan , don Janny ta bayyana yadda ta zama majagaba da kuma yadda muka haɗu . Bayan sati ɗaya , sai na halarci taro a Majami’ar Mulki da ke birnin Assen a lardin Drenthe . Na fahimci cewa tana nufin wurin ’ yan’uwa Shaidu . Amma da yake ni ƙaramar yarinya ce , sai mahaifina ya shiga uku da hukuma don ya kore ni daga gida . A shekara ta 1952 , mahaifiyata ta sami sauƙi , kuma na yi hidimar majagaba na ɗan lokaci na wata biyu tare da ’ yan’uwa mata uku . Na soma hidimar majagaba na kullum a shekara ta 1953 , kuma bayan shekara guda , wani ɗan’uwa matashi mai kula da da’ira mai suna Markus ya ziyarci ikilisiyarmu . A yankin Flanders da ke arewacin ƙasar Belgium , mutane suna yare ɗaya da ’ yan ƙasar Holan . Domin ba mu da masauƙi na kanmu , mukan kasance da su har ranar Litinin , kuma mu ziyarci wata ikilisiya a ranar Talata da safe . Amma muna ɗaukan hidimarmu a matsayin albarka daga Jehobah . Markus : Tun ranar da muka yi aure , muna sha’awar zuwa Makarantar Gilead . A makarantar , za a mai da hankali musamman ga horar da ’ yan’uwa maza da kuma koya musu tsarin ƙungiyar . Janny : A cikin wasiƙa da aka aiko mini , an ce in tsai da shawara ko zan yarda in zauna a ƙasar Belgium sa’ad da mijina ya tafi Makarantar Gilead . Yin hidima a hedkwatarmu da kuma taimaka wajen tura littattafai zuwa ƙasar Asiya da Turai da kuma Amirka ta Kudu ya sa na ƙara sani game da ’ yan’uwanmu da ke dukan duniya . 10 : 24 , 25 . Mun yi kewar juna sosai . Mun yi hidimar mai kula da da’ira da gunduma da kuma a Bethel tsakanin shekara ta 1968 zuwa 1980 , hakan ya ƙunshi yin hidima a Bethel da kuma na mai kula mai ziyara . Mun ji daɗin kowace irin hidima da muka yi , kuma mun tabbata cewa duk inda aka ce mu yi hidima don ci gaban al’amura na Mulki ne . Bayan shekara uku , ’ yan’uwa a ikilisiyar da ke birnin Louvain suka ba mu masaukin da ke Majami’ar Mulkin . Tun shekaru 30 da suka shige , wannan shi ne ɗaki na kanmu da muka taɓa samu . Sa’ad da na zama ɗan shekara 78 , sai aka tura mu hidimar majagaba na musamman a garin Lokeren da ke lardin Flanders . Muna farin ciki sosai don wannan hidimar , kuma muna fita wa’azi kullum . “ Mun san cewa abin da ya fi muhimmanci shi ne wanda muke wa hidima , ba inda muke hidima ba ” Mun ga cikar alkawarin da Jehobah ya yi cewa ‘ daɗai ba ni yashe ka ba , ’ kuma cewa idan muka bauta masa da aminci , ba abin da za mu rasa . — Ibran . Suna taimaka mana mu yi tunani . Suna taimaka mana sosai sa’ad da muke shiri da kuma ba da kalami a Nazarin Hasumiyar Tsaro . Me yake nunawa ? Ka yi tunani a kan yadda ya shafi batun da ake tattaunawa da kuma rayuwarka . 24 : 3 . YESU ya kusan kammala hidimarsa a duniya , kuma almajiransa suna ɗokin sanin abin da zai faru da su a nan gaba . ( b ) Waɗanne tambayoyi uku ne za mu tattauna ? Mun kuma fahimci cewa sashe na farko na ƙunci mai girma bai soma a shekara ta 1914 ba . Mene ne zai nuna cewa an soma ƙunci mai girma ? Wannan harin ne zai zama somawar ƙunci mai girma . ( a ) Ta yaya wasu suka “ tsira ” a ƙarni na farko ? ( b ) Mene ne zai faru a nan gaba ? Yesu ya kuma annabta cewa za a “ gajertar da waɗannan kwanaki . ” Annabcin nan ya cika da farko a shekara ta 66 , sa’ad da sojojin Roma suka janye harin . An bayyana shi a cikin littafin Ezekiyel 38 : 14 - 16 da kuma Matta 24 : 29 - 31 . ( Karanta . ) ( Mat . 25 : 31 - 46 ) A dā , mun yi zato cewa an soma hukunta tumaki da awaki daga shekara ta 1914 . Me ya sa za a ce ba a soma hukunta mutane a matsayin tumaki da awaki a shekara ta 1914 ba ? ( Karanta Matta 25 : 31 - 34 , 41 , 46 . ) Yesu bai soma hukunta mutane a matsayin tumaki da awaki a shekara ta 1914 ba , domin bai zama Alƙalin dukan al’ummai ba a wannan shekarar . * To , a yaushe ne Yesu zai soma wannan hukuncin ? ( b ) Waɗanne abubuwa ne aka kwatanta a littafin Matta 24 : 30 , 31 da kuma Matta 25 : 31 - 33 , 46 ? A annabcin da Yesu ya yi game da kwanaki na ƙarshe , ya bayyana cewa zai soma hukunci a matsayin Alƙali na dukan al’ummai ne bayan halakar addinan ƙarya . ( a ) A wane lokaci ne Yesu zai ware tumaki daga awaki ? Ya taimaka mana mu san cewa wa’azin da muke yi yana da muhimmanci . Kafin a soma ƙunci mai girma , mutane suna da zarafin canja ra’ayinsu kuma su soma bin matsatsiyar hanya wadda “ ta nufa wajen rai . ” ( Mat . Amma , ya kamata mu tuna cewa a lokacin ƙunci mai girma ne za a hukunta su a matsayin tumaki ko kuma awaki . A cikin nassin , Yesu ya ambata ‘ zuwansa ’ ko bayyanuwarsa sau takwas . 24 : 30 , 42 , 44 ; 25 : 31 ) Kowanne cikin waɗannan ayoyi huɗu suna nuni ne ga zuwan Kristi a nan gaba a matsayin Alƙali . A waɗanne ayoyi huɗu ne kuma Yesu ya ambata zuwansa ? Sa’ad da yake ba da almarar talanti , Yesu ya ce : ‘ Ananan bayan da aka jima , ubangijin waɗannan bayi ya zo . ’ Mene ne muka kammala game da zuwan Yesu bayan mun tattauna annabcinsa baƙi ɗaya ? Saboda haka , ya dace a kammala cewa a lokacin ƙunci mai girma da ke zuwa ne Yesu zai zo ya naɗa bawan nan don ya kula da dukan abin da yake da shi , kamar yadda aka ambata a Matta 24 : 46 , 47 . Da farko , mun tattauna cewa ba a soma ƙunci mai girma a shekara ta 1914 ba , amma za a soma sa’ad da Majalisar Ɗinkin Duniya ta kai wa Babila Babba hari . “ Ga shi kuwa ina tare da ku kullayaumi har matuƙar zamani . ” — MAT . ( a ) Ka taƙaita almarar alkama da kuma ciyayi . ( b ) Ta yaya Yesu ya bayyana almarar ? A WANI kwatancin da Yesu ya yi game da Mulkin Allah , ya ambata cewa wani manomi ya yi noman alkama , sai magabcinsa ya shuka zawan , wato ciyayi a gonar . ( Ka duba akwatin nan “ Alkamar da Ciyayin . ” ) Yoh . 7 : 1 - 4 ) Kamar yadda mutum yake iya ganin dukan gari sa’ad da ya hau kan dutse mai tsawo , hakan ma wannan almarar tana nuna mana dalla - dalla abubuwan da za su faru a cikin shekaru 2,000 . ( Ka duba ƙarin bayani . ) Yesu ya ce game da ciyayin da kuma alkamar : “ Bar su duka biyu su yi girma tare har kaka . ” ( Ka duba ƙarin bayani . ) A wace hanya ce kuma annabcin Malakai ya cika ? Waɗannan Ɗaliban Littafi Mai Tsarki sun koyar da ainihin ma’anar fansa da koyarwar wutar jahannama , kuma sun yi shelar ƙarshen Lokutan Al’ummai . Mene ne Yesu ya gano sa’ad da ya soma bincikensa ? Sun ƙoƙarta su jawo jayayya tsakanin ’ yan’uwa , amma hakan bai yiwu ba . Sun bar Bethel a watan Agusta na shekara ta 1917 , kuma hakan ya tsarkake ƙungiyar . Kafin a sani , yin wa’azi gida - gida ya zama aikin da aka fi sanin Kiristoci na gaskiya da shi . Hakan ma yake a yau . A yau , Kiristendom wanda sashe ne na karuwar tana ce game da kanta : “ Sarauniya ne ke zaune , ba gwauruwa nike ba , ba kuwa zan ga kewa ba daɗai . ” ( R . Amma , kiɗa za ta canja ba da daɗewa ba . ( Ka duba ƙarin bayani . ) Yoh . 6 : 15 - 17 ) Da yake ba su sami maɓuya ba , za su yi ta kuka da kuma “ cizon haƙora ” domin yawan baƙin ciki . Su wane ne za su yi hakan ? 4 : 1 . Na biyar , za su haskaka . Su wane ne za su haskaka ? Yesu ya kammala annabcinsa da cewa : “ Sa’annan masu - adalci za su haskaka kamar rana a cikin mulkin Ubansu . ” Na farko shi ne lokacin . Yesu ya ce : ‘ Sa’an nan masu - adalci za su haskaka . ’ ( Mat . 24 : 31 ) A sama ne za su haskaka ‘ a cikin mulkin Ubansu . ’ Ka yi la’akari da hanyoyi uku . Ya ce : “ Wanene fa bawan nan mai - aminci , mai - hikima ? ” Daga baya , an ambata a almarar cewa mala’iku ne suke yanka ciyayin . — Mat . Sakin layi na 16 : Littafin Daniyel 12 : 3 ya ce “ waɗanda ke da hikima [ shafaffun Kiristoci ] kuma za su haskaka kamar walƙiyar sararin sama . ” Sakin layi na 18 : Ka duba littafin nan Ka Kusaci Jehovah , shafuffuka na 288 - 289 . 14 : 19 . Yaya Yesu ya yi amfani da manzanni da kuma dattawa da ke Urushalima ? Sa’ad da Yesu ya ga mutanen sai ya ji tausayinsu , ya warkar da marasa lafiya kuma ya koya musu abubuwa da yawa game da Mulkin Allah . Wannan mu’ujizar ce kaɗai dukan marubutan Linjila huɗu suka ambata . ( Mar . 6 : 35 - 44 ; Luk 9 : 10 - 17 ; Yoh . Bayan Yesu ya yi addu’a , sai ya gutsuttsura gurasan kuma ya rarraba kifin . ( a ) Yesu ya fi damuwa da yin tanadin wane irin abinci , kuma me ya sa ? Ya san cewa koya musu Kalmar Allah za ta sa su samu rai madawwami . ( Yoh . A talifi na gaba , za mu tattauna wannan tambayar da ke da muhimmanci ga kowannenmu : Ta yaya za mu san mutane ƙalilan da Kristi yake amfani da su wajen ciyar da mu a yau ? Ya san cewa suna da abubuwa da yawa da za su koya , hakika an ci gaba da kiransu ‘ almajirai . ’ 10 : 1 - 42 ; 20 : 20 - 23 ; Luk 8 : 1 ; 9 : 52 - 55 ) Yana shirya su don aiki mai muhimmanci da za su yi bayan ya mutu kuma ya koma sama . Yesu ya ɗan ambata hakan a taɗinsa da manzo Bitrus bayan ya tashi daga matattu . ( Karanta Yohanna 21 : 1 , 2 , 15 - 17 . ) Tun daga ranar Fentakos ta shekara ta 33 , Yesu ya ci gaba da yin amfani da manzanninsa don koyar da sauran almajiransa shafaffu . Saboda haka , sun ci gaba da “ lizima a cikin koyarwar manzanni . ” Ta yaya manzannin suka nuna cewa ba su yi watsi da aikinsu na kula da tumakin Yesu ba ? Sa’ad da ake rarraba wa gwauraye abinci , ana mai da hankali ga mata Ibraniyawa fiye da mata Helenawa . Ta yaya manzannin suka warware wannan matsalar ? Ta yaya Kristi ya yi amfani da manzanni da kuma dattawa da ke Urushalima ? ( Karanta Ayyukan Manzanni 15 : 1 , 2 . ) 1 : 18 . Babu shakka ! Hakan tabbaci ne cewa Jehobah ya albarkaci tsarin da Ɗansa ya yi amfani da shi don ya ciyar da ikilisiyoyi . 10 : 22 ; 1 Kor . Littafin Ayyukan Manzanni 5 : 12 ya ce : “ Aka gudana da alamu da al’ajibai dayawa ta hannuwan manzannin a cikin jama’a . ” Amma , yanayin ya canja a ƙarshen ƙarni na farko . A ƙarni na farko , wasu ’ yan’uwa sun zama ’ yan ridda amma manzannin Yesu masu aminci sun ‘ hana ’ su yaɗa koyarwar ƙarya . 2 : 3 , 6 , 7 ) Bayan manzo na ƙarshe ya mutu , sai koyarwar ƙarya ta yi jijiya kuma ta yaɗu har na tsawon shekaru da yawa . 11 : 25 . Waɗanne abubuwa masu muhimmanci ne suka soma faruwa a shekara ta 1914 ? A wannan shekarar , abubuwa da yawa masu muhimmanci sun soma faruwa . 3 : 1 - 4 ) An soma tattara alkamar , wato Kiristoci shafaffu a shekara ta 1919 . 24 : 45 - 47 ) Ta wace hanya ce Yesu zai yi hakan ? Waye ne bawan nan mai - aminci mai - hikima ? Yana da muhimmanci mu san wannan bawan . 4 : 4 ; Yoh . 17 : 3 . Ta yaya za mu fahimci kwatancin da Yesu ya yi game da bawan nan mai - aminci ? A dā mun bayyana a littattafanmu cewa , a ranar Fentakos na shekara ta 33 ne Yesu ya naɗa wannan bawan mai - aminci don ya kula da iyalin gidansa . 24 : 3 ) Sashe na annabcin da aka ambata a littafin Matta 24 : 4 - 22 ya cika sau biyu . Na farko ya cika a shekara ta 33 zuwa ta 70 a zamanin Yesu . Kuma na biyun yana cika sosai a yau . * A wannan mahallin , sa’ad da Yesu yake magana game da abubuwan da za su auku a kwanaki na ƙarshe , sai ya faɗi kwatancin bawan nan mai - aminci . Amma , ba haka yanayin yake ba a shekara ta 1914 . Wato lokaci ya yi da za a ware ciyayi daga alkama . Ana kiransu “ zuriyar firist ba - sarauci , ” kuma an ba su aikin “ gwada mafifitan halulluka na wannan wanda ya kiraye [ su ] daga cikin duhu zuwa cikin haskensa mai - ban al’ajabi . ” 12 : 17 . Ka bayyana . Akwai ’ yan’uwa maza shafaffu da ke hidima a ikilisiya a matsayin bayi masu hidima ko kuma dattawa . Amma , ba sa saka hannu wajen tanadar wa ’ yan’uwa a dukan duniya koyarwar Allah . 11 : 3 ; 14 : 34 . To , su waye ne bawan nan mai - aminci , mai - hikima ? To , daga wane rukuni ne Yesu zai zaɓi da kuma naɗa bawan nan mai - aminci ? ( b ) Wane gargaɗi ne Yesu ya yi wa wannan bawan ? ( Ka duba akwatin nan “ Idan Mugun Bawan Nan Ya . . . ” ) A yaushe ne Yesu ya sanya bawan nan bisa “ dukan abin da ya ke da shi ” ? Yesu ya ce : “ Wannan bawa mai - albarka ne , wanda ubangijinsa sa’anda ya zo za ya iske shi yana yin haka . Daga abubuwan da muka tattauna , mene ne za mu iya kammalawa ? Shin bawan nan mai - aminci zai samu lada fiye da sauran shafaffu a sama ? A’a . Alkawarin da aka yi wa ƙaramin rukuni zai iya shafan wasu ma . Me ya sa Yesu ya naɗa bawan nan mai - aminci , kuma mene ne ka ƙudura niyyar yi ? Bawan nan mai - aminci , mai - hikima ne Yesu yake amfani da shi don ya ciyar da jama’a , kamar yadda ya yi a ƙarni na farko . Bari mu ƙudura niyyar ci gaba da nuna godiya ta wajen goyon bayan ’ yan’uwa shafaffun da ke cikin bawan nan mai - aminci , mai - hikima . — Ibran . 13 : 7 , 17 . Sakin layi na 2 : A farko , Yesu ya ba da wani kwatanci inda ya kira ‘ bawan ’ “ wakili . ” — Luk 12 : 42 - 44 . Ya “ sanya shi bisa iyalin gidansa ” : A shekara ta 1919 , Yesu ya zaɓi ƙwararrun ’ yan’uwa maza shafaffu don su zama bawansa mai aminci , mai hikima Yesu ya ba da gargaɗi game da mugun bawan nan wanda ya ce ubangijinsa yana jinkirin zuwa kuma sai ya soma dūkan bayi ’ yan’uwansa . Amma , rukunin bawan nan mai aminci , mai hikima ya ci gaba da yin tsaro da kuma tanadar da koyarwar Allah . ’ Yan’uwa maza shafaffu da su ne bawan nan mai aminci , sun fahimci cewa za su ba da lissafi ga Ubangijinsu don yadda suka kula da iyalin gidansa . An sanar wa iyalin Bethel da ke Amirka da kuma Kanada a safiyar ranar Laraba , 5 ga Satumba , 2012 cewa an naɗa wani sabon mamban Hukumar da ke Kula da Ayyukan Shaidun Jehobah . Sunansa Mark Sanderson ne , kuma ya soma hidima a wannan matsayin a ranar 1 ga Satumba , 2012 . Ɗan’uwa Sanderson ya yi girma a birnin San Diego da ke jihar Kalifoniya a Amirka , kuma iyayensa Shaidu ne . A watan Disamba na shekara ta 1990 , ya sauke karatu a aji na bakwai na Makarantar Koyar da Masu Hidima ( wadda yanzu ake kira Makarantar Koyar da ’ Yan’uwa Maza Marasa Aure ) a Amirka . Layi na baya , daga hagu zuwa dama : D . All rights reserved . Mutane a ƙasashe da yawa yanzu suna jin daɗin kallo da kuma sauraron batsa fiye da dā . — Ka duba akwatin nan mai jigo “ Sakamakon Binciken da Aka Yi Game da Batsa . ” Yadda ake nuna batsa a yau ma yana canjawa . Yesu ya ce : “ Kowane itacen kirki ya kan fitar da ’ ya’yan kirki ; amma mummunan itace ya kan fitar da munanan ’ ya’ya . ” Na yi yunƙurin daina wannan halin , amma da shigewar shekaru ya zama min jiki . ” Mutane masu son batsa ba sa so mutane su san cewa suna da wannan halin . Judith Reisman , wata masaniya mai bincike a kan batsa ta yi bayani a gaban kwamitin Majalisar Dattijai na Amirka cewa : “ Hotunan batsa suna shiga ƙwaƙwalwar mutum su yi tasiri bisa kansa nan da nan , sa’an nan su canja tunaninsa kuma yana da wuya a mance da su . ” Susan , wata ’ yar shekara 19 da ta ɗan kalli batsa ba da saninta ba ta ce : “ Hotunan sun zauna daram a zuciyata . ABIN DA MASANA SUKA FAƊA : “ Batsa tana raba ma’aurata da iyalai gaba ɗaya . ” — Littafin nan The Porn Trap , wanda Wendy da kuma Larry Maltz suka wallafa . Batsa tana raba aure kuma tana ɓata dangantaka da ke cikin iyali ta wajen Sa maigida ko matar aure ta kasance da son zuciya , tana kashe zumuncin da ke tsakanin ma’aurata kuma ta sa su daina gamsuwa da juna . — Afisawa 5 : 28 , 29 . ( Malakai 2 : 16 ) Zina cin amana ne da za ta iya ɓata aure kuma ta kai ga rabuwa da kisan aure . Bincike ya nuna cewa batsa takan sa matasa su soma jima’i tun lokacinsu bai kai ba , kuma su zama masu lalata , masu jima’i a hanyar da ba ta dace ba , har ma su kasa daidaita tunaninsu da yadda suke ji . GASKIYAR AL’AMARIN : Batsa tana ɓata dangantaka mai kyau tsakanin mutane kuma tana jawo ɓacin rai da azaba . — Misalai 6 : 27 . Ka yi la’akari da wasu dalilai : Jehobah ya san cewa batsa tana sa mutum son zuciya da mugun tunani kuma tana ɗaukaka ra’ayin Shaiɗan game da jima’i . — Farawa 6 : 2 ; Yahuda 6 , 7 . ( Zabura 103 : 8 , 14 ) Yana ba wa masu tawali’u damar zuwa wurinsa don su samu ‘ jinƙai , a kuma yi musu alherin da zai taimake su a kan kari . ’ — Ibraniyawa 4 : 16 ; ka duba akwatin nan mai jigo , “ Matakai da Mutum Zai Ɗauka don Ya Daina Kallon Batsa . ” Ka lura da abin da Littafi Mai Tsarki ya faɗa game da wasu da suka iya daina munanan halaye : “ Aka wanke ku , . . . aka tsarkake ku , . . . aka baratar da ku cikin sunan Ubangiji Yesu Kristi , cikin ruhun Allahnmu kuma . ” Franz ya bayyana cewa : “ A duk lokacin da zuciyata ta motsa ni in kalli mace da sha’awa , ina addu’a ga Jehobah nan da nan kuma in kawar da idanuna . ” Littafi Mai Tsarki ya nuna cewa Jehobah shi ne sunan Allah . Ni ne ɗan fari cikin yara 10 , kuma sa’ad da na kai ɗan shekara 13 , na soma aikin kuɗi don in tallafa wa iyalinmu . Sun saba yin ashar kuma ana yawan samun sigari a wurin . Na tarar da wata tsohuwar mujallar Hasumiyar Tsaro , wadda ke ɗauke da adireshin ofishin reshen Shaidun Jehobah da ke ƙasar Ostareliya . Ba da daɗewa ba ya soma nazarin Littafi Mai Tsarki da ni . Wannan ayar ta ƙarfafa mu mu “ tsarkake kanmu daga dukan ƙazamtar jiki . ” Na ƙudura cewa zan daina shan taba da kuma yin maye . Bai kasance mini da sauƙi in yi waɗannan gyare - gyare ba , domin waɗannan halayen sun zama min jaraba da daɗewa . Duk da haka , ban iya daina yin ashar nan da nan ba . Na yi tunani cewa idan Allah yana da ikon halittar sararin samaniya , tabbas zai iya ba ni ƙarfin yin waɗannan canji don in faranta masa rai . ( Ishaya 54 : 13 ) Na gaskata da kalmomin da ke Misalai 10 : 22 , cewa : “ Albarkar Ubangiji ta kan kawo wadata . ” Bulus ya ce : ‘ Gama tun halittar duniya al’amuran [ Allah ] da ba su ganuwa , watau ikonsa madawwami da allahntakarsa , a sarari a ke ganinsu ; ta wurin abubuwa da an halitta ana gane su ; har kuwa su rasa hujja . ’ Bari mu tattauna furucin nan da Bulus ya yi da kyau . Hakika , taurari da ke samaniya da kuma igiyar ruwa a teku suna nuna cewa Mahaliccinmu mai iko ne . Wani masani ya ba da kwatanci da zai bayyana hakan . Ya ce : “ A ce wani direba ya yi watsi da wata alamar da ke nuna masa cewa ya bi hagu . Duk wanda ya ce bai gan waɗannan abubuwan ba bai da hujja . Karatun Littafi Mai Tsarki na watan Oktoba Galatiyawa 1 - 2 Timotawus 4 ( Misalai 28 : 9 ) Alal misali , a zamanin dā , Allah ya ƙi jin addu’ar Isra’ilawa da suka yi kisan kai . Idan muka yi hakan , za mu iya yin addu’a a hanyar da ta jitu da nufin Allah . — Karanta 1 Yohanna 5 : 14 . Don ƙarin bayani , ka duba babi na 17 na wannan littafin , Menene Ainihi Littafi Mai Tsarki Yake Koyarwa ? Shaidun Jehobah ne suka wallafa An Tsarkake Ka SHAFI NA 3 • WAƘOƘI : 125 , 66 Wane Irin Mutum Ne Ya Kamata Ka Zama ? ▪ Wane Irin Mutum Ne Ya Kamata Ka Zama ? 8 Amsoshin Tambayoyin Masu Karatu 28 Elisha Ya Ga Karusai na Wuta — Kai Kuma Fa ? “ Aka wanke ku . . . aka tsarkake ku . ” — 1 KOR . ( Ka duba hoton da ke wannan shafin . ) MUTANEN Urushalima sun yi mamaki sosai . Waɗannan ne wasu cikin matsalolin da Nehemiya ya gani sa’ad da ya koma Urushalima . — Neh . A cikin shekaru dubu da suka shige , Isra’ilawa suna shirye su yi wa Jehobah biyayya . Wannan gata ne mai girma sosai . Nehemiya ya sake koma Urushalima bayan shekara ɗari da Yahudawan da suka rage suka koma don su sake gina birnin . Suna son su gina ta don su soma bauta wa Jehobah kuma . Amma a lokacin da Nehemiya ya isa , sai ya ga cewa Yahudawa ba su saka bautar Jehobah farko a rayuwarsu ba . Kiristoci shafaffu da kuma “ taro mai - girma ” masu tsarki ne , kuma suna bauta wa Jehobah kaɗai . ( R . Yoh . 7 : 9 , 14 , 15 ; 1 Kor . Da akwai dalilai uku : Na farko , Eliashib dangin Tobiah ne . Ta yaya dattawa da sauran ’ yan’uwa suke ƙoƙari su ga cewa sun kasance da tsarki ? Idan ba mu bi mizanansa ba , ba za mu ci gaba da zama tsarkakku a gabansa ba . Wane yanayi ne haikalin Jehobah yake ciki , kuma mene ne Nehemiya ya yi don ya daidaita yanayin ? ( Neh . 12 : 44 ) Nehemiya ya sa aka karɓi wannan zakkar , kuma ya naɗa maza masu aminci da za su riƙa aika wa Lawiyawa zakkar . Wane darasi ne za mu iya koya daga wannan labarin ? ( 1 Laba . 29 : 14 - 16 ) Wataƙila muna ganin cewa gudummawarmu kaɗan ne , amma idan muka yi hakan da yardan rai , Jehobah zai yi farin cikin karɓa baiwarmu . — 2 Kor . Mene ne wasu Isra’ilawa suke yi a ranar Assabaci ? Amma , wasu Isra’ilawa a zamanin Nehemiya sun yi amfani da ranar don kasuwanci , kamar yadda suke yin amfani da sauran kwanaki na makon . Darasi na farko shi ne mu rage yawan lokacin da muke yi wajen kasuwanci . ( Karanta Matta 6 : 24 . ) Hakazalika , dattawa da bayi masu hidima a yau suna mai da hankali don yin abubuwa da za su amfani ikilisiyar kuma ’ yan’uwa suna ƙaunarsu don hakan . Ba a bukatar Kiristoci su yi Assabaci kowane mako . Amma , Bulus ya gaya mana cewa “ akwai fa hutun assabbat ajiyayye domin jama’ar Allah . ” 6 : 33 . Sa’ad da waɗannan yaran suka yi girma , shin za su ɗauka cewa su Isra’ilawa ne ? A yau muna bukatar mu ɗauki mataki don mu taimaka wa yaranmu su kasance da halin da ya dace da Kirista . Alal misali , yana ɗaukan lokaci kafin a koyi wani yare , musamman idan akwai wasu abubuwan da ke janye hankalin mutum . Me ya sa iyaye ne suka fi dacewa su taimaki yaransu su keɓe kansu ga Jehobah ? Iyaye , yaranku suna bukatar ku taimaka musu su kasance da halin da ya dace a matsayin Kirista . Mene ne za mu iya yi don Jehobah ya yi mana alheri ? Annabi Malakai ya bayyana cewa Jehobah yana tuna da ‘ waɗanda suke jin tsoronsa , da masu - tunawa da sunansa ’ kuma yana saka sunansu a “ littafin tunawa . ” ( Mal . 6 : 10 . ( Neh . 13 : 31 ) Allah zai sanya sunanmu a cikin littafin tunawa kamar yadda ya yi da Nehemiya , idan muka ci gaba da guje wa mugun tarayya , muka goyi bayan ƙungiyarsa , muka saka bautarsa a kan gaba kuma muka kāre matsayinmu na Kirista . Sai ka dawo gida wata rana kuma ka tarar cewa an yi kaca - kaca da dukan abubuwan da ke cikin gidanka . ( 1 Yoh . 4 : 8 ) Ta wajen yin nazarin Littafi Mai Tsarki , mun fahimci cewa Shaiɗan ‘ sarkin duniyar ’ nan ne yake haddasa matsaloli da yawa da suke faruwa . — Yoh . 14 : 30 ; 2 Kor . Domin kurakuranmu ne sukan jawo mana wasu matsaloli . ( Mis . Ta yaya mutum zai iya yin gunaguni da Jehobah ? Hakika , yin hakan ɓata lokaci ne . Hakan zai iya soma shafan ayyukan mutumin . Ta yaya za mu guji faɗawa cikin wannan tarkon ? Amsoshin waɗannan tambayoyin suna da muhimmanci sosai a gare mu , domin za su taimaka mana mu ci gaba da kasancewa da dangantaka ta kud da kud da Jehobah . 6 , 7 . 10 : 11 , 12 . ( Lit . Lis . Sha 1 : 34 , 35 ) Mene ne hakan ya koya mana ? Me ya sa mutanen zamanin Ishaya suka soma ɗora wa Jehobah laifi ? Amma babbar matsalar ita ce sun daina sauraron Jehobah kuma sun ƙyale dangantakarsu da shi ta yi tsami . ( Amos 8 : 11 ) Maimakon su nemi taimakon Jehobah , sai suka ɗora masa da kuma sarakunansu laifin haddasa matsalolinsu . ( Ezek . 18 : 29 ) Kamar dai sun mai da kansu alƙalai , kuma sun shar’anta Jehobah bisa ga ƙa’idojinsu . Tun daga lokacin , mutane da yawa sun bi mugun misalin Adamu ta wajen ɗora wa Allah laifin kurakuran da suka yi . Mene ne za mu koya daga misalin Yunana ? Annabi Yunana ya ga laifin Jehobah domin ya yi wa mutanen ƙasar Nineba ji ƙai . Hakan zai iya faruwa da mu kuwa ? Idan muna tunani game da kanmu kaɗai , za mu iya mancewa da bukatun wasu . 3 : 3 , 4 , 9 . Kada ka ƙyale gunagunin wasu su shafe ka . ( Zab . 78 : 42 ) Idan muka yi bimbini a kan dukan abubuwa masu ban al’ajabi da Jehobah ya yi mana , hakan zai sa mu kusace shi . Wani abu kuma da zai iya raba mu da Jehobah shi ne idan muka kasance da halin da bai dace ba game da ’ yan’uwanmu . ( 1 Yoh . 13 : 7 , 17 . 16 , 17 . 10 : 13 . Jehobah ya tsani rashin gaskiya amma yana son adalci . Babu shakka , wannan karin maganar gaskiya ne : “ Wanda ya fara kawo da’awatasa shi a ke gani da gaskiya : Amma maƙwabcinsa ya kan zo ya tone shi . ” — Mis . Domin mu ne sanadin wasu matsalolin da muke fuskanta . Me ya sa ba zai dace mu yi hakan ba ? Ka yi la’akari da wannan misalin : A ce wani yana da mota mai gudu sosai . Sai ya soma tuƙi kuma gudun da yake yi ya wuce kima . Shin mutumin da ya ƙera motar ne ? A’a ! Babu shakka , ba dukan matsaloli ba ne laifinmu . 5 : 8 . Sa’ad da kake fuskantar matsaloli masu tsanani sosai , ka tuna da misalin Joshua da Kaleb . Sun dogara ga Jehobah kuma ya albarkace su . “ Bari kuma mu lura da juna domin mu tsokani juna zuwa ga ƙauna da nagargarun ayyuka . ” — IBRAN . 10 : 24 . Ta yaya za mu ƙarfafa juna ? 4 : 7 . Bayan Mulkin Allah ya soma sarauta a shekara ta 1914 , an kori Shaiɗan daga sama zuwa duniya . Mene ne sakamakon hakan ? Yana “ matsanancin fushi , don ya san lokacinsa ya ƙure . ” ( R . Yoh . 14 : 1 ; M . Wa . 2 : 23 ) A wasu lokatai , dukan waɗannan wahalar za su iya sa mu kasala har mu yi sanyin gwiwa kome ƙoƙarinmu . Mene ne furucin nan “ mu lura da juna ” yake nufi , kuma yaya za mu iya yin hakan ? Idan muka gai da ’ yan’uwanmu a Majami’ar Mulki da garaje ko idan muka tattauna abubuwan marar amfani da su , ba za mu iya sanin bukatunsu ba . Bai kamata mu riƙa shisshigi game da abin da bai shafe mu ba . ( 1 Tas . 5 : 1 - 3 ) Ta yaya za su yi kiwon garken Allah da kyau idan ba su san ’ yan’uwansu sosai ba ? Idan dattawa suka nuna cewa suna a shirye su taimaka wa ’ yan’uwansu kuma suna jin daɗin kasancewa tare da su , zai yi wa ’ yan’uwa a cikin ikilisiyarsu sauƙi su nemi taimako daga wurinsu . ( Karanta 1 Tasalonikawa 5 : 14 . ) ( Ayu . 6 : 2 , 3 ) Za su iya faɗan wani abu da za su yi da - na - sani daga baya . Amma a waɗannan lokutan , na tuna wa kaina cewa ita ainihi mace ce mai ƙauna da kirki da kuma karimci . Na koya cewa masu ciwon baƙin ciki za su iya faɗin abin da za su yi da - na - sani daga baya . Ya ce : “ Ku gafarta masa , ku yi masa ta’aziya kuwa , kada ya zama da ko ƙaƙa irin wannan shi dulmaya domin yawan baƙin cikinsa . Manzo Bulus ya ce : “ Bari kuma mu lura da juna domin mu tsokani juna zuwa ga ƙauna da nagargarun ayyuka . ” Wani ɗan’uwa ya ce : “ Mahaifina bai taɓa ce na yi wani abu mai kyau ba . ” Ko da yake shi ɗan shekara 50 ne yanzu , yana farin ciki sa’ad da wani ya yaba masa don ayyuka masu kyau a matsayin dattijo . Sa’ad da dattawa suke ƙoƙarin su taimaki wani da ya yi laifi , zai dace su ambata wasu ayyuka masu kyau da ya yi a dā , kuma hakan zai iya sa hankalinsa ya dawo kuma ya yi nagarta . ( Gal . Ta ji kamar ba ta cancanci Jehobah ya ƙaunace ta ba , kuma ta so ta daina bauta masa . Amma , wani dattijo ya tuna mata dukan ayyuka masu kyau da ta yi a ƙungiyar Jehobah kuma ya tabbatar mata cewa har ila Jehobah yana ƙaunarta . Hakan ya ƙarfafa ta . Hanya mafi kyau da za mu motsa ’ yan’uwanmu ita ce ta wajen yaba musu da kuma taimaka musu su san cewa ƙaunarmu ga Allah ce ta sa muke iya ƙoƙarinmu a hidimarsa . — Karanta Filibiyawa 2 : 1 - 4 . ( Ka duba hoton da ke shafi na farko . ) Ka yi la’akari da yadda wani dattijo mai kirki ya taimaki wani ɗan’uwa da ya daɗe ba ya wa’azi da ƙwazo . Yayin da dattijon ya saurare shi , ya kasance a bayyane cewa har ila yana ƙaunar Jehobah sosai . Yana yin nazarin dukan Hasumiyar Tsaro kuma yana ƙoƙari ya halarci dukan taro a kai a kai . Da sannu - sannu , ɗan’uwan ya fahimci cewa ya ƙyale abin da ya faru tun da daɗewa ya hana shi bauta wa Allahn da yake ƙauna . Dattijon ya gayyaci ɗan’uwan su fita wa’azi tare kuma ya sa ya sake soma wa’azi da ƙwazo kuma daga baya ya sake zama dattijo . Jehobah ya yi haƙuri da bayinsa da suka yi sanyin gwiwa a zamanin dā . Shaiɗan yana yin amfani da ƙarya da kuma yaudara don ya sa mu daina bauta wa Allah . ( Yoh . 8 : 44 ; 2 Kor . Mene ne Shaiɗan yake ƙoƙari ya yi don ya ɓata dangantakarmu da Allah , kuma me ya sa ? Ta yaya Shaiɗan yake ƙoƙarin gurɓata zuciyarmu ? Kafin mu tattauna yadda za mu iya kāre kanmu , ya kamata mu ga abin da ya sa Shaiɗan ya yaudari Hawwa’u amma bai yi nasara da Ɗan Allah ba . Mahalicci ya shirya duniya yadda za ta ba da abinci a yalwace . Shaiɗan zai iya yin amfani da sha’awar abinci don ya sa mu ɓata wa Jehobah rai . Ka yi la’akari da yadda ya yi da Hawwa’u . Shaiɗan ya sake yin amfani da wannan dabarar don ya yaudari Yesu . ( Luk 4 : 1 - 3 ) Yesu yana da zaɓi biyu . Zai iya yin amfani da ikonsa wajen cika muradinsa na abinci ko kuma ya ƙi yin hakan . Shaiɗan ya yaudari Hawwa’u da wannan dabarar , sa’ad da ya ce mata : “ Idanunku za su buɗe . ” ( Luk 4 : 7 ) Yesu ba ya so ya zama irin mutumin da Shaiɗan yake so ya zama . Wataƙila fahariya tana cikin abubuwan da suka sa ta yi na’am da ƙaryar Shaiɗan . Hakan babban kuskure ne . 13 , 14 . Yana kuma yin amfani da “ sha’awar idanu ” wajen sa mutane su kalli hotunan batsa musamman ma a Intane . Sa’ad da kifi ya ga tana , ba zai san cewa tarko ba ne . Idan muna yin nazarin Littafi Mai Tsarki sosai , za mu fahimci nassosi da kyau kuma za mu iya tuna da nassin da zai taimaka mana sa’ad da aka jarabce mu . ( Zab . 1 : 1 , 2 ) Idan muka tuna da misalan bayin Allah da suka kasance da aminci , mu ma za mu so mu yi koyi da su ta wajen riƙe amincinmu . Wani abin da zai taimaka mana mu yi tsayayya da “ abubuwan da ke cikin duniya ” shi ne kalamin da manzo Yohanna ya furta cewa : “ Duniya ma tana wucewa , duk da sha’awatata : amma wanda ya aika nufin Allah ya zauna har abada . ” ( 1 Yoh . Maretha du Raan Hakan ya sa ina tafiya da kyar kuma na samu wasu matsaloli masu tsanani a sakamako . Hakazalika , muna yin taron ikilisiya a matsayin iyali . Na zama mai shela kuma na yi baftisma sa’ad da nake ’ yar shekara 19 . Daga baya , wani mai kula da da’ira ya ziyarce mu kuma ya yi jawabi game da hidimar majagaba . Ina shaida taimakon Jehobah a kai a kai a matsayin majagaba . Na yi matuƙar farin ciki don taimaka wa mutane su keɓe kansu ga Jehobah kuma su yi baftisma . Ban da murnar da iyaye suke yi sa’ad da suka sami ƙaruwa , suna da hakki masu muhimmanci da za su cika . 13 : 2 , 3 ) Hakan ya sa su farin ciki sosai , amma sun damu da yadda za su yi rainon yaron . Sa’ad da ta zama ’ yar shekara biyu , sai ta soma ba mutane warƙa da gaba gaɗi . ” Yara suna son su koya game da duk abin da suka gani kusa da su . Kamar yadda manya sukan riƙe wani batu da sauri sa’ad da suka maimaita shi sau da sau , yara ma sukan tuna da abin da aka koya musu idan aka maimaita shi . Wani dattijo da matarsa take hidimar majagaba na kullum ya lura cewa yin rainon yaro da kula da ayyukan ikilisiya da yin aiki bai kasance musu da sauƙi ba . Ya’ya suna kamar kibiyoyi a hannun maharbi . Wajibi ne ya yi saiti da kyau kafin ya yi harbi . 4 ) Iyaye Kirista a yau ma za su yi irin wannan farin cikin sa’ad da ’ ya’yansu suka ci gaba da “ yin tafiya cikin gaskiya . ” Mene ne ya faru ? “ Ubangiji kuwa ya buɗe idanun saurayin ; ya gani ; ga shi kuwa , dutsen yana cike da dawakai , da karusai na wuta kewaye da Elisha . ” ( 2 Sar . 6 : 15 - 17 ) Mene ne za mu iya koya daga wannan labarin da kuma wasu abubuwa da suka faru a rayuwar Elisha ? Elisha bai yi rawan jiki ba ko da yake rundunar Suriya sun kewaye birnin da yake ciki . 4 : 8 ) Bari mu tattauna yadda za mu amfana daga wasu abubuwa da suka faru a rayuwar Elisha . Wata rana da Elisha yake huɗa a gona , sai annabi Iliya ya zo ya same shi kuma ya saka masa tufafinsa . Elisha ya san abin da Iliya yake nufi . Sai ya koma gida , ya yi biki , ya yi wa iyayensa ban kwana kuma ya tafi don ya yi wa Iliya hidima . ( 1 Sar . 19 : 16 , 19 - 21 ) Da yake Elisha yana shirye ya yi duk abin da Jehobah ya ce ya yi , hakan ya sa Jehobah ya yi amfani da shi a hanyoyi da yawa kuma daga baya ya ɗauki matsayin annabi Iliya . A wannan lokacin , Elisha ne yake “ zuba ruwa a hannuwan Iliya . ” Amma , bai kamata mu yi hakan ba domin Jehobah yana daraja dukan ayyukan da bayinsa suke yi . — Ibran . Iliya ya gaya wa Elisha kada ya bi shi , amma Elisha ya ce : “ Ba ni barinka . ” Sa’ad da suke tafiya , sai Iliya ya gaya wa Elisha : “ Ka yi roƙon abin da zan yi maka kafin in rabu da kai . ” Kamar yadda Sulemanu ya ce a ba shi abin da zai taimaka masa ya bauta wa Jehobah da kyau , Elisha ya ce Iliya ya ‘ bar rabo na ɗan fari na ruhunsa shi kasance a wurinsa . ’ Sha 21 : 15 - 17 ) Hakan ya nuna cewa Elisha yana son ya gaji Iliya a matsayin annabi . Annabin ya ce : “ Ka roƙi abu mai - wuya ; amma duk da haka , idan ka gan ni sa’anda an fyauce ni daga wurinka , za ya zama maka ; amma idan ba haka ba ba za ya zama ba . ” ( 2 Sar . 2 : 10 ) Amsar da Iliya ya ba da yana nufin abubuwa biyu . Na biyu , idan Elisha yana son ya sami abin da ya roƙa , wajibi ne ya kasance tare da Iliya ko da mene ne zai faru . Ko da yake magabta sun kewaye shi a Dothan , Elisha bai ji tsoro ba . Domin yana da bangaskiya sosai ga Jehobah . Sarki Sobhuza ya amsa cewa : “ Ah , shi babban Sarki ne . Robert ya ce : ‘ Halin Babban Sarki Sobhuza ya burge ni sosai . Robert ya ci gaba da cewa : ‘ Da yamma , sai muka ziyarci makarantar da ake kira Swazi National School . Mun yi wa shugaban makarantar wa’azi , kuma ya saurara sosai . Saboda haka , Shaidu sun yi farin ciki sosai don abubuwan da ya yi , kuma sun yi baƙin ciki ainun sa’ad da ya rasu . Akwai mutane fiye da miliyan ɗaya a ƙasar , kuma kowane mai shela yana da mutane 384 da zai yi wa wa’azi . Hakika , an dasa iri mai kyau a lokacin da masu shela suka je ƙasar Suwazilan a tsakanin shekara ta 1930 zuwa 1939 . — Daga tarihinmu a Afrika ta Kudu . Babu wani dalilin da zai sa mu damu da inda wanda aka yi wa yankan zumunci ya zauna a cikin Majami’ar Mulki . Tun da yake ba a ajiye kujerar baya a Majami’ar Mulki don waɗanda aka yi wa yankan zumunci ba , ba laifi ba ne yaron da aka yi wa yankan zumunci ya zauna kusa da iyayensa ko da a gaba suka zauna . Saboda haka , iyayen za su iya taimaka wa ɗansu idan ba su ƙyale shi ya zauna a wani wuri dabam ba . Amma , idan danginsa suna ƙoƙartawa su bi ƙa’idojin Littafi Mai Tsarki game da yankan zumunci kuma hakan ba ya sa wasu tuntuɓe , bai kamata kowa ya damu da yadda ’ yan’uwan suka zauna sa’ad da ake taro ba . Ko da yake wannan talifin yana magana game da namiji da aka yi wa yankan zumunci , amma batun ya shafi ta mace ma . A wannan ƙauyen ne aka haife ni a watan Disamba na shekara ta 1939 . Iyayena sun zama Shaidun Jehobah wajen shekaru bakwai kafin a haife ni . Bayan mahaifiyata ta fahimci cewa kakana yana da ilimin Littafi Mai Tsarki fiye da firist da ke ƙauyen , sai ta yarda ta zama Mashaidiya . A shekara ta 1947 bayan Yaƙin Duniya na Biyu , mahaifina ya dawo gida da mummunan ciwon baya . Ko da yake yana rashin lafiya sosai , ya ci gaba da riƙe imaninsa . Mun gaji tilis kuma muna matuƙar baƙin ciki . An kai su arewa da kuma gabas . Muna hakan har tsawon awa ɗaya ko fiye da hakan , sa’an nan mu rera wasu waƙoƙi kuma mu tattauna wasu amsoshin tambayoyi game da Littafi Mai Tsarki . A shekara ta 1960 , mu da aka kai mu bauta mun ɗan sami ’ yanci kuma hakan ya ba ni damar zuwa ƙasar Moldova ko da yake mu talakawa ne . Amma ba a matsa mana lamba ko kuma tsananta mana kamar yadda aka saba ba . Wannan ya sa wasu Shaidu suka soma sanyi - sanyi a bautarsu . ’ Yan’uwanmu Shaidu mata da yawa sun share filin wasan . Waɗanda suke hidima a sashen da ke kula da masauki sun yi iya ƙoƙarinsu don su samu masauki wa mutane 15,000 da za su halarci taron . Kowace safiya , mambobin Kwamitin Taron Gundumar suna zuwa wurin hukumar birnin . Waɗannan Kiristoci ne masu bangaskiya sosai da suka jimre mawuyacin gwaji . Iyalina ma ta samu ƙaruwa . Wace irin kyauta ce idan aka yi maka za ka yi godiya sosai ? Manzo Bulus ya ce Kirista na gaske yana bayarwa domin ya ƙudura “ a zuciyarsa ” ya yi hakan . Ƙari ga hakan , Kirista yakan yi tunani sosai a kan bukatun ’ yan’uwansa masu bi . Saboda haka , Kirista yakan yi tunani a kan bukatun ’ yan’uwansa masu bi don ya ga yadda zai iya taimaka musu . — 1 Yohanna 3 : 17 . Wato kada su yi bayarwa da zuciya biyu ko kuma kamar ana tilasta musu . “ Allah yana son mai - bayarwa da daɗin rai . ” Hakika bayarwa da muradi mai kyau ne yake kawo farin ciki . Mutumin da ke bayarwa da daɗin rai yana sa mu da kuma Allah farin ciki . Wani juyin Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Allah yana ƙaunar mutanen da suke son bayarwa . ” — Juyin Contemporary English Version . KU KOYAR DA YARANKU Hakan zai ɓata mana rai sosai , ko ba haka ba ? — Allah ma yana baƙin ciki a duk lokacin da aka yi ƙarya a kansa . Su wane ne mutanen nan ? — Hakika , da farko Adamu , daga baya kuma Hawwa’u . Bari mu ga yadda hakan ya faru . Kafin Allah ya halicci Hawwa’u , ya gaya wa Adamu cewa : “ An yarda maka ka ci daga kowane itacen gona a sāke : amma daga itace na sanin nagarta da mugunta ba za ka ɗiba ba ka ci : cikin rana da ka ci , mutuwa za ka yi lallai . ” Kamar yadda mutum zai iya sa ’ yar tsana ta yi kamar tana magana ; wani ne ya sa macijin ya yi kamar yana magana . Muryar wane ne aka ji ta bakin macijin ? — Muryar ‘ tsohon macijin nan , shi wanda ake ce da shi Iblis da Shaiɗan . ’ Za mu tattauna hanyoyi takwas da hidimar majagaba za ta iya ƙarfafa dangantakar Kirista da Jehobah . 29,734,000 28,824 Za ka iya cewa , “ Sun ce duk ’ ya’yan itacen sun nuna , amma waɗannan ba su nuna ba tukun . ” “ Ban zo domin in warware [ Attaurat ] ba , amma domin in cicika . ” Wannan akwatin ya nuna wasu kalmomin da suke bambanta ma’ana da ke cikin littafin Afisawa Surori na 4 da 5 . Ka tambayi kanka : ‘ Mene ne ra’ayina da gaske ? Wane mataki ne nake ɗauka a wannan yanayin ko makamancinsa ? Wane ɓangare na waɗannan kalmomin da suke bambanta ma’ana ne ya bayyana irin halin da nake da shi ? ’ Idan ka lura cewa wasu kalmomin da suke bambanta ma’ana sun shafe ka , to ka yi gyara nan da nan . Yayin da kake sanin muhimmancin kalmomin da suke bambanta ma’ana , za ka ƙware wajen sanin wurin da suke a cikin Littafi Mai Tsarki , kuma hakan zai taimaka maka sosai a hidimar Kirista . Hakika , Nassosi suna ɗauke da ɗimbin kalmomin da suke bambanta ma’ana da za su iya taimaka mana mu yi biyayya ga dokokin Allah . “ Kada kowane ruɓaɓɓen zance shi fita daga cikin bakinku . ” — 4 : 29 . “ Dā ku duhu ne . ” — 5 : 8 . “ Amma ku fahimci ko mene ne nufin Ubangiji . ” — 5 : 17 . “ Amma yakan ciyar da shi ya kuma kiyaye shi , kamar yadda Kristi kuma yakan yi da ikilisiya . ” — 5 : 29 . Mukan yi nazarin wasu batutuwa kamar su Mulkin Allah da fansa da aikin wa’azi da kuma wasu halaye kamar su ƙauna da bangaskiya a kai a kai . Me ya sa Jehobah ya yi yaƙi domin Sarki Hezekiya ? ( 2 Laba . Abin da Josiah ya yi ya sa shi da dukan al’ummar Isra’ila sun sami albarka . — Karanta 2 Labarbaru 34 : 31 - 33 . 26 : 23 - 25 ; Irm . Mene ne za mu iya koya daga labarin Isra’ilawa ? ( 2 Bit . 1 : 12 ) A duk lokacin da muka karanta Littafi Mai Tsarki , muna tuna wa kanmu umurnan Allah . Jehobah kuma yana barin mu mu zaɓa mu bi umurninsa ko kuma mu yi abin da muke ganin ya dace . ( Mis . Ta yin amfani da umudin girgije da rana da kuma umudin wuta da dare , Jehobah ya tabbatar wa mutanensa cewa yana mara musu baya a wannan tafiya mai wuya da sa suke yi . ( K . Sha 1 : 19 ; Fit . Ta yaya muka sani ? Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Tufafinsu ba su tsufa ba , ƙafafunsu ba su kumbura ba . ” 9 : 19 - 21 . Nan ba da daɗewa ba , bayin Allah za su shiga sabuwar duniya mai adalci . Zai dace mu yi wasu gyare - gyare a salon rayuwarmu don mu bi waɗannan umurnan , ko ba haka ba ? 5 : 5 ) Misalin da Yesu ya kafa zai taimaka wa dukanmu mu kasance da tawali’u a yadda muke bi da juna . — Filib . Yesu ya ce doka ta biyu mafi muhimmanci ita ce , “ ka yi ƙaunar maƙwabcinka kamar ranka . ” Yesu ya kula da mutane sosai . Ya yi hakan ta wajen warkar da marasa lafiya da kuma ta da mutane daga mutuwa . A’a . Sun san cewa Allah yana ƙaunarsu kuma yana so su kasance da aminci , shi ya sa ya ba su umurnan . — 2 Bit . 3 : 18 . ( Karanta Joshua 23 : 14 . ) Littafi Mai Tsarki ya gaya mana yadda Allah ya bi da mutane cikin shekaru dubbai . 119 : 111 . Amma , wasu kuma za su ɗauka an ƙalubalance su ne kuma hakan zai ba su gaba gaɗin yin abin da ya dace . Wani dalili shi ne fahariya . Ko da yake sarki Dauda ya fuskanci yanayi dabam - dabam a rayuwarsa , ya ci gaba da dogara ga Mahaliccinsa . Mutane da yawa suna addu’a ga Allah a lokacin da suke cikin matsala kaɗai . Irin waɗannan mutanen suna kamar wani da ya ce shi abokinka ne , amma ba ya magana da kai sai lokacin da yake bukatar kuɗi ko kuma wani abu daga wurinka . Dangantakarsa da Jehobah ta nuna cewa yana da bangaskiya kuma yana ƙaunar Allah a dukan fannonin rayuwarsa . — Zab . 40 : 8 . Ya kamata mu riƙa yin addu’a ga Jehobah a kai a kai don mu dogara gare shi kamar Dauda . ( Yaƙ . 4 : 8 ) Yin addu’a ga Jehobah zai sa mu kusace shi , ƙari ga haka , hanya ce ta musamman na samun ruhu mai tsarki . — Karanta 1 Yohanna 3 : 22 . Me ya sa ya kamata mu guji maimaita kalmomi sa’ad da muke addu’a ? Idan muna bayyana wa Jehobah abin da ke cikin zuciyarmu sa’ad da muke addu’a , hakan zai sa mu daɗa dogara a gare shi . Yin nazarin waɗannan addu’o’in zai sa addu’o’inmu su kasance da ma’ana ga Jehobah . Kuma zai iya taimaka mana mu bi dokokin Allah game da ƙin karɓan jini da zama tsakatsaki da kuma yin ado da ya dace . Alal misali , shin mun ba da gaskiya cewa za a halaka Babila Babba nan ba da daɗewa ba ? Akwai wasu abubuwa da ke cikin Littafi Mai Tsarki da ba mu gama fahimta ba domin lokaci bai yi da Jehobah zai bayyana mana su ba . Sun fahimci hakan ne bayan Yesu ya mutu kuma ya tashi ya bayyana a gaban wasu almajiransa , kuma ya “ buɗe hankalinsu , domin su fahimci littattafai . ” ( Luk 24 : 44 - 46 ; A . Yin bimbini a kan alkawuran da Allah ya yi zai sa mu kasance da farin ciki da kuma tabbaci sosai cewa zai cika alkawuransa . 31 : 27 ) Saboda haka , bari mu ci gaba da kasancewa da ƙwazo a hidimarsa . Ta yaya ayyukan bangaskiya da muke yi suke taimaka mana mu ƙara dogara ga Jehobah ? Ka ba da misali . Amma yayin da mutanen suka zo kusa da kogin , sai suka ga cewa ruwan sama da aka yi a lokacin ya sa ruwan kogin ya ƙaru . Za su ya da zango a bakin kogin ne kuma su jira makonni da dama ko fiye da hakan sai ruwan ya sauka ? Gaskiya ne cewa Jehobah ba ya yin mu’ujizai a madadin mutanensa a yau , amma sa’ad da muka bi umurninsa , muna samun albarka . ( Mat . 28 : 19 , 20 ) Shaidun Jehobah da yawa waɗanda a dā suna jin tsoro ko kuma kunya , za su iya shaida cewa ruhun mai tsarki ya taimaka musu su kasance da gaba gaɗin yin wa’azi ga waɗanda ba su taɓa haɗuwa da su ba . — Karanta Zabura 119 : 46 ; 2 Korintiyawa 4 : 7 . Bautarmu ta ƙunshi ba da lokacinmu da kuzarinmu da kuma dukiyarmu a hidimar Jehobah . ( Mis . 10 : 22 ) Kuma yana sa mu dogara ga Mahaliccinmu a kowane yanayi . — Rom . Ka ci gaba da dogara ga Jehobah ta yin ibada . Lamirinmu ma yana shafar irin zaɓin da muke yi . Waɗanne dalilai biyu ne suka sa Kiristoci ba sa bin mizanan wannan duniyar ? Na farko , Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Akwai wata hanya wadda ta ke da alamar kirki ga mutum , amma matuƙarta tafarkun mutuwa ce . ” Mene ne za mu tattauna a wannan talifin ? Na biyu , me muke bukatar mu canja ? Manzo Bulus ya rubuta wannan wasiƙa ga ’ yan’uwa da ke Roma a shekara ta 56 a zamaninmu don Kiristoci shafaffu da ke birnin , ba don dukan mazaunan Roma ba . Ta yaya hakan ya shafe su ? Waɗannan kangayen sun taimaka mana mu daɗa sanin irin rayuwar da mutanen birnin Roma ta dā suka yi da kuma ibadarsu . Roma birnin kasuwanci ne mai ni’ima sosai inda akwai zarafin samun wadata . — Rom . 6 : 21 ; 1 Bit . 4 : 3 , 4 . Duk da cewa Romawa suna da haikali da yawa cike da alloli iri - iri , yawancinsu ba su da dangantaka ta kud da kud da allolinsu . Domin miyagun halaye sun zama ruwan dare a duniya . Hakan zai sa ya daina bin addinin ƙarya kuma ya yi canje - canje a rayuwarsa . Babu shakka , hakan yana faranta wa Jehobah rai . Wani ƙamus na Littafi Mai Tsarki ya ce wannan furucin “ ku juyu ” da aka ambata a littafin Romawa 12 : 2 , ya ƙunshi sabonta ko kuma canja yadda muke yin tunani ta wajen barin ruhu mai tsarki ya yi mana ja - gora . Bulus ya ce : “ Ku juyu bisa ga sabontar azancinku . ” ‘ Azanci ’ yana nufin yadda muke yin tunani . Me ya sa muke bukata mu bincika kanmu da kyau ? Muna bukatar mu bincika halayenmu yadda muke ji da maƙasudanmu da kuma mizananmu . Idan muna son mu yi canje - canje , muna bukatar mu canja abin da ke cikin zuciyarmu , wato ainihin halinmu . Me zai taimaka mana mu yi irin waɗannan canje - canjen ? Sa’ad da muke yin nazarin Littafi Mai Tsarki , mun koya game da irin mutanen da Jehobah yake so mu zama . 4 : 12 . Na biyu kuma , yana bukata ya zuba masa ruwa daidai - wa - daida kuma ya kwaɓa shi yadda ko da an yi tukunya da shi ba zai fashe ba . M . 17 : 11 ; Ibran . ( b ) Waɗanne tambayoyi ne za su iya taimaka mana mu yi hakan ? Idan muna so Kalmar Allah ta canja mu , ba karanta Littafi Mai Tsarki da kuma sanin abin da ke ciki ne kaɗai ake bukata ba . Me ya sa ? Shin na ga tabbaci a rayuwata cewa wannan gaskiya ne ? Shin ina amfani da abin da na koya maimakon zaton cewa ya kamata in koyawa wasu kawai ? Shin na gaskata cewa abin da nake koya daga Jehobah ya shafe ni ? ’ Manzo Bitrus ya ce : “ Kamar ’ ya’yan biyayya , ba za ku daidaita kanku bisa sha’awoyinku na dā , ” amma “ ku zama masu - tsarki cikin dukan tasarrufi . ” ( 1 Bit . 1 : 14 , 15 ) A talifi na gaba , za mu tattauna yadda Jehobah zai albarkace mu idan muka ƙoƙarta don mu yi canje - canje a tunaninmu da kuma halayenmu . 1 , 2 . MUNA tsai da shawarwari kowace rana . Yaya kake ɗaukan tsai da shawarwari ? Da yake mu bayin Jehobah ne , muna farin ciki cewa Allah yana mana ja - gora a kan tsai shawarwari masu muhimmanci a rayuwa . Alal misali , mun san sata ba kyau . ( Afis . Ko da yake mu ajizai ne , amma Jehobah , Ubanmu na sama bai da zunubi ko kaɗan . ( K . Wane labari ne ya nuna cewa ko da muna fuskantar matsi , za mu iya yanke shawara mai kyau ? * Wata mata da ke zama a wata ƙasa ta haifi kyakkyawan ɗa . Bayan ta yi tunani sosai a kan abin da Littafi Mai Tsarki ya ce game da batun , sai ta yanke shawara cewa ba za ta tura ɗanta gida ba . Sa’ad da maigidanta ya ga yadda ’ yan’uwa a ikilisiya suka taimaka musu da yadda yaron yake jin daɗi da samun koshin lafiya , sai ya amince a yi nazarin Littafi Mai Tsarki da shi kuma ya soma halartan taro tare da matarsa . Za a iya kwatanta tunanin mutane ajizai da agogo mai gudu ko kuma latti . Hakan bai da sauƙi ga waɗanda ba su daɗe da yin baftisma ko kuma koyan Littafi Mai Tsarki ba . Za su iya ƙara samun ilimi domin Littafi Mai Tsarki ya kira su ‘ jarirai . ’ Ka kwatanta yaya za mu koyi yanke da shawarwari masu kyau ? Mene ne zai taimaka mana mu zartar da shawarar da muka yanke ? Alal misali , wasu suna son su daina shan taba amma ba su da ƙarfin yin hakan . Abin da Bulus ya fuskanta a rayuwa ya taimaka masa ya san cewa bai da sauƙi a yi abin da aka ƙudura . Ya daɗa cewa : “ Ina murna da shari’ar Allah bisa ga mutum na ciki : amma ina ganin wata shari’a dabam a cikin gaɓaɓuwana , tana yaƙi da shari’ar hankalina , tana saka ni bauta ƙarƙashin shari’ar zunubin nan da ke cikin gaɓaɓuwana . ” A’a . Amma suna ta “ ɗingishi a kan wannan imani da wancan ” wato , suna son su bauta Jehobah da kuma Baal . Joshua bai da irin wannan halin . Albarkar da suka samu ita ce sun shiga Ƙasar Alkawari , wato “ ƙasa mai - zuba da madara da zuma . ” — Josh . Nan ba da daɗewa ba , za a halaka wannan muguwar duniyar . Kuma kamar yadda Joshua ya ja - goranci Isra’ilawa zuwa Ƙasar Alkawari , hakan ma Yesu zai ja - goranci mabiyansa zuwa sabuwar duniya inda za a yi adalci . 147 : 1 . Idan kai majagaba ne , mene ne zai taimaka maka ka ci gaba da hidimar ? 1 , 2 . ( a ) Mene ne sakamakon yin tunani da kuma magana game da wani da muke ƙauna ? Babu abin da ke taimaka wa mutanen duniya su yi nasara da kuma farin ciki na gaske . Ba za mu riƙa damuwa da matsalolinmu ba sa’ad da muke koya wa wasu Littafi Mai Tsarki . Waɗannan yaran baiwa ne daga Jehobah , musamman ma a wannan ranar . ” Idan suna son su yi hakan sosai , ya kamata su fara koyar da kansu . Wajibi ne su shirya kowane nazarin da za su yi kuma su nemi amsoshin tambayoyin . Wata majagaba mai suna Janeen ta ce : “ A duk lokacin da na sami zarafin koya wa mutane Kalmar Allah , bangaskiyata tana daɗa ƙarfi . ” Wata majagaba kuma mai suna Adrianna ta ce : “ Idan mutane suka dogara ga hikimarsu , ba za su yi nasara ba . Hakan yana ba su ƙarin zarafin ‘ ƙarfafa ’ juna . Suna gulma da kuma zagi kullum . Amma dai , yin wa’azi tare da ’ yan’uwanka yana kawo kwanciyar rai ainun . Wa . 4 : 12 ) Wata mai suna Madeline da take hidimar majagaba tare da mijinta ta ce : “ Ni da maigidana muna samun isashen lokacin tattauna abubuwan da suka faru sa’ad da muke wa’azi ko kuma wani abu da muka koya a karatun Littafi Mai Tsarki da za mu iya amfani da shi a wa’azi . Ta yaya saka al’amuran Mulkin Allah farko da kuma shaida taimakon Jehobah suke sa mu dogara gare shi ? 14 : 33 , 40 ) Idan ba ya kasance wa wani majagaba da sauƙi ya cika sa’o’in da ake bukata a gare shi , ya kamata ya yi tunani a kan yadda yake amfani da lokacinsa . ( Afis . Shin abubuwan da ba su da amfani suna cinye lokacina ? ’ Amma da farko , ya karanta saƙon da aka aika masa . 4 : 16 . Idan hakan ba zai yiwu ba a wannan lokacin , ka yi iya ƙoƙarinka don ka kusaci Jehobah ta wajen yin ƙwazo sosai a hidima . A sakamako , za ka daɗa ƙaunar Jehobah kuma ka faranta masa rai . Yesu bai yi kuka don mutuwar Li’azaru ba , ko da yake yana ƙaunarsa . Kamar yadda mahallin labarin Yohanna ya nuna , ya yi kuka ne domin yana ƙaunar iyalin Li’azaru da kuma abokansa . — Yoh . 11 : 36 . Ya ce : “ Wannan cuta ba ta mutuwa ba ce , amma domin girmar Allah ne , domin a girmama Ɗan Allah ta wurinta . ” ( Yoh . 11 : 4 ) Saboda haka , Yesu yana so a ga “ girmar Allah ” ta mutuwar Li’azaru . 11 : 11 ) Kamar yadda iyaye suke ta da ’ ya’yansu daga barcin rana , haka Yesu zai ta da Li’azaru daga mutuwa . Sa’ad da Yesu ya ga Maryamu ’ yar’uwar Li’azaru da kuma waɗanda suka zo musu ta’aziya suna kuka , sai “ ya ji haushi cikin ruhunsa . ” Hakazalika , tausayi ne ya kamata ya sa mu “ yi kuka tare da masu - kuka . ” Ka Kusaci Allah — “ Ubangiji Ya Gafarta Muku ” 13 Littafi Mai Tsarki Yana Gyara Rayuwar Mutane 14 Littafi Mai Tsarki ya kuma bayyana yadda Shaiɗan ya ƙalubalanci Jehobah tun da daɗewa , da kuma yadda Jehobah zai tabbatar cewa Shaiɗan maƙaryaci ne , sa’an nan ya kawar da mugunta . A taƙaice , littafi na farko a cikin Littafi Mai Tsarki wato , Farawa ya bayyana yadda sararin samaniya ya soma wanzuwa . Ya ce : “ A cikin farko Allah ya halici sama da ƙasa . ” ( Farawa 1 : 1 ) Allah ya halicci mutane na farko , wato , Adamu da Hawwa’u bayan halittar tsiro da itatuwa da kuma dabbobi . Shaiɗan ya yi amfani da maciji wajen yaudarar Hawwa’u kuma ya gaya mata cewa ba ta bukatar ja - gorancin Allah . Adamu da Hawwa’u sun yi biyayya da Shaiɗan kuma hakan ya sa suka ɓata dangantakarsu da Mahaliccinsu . Nan da nan Allah ya sanar cewa zai magance wannan yanayin kuma ya yi wa ’ yan Adam hanyar samun rai na har abada . Allah ya tsai da shawara cewa zai halaka masu mugunta da rigyawa . A kwana a tashi aka yi wani azzalumin Fir’auna da ya mai da Isra’ilawan bayi . Hakan ya sa Allah ya aika da annabi Musa wanda ya fitar da su daga wannan ƙasar kuma ya raba Jar Teku ta mu’ujiza don su bi cikinta . Sun annabta cewa Almasihun zai zama mai tawali’u da alheri kuma sarautarsa za ta sa yunwa da rashin adalci da kuma yaƙi su zama labari . ’ Yan Adam baki ɗaya za su yi zaman lafiya da juna da kuma dabbobi . Shekaru wajen ɗari huɗu bayan da aka rubuta littafi na ƙarshe a cikin Nassosin Ibrananci , annabcin da Mikah ya yi game da Almasihu ya cika kuma aka haifi Yesu a Bai’talami . An yi wa Yesu baftisma kuma Allah ya shafe shi da ruhu mai tsarki . Daga baya an jefa Bulus cikin fursuna . ( Matta 7 : 12 ) Amma , akwai babban dalilin da ya sa ya kamata mu riƙa gafartawa . Amma idan suka yi mana laifi fa ? Sa’ad da nake girma , wannan mummunan tasirin ya sa na soma yi wa mutane rashin imani . Akwai ma lokacin da suka aiki wani ƙwararren mai kisan gilla ya kashe ni , amma na kuɓuce masa kuma ya ji mini rauni kaɗan ne kawai . Bayan haihuwar ɗanmu na fari , sai na soma damuwa cewa da yake ni mai zafin hali ne , zan wulaƙanta iyalina kamar mahaifina na rana . Na tsani Shaidun Jehobah kuma sau da yawa nakan zuba musu ashar . Na yi mamaki ƙwarai cewa a addinina , na koya game da wani alla ne kawai , ba game da Jehobah ba . Ayoyin nan sun nuna cewa ’ ya’yan ruhu mai tsarki “ ƙauna ne , farinciki , salama , tsawon jimrewa , nasiha , nagarta , aminci , tawali’u , kamewa . ” Jehobah ya gyara ni kuma na canja daga azzalumi zuwa mutum mai son zaman lafiya . Amma Mahaliccinmu zai iya sake ta da waɗanda suka mutu . Waɗannan za su sami damar sake soma rayuwa , kuma za su iya yin hakan har abada . — Karanta Zabura 37 : 29 ; Matta 5 : 5 ; Ayyukan Manzanni 24 : 15 . Don ƙarin bayani , ka duba babi na 6 da na 7 a wannan littafin , Menene Ainihi Littafi Mai Tsarki Yake Koyarwa ? Shaidun Jehobah ne suka wallafa © 2013 Watch Tower Bible and Tract Society of Pennsylvania . Shin ka amince da hakan kuwa ? Ba kowa ya amince da hakan ba . Wannan talifin ya ba da amsar . Idan muna bimbini a kan Kalmar Allah kullum , hakan zai kyautata addu’o’inmu . Shaidun Jehobah a ƙasar Guatemala suna wa’azin bishara a Sifanasanci da kuma wasu harsuna 11 WAJEN shekaru goma da suka shige , wasu ma’aurata da suka ba shekara talatin baya masu suna Gregorio da Marilou , suna hidimar majagaba a birnin Manila kuma suna aiki na cikakken lokaci . Ta ce : “ Ayyukan da muke yi sun sa muna jin daɗin rayuwa . ” Sun ba wani kamfani kwangilar gina gidan kuma suka shirya su riƙa biyan kuɗin kaɗan - kaɗan har shekara goma . Gregorio ya ce : “ Kamar dai Jehobah yana amsa addu’o’inmu ta waɗannan jawaban ne . ” Sun riga sun yi shekara uku suna biya . Shin mene ne za su yi ? Marilou ta ce : “ Idan muka saɓa yarjejeniyar , kuɗaɗe masu yawa da muka biya za su bi ruwa . A maimakon mu kunna rashon lantarki , sai mu faskare itace kuma mu yi girki a murhu . Mun koyi sirrin kasancewa da wadar zuci . ” — Filib . A shekara ɗaya kawai , ma’auratan sun shaida yadda ƙaramin rukunin nan ya zama ikilisiya mai masu shela ashirin da huɗu . Yanzu rayuwarmu tana da ma’ana fiye da dā . ” Cike da murmushi ta ce : “ A wasu lokatai ƙafafuna suna mini zafi , amma , na yi nazarin Littafi Mai Tsarki da ɗalibai goma sha takwas . 34 : 8 . Mene ne ya motsa wata ’ yar’uwa mai suna Sukhi da ta ba shekara 40 baya da ke zama a ƙasar Amirka ta ƙaura zuwa ƙasar Filifin ? Ta halarci wani taron da’ira ne a shekara ta 2011 , kuma a taron an gana da wasu ma’aurata . Na koyi yadda ake dogara ga Jehobah fiye da dā . ” Ina farin ciki da kuma gamsuwa sosai ganin cewa ina iya taimaka wa mutanen da suke so su koya game da Jehobah ! ” ( Mal . Sime ya ce : “ Yin tunani a kan barin aikin na ya dame ni sosai . ” Duk da hakan , ya yi murabus da aikinsa kuma ya koma ƙasar Filifin . Wasu ma’aurata majagaba da suka ba shekara talatin baya masu suna Ramilo da Juliet , sun sami labari cewa akwai wata ikilisiya da ke da nisan mil 20 daga gidansu da ke bukatar taimako , sai suka yarda cewa za su taimaka . da ke Hidimarmu ta Mulki ta Nuwamba 2011 . Wajen ’ yan’uwa 70 , yawancinsu suna tsakanin shekara 18 zuwa 50 daga wasu ƙasashe dabam - dabam suna hidima a ƙasar Filifin . Ta yaya halitta ta nuna iko da kuma hikimar Allah ? ( Yoh . 1 : 18 ) Tun da ba za mu iya ganin Allah ba , ta yaya za mu iya taimaka wa mutane su yi imani da shi ? Bayan haka , wajibi ne mu koyi yadda za mu yi amfani da Littafi Mai Tsarki a hanyar da ta dace don mu tabbatar wa mutane cewa waɗannan koyarwar suna “ gāba da sanin Allah . ” — 2 Kor . Amma in da hakan gaskiya ce , to ba mu san abin da ya sa muke duniyar nan ba . Waɗannan mutanen suna sa mu tuna da wasu a ƙarni na farko da suke da himmar bauta wa Allah , “ amma ba da cikakken sani ba . ” ( Rom . Littafi Mai Tsarki ya ce mu daraja ilimi . ( Mis . Za ka iya yin amfani da wasu cikin waɗannan misalan don ka tabbatar musu cewa Mahalicci yana da iko da kuma hikima . Wato , sarari da maganaɗisun duniya . Wannan yana haifar da ƙarfin maganaɗisu da ke kewaye da mu kuma yake kai sarari . Kuma yana hana ƙunar ta halaka halittu masu rai a duniya . Da yake duniya wadda take kama da “ birnin ” ba ta da isashen ruwa a ciki , ba za mu iya wanke dukan dattin da ke ciki ba . Biliyoyin halittu suna shaƙar wannan iska mai kyau kuma su fitar da iskar ƙuna . Me ya sa ? 17 : 25 ) An ga hikimar Allah sosai a nan , ko ba haka ba ? Za mu koyi hikimar Allah a yadda ya tsara wasu cikin waɗannan abubuwa masu rai dabam - dabam . Jehobah ya halicci ƙaramar ƙwaƙwalwarsa a hanyar da zai iya sanin inda zai je ko da rana tana tafiya . Yaya yawan bayanin da ke DNA ? Amma , ƙaramin cokali ɗaya da aka cika da DNA zai iya ɗaukan bayanan da ya cika faifan CD guda tiriliyan biyar ! Sarki Dauda ya ce kamar Jehobah ya rubuta bayanin da ake bukata don gina jikin ’ yan Adam a cikin littafi . Alal misali , an wallafa wasu littattafan musamman don taimaka wa mutanen da suka yi imani da koyarwa bayyanau da wasu koyarwar ƙarya . Ta ce : “ Mun yi nasara a kamfen ɗin wannan mujallar . Waɗannan talifofin sun mai da hankali ga yadda halittun Allah suke da ban mamaki da kuma yadda ’ yan Adam suke ƙoƙari su yi koyi da Mahalicci ta abubuwan da suke ƙerawa . An wallafa waɗannan talifofin ne don su taimaka mana mu nuna godiya ga ikon halittar da Jehobah yake da shi . Wataƙila kuna da matasa da suke makarantar gaba da sakandare . Masanan kimiyya da malaman makaranta da shirye - shiryen talabijin suna koyar da ra’ayin bayyanau . Iyaye , ku yi amfani da waɗannan talifofin don taimaka wa yaranku su kasance da gaba gaɗi sa’ad da suke tattauna da mutane dalilin da ya sa suka yi imani da Mahalicci . — Karanta 1 Bitrus 3 : 15 . ( Zab . 19 : 1 , 2 ) Muna da gatan girmama Jehobah da yaba masa don shi ne ya halicci dukan abubuwa . — 1 Tim . Mene ne ra’ayin yawancin mutane game da bayi kuma yaya wannan ra’ayin ya yi dabam da abin da ke Romawa 12 : 11 ? Hakika , sa’ad da manzo Bulus ya aririci Kiristoci su riƙa “ bauta wa Ubangiji , ” yana ƙarfafa su ne su bauta wa Allah don suna ƙaunarsa . ( Rom . Ta yaya za mu iya tsare kanmu daga zama bayin Shaiɗan ? Sa’ad da muka keɓe kanmu ga Jehobah , mun yi alkawari cewa za mu yi masa biyayya kuma mu yi nufinsa . Ƙaunar da Kirista yake wa Ubangijinmu na sama , Jehobah ne zai sa ya keɓe kansa gare shi . Muna godiya sosai ga Jehobah domin ya yi mana tanadin abubuwan da muke bukata don mu zama bayinsa ! Sai ya ba da gargaɗi cewa : “ Ba ku sani ba , shi wanda ku ke miƙa kanku bayi gareshi garin biyayya , nasa bayi ku ke wanda ku ke biyayya da shi ; ko na zunubi zuwa mutuwa , ko kuwa na biyayya zuwa adalci ? 6 : 11 , 16 - 18 ) Ka lura cewa manzon ya ce mu zama masu - biyayya “ da zuciya ɗaya . ” 6 , 7 . Yana so ya yi tasiri a kanmu don mu zama bayinsa . Tallace - tallace da yawa suna ƙarfafa salon rayuwar da ke nuna cewa wadata da kuma nishaɗi ne suka fi muhimmanci . 8 , 9 . Ya ce : “ Suna aza abin nishatsi ne a yi zari da rana , aibobi ne su , tabbai , suna nishatsi cikin bukukuwansu na ƙauna sa’anda suna biki tare da ku ; Gama , lokacin da suke furtar da manyan rubobi , bisa ga lalata , cikin sha’awoyin jiki suna jarabci mutane waɗanda suna kan tsira daga hannun mazauna ciki saɓo ; suna alkawarta musu ’ yanci , su da kansu fa a cikin bautar ruɓa su ke ; gama shi wanda ya ci nasara bisa mutum , shi ke saka shi cikin bauta kuma . ” — 2 Bit . 2 : 13 , 18 , 19 . Babu shakka , wannan bawan ya ji zafi na ɗan lokaci yayin da ake huda kunnensa , amma hakan ya bar tabo da ya nuna cewa zai yi bauta na dindindin . Suna karanta Littafi Mai Tsarki da kuma yi bimbini a kan sa dare da rana . ( Karanta Zabura 1 : 1 - 3 . ) A wasiƙa ta farko da Bulus ya rubuta ga Korintiyawa , ya ce : “ Kana bawa aka yi kiranka ? kada wannan ya dame ka : amma idan kana da zarafi ka sami kanka , gwamma ka more shi . ” ( 1 Kor . Zai yi wuya Kirista ya sami ’ yancin bauta wa Jehobah na cikakken lokaci , idan ya zaɓi zuwa makarantar gaba da sakandare don ya iya samun aiki mai kyau . — Karanta 1 Korintiyawa 7 : 23 . ( Kol . 2 : 8 ) Malamai da yawa suna koyarwar da “ ta’adar mutane , bisa ga rukunai na duniya . ” Makarantun gaba da sakandare ma suna koyar da irin waɗannan abubuwan , kuma ba sa koya wa ɗalibai aikin hannu da zai taimake su a rayuwa , don haka ba sa iya yin rayuwa mai ma’ana . Akasin haka , mutanen Jehobah sun zaɓi ilimin da zai iya taimaka musu su zama da aikin hannun da zai sa su yi rayuwa mai sauƙi don su iya bauta wa Allah . Ya kuma daɗa cewa : “ Na sha hasarar dukan abu sabili da shi , kamar kayan banza kuwa na ke maishe su , domin in ribato Kristi . ” ( Filib . Akwai wasu makarantu kuma don ’ yan’uwa maza majagaba marasa aure da ake kira , Makarantar Littafi Mai Tsarki don ’ Yan’uwa Maza Marasa Aure da kuma na ma’aurata majagaba da ake kira Makarantar Littafi Mai Tsarki don Kiristoci Ma’aurata . ( 2 Kor . 5 : 20 ) Bayan haka , waɗanda muka koyar za su iya koyar da wasu ma . — 2 Tim . Wace albarka ce ake samu don zaɓan ilimi mafi girma ? ( Karanta Matta 25 : 21 , 23 . ) Kakanninta da iyayenta Roy da Ruth Howell Ɗaliban Littafi Mai Tsarki ne kuma kakanninta ɗin abokan Ɗan’uwa Charles Taze Russell ne . Mun soma hidimar majagaba a shekara ta 1950 , kuma a shekara ta 1952 , aka gayyace mu yin hidimar mai kula da da’ira . Mun ji cewa muna bukatar taimako don mu yi nasara a sabon gatan da aka danƙa mana . Na koyi darasi daga ’ yan’uwan da suka manyanta kuma na so a koyar da matata sosai . Sai na tattauna batun da wani abokinmu mai suna Marvin Holien da wani mai kula mai ziyara da ya manyanta kuma na tambaye su : “ Grace matashiya ce kuma ba ta ƙware ba . Don Allah za ku iya gaya mini wata da za ta so ta riƙa fita wa’azi tare da matata don ta ƙware ? ” Na tuna yadda na ji tsoro sa’ad da aka ba ni wannan aikin . Kada ka karaya . ” Sai muka koma masaukin da muka zauna a makon a cikin Bethel . Mun gaji tikis har muka soma kuka . Kada ka karaya ” Gayyata ce zuwa aji na 24 na Makarantar Gilead , kuma za a sauke karatu a watan Fabrairu na shekara ta 1955 . Bayan mun sauke karatu , sai aka tura mu yin hidimar mai kula da gunduma . Daga baya , na zama sakataren Ɗan’uwa Knorr a ofishin da ke tsara aikin wa’azi a faɗin duniya . Kana ƙoƙari kuma da sannu - sannu , za ka saba da aikin . ” Har yau , idan muka haɗu da wasu ’ yan’uwa da matasa ne sa’ad da muke Bethel , suna yawan ce wa matata cikin fara’a , “ Lallai , kin koya mini yadda ake gyara gado , kuma hakan ya sa mahaifiyata farin ciki . ” Waɗannan ayyukan da ta yi sun taimaka mata ta san cewa ko da wane irin aiki muke yi ko kuma inda muke , yi wa ƙungiyar Jehobah hidima babban gata ne da kuma albarka . Na yarda cewa zan riƙa zuwa gidajen mutane da yamma , amma ban da ranar Talata da Alhamis domin ina zuwa taro mai muhimmanci a waɗannan ranakun . Bayan ta rasu , sai nas da ke kula da ita ta ce wa matata : “ Malama Allen , ki koma gida ki ɗan huta . Bayan an yi mata aiki kuma ta samu sauƙi , sai aka gaya mana cewa ta warke . Mun yi shekara 25 yanzu a wannan jihar kuma mun yi abokai maza da mata masu ƙauna sosai . Tana goyon baya na sosai kuma tana yi mini ladabi a matsayin shugaban iyalin . Ko da yake muna ɓata wa juna rai a wasu lokatai , amma muna gafarta wa juna kuma hakan yana taimaka mana sosai . Ka saka abin da Jehobah yake so a kan gaba a rayuwarka ba kuɗi ba . — Mis . Yahudawa sun gama gina ganuwar Urushalima wata ɗaya kafin su yi wannan taron . Wane umurni ne Isra’ilawa suka bi ? Washegari , dukan magidanta suka haɗu wuri ɗaya don su yi nazari a kan Dokar Allah kuma su tabbata cewa suna bin dukan abin da aka rubuta a ciki . Sa’ad da suke nazarta Dokar , sai suka gano cewa al’ummar tana bukata ta riƙa yin Idin Bukkoki kuma ta kammala idin da taro mai - saduda daga ranar 15 zuwa 22 na watan Tishri . Sai suka soma yin shiri nan da nan don idin . 8 : 13 - 18 . Saboda haka , ba su ci da sha a wannan ranar ba . 9 : 1 - 4 . Mene ne Lawiyawa suka roƙi Allah , kuma mene ne muka koya daga misalinsu ? ( b ) Waɗanne rundunai biyu na sama ne Lawiyawa suka ambata ? 9 : 5 , LMT . 5 : 37 . 11 , 12 . An ga hakan sa’ad da Allah yake sha’ani da zuriyar Ibrahim a lokacin da suke bauta a ƙasar Masar . Amma , Allah ya ɗauki wasu matakai masu kyau don ya ga cewa ya cika alkawarinsa . Ta yin hakan , ya nuna cewa shi kaɗai ne ya isa a ƙira shi da wannan sunan , wato Jehobah . A addu’ar da Lawiyawan suka yi , sun ce : “ Ka sauko kuma a bisa dutsen Sinai , ka yi magana da su daga sama , ka ba su hukunci mai - adalci , da shari’u masu - gaskiya , farillai masu - kyau da dokoki . ” ( Neh . Lawiyawan sun ambata laifuffuka biyu da Isra’ilawa suka yi jim kaɗan bayan da suka yi alkawari a Dutsen Sinai cewa za su bi Dokar Allah . 10 : 1 - 11 . Abin baƙin ciki kuma shi ne , Isra’ilawa da suka shiga Ƙasar Alkawari ba su ci gaba da kasancewa da aminci ga Jehobah ba . Hakan ya faru sau da sau . ( Karanta Nehemiya 9 : 26 - 28 , 31 . ) 16 , 17 . ( a ) Mene ne ya faru sa’ad da Isra’ilawa suka sake soma yin rashin biyayya ga Jehobah ? Shin addu’ar Lawiyawan ta nuna cewa Allah ya yi rashin adalci ne da ya ƙyale mutanensa su sha wahala ? A’a . ( 2 Bit . 3 : 13 ) Saboda haka , bari dukanmu mu ci gaba da yin addu’a don a tsarkake sunan Allah mai girma . 17 : 1 . Domin ya tabbata cewa ba za a mance da wannan tanadin ba , Yesu ya soma wata sabuwar idin shekara - shekara da ta maye gurbin Idin Ƙetarewa da ake yi sau ɗaya a shekara . Ya yi hakan ta wajen karya gurasa marar yisti kuma ya miƙa wa kowanne cikin manzanninsa masu aminci guda sha ɗaya , ya ce : “ Wannan jikina ne wanda an bayar domin ku : ku yi wannan abin domin tunawa da ni . ” ( a ) Wace babbar canji ce ta auku bayan mutuwar Yesu ? To , mene ne Yesu ya yi ? Yayin da muke tattauna wannan addu’ar , zai dace mu yi tunani a kan wannan tambayoyin : “ Shin Allah ya amsa addu’ar Yesu kuwa ? 4 , 5 . ( a ) Mene ne muka koya daga sashen farko na addu’ar Yesu ? 4 : 8 ) Ƙari ga haka , sanin Allah ya ƙunshi yi masa biyayya . 24 : 13 . Da yake mun karanta addu’ar Yesu a littafin Yohanna sura 17 , babu shakka mun fahimci cewa Yesu yana ƙaunar manzanninsa na dā sosai kuma yana ƙaunar mu ma a yau . Babu shakka , za mu tabbata cewa Yesu ya ƙi irin wannan ra’ayin al’adar . Kuma ya faɗa wa magabtansa cewa : “ Ni na zo cikin sunan Ubana , ba ku karɓe ni ba : Idan wani ya zo a cikin sunan kansa , wannan za ku karɓa . ” ( Yoh . 5 : 43 ) Ƙari ga haka , kwana kaɗan kafin mutuwarsa , Yesu ya kuma ambata abin daya fi muhimmanci a gare shi a addu’a cewa : “ Uba , ka ɗaukaka sunanka . ” ( Yoh . Ya Uba mai - tsarki , ka kiyaye su a cikin sunanka wanda ka ba ni , domin su zama ɗaya kamar mu . ” — Yoh . 17 : 6 , 11 . 36 : 23 . Yesu ya yi addu’a cewa : “ Kamar yadda ka aiko ni a cikin duniya , haka kuma na aike su cikin duniya . ” ( Afis . 4 : 15 , 16 ) Wannan haɗin kai ya yiwu a wannan duniyar Shaiɗan don taimakon ruhu mai tsarki na Jehobah . — 1 Kor . Abin baƙin ciki , abubuwa ba su ci gaba hakan ba bayan rasuwar manzannin Yesu . ( b ) Me ya kamata mu ƙudura niyyar yi ? Babu shakka , Yesu ya sanar da sunan Ubansa . A littafin Luka 4 : 18 , Yesu ya yi ƙaulin littafin Ishaya 61 : 1 wanda ya yi amfani da ainihin sunan Allah , wato Yahweh . A somawar ƙarni na ashirin , mutane sun ji daɗin wani fim marar sauti mai suna A Trip Down Market Street . Fim ɗin ya nuna yadda ake rayuwa a farkon ƙarni na 20 a birnin San Francisco da ke Amirka . Suna al’amuransu na yau da kullum ba tare da sanin bala’in da ke tafe ba , wato halakar wannan mugun zamani . Wataƙila ka keɓe lokaci don yin wa’azi gida - gida kowane mako , shin za ka iya daɗa ƙwazo a yi wa mutane gargaɗi ? Yana da kyau mu yi la’akari da misalin Yesu don bai taɓa kasala a wa’azi ba . ( Mar . 6 : 30 - 34 ) Ta yaya masu shela a yau suke bin misalin Yesu a yin wa’azi da gaggawa ? Tana amfani da dukan zarafin da ta samu don tattaunawa da su game da saƙon Littafi Mai Tsarki sa’ad da ta haɗu da su a zauren gidan ko kuma a cikin lif . Wani mutumin da ya tsira daga wannan girgizar ƙasa da aka ambata a sama da ta auku a shekara ta 1906 ya ce : “ Wannan shi ne bala’i mafi muni da ya taɓa addabar wani jiha ko kuma birni . ” Duk da haka , babu irin bala’in da zai kai hukuncin da za a yi wa “ waɗanda ba su san Allah ba . ” 3 : 9 ; R . Jehobah yana ɗaukan ƙoƙarin da bayinsa suke yi don su faranta masa rai da muhimmanci kuwa ? Wasu mutane suna iya cewa a’a , domin suna ganin Allah bai damu da abin da muke yi ba . Mene ne ya kamata mu yi don mu kasance da bangaskiyar da za ta faranta wa Jehobah rai ? Mutumin da yake da bangaskiya sosai yana da tabbaci cewa duk ƙoƙarin da yake yi don ya yi rayuwa a hanyar da za ta faranta wa Allah rai ba zai taɓa zama aikin banza ba . ( 1 Korintiyawa 15 : 58 ) Zai yiwu mu faranta wa Jehobah rai idan muna shakka ko zai sāka mana ? SHAFI NA 10 • WAƘOƘI : 119 , 32 Su Waye Ne Makiyaya Bakwai da Shugabanni Takwas a Yau ? ▪ Ka Kasance a Faɗake Domin Yin Addu’a Yayin da ƙarshen wannan mugun zamanin da ke ƙarƙashin ikon Shaiɗan yake kusatowa , ya wajaba mu yi hankali don kada dangantakarmu da Jehobah ta yi tsami . ▪ Su Waye Ne Makiyaya Bakwai da Shugabanni Takwas a Yau ? ▪ Ka Yi Biyayya ga Makiyayan da Jehobah Ya Naɗa Fiye da mutane miliyan biyu da dubu dari takwas suna zuwa birnin Tokyo kowace rana . Ana ƙoƙartawa don a yi wa’azi ga mutanen da ba a tarar da su a gidajensu ba 4 : 7 . Wane ne yake amfana sa’ad da ka yi addu’a a madadin wasu ? Hakazalika , haka yanayin zamanin nan yake . Kiristoci a yau suna bukatar su ƙoƙarta su kasance a faɗake , domin wannan zamanin ya yi kama da lokacin da muka ambata ɗazun , wato lokacin da gari ya kusan wayewa . ( Rom . 4 : 7 . Da yake ƙarshen duniyar Shaiɗan ya yi kusa , zai dace mu yi wa kanmu waɗannan tambayoyin : ‘ Shin ina kasance a faɗake kuma ina yin addu’a kuwa ? ( Afis . 6 : 18 ) Idan muna yin addu’a , mukan roƙi Jehobah ya tanadar mana da bukatunmu kuma ya taimake mu mu shawo kan matsalolinmu . Hakan zai haɗa da addu’ar yabo da godiya da kuma roƙo . Me ya sa ya kamata mu yabi Jehobah a kai a kai sa’ad da muke addu’a ? An yabi Jehobah sau goma sha uku a ayoyi shida na littafin Zabura sura 150 kaɗai . Ta yaya yin godiya a addu’o’inmu yake kāre mu ? 3 : 1 , 2 ) Halin rashin godiya ya zama gama gari a wannan duniyar . ( Karanta Matta 6 : 9 , 10 . ) Ana mugunta sosai a wannan duniyar kuma gwamnatoci ba sa iya tanadar da bukatu na musamman ga ’ yan ƙasarsu . Saboda haka , ya kamata mu riƙa yin addu’a cewa a tsarkake sunan Allah kuma Mulkinsa ya kawar da na Shaiɗan . Wannan kuma lokaci ne da ya dace mu roƙi Jehobah ya sa nufinsa ya tabbata a duniya kamar yadda yake a sama . Saboda haka , bari mu kasance a faɗake kuma mu riƙa yin dukan ire - iren addu’a . Ko da yake manzo Bitrus ya aririci Kiristoci su “ lura ƙwarai da gaskiye a cikin addu’a , ” amma akwai wani lokacin da shi da kansa ya ƙasa yin hakan . ( Mat . 26 : 30 , 36 ) Wataƙila ma lokacin tsakar dare ne . Da a ce mu ne ke lambun Jatsaimani a wannan daren , wataƙila da mun yi barci . ( b ) Mene ne ka koya daga labarin Bitrus ? Barcin da Bitrus ya yi a lambun Jatsaimani ya sa shi baƙin ciki , amma ya koyi wani darasi mai muhimmanci sosai . Da farko Yesu ya ce : “ A cikin daren nan dukanku za ku yi tuntuɓe saboda ni . ” Sai Yesu ya daɗa ce wa Bitrus zai yi musun saninsa sau uku . Sa’ad da Bitrus ya ga cewa ya yi musun sanin Yesu , sai “ ya yi ta kuka mai - zafi . ” — Luk 22 : 60 - 62 . 10 : 12 . Jehobah ya amsa addu’arsa kuma ya taimaki mutanensa . ( Neh . 13 , 14 . Shaiɗan mugu ne , kuma yakan kawo mana hari sa’ad da muke sanyin gwiwa . Shaiɗan yana so mu riƙa gani kamar ba mu da daraja . 4 : 12 ) Ya kamata mu tambayi kanmu , ina duƙufa a yin addu’a domin ’ yan’uwana da ke faɗin duniya ? Saboda haka , bai kamata mu yi wasa da wannan gatan yin addu’a a madadin wasu ba . Ya kamata mu bi misalin Abafras kuma mu nuna ƙaunarmu ga ’ yan’uwanmu ta wajen yin addu’a a madadinsu . Hakan zai sa mu yi farin ciki domin “ bayarwa ta fi karɓa albarka . ” — A . Yanzu ba lokacin yin sanyin gwiwa ba ne , kuma kada mu yarda harkokin duniyar nan su hana mu samun lokacin yin addu’a ga Jehobah . A maimakon haka , bari mu “ lura ƙwarai da gaskiye a cikin addu’a . ” Yin hakan zai taimaka mana mu “ zama cikin tasarrufi mai - tsarki da ibada ” yayin da muke jiran ranar Jehobah . ( 2 Bit . 3 : 11 , 12 ) Salon rayuwarmu zai nuna ko muna a faɗake kuma mun yi imani cewa ƙarshen wannan mugun zamanin ya kusa . 4 : 7 , 8 ) Babu shakka , hakan zai yi albarka sosai ! A sakamakon hakan , Jehobah ya ta da Ɗansa daga mutuwa kuma ya ba shi rai marar mutuwa . Bankuna sun daina aiki kuma babu kuɗi a na’urar cirar kuɗi , wato ATM , wasunsu ma sun daina aiki gaba ɗaya . ” François ya daɗa da cewa : “ Daga baya , ’ yan’uwa daga ɓangarori dabam - dabam na ƙasar sun aika wasiƙu zuwa ofishin reshen don nuna godiya ga taimakon da aka yi musu . 3 : 27 . A haɗa da wasiƙar da ke nuna cewa kuɗin ko kuma kayan kyauta ce . RANCE Inshora : Kana iya rubuta sunan Watch Tower a matsayin wanda zai karɓi inshorar rai ko na murabus da aiki ko fansho . Kana kuma iya ce a ba su kuɗin bayan ka rasu , bisa ga dokokin bankin . Fegi da Gida : Kana iya yi wa Watch Tower kyautar fegin da za a iya sayarwa , idan kuma gida ne da mutum yake ciki , yana iya ci gaba da zama a ciki yayin da yake da rai . Wasiyya da Ajiya : Ana iya ba Watch Tower dukiya ko kuɗi a matsayin gādo bayan mutuwa , ta hanyar rubuta takardar da aka saka hannu bisa doka , ko kuma a rubuta Watch Tower a matsayin wanda zai ci amfanin ajiyar da aka yi . JEHOVAH’S WITNESSES “ Zan jira Allah na cetona . ” — MI . Shaiɗan ya san cewa “ sauran zarafinsa kaɗan ya rage . ” ( R . Yoh . 12 : 12 ) Amma wannan ‘ zarafi kaɗan ’ ya yi shekaru da yawa yanzu kuma wasu sun ɗauka cewa kwanaki na ƙarshen sun cika daɗewa . Shin mun gaji da jira ne yayin da muke sauraron Jehobah ya ɗauki mataki ? ( 2 ) Waɗanne aukuwa ne za su nuna cewa cetonmu ya yi kusa ? ( 3 ) Ta yaya za mu iya nuna godiya ga haƙurin Jehobah ? Yaya yanayin Isra’ilawa yake a zamanin Mikah ? Wane yanayi na baƙin ciki ne muke fuskanta ? Maimakon haka , ya kamata mu kasance da aminci kuma mu yi zaman haƙuri yayin da muke jiran lokacin da Jehobah zai daidaita yanayin . Ƙari ga haka , Mikah ya shaida cikar annabcin da aka yi game da Samariya sa’ad da Assuriyawa suka mamaye Mulkin Arewaci na Isra’ila . — Mi . ( b ) Mene ne zai sa ƙarshen ya zo da wuri ? A “ kwanakin na ƙarshe ” miliyoyin mutane daga dukan al’ummai da ƙabilu da harsuna sun zo “ dutsen gidan Ubangiji . ” Ka bayyana . An kafa Majalisar Ɗinkin Duniya ta farko bayan yaƙin duniya na ɗaya don tabbatar da zaman lafiya . Mene ne muka sani game da sanarwar “ kwanciyar rai da lafiya ” ? Karanta Ru’ya ta Yohanna 7 : 1 - 4 . Mene ne zai faru a lokacin ? Muna ganin alama cewa ƙarshenta ya kusa . Yoh . 16 : 12 ; 17 : 15 - 18 ; 18 : 7 , 8 , 21 ) Yanzu hakan ma , yadda ake sūkar addinai da shugabannin addinai ta kafofin yaɗa labarai ya nuna cewa jama’a ba sa goyon bayansu kamar dā . 18 : 8 , 10 . ( b ) Me ya sa ya kamata mu yi hakan da gaggawa ? ( Mat . 18 : 14 ; Luk 15 : 3 - 7 ) Jehobah yana kula da waɗanda suke ƙaunar sunansa sosai , ko da ba sa bauta masa da ƙwazo a yanzu . Jehobah da mala’iku suna farin ciki sa’ad da muka taimaka wa mutane su sake soma bauta masa da ƙwazo . Bari mu yi haƙuri muna jiran lokacin da za a yi sanarwar “ kwanciyar rai da lafiya ” da kuma buga wa shafaffu hatimi na ƙarshe . Mu kusaci juna don mu iya yin tsayayya da Iblis da kuma aljanu ! Sa’ad da wasu majagaba biyu suka shiga wani gida a ƙasar Kenya don su yi wa’azi , sun yi mamakin ganin wani ƙaramin mutum mai suna Onesmus yana kwance a kan gado . Sa’ad da majagaban suka gaya masa alkawarin da Allah ya yi cewa “ gurgu za ya yi ta tsalle kamar barewa , ” sai ya yi murmushi . — Isha . An gaya wa majagaban cewa an haifi Onesmus wanda yanzu ya kusan shekara 40 da wani irin ciwon ƙashi da ake kira , osteogenesis imperfecta . Ya ce : “ Ciwon da nake yi yana raguwa sa’ad da ake taro . ” Daga baya , sai ya yi baftisma kuma ya zama bawa mai hidima . Sa’ad da ya gaya wa ’ yan’uwa Kirista matsalarsa , sai suka ce za su tallafa masa . Onesmus yana so ya zama majagaba na kullum amma har ila , ya damu da yadda zai riƙa samun mutumin da zai tura shi a kekensa . Bayan ya yi bimbini a kan wannan nassin , sai ya yanke shawara cewa zai zama majagaba na kullum . Yanzu yana wa’azi kwana huɗu a mako kuma yana da mutane da yawa da yake nazari da su . ( Isha . 7 : 5 , 6 ) Amma ba su yi nasara ba . 7 : 16 . Ka bayyana yadda Ishaya 7 : 14 , 16 suka cika ( a ) a ƙarni na takwas kafin zamaninmu ( b ) a ƙarni na farko a zamaninmu . Da farko , an ɗauka cewa Sarkin Suriya da na Isra’ila za su yi nasara a yaƙin amma a yaƙi ɗaya kawai , an kashe sojojin Sarki Ahaz guda 120,000 ! 12 : 24 , 25 ) Babu wani tabbacin da ya nuna cewa an kira Yesu da wannan suna Immanuwel . — Karanta Ishaya 7 : 14 ; 8 : 3 , 4 . Assuriya wata muguwar al’umma ce da take da iko sosai a lokacin . Saboda haka , Hezekiya ya haɗu da Lawiyawan kuma ya yi alkawarin tallafa musu . Wataƙila Lawiyawan sun yi farin ciki sosai sa’ad da suka ji sarkin ya ce : “ Ubangiji ya zaɓe ku domin ku tsaya a gabansa , ku yi masa hidima . ” ( 2 Laba . Mene ne Hezekiya ya sake yi don ya taimaka wa mutanen su soma bauta wa Jehobah , kuma da wane sakamako ? Hakan ya taimaka musu su kasance a shirye don matsalolin da suke dab da fuskanta . Kamar yadda Ishaya ya annabta , Assuriyawa sun ci Isra’ilawa a yaƙi kuma sun kai mazaunan bauta a ƙasarsu . Kana ganin yadda Assuriyawa suke cin biranen Yahuda kuma suna daɗa kusantar inda kake da zama ! — 2 Sar . Hakika , Hezekiya ya san cewa matsala tana tafe , amma hakan bai birkita shi ba ko kuma ya sa ya nemi taimako daga sarakan arna kamar yadda mahaifinsa Ahaz marar aminci ya yi . Hezekiya ya dogara ga Jehobah . Amma yana so mu yi iya ƙoƙarinmu game da matsalar kuma abin da Hezekiya ya yi ke nan . Ka bayyana . Abin da Hezekiya ya yi bayan haka , ya fi toshe ruwaye da kuma gina ganuwar birnin muhimmanci . Hezekiya ya tuna wa mutanen cewa Jehobah zai yi yaƙi domin su . Rabshakeh ya kuma gaya musu cewa allolin ƙasarsu da kuma Jehobah ba za su iya kāre su ba . Mutanen sun kasance da hikima kuma sun ƙi su gaskata da ƙaryar da kuma zargin da ya yi . Babu shakka , Hezekiya ya yi fushi sosai amma maimakon ya nemi taimako daga wata ƙasa , ya aika a kirawo annabi Ishaya . Su waye ne a yau suke wakiltar ( a ) mazaunan Urushalima ( b ) ‘ Assuriyawa ’ ( c ) makiyaya bakwai da shugabannai takwas ? Nan ba da daɗewa ba , maƙiya da ke kamar ‘ Assuriyawa ’ za su so su halaka bayin Jehobah . Littafi Mai Tsarki ya yi magana game da harin nan da na ‘ Gog na ƙasar Magog ’ da na “ sarkin arewa ” da kuma na “ sarakunan duniya . ” ( Ezek . 38 : 2 , 10 - 13 ; Dan . 11 : 40 , 44 , 45 ; R . Yoh . Waɗanne mayaƙa ne Mikah ya annabta cewa Jehobah zai yi amfani da su don ya halaka waɗannan ‘ Assuriyawa ’ masu mugunta ? Jehobah zai yi amfani da wata hanya da ba a saba ba . Dattawan ikilisiya ne . ( 1 Bit . 5 : 2 ) A yau , Jehobah yana yin amfani da amintattun dattawa masu yawa domin ya kula da kuma ƙarfafa bayinsa don harin ‘ Assuriyawa ’ na zamaninmu da ke tafe . * Annabcin Mikah ya ce za su “ lalatar da ƙasar Assyria da takobi . ” ( Mi . Ta yaya yin bimbini a kan wannan batun zai taimaka mana a nan gaba ? Lokaci zai zo da mutane za su ga kamar bayin Jehobah ba su da mai taimako , kamar yadda ya faru da mazaunan Urushalima a zamanin Hezekiya . 32 : 8 . A Ibrananci , kalmar nan “ budurwa ” da ke Ishaya 7 : 14 tana nufin mace mai aure ko kuma wadda ba ta taɓa sanin namiji ba . Me ya sa ya kamata mu yi biyayya ga dattawan ikilisiya ? Za mu kuma tattauna abin da ya wajaba mu yi don mu amfana daga ja - gora da kuma kula da muke samu daga Jehobah . Har ya ‘ ba da ransa domin tumakin . ’ ( Yoh . ( Mat . 20 : 28 ) Nufin Jehobah shi ne duk wanda ya ba da gaskiya ga Yesu , “ kada ya lalace , amma ya sami rai na har abada . ” — Yoh . Ta yaya tumakin suka nuna cewa Yesu ne makiyayinsu ? Yesu ya ce : “ Tumakina suna jin muryata , na kuwa san su , suna biyona kuma . ” Hakan ya ƙunshi yin biyayya ga waɗanda ya naɗa don su taimaka masa . 14 : 33 , 40 ) Dattawa ‘ suna yin tsaro sabili da rayuka , ’ wato suna taimaka wa kowa a cikin ikilisiya ya kasance da dangantaka mai kyau da Jehobah . Manzo Bitrus ya yi gargaɗi cewa “ annabawan ƙarya ” da kuma “ malaman ƙarya ” za su ƙoƙarta su yaudari “ marasa kintsuwa ” don su yi abin da bai dace ba . ( 2 Bit . Jehobah yana amfani da ƙungiyarsa wajen koyar da kuma ja - gorar Kiristoci shafaffu har da sauran ’ yan’uwa a duniya baƙi ɗaya . Muna samun shawarar Nassi daga littattafanmu . Makiyaya na zahiri suna da hakkin kāre da kuma kula da tumakinsu . Dattawa ma suna mai da hankali sosai ga waɗanda suke yin sanyin gwiwa ko kuma waɗanda suka yi kurakure masu tsanani . Wataƙila wasu ma sun daina halartar taro kuma sun daina bauta wa Jehobah . 18 : 12 - 14 . Hakika , dattawa ajizai ne , amma ba zai dace mu mai da hankali ga ajizancinsu da kuma kurakurensu ba . Nassosi sun bayyana cewa wasu da Jehobah ya yi amfani da su don ya ja - goranci mutanensa a dā sun yi kurakurai . 14 , 15 . Yana da muhimmanci sosai mu yi biyayya ga dattawa . Don kada annoba ta goma ta shafe su , Isra’ilawa suna bukatar su bi umurnin da aka ba su cewa , su ci abinci na musamman , su yanka tunkiya kuma su shafa jinin a saman ƙofarsu . ( Fit . 12 : 1 - 7 , 21 - 23 , 29 ) A waɗannan yanayin , Jehobah ya yi amfani da Musa da kuma mazaje tsofaffi don ya ja - goranci mutanensa . Kowane dattijon da yake da gatan wakiltar Jehobah ko kuma ƙungiyarsa a yau , yana bukata ya mai da hankali don kada ya yi amfani da ikon da aka ba shi a hanyar da ba ta dace ba . Don mu kasance da haɗin kai kuma mu more kāriya a matsayin garken Allah , muna bukatar mu saurari ‘ magana daga bayanmu ’ da ke gaya mana hanyar da za mu bi . ( 1 Bit . 5 : 8 ) Kamar mugun naman daji mai jin yunwa , Shaiɗan yana fakon garken , yana jiran lokacin da zai kai hari ga wanda ke sanyin gwiwa ko kuma wanda ya bar garken . Za a amsa wannan tambayar a talifi na gaba . Ta yaya dattawa za su iya yin koyi da Yesu Kristi ? Me ya sa dattawa suke ziyarar ƙarfafawa ? IDAN tumaki suna da makiyayi mai kula sosai , suna yin yalwa . 23 : 4 . Suna kula da tumakin Jehobah da kuma na Yesu . 10 : 11 ) Yesu ya “ saye ” tumakin da jininsa “ mai - daraja . ” ( 1 Kor . Ya kuma gaya wa dattawa cewa kada su zama ‘ masu - nuna sarauta bisa abin kiwo da aka sanya a hannunsu . ’ ( Ibran . 13 : 17 ; karanta 1 Bitrus 5 : 2 , 3 . ) Ta yaya dattawa za su ci gaba da yin shugabanci ba tare da yin sarauta bisa tumakin Allah ba ? Makiyayi ya san da bukatun kowane tumakinsa , hakazalika , Jehobah ya san da bukatun kowane ɗan’uwa a cikin ikilisiya kuma yana farin cikin taimaka musu . 1 : 3 , 4 . ( a ) Yaya limamai suka bi da tumakin Allah a zamanin Ezekiyel da Irmiya ? Ka yi la’akari da halin makiyayan bayin Allah a zamanin Ezekiyel da Irmiya . Jehobah ya ƙi da su domin ba su kula da tumakinsa a hanyar da ta dace ba . Jehobah ya ce : “ Tumakina sun zama abinci ga dukan naman jeji , domin babu makiyayi , makiyayana kuwa ba su biɗi tumakina ba , amma makiyaya suka yi kiwon kansu , ba su yi kiwon tumakina ba . ” 34 : 7 - 10 ; Irm . 23 : 1 ) Hakazalika , Jehobah ya ƙi da limaman Kiristendom . ( Luk 9 : 46 - 48 ; 22 : 24 - 27 ) Yesu ya wanke ƙafafunsu kuma hakan ya koya musu darasi a kan nuna tawali’u . A yau ma , wajibi ne dattawa su nuna tawali’u . — Karanta Yohanna 13 : 12 - 15 ; 1 Bit . Ya ce : “ Ku da kanku kun sani , tun randa na fara sa ƙafa cikin Asiya , irin zaman da na yi tare da ku dukan kwanaki , Ina bautar Ubangiji da iyakacin tawali’u . ” Ya daɗa cewa : “ A cikin abu duka na yi muku gurbi , da wahalar kanku haka nan ya kamata ku taimaki marasa - ƙarfi . ” ( A . M . ( 2 Kor . 1 : 24 ) Ya kamata dattawa ma a yau su yi koyi da yadda Bulus ya kasance da tawali’u kuma ya yi aiki tuƙuru . 1 : 9 , Littafi Mai Tsarki ) Amma ya kamata ya yi hakan cikin “ tawali’u . ” 13 , 14 . Yin wa’azin bisharar Mulkin Allah ne abu mafi muhimmanci a rayuwar Yesu sa’ad da yake duniya , kuma ya koya wa almajiransa yadda za su yi hakan . ( Mar . Suna ganin yadda dattawa suke da ƙwazo ga wannan aiki mai muhimmanci kuma suna yin koyi da yadda suke koyarwa . 5 : 14 , 15 ) Ko da ɗan’uwan da ke “ ciwo ” bai ‘ kira dattiɓai ’ ba , ya kamata su yi hanzarin taimaka masa idan sun samu labari . A dukan ayyukan da dattawa suke yi a cikin ƙungiyar Jehobah , suna aiki tuƙuru don su yi koyi da Yesu Kristi , wanda shi ne “ babban makiyayi . ” Waɗannan mazan suna taimaka wa garken Allah su ci gaba da yin ƙarfi kuma su bauta wa Allah da aminci . Akwai majagaba guda dubu ɗaya cikin waɗannan masu shelan . Wani ɗan’uwa mai suna Victor Blackwell ya ce : “ Nuhu bai iya gina jirgin ruwa ba , kuma ni ma ban iya gina ɗaki mai taya ba . ” Sun karanta fallen littafin da suka rubuta sunan kayayyakin “ kamar littafin da aka rubuta jerin sunayen kayayyaki a manyan shaguna . ” Akwai ayyuka da yawa da muke bukatar mu yi kuma mun ƙudura mu yi su . ” Abin Da Ke Ciki 3 Ka Kusaci Allah — “ Mai - Sākawa Ne ga Dukan Waɗanda Ke Biɗarsa ” 11 Amsoshin Tambayoyi Daga Littafi Mai Tsarki 16 “ Allah yana da muhimmanci a rayuwarka ? Wasu kuma ba sa bin koyarwar addininsu , wataƙila don suna ganin yin hakan ba shi da amfani . Limaman addinai da yawa sun damu a kan yadda mabiyan ɗarikarsu suke rayuwa kamar mutanen da ba su gaskata cewa Allah ya wanzu ba . An ta da wannan batun a surori na farko a cikin Littafi Mai Tsarki . Muna ganin haka a yadda mutane suke ƙoƙarin yin hidima ga wani da suke ganin ya fi su girma a rayuwa don kawai su sami gamsuwa . ( Farawa 3 : 8 - 10 ) Allah bai halicci ’ yan Adam don su yi zaman ba ruwansu da shi ba . Alal misali , Yesu ya ce : “ Masu farin ciki ne waɗanda suka san cewa suna bukatar ƙulla dangantaka da Allah . ” ( Matta 5 : 3 , New World Translation of the Holy Scriptures ) Kalamin Yesu ya nuna cewa wajibi ne mu biya muradin da muke da shi na sanin Allah idan muna so mu kasance da farin ciki da kuma gamsuwa a rayuwa . Alal misali , a ce ka sayi wata sabuwar na’ura kamar kyamara ko kuma kwamfuta . Za ka ga littafin da ke ɗauke da bayani a kan yadda za ka yi amfani da na’urar da kyau don ka more ta sosai . Za mu iya kwatanta Littafi Mai Tsarki da wannan littafin bayanin . Da hakanan ne da salamarka ta yi kamar kogi , adalcinka kuma kamar raƙuman teku . ” ​ — Ishaya 48 : 17 , 18 Da ma ka yi sauraro ga dokokina ! ( Ishaya 48 : 17 , 18 ) A taƙaice dai , idan muka bi ja - gorar Allah , za mu ji daɗin rayuwa . ‘ Me ya sa ake haifar jarirai da ba su san hawa ko sauka ba da lahani ? ’ Ta wannan furucin , Shaiɗan ya yi da’awar cewa Allah maƙaryaci ne kuma ba ya sarauta a hanyar da ta dace . Ta yaya za a warware waɗannan matsalolin ? Allah yana ba Shaiɗan da kuma magoya bayansa dama su nuna ko rayuwa za ta fi kyau idan ’ yan Adam ba su bi ja - gorar Allah ba . Shin mutane za su iya yin mulkin kansu har su more rayuwa ba tare da bin ja - gorar Allah ba ? Maimakon haka , ya ce : “ Waɗansu sukan sami mulki , waɗansu kuwa su sha wuya a ƙarƙashinsu . ” — Mai - Wa’azi 8 : 9 , Littafi Mai Tsarki . Kana ganin Allah zai yi wani abu kuwa ? An yi shekaru aru - aru yanzu da mutane suke neman ’ yanci daga rashin lafiya da tsufa da kuma mutuwa . Sun ɓad da lokaci da kuɗi kuma sun ƙoƙarta sosai don su sami wannan ’ yancin , amma duk wannan haƙar ba ta cim ma kome ba . Allah yana so mutane su ji daɗin rayuwa kuma su yi farin ciki . ( Ishaya 55 : 10 , 11 ) Littafi Mai Tsarki ya bayyana mana alkawari da Allah ya yi na mai da duniya Aljanna , don ta zama kamar yadda take kafin Adamu da Hawwa’u su yi zunubi . Ga yadda ake addu’ar : “ Ubanmu wanda ke cikin sama , a tsarkake sunanka . * ( Daniyel 2 : 44 ; 2 Bitrus 3 : 13 ) Mene ne ya kamata mu yi don mu amfana daga alkawarin Allah ? Shekaru dubu biyu da suka gabata , Bulus ya gaya wa ’ yan ilimin falsafa a kan Tudun Arasa da ke birnin Atina cewa : “ Shi da kansa yana ba kowa rai , da numfashi , da abu duka ; gama cikinsa muke rayuwa , muke motsi , muke zamanmu ; kamar yadda waɗansu daga cikin mawaƙanku da kansu suka ce , ‘ Gama mu kuma zuriyarsa ne . ’ ” — Ayyukan Manzanni 17 : 25 , 28 . Amma , me ya sa Allah ya ci gaba da tanada waɗannan abubuwan ga dukan mutane , har ma da waɗanda ba su damu da shi ba ? Bulus ya ce “ domin su nemi Allah , ko halama su a lallaba su same shi , ko da yake ba shi da nisa da kowane ɗayanmu . ” — Ayyukan Manzanni 17 : 27 . “ [ Allah ] zai share dukan hawaye kuma daga idanunsu . ” Alkawarin da Allah ya yi ya shafi hawayen da muke yi saboda wahala da kuma baƙin ciki . Jehobah zai ’ yantar da ’ yan Adam daga hannun mutuwa . ( Romawa 5 : 12 ) Jehobah zai sa ’ yan Adam masu yi masa biyayya su zama kamilai ta wajen hadayar fansa ta Yesu . * Sa’an nan zai “ kawar ” da maƙiyi na ƙarshe , wato mutuwa . Ba da daɗewa ba , za a kawar da kuka da mutuwa da azaba . ‘ A sama ne za a yi irin wannan rayuwa da Allah ya yi alkawarinta ? ’ Na farko , an soma wannan alkawarin da furucin nan ‘ mazaunin Allah yana wurin mutane , ’ kuma a duniya ne mutane suke zama . ( Ru’ya ta Yohanna 21 : 3 ) Na biyu , da yake an ambata cewa “ mutuwa ba za ta ƙara kasancewa ba ” a duniyar , hakan yana nufin cewa ana mutuwa a duniyar a dā . Sai ya daɗa cewa : “ Waɗannan zantattuka masu - aminci ne masu - gaskiya . ” da Shaidun Jehobah suka wallafa . Na riga na yi shekaru biyar a makarantar jami’a a lokacin da Amirka ta sa kai a Yaƙin Duniya na Biyu , wato a farkon shekara ta 1942 . A lokacin , ’ yan watanni ne kawai suka rage mini in sami digiri a matsayin injiniyan gine - gine . Ina zama da ’ yan makaranta biyu a ɗakina . Hakan ya sa na soma nazarin Littafi Mai Tsarki da Johnny a kai a kai kuma daga baya na soma fita wa’azi da shi a duk lokacin da na sami zarafi . An tsare Shaidu matasa fiye da 230 a kurkukun noma wanda ke ƙarƙashin kurkuku ta ƙasa a Leavenworth . Wasu cikin gandirobobin sun yarda mu ci gaba da yin taro , inda muke tattauna Littafi Mai Tsarki . An tura ni hidima a wannan birnin Leavenworth da ke Kansas . An gayyace ni zuwa aji na goma na makarantar kuma na sauke karatu a ranar 8 ga Fabrairu , 1948 . Bayan haka , an tura ni hidima a ƙasar Gana . A ƙasar Gana , aikina shi ne yin wa’azi ga ma’aikatan gwamnati da kuma Turawa . Sa’ad da nake hidima a waɗannan yankunan , na koyi rayuwar mutanen Afirka . Saboda haka a lokacin da wasu ’ yan hamayya suka karɓi izinin janye takardun bizanmu , wasu cikin waɗannan matan suka matsa wa mazajensu har sai da aka bar mana bizanmu . Da sannu - sannu , na kamu da zazzabin cizon sauro , kamar yadda yake faruwa da yawancin ’ yan mishan da suka zo Afirka . Daga baya muka yi aure , sai Eva ta bi ni Gana kuma muka ci gaba da yin hidima tare . A hakan , ni da matata mun yi shekaru 11 muna hidimar mishan tare . Shekaru biyu bayan na ziyarci Gana , a ranar 6 ga Agusta 1990 , na auri Betty Miller wata kawar matata Eva . Mun ci gaba da yi wa Jehobah hidima tare . Muna ɗokin ganin kakanninmu da iyayenmu da kuma Eva wata rana a cikin Aljanna bayan an ta da matattu . — Ayyukan Manzanni 24 : 15 . A wajen suka ga “ Maryamu da Yusufu , da jariri kuma yana kwance a cikin [ komi ] . ” Kana farin cikin sanin waɗannan abubuwa masu ban mamaki ? — Dukanmu masu ƙaunar Allah muna farin ciki . Kafin mu san dalilin , muna bukatar sanin abin da ya faru kafin Maryamu ta yi aure . Saboda haka , a lokacin Yesu ba jariri da ke kwance cikin komi ba ne , amma ɗan yaro ne da ke zama da Yusufu da Maryamu a cikin gida ! Littafi Mai Tsarki ya ce Hirudus ya so ya san inda Yesu yake don ya kashe shi . A yau , Shaiɗan yana ƙoƙari ya sa mutane su riƙa yi wa Yesu kallon jaririn da bai san kome ba . Yadda ya kamata mu riƙa ɗaukan Yesu ke nan , kuma mu riƙa gaya ma wasu game da hakan . Ru’ya ta Yohanna 19 : 19 - 21 ; 1 Yohanna 2 : 17 Idan kana karatun da yaro ne , wannan alamar fid da ma’ana tana nufin ka dakata don ka ƙarfafa shi ya faɗi ra’ayinsa . A matsayin wane irin halitta ne ya kamata Kristi ya dawo ? An ta da shi daga mutuwa a matsayin halittar ruhu marar ganuwa . Abin Da Ke Ciki “ Ku Yi Wannan Abin Tunawa da Ni ” Za mu kuma tattauna misalan mutane da yawa a yau da suke yin sadaukarwa don su tallafa wa Mulkin Allah . 3 Jehobah Ya Kāre Su a Cikin Inuwar Duwatsu Mazaunan ƙasar Zimbabwe suna jin daɗin karanta littattafanmu . Da ta ɗan buɗe ƙunshin , sai ta koma cikin ɗakinta da wuri kuma ta rufe ƙofa . Domin su kai wa ’ yan’uwan da ke Jamus littattafan da ke bayyana Littafi Mai Tsarki . Wani ɗan ƙasar Jamus , mai suna Ernst Wiesner ne mai kula da da’ira a lokacin , kuma ya kwatanta matakan da suka ɗauka don kada a kama su , ya ce : “ ’ Yan’uwa biyu sukan wuce gaba , kuma idan suka haɗu da wani , sai nan da nan su ba da alama da hasken tocila . Wannan alamar tana nuna wa ’ yan’uwan da ke ɗauke da littattafan nan masu nauyi da suke bin su a baya da ratar wajen mita ɗari su ɓuya a daji . Sa’an nan su jira waɗannan ’ yan’uwa biyun a wurin har sai sun dawo kuma sun nuna musu wata alama dabam . Suna canja alamar kowane mako . ” Wurin da duhu kuma akwai hazo sosai , jikina na ta rawa sa’ad da nake tafiya cikin ruwan ƙanƙara . Na ɓata hanya a cikin jejin , kuma na yi awoyi da yawa kafin na iya fitowa . A lokacin ɗari suna amfani da sanduna da kuma amalanken tafiya a kan dusar ƙanƙara da ake kira ski . Wasunsu sukan wuce gaba , idan suka ga cewa akwai wata matsala sai su jefa hulunansu sama . Ana yin shirye - shirye don a tabbata cewa an rarraba wa ’ yan’uwa littattafan da wuri . Ana kai ƙunshin zuwa ɓangarori dabam - dabam a ƙasar Jamus , sai kuma ’ yan’uwa su aika littattafan a ɓoye zuwa gidajen sauran ’ yan’uwan kamar yadda aka ambata da farko . ’ Yan sandan sun yi amfani da salon rubutu wajen gane ɗaya daga cikin ’ yan’uwan kuma suka kama shi . Nan ba da daɗewa ba , sai aka kama Richard Rudolph da wani kuma . Ainihin hanyar da ake bi don a kawo wa Shaidun da ke Jamus littattafan da ke bayyana Littafi Mai Tsarki , ita ce ta ɗaukan su a jakunkuna kuma bi ta Manyan Duwatsu . Amma , ba wannan hanyar kaɗai ake bi ba . Yawancinmu a yau muna samun littattafan da ke bayyana Littafi Mai Tsarki da yawa kuma a nau’o’i da dama . Ko kana karɓan sabobin littattafai a Majami’ar Mulki ko kuma kana saukar da su a dandalin jw.org , zai dace ka yi la’akari da ƙwazon da ake yi don a iya tanadar maka da su . A dā , ana kiran Jelenia Góra da ke kudu maso yammacin Poland Hirschberg . 2 : 1 , 2 . Waɗanne gargaɗin da suka dace ne wasiƙun Bulus ga Tasalonikawa suke ɗauke da su ? YAUDARA da ƙaryace - ƙaryace sun zama ruwan dare a wannan duniyar . 5 : 19 ) Yayin da ƙarshen wannan mugun duniyar yake gabatowa , Shaiɗan yana ƙara fushi domin “ zarafinsa kaɗan ya rage . ” ( R . A wasu lokatai , kafofin yaɗa labarai sukan baza labaran ƙarya ko kuma jita - jita game da bayin Jehobah da kuma imaninsu . ( 2 Tim . 3 : 16 ) Manzo Bulus ya rubuta cewa an yaudari wasu Kiristoci da ke Tasalonika . Ya kamata mu koyi darasi daga abin da ya rubuta . Muna godiya cewa mun sami ƙarin haske game da yadda Jehobah zai cika nufinsa . A cikin wasiƙar , ya rubuta game da ƙunci da ke zuwa , wato lokacin da Yesu zai idar da huƙuncin Allah a kan “ waɗanda ba su san Allah ba , da waɗanda sun ƙi yin biyayya da bisharar . ” Allah ya daidaita tunaninsu ta wajen hure Bulus ya bayyana cewa kafin ranar Ubangiji Jehobah , za a yi ridda sosai kuma “ mutumin zunubi ” zai bayyana . Waɗannan ’ yan’uwa da ke Afisa sun “ auna ” waɗanda suka yi da’awa cewa su manzanni ne kuma suka gano cewa manzannin jabu ne kuma su maƙaryata ne . ( R . Me ya sa ya kamata mu yi hattara idan wani ya soma faɗin ra’ayinsa ko kuma yin sūkar dattawa ko wasu ’ yan’uwa a ikilisiya ? Bulus ya ambaci hanyoyi biyu da za su iya sa Kirista ya soma rashin bangaskiya kuma ya yi rashin aminci ga Jehobah . Kwalekwale zai iya zakuɗawa daga bakin kogi da sannu - sannu kuma kafin a ankara , ya yi nesa da gaɓa . Shin hakan zai iya faruwa a yau ? Shin mene ne za mu iya yi don kada mu jijjigu daga abin da aka koya mana ? Wajibi ne mu san cewa ƙarshen zamanin nan ya ƙusa kuma haɗari ne yin tarayya da mutanen da ba su gaskata cewa muna rayuwa a “ kwanaki na ƙarshe ” ba . Yan ridda da aka yi annabcinsu sun soma bayyana tun da daɗewa kuma suna nan har yau . Har ila “ mutumin zunubi ” yana nan kuma yana gāba da bayin Allah . Saboda haka , ya kamata kada mu manta cewa ranar Ubangiji Jehobah tana nan tafe . — Zaf . 1 : 7 . ( 1 Tas . Mene ne za ku faɗa da zai sa mai gidan ya so ku sake dawowa ? Shirya da kuma saka hannu a taro zai ƙarfafa bangaskiyarka kuma zai taimaka maka kada ka jijjigu daga abin da ka koya . ( Zab . 35 : 18 ) Hakika , ibada ta iyali za ta kāre mu daga yin zaton abubuwan da ba a bayyana a cikin Littafi Mai Tsarki ba da kuma yin shakkar abubuwan da Jehobah ke koya mana ta ƙungiyarsa . Babu shakka wannan begen yana motsa su su ƙi jijjiguwa daga imaninsu ! Ta yaya kowane cikin waɗannan Nassosin suke taimaka maka ka ga ko kana iya ƙoƙarinka a yin sadaukarwa don Mulkin ? Waɗanne irin sadaukarwa ne mutane suke yi , kuma me ya sa ? ( b ) Waɗanne ƙarin sadaukarwa ne wasu suke yi ? Wajibi ne dukan Kiristoci na gaske su yi wasu sadaukarwa idan suna so su kasance da dangantaka mai kyau da Jehobah . 2 : 2 ) Don su tallafa wa ayyukan Mulki , ’ yan’uwa da yawa sun ba da kansu don yin hidima a Bethel ko gina Majami’un Mulki da Majami’un Manyan Taro ko tsara taron gunduma ko kuma taimakawa a lokacin bala’i . Abin farin ciki ne cewa mutane da yawa suna yin sadaukarwa da son rai . Wasu daga cikin hadayun wajibi ne , wasu kuma ana yi da son rai ne . Wani misali na hadayu shi ne wanda aka yi a lokacin keɓe haikali a zamanin Sulemanu . — 2 Laba . Jehobah ya ba da doka cewa a yi hadayar dabba kuma a zubar da jinin . Waɗannan hadayun “ ishara ce kawai ta kyawawan abubuwan da ke gaba ” ta wajen Ɗansa , Yesu . ( Ibran . Idan mutumin bai da tsarki , wajibi ne ya yi hadaya ta zunubi tukuna don ya gyara dangantakarsa da Jehobah kafin ya iya ba da hadaya na son rai . ( Lev . 5 : 5 , 6 , 15 ) Wannan batu ne mai muhimmanci . ( b ) Waɗanne abu ne za mu iya yin sadaukarwa da su ? Ƙungiyar Jehobah da ke duniya ta nemi hanyoyin tallafa wa Mulkin a kowane lokaci . Wani masanin Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Mutanen dā ba sa durƙusawa ko kuma su sha hannu sa’ad da suke gaisuwa kamar yadda muke yi a yau , amma suna rungumar juna sau da sau har ma su kwanta ƙasa . Yin hakan na bukatar lokaci sosai . ” Kuɗinmu . Ana goyon bayan waɗannan ayyukan da gudummawar da kuke yi da son rai . Ya ƙarfafa ’ yan’uwansa da ke Koranti cewa kada su jira sai ƙarshen mako kafin su ƙayyade yawan kuɗin da za su bayar , amma su yi hakan tun daga farkon makon . Kamar yadda ake yi a ƙarni na farko , ’ yan’uwa a yau suna shiri tun da wuri don su ba da gudummawa da yardar rai . Ya yi alkawari cewa zai taimaka mana sa’ad da muka kasala . Jehobah ya ƙarfafa mu cewa kada mu ƙyale kome ya hana mu yin iya ƙoƙarinmu don Mulkin . Shin za mu iya yin tunani sosai game da rayuwarmu da kuma shirya yadda za mu daɗa ƙwazo wajen tallafa wa Mulkin Allah a ƙarshen zamanin nan ? 8 : 14 ) Amma , har ’ yan’uwanmu da ba su da kuɗi sosai suna ɗaukan gatan yin gudummawa da tamani . Kamar yadda Isra’ilawa a dā suka yi , wajibi ne mu tabbata cewa Jehobah yana amincewa da sadaukarwar da muka yi da yardar rai . Ƙari ga haka , ba zai yiwu mu ba Jehobah lokaci da kuzari da kuma wasu abubuwan da ba mu da su ba . Bari kowannenmu ya yi addu’a kuma ya yi tunani sosai a kan yadda zai iya ƙoƙartawa wajen tallafa wa ƙungiyar Jehobah . Ka duba talifin nan “ Ba da Hadayu da Dukan Zuciyarmu ga Jehobah ” a fitowar Hasumiyar Tsaro ta 15 ga Janairu , 2012 , shafuffuka na 21 - 25 . MENE NE kake tunawa sa’ad da ka ji furucin nan , bikin cika shekara ? Ga wasu kuma , zai iya zama rana mai muhimmanci sosai , kamar ranar da ƙasarsu ta sami ’ yanci . Amma da yake Fir’auna mai fahariya ne , ya ƙi ya ƙyale su su tafi . Bayan hakan , sai Fir’auna ya ƙyale Isra’ilawa su tafi . — Fit . Mene ne aka ce Isra’ilawa su yi kafin a ’ yantar da su ? Bayan Isra’ilawa sun yi Idin Ƙetarewa a ranar 14 , za su yi wani biki da ake kira Idin Gurasa Marar - yisti har kwana bakwai . Yesu da almajiransa Yahudawa ne kuma suna kiyaye Dokar da aka ba da ta hannun Musa . Wani littafin Yahudawa da ake kira , Pentateuch and Haftorahs ya ambata littafin Fitowa 12 : 6 cewa ya kamata a yanka ragon “ tsakanin yammar biyu . ” Wani shahararren shehun malami a Yahudanci na dā , mai suna Jonathan Klawans ya ce : “ Ana shigan sabon rana sa’ad da rana ta faɗi , saboda haka , ana yin hadayar a ranar 14 , amma ana soma Idin da kuma cin abincin a ranar 15 , ko da yake ba a bayyana hakan a littafin Fitowa ba . ” ( Luk 22 : 14 , 15 ) Sai aka kama shi daddare kuma aka hukunta shi . Ya yi hakan sa’ad da ya buga Masarawa da annoba ta goma , amma ya kāre ’ ya’yan fari na Isra’ila . Kiristoci na gaskiya ba sa yin Idin Ƙetarewa . Me ya sa ? Kuma mutanen da jinin ya ceci za su iya rayuwa har abada . 9 : 11 , 12 ) Kashin “ Ɗan rago na Allah ” kuma fa , wanda ya yi hadaya da ransa ? ( Yoh . Da hakan , za a iya cire gawansu daga kan gungumen kafin ranar 15 ga Nisan wadda “ babbar ” Asabbat ce . Saboda haka , ragon Idin yana wakiltar hadayar da Yesu zai miƙa a ranar 14 ga Nisan , shekara ta 33 a zamaninmu . Alal misali , Isra’ilawa suna cin naman ragon da aka yanka a Idin , amma ba sa shan jininsa . Ya ce waɗanda za su yi sarauta a “ mulkin Allah , ” su ci gurasa kuma su sha inabin da suke wakiltar jikinsa da jininsa . Ko da yake Yahudawa ne suke kiyaye Idin Ƙetarewa a dā , amma ya kamata Kiristoci su san wannan labarin da kuma darasi da ke ciki , domin “ kowane nassi hurarre daga wurin Allah ” ne . — 2 Tim . Wani ɗan tarihin Yahudawa mai suna Marcus Kalisch ( shekara ta 1828 - 1885 ) ya ce : “ Ebn Ezra [ wani sanannen malamin Sfanisanci , tsakanin shekara ta 1092 - 1167 ] ma yana da wannan ra’ayin : ‘ Muna da yamma guda biyu . Ta farko , faɗuwar rana . . . ta biyu kuma , sa’ad da gari ya yi duhu . Akwai wajen sa’a ɗaya da mintoci 20 tsakanin lokacin da rana ta faɗi da kuma lokacin da gari ya yi duhu . ’ Bayanin da ’ yan Karaite da Samariyawa suka bayar ma ya daɗa tabbatar da gaskiyar wannan furucin kuma mutane da yawa sun amince da shi . ” Lis . 11 : 24 . Ta yaya ake sanin kwanan watan Tuna da Mutuwar Yesu a kowace shekara ? Me ya sa yake da muhimmanci mu halarci taron Tunawa da Mutuwar Yesu ko da wani irin bege muke da shi ? 1 , 2 . 10 : 1 , 32 , 46 ) Da zarar Yahudawan sun gane cewa sun shiga ranar 1 ga Nisan , sai su ƙirga kwanaki 13 bayan wannan ranar kuma su yi Idin Ƙetarewa a faɗuwar rana ta 14 ga Nisan . Waɗanne abubuwa ne za a yi amfani da su a lokacin ? ( Karanta Markus 14 : 12 - 16 . ) Bayan Yesu ya gama Idin Ƙetarewan , ya mai da hankali ga abubuwa biyu da za a riƙa amfani da su sa’ad da ake Tuna da Mutuwarsa . Wane irin ruwan inabi ne Yesu ya yi amfani da shi , kuma wane iri ne muke amfani da shi a yau sa’ad da muke Tunawa da Mutuwar Yesu ? Wane irin ruwan inabi ne ya kamata a yi amfani da shi ? Bai kamata a sa wani abu kamar kayan yaji a cikin ruwan inabin da za a yi amfani da shi a taron Tunawa da Mutuwar Yesu ba . Wasu ’ yan coci sun ce “ jikina ” da Yesu ya ambata ba ya wakiltar wani abu , amma ainihin jikinsa ne . Don haka , sun gaskata cewa wani abin al’ajabi ya faru kuma gurasar ta zama ainihin jikin Yesu . Domin Yesu da kansa , wato jikinsa da kuma gurasa marar yisti suna gaban manzanninsa masu aminci sa’ad da suke taron . 2 : 21 - 24 ; 4 : 1 ; Yoh . 19 : 33 - 36 ; Ibran . Mene ne Yesu ya ce ruwan inabin yake nufi ko wakilta ? Yana wakiltar jininsa da zai zubar dominmu . 14 : 24 ) Hakika , Yesu zai zubar da jininsa “ domin mutane dayawa zuwa gafarar zunubai . ” ( Mat . Sa’ad da ake jawabin Tunawa da Mutuwar Yesu , waɗanne bege biyu ne ake tattaunawa ? Bege na farko shi ne yin rayuwa tare da Kristi a sama kuma waɗanda suke da wannan begen ƙalilan Kiristoci ne , kamar su manzannin Yesu masu aminci . ( Luk 12 : 32 ; 22 : 19 , 20 ; R . Yoh . Za su sami gatan yin rayuwa a aljanna a duniya har abada . ( Mat . 6 : 10 ) Littafi Mai Tsarki ya kwatanta irin rayuwa mai daɗi da za su more har abada . — Isha . Zai iya karanta littafin Matta , inda ya ce : “ Yesu ya ɗauki gurasa , ya yi godiya , ya karya ; ya ba almajiran , ya ce , Ku karɓa , ku ci ; wannan jikina ne . ” ( Mat . ’ Yan’uwa ƙalilan ( ko wataƙila babu waɗanda ) za su ci gurasar kamar yadda ya faru a ikilisiyoyi da yawa a shekara ta 2013 sa’ad da aka zagaya da ita . 4 : 18 ) Yana da muhimmanci Kiristoci su halarci wannan taron ko da yake ba za su ci gurasar ko kuma sha ruwan inabin ba . Me ya sa ? Domin halartan wannan taron yana nuna cewa suna ɗaukan hadayar da Yesu ya yi da muhimmanci . Alal misali , suna da begen kasancewa cikin “ taro mai - girma ” da za su tsira wa “ babban tsananin . ” Muna tsara ayyukanmu da kyau kafin wannan taron , don mu iya halarta . 11 : 24 . ( Afis . 5 : 33 ; Far . Sa’ad da wata mata mai suna Daniella ta kai shekaru 58 da aure , ta san da mutane da yawa waɗanda matansu ko mazajensu suka rasu . Ba za ka iya sanin yanayin ba sai ka fuskanci hakan . ” 11 : 17 - 19 ) Yaƙubu yana ƙaunar matarsa Rahila sosai , kuma sa’ad da ta rasu , bai mance da ita da wuri ba . 44 : 27 ; 48 : 7 . Waɗanne darussa ne za mu koya daga waɗannan misalan da muka karanta a Littafi Mai Tsarki ? Idan ɗaya cikin ma’aurata ya rasu , baƙin cikin da ɗayan yake yi yana ɗaukan shekaru da yawa . Bai kamata mu ga cewa suna da kasawa shi ya sa suke kuka da kuma baƙin ciki ba . Amma , na gane cewa haka al’amarin yake kuma da sannu - sannu baƙin cikin zai ragu . ” Ta yaya ya iya yin hakan ? Ko da yake bai daina baƙin ciki farat ɗaya ba , amma bai bar wannan damuwar ta kasance kan gaba a rayuwarsa ba . Akasin haka , mutuwa ɗaya ce cikin “ ayyukan Shaiɗan . ” ( 1 Yoh . Matasa ba za su ɗauki kakanninsu kamar yadda suke ɗaukansu a yau ba . Kuma babu shakka , hakan zai kyautata dangantakar ’ yan Adam . Za mu dogara ga Allah ne kawai a wannan batun . Hakika , ba za mu taɓa iya kwatanta irin farin cikin da waɗanda aka tayar za su yi ba . Littafi Mai Tsarki ya ce babu . Hakan ya ƙunshi kawo ƙarshen mutuwa gaba ɗaya da kuma baƙin cikin da ta jawo . Annabcin da ke littafin Ishaya ya ƙara da cewa : “ Ubangiji Yahweh za ya shafe hawaye daga dukan fuskoki . ” Idan kina baƙin ciki domin mijinki ko matarka ta rasu , begen tashin matattu ya kamata ya sa ka farin ciki . Jehobah ya ce : “ Kamar yadda sammai suna da nisa da duniya , haka nan kuma al’amurana sun fi naku tsawo , tunanina kuma sun fi naku . ” ( Isha . Muna da tabbaci cewa Jehobah zai biya bukatunmu kuma ya tanadar mana da abubuwan da muke so ko da yake ba mu san yadda zai yi hakan ba . Ƙari ga haka , Jehobah zai “ biya wa kowane mai - rai muradinsa . ” — Zab . A lokacin da Yesu ya kusan mutuwa , manzanninsa sun yi baƙin ciki sosai kuma suka ruɗe . Amma Yesu ya ta’azantar da su da wannan furucin : “ Kada zuciyarku ta ɓaci ; kuna bada gaskiya ga Allah , ku bada gaskiya gareni kuma . ” Hakika , za a tayar da waɗanda suka mutu . Idan aboki ko abokiyar auren wani Kirista ta rasu , mutane sukan ziyarci gidansu don su ta’azantar da shi kuma su taimaka masa da wasu ayyuka . Alal misali , gwauruwa za ta so dangi da abokai su taimaka mata a lokacin . Ta yaya za ka ta’azantar da masu makoki ? Mai makokin zai iya tunani ‘ Ba ka san yadda nake ji ba ’ ko kuma ‘ Yaya zan kasance da lafiya a wannan lokacin ? ’ Saboda haka , zai fi dacewa mu ce : “ Na yi farin cikin ganinka sosai , ” ko kuma “ Kana ƙarfafa ni idan ka halarci taro . ” Me suka tattauna ? Kada ka shar’anta shi . Kada ka yi fushi idan ya ce ba ya son kowa ya dame shi . Ka ci gaba da nuna masa cewa kana ƙaunarsa . — Yoh . 13 : 34 , 35 . Ibrahim amintacce ne kuma Allah ya cika alkawarin da ya yi masa . — Far . 15 : 2 - 5 ; Ibran . 6 : 10 - 15 . Duk da haka , Jehobah ya albarkaci Yaƙubu , fiye da yadda ya yi tsammani . Waɗanne darussa ne za mu iya koya daga wannan labarin ? Bulus ya ce : “ Ga wanda yake da iko shi aikata ƙwarai da gaske gaba da dukan abin da muke roƙo ko tsammani , bisa ga ikon da ke aikawa a cikinmu , a gare shi ɗaukaka cikin ikklisiya da kuma cikin Kristi Yesu zuwa ga dukan tsararaki na zamanan zamanu . 3 : 20 , 21 . A wane lokaci ne Yesu zai ware tumaki daga awaki ? ( Mat . A wane lokaci ne Yesu zai sanya bawan bisa dukan mallakarsa ? Ban da ikon Allah , mene ne ya taimaki Shaidu 230 su tsira daga tafiya mai nisa da suka yi daga sansanin Sachsenhausen ? Ta yaya annabcin Mikah 5 : 5 game da makiyaya da shugabannai yake cika a yau ? Wani dalili kuma shi ne don za mu iya roƙan wasu su gafarta mana . — 11 / 1 , shafi na 13 . Me ya sa Yesu ya yi kuka ? ‘ Al’amura da Ba Su Ganuwa , a Sarari Ake Ganinsu , ’ 9 / 1 ‘ Allah na Masu Rai , ’ 3 / 1 Jehobah “ Ba Mai - tara Ba Ne ” 7 / 1 Suna , 1 / 1 ‘ Wace Doka Ce ta Fi Muhimmanci ? ’ 5 / 1 Moya ) , 11 / 1 ‘ Na Sami ’ Yanci Na Ƙwarai ’ ( B . Hewitt ) , 1 / 1 Pacheco ) , 7 / 1 5 / 1 Dattawa , Ku Ƙarfafa Masu Baƙin Ciki ! Matsalolin da Iyalan Rana Suke Fuskanta , 7 / 1 Kada Ka Taɓa Ja da Baya ! 3 / 15 Sun Yi Tsayin Daka a ‘ Lokacin Gwaji ’ ( Yaƙin Duniya na I ) , 5 / 15 Allen ) , 10 / 15 Ursu ) , 11 / 1 Hidima Shekara Hamsin Kusa da Yankin Arctic Circle ( A . da A . Mattila ) , 4 / 15 Piccioli ) , 6 / 15 Hartlief ) , 7 / 15 Da Yake Ka “ San Allah , ” Me Ya Rage Yanzu ? 3 / 15 ‘ Ga Shi , Ina Tare da Ku Kullayaumi , ’ 7 / 15 Jehobah Ne Mazauninmu , 3 / 15 Ka Ci Gaba da Fakewa a Cikin Kwarin Jehobah , 2 / 15 Ka Ci Gaba da Kusantar Jehobah , 1 / 15 Ka Daraja Halayen Jehobah Sosai , 6 / 15 “ Ka Kasance a Faɗake Domin Yin Addu’a , ” 11 / 15 Ka Ƙarfafa , Jehobah Yana Tare da Kai ! Ka Taimaki Kanka da Wasu ta Wajen Yin Amfani da Kalmar Allah , 4 / 15 Kada Ku Yi Saurin Jijjiguwa Daga Imaninku ! 12 / 15 2 / 15 3 / 15 Mu Riƙa Kula da Kuma Ƙarfafa Juna , 8 / 15 9 / 15 11 / 15 Umurnan Jehobah Tabbatattu Ne , 9 / 15 8 / 15 “ Wane Ne Fa Bawan Nan Mai - Aminci , Mai - Hikima ? ” 7 / 15 Wannan Ne Gādonmu , 2 / 15 Biyan Bukatun Wasu , 11 / 15 Musa , 3 / 1 Sake Gina Haikalin Urushalima Bayan Shekara ta 70 a Zamaninmu ? ‘ Yana Jawabi Har Yanzu ’ ( Habila ) , 1 / 1 Ƙarin Mutuwa 3 8 AMSOSHI GA ƘARIN TAMBAYOYI DAGA LITTAFI MAI TSARKI — Mene Ne Nufin Allah a Gare Ni ? Mutuwa zance ne da yawancin mutane ba sa so su tattauna . Wani mai suna Antonio , wanda mota ta kaɗe mahaifinsa har ya mutu , ya bayyana yadda ya ji game da hakan . Ya ce : “ Yanayin na nan kamar wani ya ƙulle gidanka ne kuma ya tafi da maƙullin . Dorothy , wadda mijinta ya rasu sa’ad da take da shekaru 47 , ta ƙudura ta sami amsoshi ga wasu tambayoyi da ke damunta . Ya ce mata : “ Ba wanda ya san lallai abin da ke faruwa . Mutuwa babban magabci ne . Sun dage sosai a kan yaƙar mutuwa , kuma sun ba da ransu da kuma na ma’aikatansu wajen yin hakan . Waɗannan dalolin manya - manyan gine - gine ne , inda akwai kaburbura da ake adana gawawwakin sarakuna . Amma , ɓarayi sukan shiga waɗannan kaburburan , har ma a wasu lokatai su halaka gawawwakin da aka adana . Amma , haɗe - haɗensu da dama sun ƙunshi gubar ƙarfe , kuma wataƙila ɗaya daga cikin haɗe - haɗen ne ya zama sanadin mutuwarsa . Yayin da yake wannan tafiyar , ya gano wata jiha da ake kira Florida a Amirka , amma bayan wasu ’ yan shekaru , ya mutu sanadiyyar yaƙin da ya ɓarke tsakanin shi da mutanen jihar . Me ya sa muke adawa da mutuwa ? Me ya sa Allah ya sa “ madawwaman zamanai ” a cikin zuciyarmu , wato , sha’awar yin rayuwa har abada ? Akasin haka , Allah ya yi mana alkawari cewa za a yi nasara a kan mutuwa . ( Yohanna 17 : 3 ) Hakan ya nuna cewa za a yi nasara a kan mutuwa . Littafi Mai Tsarki ya nuna cewa Jehobah shi ne sunan Allah . “ Maƙiyi na ƙarshe da za a kawar , mutuwa ne . ” — 1 Korintiyawa 15 : 26 . Saboda haka , Yesu ya gaya musu dalla - dalla cewa : “ Li’azaru ya mutu . ” — Yohanna 11 : 14 . Bayan kwana huɗu da binne Li’azaru , Yesu ya je Bait’anya kuma ya yi ƙoƙarin ta’azantar da Martha , ’ yar’uwar mamacin . ( Yohanna 11 : 43 ) Mutanen da ke wurin sun yi mamaki sa’ad da suka ga wannan mutumin da ya mutu ya fito . ( Mai - Wa’azi 9 : 5 ; ka duba akwatin nan , “ Mutuwa Tana Kama da Barci Mai Nauyi . ” ) Saboda haka , ba ma jin tsoron mutuwa domin mun san abin da zai faru da mu idan muka mutu . Mene ne ke sa mu kasance da bege cewa matattu za su sake rayuwa , kamar yadda Li’azaru da ’ yar Yairus suka yi ? da Shaidun Jehobah ne suka wallafa . “ An ta da Kristi daga matattu , ’ ya’yan fari daga cikin waɗanda ke barci . ” — 1 Korintiyawa 15 : 20 . “ Ba mu sonku da jahilci , ’ yan’uwa , ga zancen waɗanda sun yi barci ; kada ku yi baƙin ciki , kamar sauran mutane , waɗanda ba su da bege . ” — 1 Tasalonikawa 4 : 13 . TATTAUNAWA TSAKANIN SHAIDUN JEHOBAH DA MUTANE Michelle : Wancan karon da na zo , mun tattauna game da yadda Allah yake ji a duk lokacin da ya ga muna shan wahala . Michelle : Na yi mata murna . Sophia : Gaskiyarki . Sophia : Ai ranar ne lokaci na farko da na ji wannan bayanin . Sophia : Inda na ɗan rikice ke nan . Me ya sa Allah yake barin waɗannan munanan abubuwa su faru tun da yake yana da iko ya hana su faruwa ? Sophia : E , an koya mana a coci sa’ad da nake ƙarama . Allah ya hana su cin ’ ya’yan wani itace , amma sun yi taurin kai . Wurin ya ce : “ Amma maciji ya fi kowane dabban da Ubangiji Allah ya yi hila . Sai macen ta ce wa macijin , daga ’ ya’ya na itatuwan gona an yarda mana mu ci : amma daga ’ ya’yan itace wanda ke cikin tsakiyar gona , Allah ya ce , ba za ku ci ba , ba kuwa za ku taɓa ba , domin kada ku mutu . Bari mu bayyana waɗannan ayoyin bi da bi . Michelle : Ƙwarai kuwa . Mai yiwuwa mu nemi wani kaya mai nauyi kuma mu ga wadda za ta iya ɗagawa a cikinmu . Sanin gaskiyar hakan zai ɗan yi wuya , ko ba haka ba ? Sophia : Haka ne . Sophia : Hakika . Michelle : Wannan ba ƙaramin zargi ba ne . Abin da ya sa muke ganin wahala a ko’ina ke nan . Dauda ya sha wahala sosai , amma ki ji abin da ya faɗa sa’ad da yake addu’a . Don Allah ki karanta wannan ayar . Sophia : Ayar ta ce : “ Zan yi murna in yi farin ciki cikin jinƙanka : Gama ka ga ƙuncina ; Ka san masifun raina . ” Zan so in sake dawowa mako mai zuwa don in nuna miki abin da ya sa za mu iya kasancewa da tabbaci cewa Allah zai kawar da dukan wahala ba da daɗewa ba . Ka duba talifin nan “ Tattaunawa Tsakanin Shaidun Jehobah da Mutane — Allah Ya Damu da Wahalar da Muke Sha Kuwa ? ” Ka karanta Yohanna 12 : 31 ; 1 Yohanna 5 : 19 . Don ƙarin bayani , ka duba babi na 9 a littafin nan Menene Ainihi Littafi Mai Tsarki Yake Koyarwa ? An manna alama a jikin kowane asusu don a nuna irin gudummawar da ya kamata a saka a ciki , kuma ana tara kuɗin da aka samu a cikin asusun don a yi wasu takamammun ayyuka da su . Luka ya rubuta littafin Ayyukan Manzanni da kuma Linjilar da ake kira Luka . Yadda Luka ya yi amfani da laƙabin da suka dace yana da muhimmanci sosai domin a duk lokacin da aka canja matsayin wani yanki a ƙarƙashin mulkin Roma , laƙabin mai sarautar yankin ma zai canja . Shi ya sa wani masani mai suna William Ramsay ya kira Luka “ ƙwararren masanin tarihi . ” Shin ka gaskata da alkawarin Littafi Mai Tsarki game da tashin matattu ? Amma , zai yiwu mu sake saduwa da su kuwa ? Bari mu ƙara bincika abin da ya faru . Ka yi tunanin irin mamakin da ta yi sa’ad da ta ji Yesu ya ce , “ Ni ne tashin matattu , ni ne rai , ” kuma ta ga ya ta da ɗan’uwanta ! — Yohanna 11 : 23 - 25 . Li’azaru bai faɗi wani abu da ya nuna cewa yana rayuwa a wani wuri cikin waɗannan kwanaki huɗu ba . Hakika , hakan babban alheri ne ga wannan iyalin ! * A lokacin da Yesu zai soma sarauta bisa duniya , zai ta da ’ yan Adam da suke barci a cikin kabari . “ Wanda ya ba da gaskiya gare ni , ko ya mutu , zai rayu . ” — Yohanna 11 : 25 Bayan da Yesu ya yi wannan furucin game da tashin matattu , sai ya yi wa Martha wata tambaya da za ta sa ta yi tunani sosai . Ya ce mata : “ Kin gaskata wannan ? ” Me zai hana ka samun Shaidun Jehobah don su bayyana maka koyarwar Littafi Mai Tsarki a kan wannan batun ? Ka duba talifin nan “ Mutuwa Ba Ƙarshe Ba Ce ! ” Don ƙarin bayani a kan alkawarin Littafi Mai Tsarki game da tashin matattu , ka karanta babi na 7 a cikin littafin nan Menene Ainihi Littafi Mai Tsarki Yake Koyarwa ? Za ka iya samunsa a dandalin www.jw.org / ha . A Yaushe Ne ‘ Mulkin Allah Zai Zo ? ’ ▪ Ka Bauta wa Jehobah Kafin Miyagun Kwanaki Su Zo A waɗannan talifofin , za mu tattauna ƙa’idodin da za su taimaka wa Kirista ya bauta wa Allah da dukan zuciyarsa da kuma zarafin da Kiristoci tsofaffi suke da shi na faɗaɗa hidimarsu . 150,887 Da yake bai ƙware a yin dambe ba , ya yi tunani , ‘ Me zan yi don in zama zakaran wasanni har in kasance da arziki ? ’ Zai zama baƙon haure a Turai da yake bai da takardun shigan ƙasar . To , yanzu ne za a soma ainihin tafiya mai haɗari . * Mene ne ya taimaka musu su yi irin wannan tafiyar kuma da wane sakamako ? Da farko , ma’auratan sun yi kewar iyalinsu da abokansu da suka bari a ƙasar Faransa kuma sun ji tsoro cewa ba za su iya saba da wurin ba . Ta yaya ƙaurar da suka yi ta shafi aurensu ? Eric da matarsa Katy , sun yi hidimar majagaba a arewacin ƙasar Benin da babu mutane sosai . Sa’ad da suke ƙasar Faransa , shekaru goma da suka shige , sun soma karanta talifofin da suka yi magana a kan yin ƙaura zuwa inda ake bukatar masu shela da kuma ji ta baƙin masu hidima ta cikakken lokaci . Benjamin ya ce : “ Sa’ad da na gaya masa cewa ina so in yi hidimar majagaba , sai ya ce : ‘ Ka san cewa za ka iya yin hidima a ƙasar Togo . ’ ” Hakan ya sa ya kasance mini da sauƙi in ƙaura zuwa wurin . ” Ya ce : “ Ban san ko sannu da Faransanci ba . Watanni shida na farko da na yi a wurin bai kasance mini da sauƙi ba domin ba na iya tattaunawa da mutane . ” Eric da Katy da aka ambata ɗazun , sun taɓa hidima a wata ikilisiya da ke wani yare a ƙasar Faransa kafin su ƙaura zuwa Benin . Eric ya ƙara da cewa : “ Maƙwabtanmu suna yawan saka waƙa mai ƙara sosai har tsakar dare . Dole mu yi haƙuri da wasu irin wannan yanayin kuma mu yi ƙoƙari mu saba da hakan . ” Michel ya ce wasu sun ɗauka cewa ƙaurar da suka yi yana da haɗari . Waɗanda suka ƙware a yin hidima a inda ake bukata sun nanata muhimmancin yin shiri sosai ta wajen ɗaukan waɗannan matakan : Ka yi shiri tun da wuri . Sébastien da aka ambata ɗazun ya ce : “ Kafin mu ƙaura , ni da matata Johanna mun tara kuɗi cikin shekara biyu ta wurin rage kuɗaɗen da muke kashewa a nishaɗi kuma mun daina sayan wasu kayayyaki da ba su da muhimmanci . ” Ba da daɗewa ba , sai ta ankara cewa irin wannan rayuwar ce take so ta biɗa . Marie - Thérèse ta ce : “ Sa’ad da na koma ƙasar Faransa , sai na gaya wa shugabana cewa ina so in ɗan yi gyara a tsarin aikina kuma ya amince da hakan . A shekara ta 2011 , ta koma ƙasar Faransa don ta nemi kuɗin da za ta yi hidima ta shekara guda a Afirka kuma wannan shekara ta shida ke nan . Saphira ta ce : “ Jumma’a ce rana ta ƙarshe da zan yi a wurin aiki , amma har ila ina bukatar kuɗin aikin kwana goma don in samu isashen kuɗin da zan kashe a shekara mai zuwa kuma sati biyu ne kawai ya rage mini a ƙasar Faransa . Na yi addu’a ga Jehobah kuma na bayyana masa yanayin da nake ciki . Jim kaɗan bayan hakan , sai aka ƙira ni aka ce ko zan iya sauya wata a aiki na sati biyu . ” A ranar Litinin , sai Saphira ta je baƙin aiki don wadda za ta sauya ta koya mata aikin . Shugabanta ya ƙi ya ba ta hutun wai sai an sami wadda za ta sauya ta . Wani majagaba da kuma dattijo ɗan ƙasar Faransa mai suna Pascal ya taɓa hidima a ƙasar Benin fiye da shekaru 12 . Wasu masu shela ba sa rubuta bayani game da mutanen da suka yi wa wa’azi kuma hakan yana hana su koma ziyara . Sai na nuna musu yadda rubuta ɗan bayani yake sa mu tuna waɗanda suka so saƙonmu da kuma inda suke da zama . Sun sami ci gaba sosai kuma ba da daɗewa ba aka naɗa su a matsayin bayi masu hidima . ” 1 : 17 , Littafi Mai Tsarki . SARKI SOBHUZA na biyu ya yi sarauta kusan shekaru 61 a ƙasar Suwazilan . Hakika , Littafi Mai Tsarki ya ce da shi “ Sarkin zamanai . ” 2 : 21 , 22 ) Bayan haka , sai ya ba wa ma’auratan zarafin cika duniya da ’ ya’ya . 3 : 1 - 6 ) A sakamako , sun jawo wa kansu da yaransu baƙin ciki da wahala da kuma mutuwa . ( Far . 3 : 16 - 19 ; Rom . Jehobah ya kori Adamu da Hawwa’u daga lambun Adnin kuma ya sanya cherubim a mashigin lambun don kada su sake dawowa . ( Far . 3 : 23 , 24 ) A daidai wannan lokacin kuma Jehobah ya sake nuna ƙauna irin ta uba . Ya yi alkawari cewa ɗaya daga cikin ’ ya’yan Adamu zai halaka Shaiɗan kuma ya kawar da matsalolin da zunubi ya jawo . — Karanta Farawa 3 : 15 . 7 , 8 . ( a ) Yaya yanayin duniya yake a lokacin Nuhu ? Amma , yawanci ’ yan Adam sun ƙi Jehobah a matsayi Ubansu da kuma Sarkinsu . 2 : 5 ) Babu shakka , Nuhu ya ce su tuba kuma ya gargaɗar da su game da halakar da ke tafe , amma sun yi kunnen uwar shegu . Rigyawar da Jehobah ya kawo ta nuna ikonsa bisa ’ yan Adam masu tawaye da kuma mugayen mala’iku . ( Far . 10 : 8 - 12 ) Wane mataki ne Sarkin zamanai zai ɗauka a kan wannan sarkin da ya yi tawaye kuma yake ƙoƙari ya ɓata nufin Allah ? Jehobah ya dagula harshen mutanen , kuma “ ya warwatsar da su ko’ina bisa fuskar dukan duniya . ” 11 : 1 - 9 . Jehobah ya yi wa ɗan Ibrahim , Ishaƙu da kuma jikansa Yaƙubu alkawari cewa zai albarkace su kuma zuriyarsu za su zama sarakuna . ( Far . 13 , 14 . ( a ) Mene ne Isra’ilawa suka ce a game da Sarautar Jehobah a waƙar da suka rera ? Ayar ta ce : “ A cikin al’ummai kuma ku ce , Ubangiji yana mulki [ ‘ Jehobah ya zama Sarki ! ’ Kafin Dauda ya mutu , Jehobah ya yi masa alkawari cewa sarautarsa za ta ci gaba har abada , ya ce : “ Zan kafa zuriyarka daga bayanka , wanda za ya fito daga tsatsonka , zan kuma kafa mulkinsa . ” ( 2 Sam . Wane ne wannan ɗan , kuma a yaushe ne ya zama Sarki ? ( Luk 4 : 43 ) Ya ma koya wa mabiyansa su yi addu’a don wannan Mulkin ya zo . ( Mat . 6 : 10 ) A matsayin Sarkin da aka zaɓa , Yesu ya gaya wa masu adawa da shi cewa : “ Mulkin Allah yana cikinku . ” A rana ta uku , ya ta da Ɗansa kuma a ranar Fentakos ta shekara ta 33 a zamaninmu , Yesu ya soma sarauta bisa ikilisiyar Kirista . ( Kol . 110 : 1 . Mene ne ya kamata mu yi , me za mu koya a talifi na gaba ? Amma za mu iya cewa : Ta yaya Jehobah ya zama Sarki a zamaninmu ? Shin mene ne yake nufi sa’ad da muka yi addu’a cewa bari Mulkin Allah ya zo ? Za a amsa waɗannan tambayoyin a talifi na gaba . Ta yaya Jehobah ya zama sarki a shekara ta 1914 , kuma waɗanne abubuwa ne Mulkin ya soma yi ? 1 , 2 . Jehobah zai yi amfani da Mulkinsa don haɗa kan mala’iku da kuma mutane . 55 : 10 , 11 ) Hakika , Jehobah ya riga ya zama Sarki a zamaninmu ! Yoh . 15 : 3 ) Amma akwai bambanci tsakanin furucin nan Jehobah ya zama sarki da kuma zuwan Mulkin Allah da Yesu ya ce mu riƙa addu’a ya zo . Kamar yadda wani marubuci ya ce : “ Mutane da yawa a shekara ta 1914 sun kasance da kyakkyawan zato da kuma bege . ” Bayan hakan , sai Sarkin ya mai da hankali ga mutanensa a duniya don yi musu gyara da koyo kuma don shirya su su yi nufin Allah . Shin kana ba da kanka a kai a kai don ka riƙa more wannan tanadin kuwa ? A lokacin da Yesu ya soma hidimarsa a duniya , ya ce : “ Dole in kai Bishara ta mulkin Allah ga sauran birane kuma : gama saboda wannan aka aiko ni . ” ( Luk 4 : 43 ) A shekaru uku da rabi da Yesu ya yi a duniya , aikin wa’azi ne ya saka a gaba . 28 : 19 , 20 . Daga shekara ta 1919 , wa’azin ‘ bishara ta mulki ’ ya ƙara kasancewa da ma’ana . Washegari , mutane dubu biyu suka fita wa’azi , kuma wasunsu sun yi tafiyar mil 45 daga wurin da aka yi taron don su yi wa’azi . 9 , 10 . ( a ) Waɗanne makarantu ne muke da su don koyar da masu wa’azi ? ( b ) Ta yaya ka amfana daga wannan koyarwar ? 3 : 17 ) Yesu yana amfani da ikilisiyar Kirista don ya koya wa mabiyansa yin wa’azi . Jehobah ya sanya Ɗansa “ nesa da dukan sarauta , da hukunci , da iko , da mulki . ” ( Afis . * Ana ci gaba da yin wa’azi kuma ana koya wa miliyoyin mutane yadda za su bauta wa Jehobah . Ya tsabtace wasu rukunin mutane da suke wakiltar Jehobah . Sa’ad da muka yi addu’a Mulkin Allah ya zo , muna roƙon Allah ya sa Sarki Almasihu da kuma waɗanda za su yi sarauta da shi su kawar da sarautar ’ yan Adam da waɗanda suke gāba da Mulkin daga duniya . Wannan matakin da zai ɗauka zai cika kalmomin da ke Daniyel 2 : 44 cewa Mulkin Allah “ za ya parpashe dukan waɗannan mulkoki . ” Jigon shekara ta 2014 : ‘ Bari Mulkinka ya zo . ’ ​ — Matta 6 : 10 15 , 16 . ( a ) Waɗanne abubuwa masu ban al’ajabi ne za su faru a lokacin Sarautar Yesu na Shekara Dubu ? Bayan Sarki Yesu ya halaka magabtan Allah , zai jefa Shaiɗan da aljanunsa cikin rami marar - matuƙa na tsawon shekaru dubu . Ka duba littafin nan Menene Ainihi Littafi Mai Tsarki Yake Koyarwa ? , shafuffuka na 88 - 92 . Wane zaɓi mafi muhimmanci ne za ka iya yi a rayuwarka , kuma yaushe ne ya kamata ka yi wannan zaɓin ? A wane lokacin ne ya fi dacewa ka yi wannan zaɓin ? ( K . Sha 10 : 12 ) Wannan ita ce shawara mafi muhimmanci da za ka yi . ( Duba Luka 14 : 16 - 20 . ) Ka ba da labarin da ya nuna cewa yin zaɓi mai kyau zai sa a ji daɗin rayuwa a nan gaba . Da zarar ka tsai da shawarar bauta wa Jehobah , za ka iya sanin abin da yake so ka yi , kuma za ka iya yanke shawara a kan yadda za ka bauta masa . Yuichiro ya daɗa cewa : “ Na soma yin zaɓin da zai taimaka mini in bauta wa Jehobah a ƙasar waje . Na komo Japan don na yi shiri . 1 : 8 , 9 ) Bari mu tattauna wasu ƙa’idodin Littafi Mai Tsarki guda uku da za su taimaka maka ka yi zaɓi masu kyau da za su amfane ka a nan gaba . ( b ) Ta yaya za mu amfana idan muka ‘ fara biɗan Mulkin ’ ? Bai ce lallai sai mun yi amfani da dukan lokacinmu muna wa’azi ba . Amma , Yesu ya koya mana muhimmancin fara biɗan Mulkin Allah . Yesu ma ya san da hakan , shi ya sa ya bauta wa Ubansa ta yin nufinsa kuma ya yi wa wasu hidima ta wajen koyar da su game da bishara . 27 : 11 . Me ya sa Baruch ya daina farin ciki , kuma wane gargaɗi ne Jehobah ya ba shi ? Saboda hakan , Jehobah ya gaya masa cewa : “ Kana fa biɗa wa kanka manyan abu ? Wane zaɓi ne Ramiro ya yi da ya sa shi farin ciki ? Wani ɗan’uwa mai suna Ramiro ya yi farin cikin taimaka wa mutane . Yanzu ne lokaci mafi kyau da za ka soma bauta wa Jehobah da dukan zuciyarka . Ƙila ka so faɗaɗa hidimarka a ikilisiyar da kake . Ka tambayi kanka : ‘ Wace sana’a ce zan zaɓa ? Wataƙila waɗannan mutanen za su iya taimaka maka , amma ka yi hattara domin ba sa bauta wa Jehobah kuma za su iya sa ka soma son abin duniya . ( 1 Yoh . Idan iyayenka suna bauta wa Jehobah , za su iya taimaka maka sosai . Kuma dattawan ikilisiyarku za su ba ka shawara mai kyau . Wane irin sana’a ne suke yi ? Alal misali , a ce kana so ka daina zuwa makarantar sakandare kuma ka zama majagaba don kawai ka guje wa ayyuka masu wuya da ake yi a makaranta . Wataƙila mutumin da ke ƙaunarka zai fahimci dalilin da ya sa kake so ka bar makaranta . Zai iya taimaka maka ka fahimci cewa jurewa a makaranta zai iya sa kada ka yi sanyin gwiwa nan da nan . Irin wannan halin ne kake bukata idan kana so ka bauta wa Jehobah har abada . — Zab . Wace irin sana’a ce ya kamata mu ƙi yi ? ( 1 Tim . 1 : 19 ) Zai dace ka ƙi zaɓan aiki ko sana’ar da za su ɓata dangantakarka da Jehobah . — Mis . Mene ne ya kamata ka yi idan ba ka marmarin bauta wa Jehobah yanzu ? Sai dai duk inda muka kai , mu ci gaba da haka . ” ( Filib . Ka bari ya taimake ka ka tsai da shawara mai kyau yanzu , wato a ƙuruciyarka . Waɗanne misalan Littafi Mai Tsarki ne za su iya taimaka wa Kiristoci tsofaffi su ƙaura zuwa inda ake da bukata ? 1 , 2 . ( a ) Wane gargaɗi ne aka hure Sulemanu ya rubuta wa matasa ? Sulemanu ya yi amfani da wannan furucin don ya nuna irin wahalar da waɗanda suka tsufa suke sha , wato hannaye da ƙafafu masu rawa da zuban haƙora da rashin gani ko ji da kyau da yin furfura da kuma yin tafiya a tanƙware . Mene ne tunawa da Mahaliccinmu ya ƙunsa ? Ko da mun daɗe muna bauta wa Jehobah , yana da muhimmanci mu riƙa yin tunani a kai a kai a kan darajar Mahaliccinmu . Rai babban kyauta ne . 12 : 13 . Alal misali , za ka iya koya wa matasa abubuwan da ka koya daga Jehobah . Sarki Dauda ya yi addu’a don ya sami zarafin yin hakan . Ya ce : “ Ya Allah , tun ina yaro kā koya mani ; . . . Ta yaya Kiristoci da suka manyanta za su iya koya wa wasu abubuwan da suka koya ? Elihu ya ce : “ Ya kamata yawan kwanaki su yi magana , Yawan shekaru kuma za su koyar da hikima . ” Ka yi tunanin abubuwan da ka iya yi yanzu da ba ka sani ba shekaru 30 ko 40 da suka shige . Idan kai dattijo ne , ka san yadda za ka taimaka wa ’ yan’uwa da suka bijire . Ko da ba ka daɗe da yin baftisma ba , ka koyi wasu abubuwa da yawa . Kalmar Allah ta ce : “ Fahariyar samari ƙarfinsu ne : jamalin tsofaffi kuma furfura ne . ” — Mis . ( 2 Kor . 11 : 23 - 27 ) Babu shakka , ’ yan’uwa da suke ƙasar Roma sun so Bulus ya zauna a wurin don ya tallafa musu . 15 : 24 , 28 . Mene ne Robert da matarsa suka yi ? Kome dai ya zama dabam da irin rayuwar da muka saba da shi a Amirka . Mun yi farin ciki sosai saboda ci gabar da iyalin ta yi da kuma lokacin da ɗan farinsu ya soma hidimar majagaba . ” Har ila , za a iya jin daɗin wa’azi a irin waɗannan yankunan . “ A lokacin da wannan ɗan Caina na biyar ya gaya mini in yi nazarin Littafi Mai Tsarki da shi , na yi tunani , ‘ Ba wai don na kai shekara 65 sai in daina bauta wa Jehobah ba . ’ Me ya kamata Kiristoci tsofaffi su riƙa tunawa , kuma yaya misalin Bulus zai ƙarfafa su ? Saboda haka , idan a wasu lokatai kana yin baƙin ciki don ba za ka iya yin wasu abubuwa ba , ka mai da hankali ga waɗanda za ka iya yi kuma ka yi farin ciki . Ya yi shekaru da yawa a gidan yari kuma hakan ya hana shi zuwa ƙasashen waje don yin wa’azi . Ko da yake Sulemanu ya ce lokacin tsufa yana da wuya , amma Jehobah yana ɗaukan hidimar da tsofaffi suke yi masa da muhimmanci . A lokacin da aka haifi Yesu , ita gwauruwa ce ’ yar shekara 84 . Littafi Mai Tsarki ya ce “ ba ta rabuwa da haikali , tana sujada tare da azumi da addu’o’i dare da rana . ” Ta yaya ikilisiya za ta taimaka musu ? A wasu wurare , zai iya yiwu su saurari taron ta tarho . Duk da haka , Kiristocin da ba sa iya halartan taro za su iya tallafa wa bauta ta gaskiya . Ka yi la’akari da Hannatu , wadda ta kwashi shekaru tana zuwa bauta wa Jehobah a haikali . Babu shakka , shi ya sa Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Furfura rawanin daraja ce , idan an iske ta cikin hanyar adalci . ” — Mis . Amma bari dukan waɗanda suke da ɗan ƙarfi su ƙuduri aniyar ‘ tuna da Mahaliccinsu . . . kafin miyagun kwanaki su zo . ’ — M . Wa . Mene ne yanayin duniya da ke daɗa muni yake nuna mana ? WATAƘILA ka lura cewa idan wani abu ya faru , waɗanda ke wurin ba sa iya bayyana abin da ya faru daidai iri ɗaya . Mutane da yawa a yau suna fuskantar irin wannan “ makantar ” a abubuwan da ke faruwa a duniya . ( Mat . 6 : 10 ) Za a amsa wannan addu’ar gabaki ɗaya sa’ad da aka cire wannan muguwar duniyar . Sai idan hakan ya faru ne za a ce an yi nufin Allah a duniya kamar yadda ake yi a sama . Ko da ba ka jima da zama Mashaidi ba , a kan me ka fi maida wa hankali ? Annabcin da aka rubuta a littafin Ru’ya ta Yohanna sura 6 ya ce Yesu yana sukuwa a kan farar doki . Nan da nan bayan ya zama Sarki , sai ya je don ya kammala cin nasara a kan muguwar duniyar Shaiɗan . Annabcin ya ce bayan an kafa Mulkin Allah , matsalolin duniya za su daɗa tsanani . Yaƙi da rashin abinci da cuta da kuma wasu abubuwan da ke jawo mutuwa za su daɗa tsanani . 6 : 3 - 8 . An ambata a cikin annabcin cewa an “ amshi salama daga duniya . ” Hakan ya faru duk da cewa al’ummai da yawa sun yi alkawarin kasancewa da haɗin kai da kuma salama . Yaƙin Duniya ta Ɗaya ce yaƙi ta farkon cikin yaƙe - yaƙe masu tsanani da suka taɓa auku kuma suka ɗauke salama daga duniya . Tun daga shekara ta 1914 , an sami ci gaba sosai a tattalin arziki da kuma kimiyya , amma har ila ƙarancin abinci ya ci gaba haifar da tashin hankali da kuma yaƙe - yaƙe a wurare dabam - dabam a duniya . A bayyane yake cewa cuta da bala’i da kuma wasu matsaloli suna ɗaukan rayukan miliyoyin mutane a kowace shekara . Hankalin mutane da yawa ya rabu sa’ad da aka soma Yaƙin Duniya na Ɗaya kuma cutar da ake kiran Spanish Flu ta ɓarke . ( Luk 21 : 24 ) Shafaffu ba su san ainihin abin da zai faru ba , amma sun san cewa a shekara ta 1914 , wani abu mai muhimmanci da ya shafi Mulkin Allah zai faru . Wannan tsanantawar ma ta cika annabcin Littafi Mai Tsarki . Idan akwai tabbaci sosai da ya nuna cewa Mulkin Allah yana sarauta yanzu a sama , shin me ya sa yawancin mutane ba sa ganin haka ? ( 2 Kor . 4 : 4 ) Idan muna so mu fahimci abin da Mulkin Allah yake yi , muna bukatar bangaskiya don mu iya fahimtar hakan . Mugunta da kuma lalata sun zama gama gari . Wani rukunin ’ yan shaye - shaye sun kashe wata ’ yar shekara tara kuma suka yi wa babanta da kuma wani danginta dukan tsiya . 4 : 7 - 10 . Ba a taɓa raina mizanan nagarta da kuma mugunta kamar yadda ake yi a duniya a yau ba . Alal misali , kafin Mulkin Allah ya soma sarauta a sama , akwai wani rukunin shafaffu masu aminci da ke bauta wa Allah . A shekarun da suka shige , yawancin waɗannan shafaffun sun kasance da aminci har mutuwa . Sa’ad da Yesu yake yin annabci game da ƙarshen wannan zamanin , ya ce : “ Wannan tsara ba za ta shuɗe ba , sai an cika waɗannan abubuwa duka . ” Rukuni na farko ya wanzu a shekara ta 1914 kuma ya gane cewa Yesu ya soma sarauta a matsayin Sarki a wannan shekarar . Waɗanda suka ƙunshi wannan rukunin suna da rai a shekara ta 1914 kuma an shafe su da ruhu mai tsarki kafin wannan shekarar ko kuma bayanta . — Rom . 8 : 14 - 17 . ( Karanta Romawa 13 : 11 . ) Idan muka ci gaba da mai da hankali ga annabce - annabcen Littafi Mai Tsarki da suke cika a zamaninmu , duniyar Shaiɗan ba za ta janye hankalinmu ba . Za mu ga dalla - dalla ma’anar abubuwan da ke faruwa a duniya . A shekara ta 1985 sa’ad da nake ɗan shekara goma , wasu yara daga ƙasar Kambodiya sun soma zuwa makarantarmu a birnin Columbus , Ohio , Amirka . Na tuna sau biyu da na kusan karaya , amma Jehobah ya sa iyayena suka ƙarfafa ni . Bayan mun tashi daga makaranta , ina yawan zuwa wajen wasu majagaba don mu fita wa’azi tare . Na kuma soma koya wa wasu ɗalibai Turanci kuma na amfana sosai daga yin hakan . Na je wurin kuma na koyi yadda ake karatu a yaren Kambodiya . A lokacin , ana tarzoma a Kambodiya , amma na san cewa ƙalilan ne kawai cikin mutane miliyan goma da suke zama a ƙasar ne aka taɓa wa wa’azin bishara . Kuma akwai ikilisiya ɗaya da masu shela sha uku kawai a ƙasar baki ɗaya . Lokaci na farko da na je Kambodiya shi ne sa’ad da nake ɗan shekara 19 . Bayan shekara biyu , sai na ƙaura zuwa ƙasar kuma na soma aikin fassara da kuma koyar da Turanci don in tallafa wa wa’azin da nake yi . Jehobah ya ‘ biya muradin zuciyata . ’ Ivars Vigulis ne ya ba da labarin TARIHI : YA YI GASAR TUƘIN BABUR DA YA ƘUNSHI ƊAUKAN KASADA Saboda haka , ba ta son bari na a gida ni kaɗai domin ta san cewa akwai abubuwa da yawa masu sauƙin wargajewa . Wata rana da Shaidun suka zo yin nazari da matata , sun gaya mini in zauna don in saurara . Abin da ya fi ratsa zuciyata shi ne alkawarin Allah da ke cikin Littafi Mai Tsarki cewa duniya za ta zama aljanna . Yayin da na ci gaba da nazarin Littafi Mai Tsarki , na fahimci cewa Jehobah yana ɗaukan rai da muhimmanci sosai . ( Zabura 36 : 9 ) Hakan ya sa ban so in ci gaba da tseren kuma ba , domin ba na so in yi kasada da raina . Maimakon haka , na so in yi amfani da rayuwata wajen ɗaukaka Jehobah . Hakan ya ba ni mamaki sosai kuma na fahimci cewa Shaidun suna bin ƙa’idodin Littafi Mai Tsarki da zuciya ɗaya . Ina farin cikin yin amfani da abin da na koya sa’ad da nake yaro . MASU KARATU SUN YI TAMBAYA . . . ‘ Allah . . . ba ya yin ƙarya . ’ — Titus 1 : 2 Ka tuna cewa tun farko Allah ya gargaɗi Adamu da Hawwa’u cewa idan suka yi tawaye da shi , za su fuskanci mummunan sakamako , wato mutuwa . ( 1 Sarakuna 11 : 43 ; 12 : 3 , 4 ) Mugayen sarakuna kamar Ahab sun zalunci mutane sosai . “ Mutum ya sami iko bisa wani , ikon kuwa ya cuce shi . ” — Mai - Wa’azi 8 : 9 Kuma idan Allah ya shinge ’ yan Adam baki ɗaya daga ayyukan zalunci , da hakan bai nuna cewa yana goyon bayan wani babban ƙarya ba ? ( Irmiya 10 : 23 ) Muna so Mulkin Allah ya zo don ya kawo ƙarshen rashin adalci . Ka duba babi na 11 na littafin nan Menene Ainihi Littafi Mai Tsarki Yake Koyarwa ? Ya kamata a ce Kalmar Allah ta yi fice , ko ba haka ba ? Mutane wajen 40 ne suka rubuta Littafi Mai Tsarki , sun yi bayyani a kan jigo guda kuma babu saɓani a abin da suka rubuta . Ta yaya hakan ya yiwu ? SHAFI NA 21 • WAƘOƘI : 91 , 63 Me zai sa mu daɗa nuna godiya ga Jehobah a matsayin Ubanmu na sama ? 26 Amsoshin Tambayoyin Masu Karatu 2,201 “ Ka yi hawan ɗaukaka zuwa nasara . ” — ZAB . Zabura ta 45 tana ɗauke da labari mai daɗi kuma abubuwan da aka ambata a ciki suna da muhimmanci sosai a gare mu . 3 , 4 . ( a ) Mene ne “ wani nagarin al’amari ” da marubucin zabura ya yi magana a kai , kuma ta yaya ya shafe mu ? Saƙon Mulkin ya zama “ nagarin ” abu a shekara ta 1914 . Tun daga lokacin , wannan saƙon ba game da wani Mulki da za a kafa a nan gaba ba ne , amma game da gwamnati ce da ke sarauta yanzu a sama . Wannan ne “ bishara kuwa ta Mulki ” da muke yaɗawa a “ cikin iyakar duniya domin shaida ga dukan al’ummai . ” ( Mat . Kamar marubucin zabura , waƙar da muke yi game da “ sarki ne , ” wato Sarki Yesu Kristi . Saboda haka , muna gayyatar kowa , har da sarakunan wannan duniyar , su ba da kai ga Sarautar Yesu . Da yake kamili ne , babu shakka , shi ‘ kyakkyawan ’ mutum ne . Amma abin da ya sa yake da kyaun gaske shi ne amincinsa ga Jehobah . Jehobah ya albarkaci hidimar da Yesu ya yi a duniya kuma ya ba shi lada a sakamakon sadaukar da ransa da ya yi . Me ya sa Jehobah ya yi hakan ? Domin Yesu ya ƙaunaci Allah kuma ya kasance da aminci a gare shi . Manzo Bulus ya ce : “ Da aka iske shi [ Yesu ] cikin kamanin mutum , ya ƙasƙantar da kansa , ya zama yana biyayya har da mutuwa . ” Jehobah ya naɗa Ɗansa a matsayin Sarki a sama a shekara ta 1914 . ( b ) Ta yaya Yesu zai yi amfani da takobinsa a nan gaba ? Karanta Zabura 45 : 3 . 110 : 2 ) An kwatanta Kristi a matsayin “ mai - iko ” don shi Sarki ne da kuma Mayaƙi da ba za a iya cin sa a yaƙi ba . Ya soma rataye takobinsa a shekara ta 1914 sa’ad da ya ci nasara a kan Shaiɗan da aljanunsa kuma ya jefo su duniya . — R . Yoh . Jehobah zai yi amfani da masu mulki na duniya wajen halakar da wannan muguwar ‘ karuwa . ’ ( R . 9 : 1 , 11 ; 20 : 1 - 3 ) Bari mu tattauna yadda Zabura ta 45 ta annabta waɗannan abubuwan masu ban al’ajabi . A wace hanya ce Sarkin yake yaƙi don ya ɗaukaka “ tawali’u ” ? 5 : 19 ) Wajibi ne duka talakawan Sarkin su bi misalinsa na tawali’u kuma su yi bayayya ga Jehobah a matsayin maɗaukakin Sarki . Waɗanda suka yi hakan ne kawai za a yarda su yi rayuwa a sabuwar duniya na Allah . — Zak . 11 : 1 - 5 . Marubucin zabura ya ce Sarkin yana sukuwa da takobi a rataye a gefensa . Littafin Ru’ya ta Yohanna ya bayyana yadda Sarkin zai zo da “ iko da ɗaukaka . ” Ya ce : “ Sai na ga sama a buɗe ; ga kuma wani farin doki , da mahayinsa , ana ce da shi Mai - aminci da Mai - gaskiya ; cikin adalci kuwa yake yin shari’a da yaƙi kuma . Su waye ne “ rundunan ” da ke sama da za su bi Yesu zuwa wannan yaƙin ? 2 : 26 , 27 ) Saboda haka , rundunan Kristi na sama za su ƙunshi ’ yan’uwansa shafaffu , waɗanda za su kasance a cikin sama a lokacin . Abokan mulkinsa shafaffu za su kasance tare da shi sa’ad da yake cim ma “ al’amura na ban razana ” yayin da yake halaka al’ummai . ( b ) Mene ne takobin da bakar suke wakilta ? Karanta Zabura 45 : 5 . Takobin da bakar suna wakiltar abubuwan da Kristi zai yi amfani da su don ya halaka magabtansa . Yesu Kristi zai yi “ hawan ɗaukaka zuwa nasara ” bayan ya kawo ƙarshen zamanin Shaiɗan . ( Zab . ( R . Yoh . 20 : 2 , 3 ) Sa’ad da aka rufe Shaiɗan da aljanunsa a cikin rami marar iyaka , za su zama kamar matattu domin ba za su iya haddasa mugunta ba . Dukan waɗanda ke duniya za su ji daɗin sarautar Sarkin kuma Shaiɗan da aljanunsa ba za su yi tasiri a kan su ba . Kafin dukan duniya ta zama aljanna , akwai wani dalili na yin farin ciki tare da Sarkin da abokan mulkinsa guda 144,000 . Za mu tattauna wannan abin farin ciki a talifin da ke gaba . 19 : 7 . Da yake wannan auren zai sa a yi farin ciki a sama , to , amma waɗanda suke da begen rayuwa a duniya har abada a duniya su ma za su yi farin cikin ne ? ( Luk 12 : 32 ) Waɗannan shafaffun Kiristoci 144,000 “ sukan bi Ɗan rago inda ya tafi duka . ” ( R . ( b ) Yaya amaryar take ɗaukan wanda za ta aura ? Don haka ta “ zama mai - tsarki marar - aibi . ” Hakika , “ da zinariya aka yi jifar saƙar tufafinta ” kuma “ za a kai ta wurin sarki da zane na aikin zalwa . ” 19 : 8 . Mun koya daga Littafi Mai Tsarki cewa abubuwa za su faru kamar haka : Da farko , za a halaka “ babbar karuwa , ” Babila Babba , wato dukan addinan ƙarya . ( R . ( Luk 22 : 18 , 28 - 30 ) Amma , ba Angon da amaryar ba ce kaɗai za su yi farin ciki don wannan bikin auren ba . Waɗannan “ budurwai ” na amaryar sun ba da kansu don su bauta wa Jehobah kuma sun kasance da aminci ga Angon , wato Sarkin . Littafin Ru’ya ta Yohanna ya ce “ taro mai - girma ” da suke bauta wa Jehobah a duniya , “ suna tsaye gaban kursiyin da ke gaban Ɗan ragon . ” Yesu zai kuma naɗa dattawa masu aminci a yau su yi ja - gora a sabuwar duniya . — Isha . Shafaffu da suka rage a duniya suna farin ciki domin sun san cewa nan ba da daɗewa ba , za su kasance tare da ’ yan’uwansu da kuma Angon , wato Yesu Kristi . WATA gwauruwa talaka ta rungumi ɗanta tilo . Abin ya ba ta mamaki . Ɗazun tana ɗauke da gawan ɗanta . Za ka iya karanta labarin a littafin 1 Sarakuna sura ta 17 . Bayan da Iliya ya sanar da wannan saƙon , Allah ya ɓoye shi don kada Ahab ya gan shi kuma ya ciyar da shi ta wata hanya mai ban al’ajabi . Ya ce mata : “ Ina roƙonki , ki ɗauko mani ɗan ruwa a cikin gora , domin in sha . ” Matar ta ce : “ Ta ce , Na rantse da Ubangiji , Allahnka mai - rai , ba ni da ko ɗan gutsure , sai dai tāfin gāri cikin tukunya , da mai kaɗan a cikin kurtu : ga shi kuwa , ina tara yan ice , domin in shiga in shirya domin ni da ɗana , mu ci , mu mutu . ” Da alama cewa mazauna Zarefat masu bauta wa Baal ne . Mutane nawa ne a yankinku suke kamar wannan gwauruwar Zarefat ? Ko da yake suna zama ne tsakanin masu bin addinin ƙarya , wataƙila suna neman abin da zai sa su kyautata ibadarsu . Idan an taimaka musu , za su soma bauta ta gaskiya . Duk da haka , mene ne Iliya ya ce ? Hakika wannan abin da ya faru ya gwada bangaskiyarta sosai , kuma ta yanke shawarar da ta nuna cewa tana da basira ! A shekara ta 1898 , wani talifi a Hasumiyar Tsaro ta Sihiyona ta koyar da wannan darasi : “ Tun da matar ta kasance da bangaskiya har ta bi umurnin Iliya , hakan ya nuna cewa ta cancanci taimakon Jehobah ta hannun annabin ; da ba ta gaskata da abin da annabin ya faɗa ba , da wata gwauruwa dabam za ta yi hakan . Idan muka kasance da bangaskiya , za mu sami lada amma idan ba mu yi hakan ba , ba za mu sami ladar ba . ” Jehobah zai albarkace mu sosai idan muka bi wannan shawarar mai hikima : “ Ka dogara ga Ubangiji da dukan zuciyarka , kada ka jingina ga naka fahimi : A cikin dukan al’amuranka ka shaida shi , shi kuma za ya daidaita hanyoyinka . ” — Mis . Matar ta soma tunanin dalilin da ya sa hakan ya faru , cike da baƙin ciki , sai ta ce wa Iliya : “ Ina ruwana da kai , ya kai mutumin Allah ? 17 : 17 , 18 ) Mene ne waɗannan kalaman suke nufi ? Littafi Mai Tsarki bai ce haka ba , amma mun san cewa gwauruwar ba ta ce Allah ya yi mata rashin adalci ba . Jehobah ya ji addu’ar Iliya . Ba a ƙara ambata wani abu game da wannan matar a littafin 1 Sarakuna sura 17 ba . 1 , 2 . Har ila , wasu kuma ba su san ko wane ne iyayensu ba . Sha 6 : 6 , 7 ) Ko kuma mai yiwuwa , kana ɗaya daga cikin dubban mutanen da Shaidun Jehobah suka yi musu wa’azi , kuma ta hakan ka zama Mashaidin Jehobah . — Rom . Mene ne dukanmu muka gāda ? 6 : 9 . Waɗanne abubuwa ne za mu tattauna da za su sa mu daɗa ƙaunar Ubanmu , Jehobah ? 3 : 13 ) Amma ta yaya hakan zai yiwu , da yake rashin biyayya da Adamu ya yi ya jefa mu a cikin wani mugun hali ? Ta yaya Jehobah ya nuna cewa shi ne Ainihin Mai Mana Tanadi a zamanin Ibrahim da Ishaƙu ? ( Ka duba hoton da ke shafi na 16 . ) A kusan shekara ta 1893 kafin zamaninmu , akwai wani abin da ya faru da Ibrahim da ya nuna cewa Jehobah yana marmarin ba dukan masu biyayya rai na har abada . 22 : 10 - 13 ) Shi ya sa Ibrahim ya kira sunan wajen “ Jehovah - jireh , ” wanda a Ibrananci yake nufin “ Jehobah Zai Tanadar . ” — Far . 22 : 14 . Yayin da muke yin bimbini a kan dukan abubuwan da Jehobah ya tanadar mana , mun fahimci cewa da ba don tanadin hadayar Yesu ba , da ba za mu iya kasance da dangantaka da Jehobah ba . 5 : 14 , 15 . Bayin Jehobah shafaffu suna yin wannan hidimar har ila . Ka ba da misalin yadda uba mai ƙauna yake kāre ɗansa . Uba mai ƙaunar yaransa yana biyan bukatunsu kuma yana kāre su . Shi da mahaifinsa suna dawowa daga wa’azi amma kafin su isa gida , sai sun haye wani rafi . Yaron yana gaban babansa , da ya yi tsalle sai ya faɗa cikin rafin kuma ya nitse sau biyu . Wace kāriya ce Jehobah yake tanadar wa bayinsa a zamaninmu ? Kamar yadda Isra’ilawa suka yi a Rephidim , mu ma muna dogara ga Allah don ya kāre mu daga magabtanmu . 91 : 2 . Alal misali , muna samun shawara a kan yadda za mu guje wa mugun tarayya ta dandalin sadarwa na Intane . Ta yaya muke samun kāriya da ja - gora a ikilisiyar Kirista ? Ta wurin kiyaye dokokinsa a kowane lokaci . ( a ) Mene ne za mu ƙudura aniyar yi ? Saboda ya yi biyayya har bakin mutuwa , Jehobah ya albarkace shi sosai . ( Filib . ( Mis . 3 : 5 , 6 ) Bari mu riƙa dogara ga Jehobah don shi ne mai tanadar mana da abubuwa da kuma kāre mu da kyau . Bauta wa Jehobah gata ne kuma abin ban farin ciki ne sosai ! Amma , don me muka ce Jehobah ne babban amininmu ? Talifin da ke gaba zai ba da amsar kuma hakan zai sa mu ƙara ƙaunarsa sosai . “ Aka ce da [ Ibrahim ] kuma abokin Allah . ” — YAƘ . Me zai taimaka mana mu bayyana wa babban Amininmu , Jehobah ainihin abin da ke damunmu ? Mene ne muke iya yi da yake an halicce mu cikin surar Allah ? BAREWA ba ta gudu , ɗanta ya yi rarrafe . Hakika , wasu yara da yawa sun yi kama da iyayensu . Tun da Allah ya halicce mu cikin ‘ surarsa ’ muna iya yin tunani da yanke shawara da kuma ƙulla abota da mutane . — Far . Me ya sa abotar Ibrahim da Allah ya bambanta da wadda Isra’ilawa suka ƙulla da Allah ? Me ya sa Ibrahim ya iya ƙulla abota da Mahalicci ? Me ya sa ? Bari mu bincika labarinsa don mu ga yadda za mu bi misalinsa . 6 : 17 - 22 ) Shin wannan abin da ya faru ya ɓata dangantakar da ke tsakanin Gideon da Allah ne ? Amma dangantakar da ke tsakaninsu ta daɗa danƙo . ( Karanta Alƙalawa 6 : 23 , 24 . ) ( Zab . 15 : 1 ) Bari mu tattauna abubuwa biyu cikinsu : yin gaskiya a ko yaushe da kuma ƙin yin gulma . Me ya sa ya kamata mu ƙi yin tsegumi ? An ɗauko kalmar nan Iblis daga Helenanci kuma tana nufin “ mai tsegumi . ” Alal misali , idan suna mana aiki , ya kamata mu nuna musu halin kirki kuma mu ba su kuɗin da muka yi alkawarin biyansu . Alal misali , darektan wani babban kamfanin gini ya lura da yadda Shaidun Jehobah suke yin gaskiya kuma ya ce : “ A kullum kuna cika alkawari . ” ( Zab . Ka yi la’akari da umurnan da Yesu ya ba almajiransa 70 sa’ad da ya tura su biyu - biyu yin wa’azi . Muna gayyatar kowa zuwa taronmu , musamman ma mutanen da suka gaji da yanayin wannan muguwar duniya kuma suke so su ƙara koyo game da Allah . Bayan wata iyali ta halarci taron gunduma , sai ta rubuta cewa : “ Mun ji daɗin wannan taron sosai . Me ya kamata mu tambayi kanmu game da yadda muke tattaunawa da Jehobah ? Amma Jehobah yana son mu bayyana masa ra’ayinmu sa’ad da muke addu’a . ( Zab . 119 : 145 ; Mak . Bayan an haifi Yesu , mala’ikan Jehobah ya bayyana ga makiyaya da suke kiwon tumakinsu a filin Bai’talami . ( Luk 2 : 8 - 11 ) Bayan haka , sai wasu ‘ taron rundunar sama suka kasance tare da mala’ikan , suna yabon Allah , suna cewa , * Alhamdu ga Allah a cikin mafi ɗaukaka , a duniya kuma salama wurin mutanen da ya ke murna da su sarai . ’ — Luk 2 : 13 , 14 . ( Luk 2 : 20 ) Hakika , waɗannan makiyayan ba su ɓoye wannan albishirin ba ! Sa’ad da Maryamu ta kawo ɗanta na fari zuwa haikalin Urushalima kamar yadda Doka ta ce , annabiya Hannatu ta ‘ ba da godiya ga Allah , ta yi zancensa kuma ga dukan waɗanda su ke sauraron fansar Urushalima . ’ ( Luk 2 : 36 - 38 ; Fit . 13 : 12 ) Hakan ya sa labarin haihuwar Almasihu ya ci gaba da bazuwa ko’ina . 2 : 3 , 4 ) Hakika , mutane da yawa sun sami labari cewa : An haifi mutumin da zai zama Almasihu ! 3 : 11 ) Babu shakka , kalaman da Yohanna ya yi cikin tawali’u sun sa Yahudawa sun ta zuba ido don su ga zuwan Almasihu . Ko da yake hakan zai iya yiwu , amma ba mu da tabbaci . A zamanin Yesu , mutane suna da ra’ayi dabam - dabam game da yadda bakwai bakwai cikin bakwai ɗin zai cika , amma babu ko ɗaya cikinsu da ya yi daidai da yadda muka fahimci annabcin a yau . Amma , Linjila ta ba da wasu dalilai masu kyau da suka nuna cewa Yahudawa sun jira zuwan Almasihu . Shin sun sami labari ne cewa an haifi Yesu sa’ad da suke wucewa ta ƙasar Isra’ila ? Don sanin yadda muka fahimci annabcin bakwai bakwai cikin bakwai a yau , ka duba littafin nan Menene Ainihi Littafi Mai Tsarki Yake Koyarwa , shafuffuka na 197 - 199 . Za su iya sa mu yawan tunani ainun kuma mu kasance da mummunar ra’ayi game da rayuwa . Sarki Dauda ya fuskanci yanayi dabam - dabam masu wuya a rayuwarsa . A wata Zabura , Dauda ya ce : “ Kuka ni ke yi da muryata ga Ubangiji ; Da muryata ni ke yin godo ga Ubangiji . Dauda ya yi farin ciki sosai shi ya sa ya so ya yi rayuwarsa a haikalin don ya ga ‘ al’ajabin alherin ’ Jehobah . Dauda ya yi ta nuna godiya don yadda Allah ya tsara a bauta masa . Yadda Jehobah ya tsara a bauta masa a yau ba a haikali na zahiri ba ne . Maimakon haka , ya tsara mu bauta masa a haikali na alama wato , tsarin bauta ta gaskiya . Manzo Bulus ya ce : “ Tun muna maƙiya muka sulhuntu da Allah ta wurin mutuwar Ɗansa . ” ( Rom . 133 : 1 ) Mun samu ƙaruwa sosai a “ ’ yan’uwanci ” na dukan duniya . 2 : 10 . ( Mis . 10 : 22 ) Wataƙila mun taɓa taimaka wa wasu su soma bauta wa Jehobah . “ Lallai , mutumin da aka nuna a wannan fim ɗin ya yi kama da Ɗan’uwa Russell sosai . ” — In ji wani da ya kalli fim ɗin “ Photo - Drama of Creation ” a shekara ta 1914 . An shirya wannan fim ɗin don ya ƙarfafa bangaskiyar mutane ga Kalmar Allah , wato Littafi Mai Tsarki . Amma yanzu , sun kirkiro wani sabon abin da zai jawo hankalin mutane , wato fim . Kamfanoni masu tsara fina - finai ba su ƙware ba tukun a shekara ta 1912 sa’ad da Ɗan’uwa Russell ya soma shirya fim ɗin “ Photo - Drama of Creation . ” An saka waƙoƙi masu daɗi a wasu sassan fim ɗin . Wani ƙwararre da ya iya na’ura sosai ne yake buga sautin da waƙar a garmaho tare da fim da aka ɗauko daga Littafi Mai Tsarki . “ Yana ɗauke da hotunan daga halittar taurari har ƙarshen Sarautar Yesu ta Shekara Dubu . ” — F . Stuart Barnes , ɗan shekara 14 a shekara ta 1914 Ƙwararrun masu zane - zane a birnin Philadelphia da New York da Paris da kuma Landan ne suka zana hotunan ɗaya bayan ɗaya . 22 : 9 - 12 . Wani abokin aikin Ɗan’uwa Russell ya gaya wa maneman labarai cewa wannan hanyar sadarwa “ za ta sa mutane da yawa su so saƙon Nassosi fiye da kowane abu da aka taɓa yi don yaɗa koyarwar addini . ” Limaman Kiristendam sun yi tir da fim ɗin “ Photo - Drama of Creation , ” wasu ma cikinsu sun yi amfani da hanyoyi dabam - dabam don hana mutane kallonsa . Wani ɗan tarihin fim mai suna Tim Dirks ya ce “ Photo - Drama of Creation ” ne “ fim na farko da aka nuna mutane suna motsi da magana kuma hotuna masu launi mai kyau . ” Mutane miliyan tara a Arewacin Amirka da Turai da Ostareliya da New Zealand sun kalli wannan fim ɗin kuma babu fim da aka taɓa kallo haka cikin shekara guda . Watanni bakwai bayan haka , sai aka soma Yaƙin Duniya na Ɗaya da ya ci rayukan mutane da yawa . Mutane da yawa sun yarda cewa wannan ayar ce ta bayyana dangantaka da ke tsakanin Allah da ’ yan Adam da kuma hanyar samun ceto fiye da duk sauran ayoyin Littafi Mai Tsarki . Yadda halittu suke da fasali da kuma wuyar fahimta tabbaci ne cewa akwai Mahalicci mai basira sosai . Bari mu ga yadda Littafi Mai Tsarki ya bayyana dalili da kuma muhimmancin mutuwar Yesu . Amma hakan ba asalin nufin Jehobah ba ne . ( Zabura 37 : 28 ) Ko da yake Allah bai gafarta wa Adamu don zunubin da ya yi da gangan ba , Allah ya ba ’ ya’yansa begen zama a duniya har abada , a lokacin da ba za a sha wahala ba balle ma a mutu . Allah ya bi ƙa’idodin adalci daidai wa daida ta wajen ba da “ rai don rai , ” domin ya buɗe wa ’ yan Adam masu biyayya hanyar zama har abada a duniya . Ga kuma amsarta : Wajibi ne mutum kamili kamar Adamu ya sadaukar da ransa . ( Zabura 49 : 6 - 9 ) Yesu kamili ne kamar Adamu , domin bai gāji zunubi ba sa’ad da aka haife shi . Ta wajen ba da ransa , Yesu ya ceci ’ yan Adam daga zunubi , kuma hakan ya ba su damar kasancewa da begen zama kamiltattu kamar yadda Adamu da Hawwa’u suke a dā . Bari mu sake duba Yohanna 3 : 16 don mu yi la’akari da kalmomin nan , “ duk wanda ya gaskata da shi kada ya halaka , sai dai ya sami rai madawwami . ” Idan muna so mu “ sami rai madawwami , ” muna bukata mu gaskata da Yesu kuma mu yi masa biyayya . Hakan zai shafi shawarwarinmu da zaɓinmu da kuma dukan abubuwan da muke yi a rayuwa . A littafin Yohanna 10 : 16 , Yesu ya ce : ‘ Ina da waɗansu tumaki kuma , waɗanda ba na wannan garke ba ne : su kuma dole zan kawo , za su kuma ji muryata : su zama garke ɗaya , makiyayi ɗaya . ’ Sau da yawa , Littafi Mai Tsarki ya nuna cewa duniya za ta zama Aljanna . * Babu shakka za ka so ka more irin wannan rayuwar , ko ba haka ba ? Muna da tabbaci cewa waɗannan alkawuran za su cika nan ba da daɗewa ba . Idan ka yi tunani a kan dukan alherin da Allah ya yi maka da kuma ’ yan Adam gabaki ɗaya , za ka ga cewa ya yi abubuwa da yawa . da Shaidun Jehobah suka wallafa . © 2014 Watch Tower Bible and Tract Society of Pennsylvania . Muna fama da magabcin da zai iya hana mu kasancewa da halin sadaukarwa . Wannan talifin zai bayyana wannan magabcin kuma zai nuna yadda za mu yi amfani da Littafi Mai Tsarki don mu tsayayya masa . Kasancewa da ra’ayin da ya dace zai taimaka mana mu jure a bautarmu ga Jehobah . 17 Ku Sa Ibada ta Iyalinku Ta Yi Armashi 23,192,500 YESU KRISTI ya ce : “ Tafi gida wurin ’ yan’uwanka , ka faɗa musu irin . . . abubuwan da Ubangiji ya yi maka , da kuma yadda ya ji tausayinka . ” Yesu ya nuna cewa ya fahimci wani abu game da ’ yan Adam , wato suna marmarin gaya wa danginsu abubuwan da za su amfane su . — Mar . 5 : 19 , Littafi Mai Tsarki . A ƙarni na farko , Andarawus yana ɗaya daga cikin waɗanda suka fara gane cewa Yesu ne Almasihu . Shin wane ne ya fara gaya wa abin da ya gani ? Wane darasi ne za mu iya koya ? Ya kamata mu bi misalinsu . Za mu iya tattauna wasu abubuwa da muka sani da danginmu . Ta hakan , za mu ba su damar koyan gaskiya da kuma sanin ’ yan’uwanmu masu bi . Kuma daga baya , shi ma ya yi baftisma kuma yanzu shi dattijo ne a ikilisiyarsu . Hakan zai sa su daɗa ƙi da saƙonmu . Zai dace mu gabatar da su ga ’ yan’uwa da tsaransu ne a cikin ikilisiyarmu , waɗanda suke da sha’awa iri ɗaya da su . Yin haka zai iya taimaka musu . ” Yesu bai ji haushi ba sa’ad da wasu cikinsu suka ce ya ruɗe . 1 : 12 - 14 ; 2 : 1 - 4 ; 1 Kor . 15 : 7 . Kamar yadda yake a ƙarni na farko , wasu danginmu ma a yau suna iya ɗaukan lokaci sosai kafin su soma bauta wa Jehobah . A shekara ta 2003 , ita ma aka yi mata baftisma . Wace shawara ce ta bayar ? Yesu ya kwatanta koyarwar gaskiya da ruwa da ke ba da rai na har abada . ( Yoh . Ta yaya za mu iya bin wannan shawarar ? — Mis . Furucinta mai kyau zai iya kwantar da hankalin mijinta kuma ya kawo salama a cikin gida . Wane lokaci ne mijinta zai fi sauraronta ? Waɗanne abubuwa ne yake jin daɗin karantawa ko kuma yin taɗi game da su ? Yana sha’awar kimiyya , siyasa ko kuma wasanni ? Ta yaya Christa ta yi ƙoƙarin ratsa zuciyarsa ? Zai dace mu kasance da “ ladabi da tsoro [ ban - girma ] ” a dukan tafarkinmu . — 1 Bit . 3 : 15 . Ta yaya Bitrus ya nuna cewa za a iya shawo kan halin son kai ? YESU ya kafa mana misali mai kyau na yin sadaukarwa sa’ad da yake duniya . 5 : 30 ) Yesu ya kasance da aminci har mutuwa a kan gungumen azaba , kuma ta hakan , ya nuna cewa yana da halin sadaukarwa sosai . — Filib . 2 : 8 . ( Karanta Matta 16 : 24 ) Rashin son kai zai taimaka mana mu saka bukatun wasu da farko kafin namu . 2 : 3 , 4 ) Hakika , Yesu ya nuna cewa rashin son kai yana da muhimmanci sosai a bautarmu . 13 : 34 , 35 ) Kuma ka yi tunanin irin albarkar da muke samu domin muna bauta wa Jehobah tare da ’ yan’uwanmu a faɗin duniya da suke yin sadaukarwa ! Wannan abin shi ne halin son kai . Hawwa’u ta nuna son kai ta wurin so ta zama kamar Allah . Ta wajen faranta ran matarsa , Adamu ma ya nuna halin son kai . ( 1 Kor . 9 : 26 , 27 ) Ta yaya za mu iya sani ko muna son kai ? Alal misali , ba za mu iya ganin dattin da ke fuskarmu ba idan muka ɗan kalli kanmu kawai a madubi . Hakazalika , dole mu yi amfani da Littafi Mai Tsarki da kyau don mu bincika kanmu kuma mu guji yin amfani da shi don mu ga kurakuran wasu . A nan Yaƙub ya yi amfani da kalmar Helenawa da yake nufin bincikawa a hankali . Yaƙub ya ci gaba da cewa : “ Kāna ya tafi , nan da nan kuwa ya manta irin mutum da ya ke . ” Amma , mutumin da ya amfana shi ne wanda ya “ duba cikin cikakkiyar shari’a ” kuma “ ya lizima . ” Bayan ka yi bimbini a kan abin ka karanta sai ka yi amfani da shi . ( Mat . Ta yaya Sarki Saul ya soma nuna son kai ? Ya kwashi ganima maimakon ya halaka kome da kome kamar yadda Jehobah ya umurce shi . Kuma da fahariya ya kafa wa kansa umudi . ( 1 Sam . Na biyu kuma shi ne , bai kamata mu riƙa mai da hankali ga abubuwa masu kyau da muke yi kaɗai ba , amma muna bukata mu lura da wuraren da muke bukatar gyara . Ya ce : “ Ya yi mani wuya na gaya wa matata da kuma dattawa abin da nake yi . Da yake yana son ya kāre kansa , sai ya yi musun sanin Yesu sau uku . — Mat . ( Gal . ( 2 Bit . 3 : 15 ) Misalin Bitrus zai sa mu kasance da halin sadaukarwa . A lokacin da aka kama Bitrus da sauran manzanni aka yi musu bulala kuma aka jefa su cikin fursuna don wa’azin da suke yi , sun yi murna “ sun isa su sha wulaƙanci saboda sunan Yesu . ” ( A . M . 5 : 41 ) Kai ma za ka iya yin koyi da Bitrus kuma ka bi misalin da Yesu ya kafa a nuna halin sadaukarwa sa’ad da ka fuskanci tsanantawa . Ƙari ga haka , za ka iya bin shawarar da aka rubuta a littafin Romawa 12 : 16 . — Karanta . Za mu iya yin sanyin gwiwa bayan mun yi amfani da Kalmar Allah da ke kama da madubi don bincika kanmu kuma muka ga kurakuran da muke da shi ko kuma halin son kai . 1 : 25 ) Mutumin ya tuna da matsalar da yake da shi kuma ya ci gaba da yin gyara . Idan ka bi koyarwar Littafi Mai Tsarki kuma ka ci gaba da yin sadaukarwa , Jehobah zai albarkace ka kuma zai amince da kai . Me zai iya sa kasancewa da ra’ayi mai kyau wuya ? Ta yaya labarin gwauruwa matalauciya da Iliya da kuma marubucin Zabura ta 102 zai iya taimaka mana mu kasance da ra’ayi mai kyau ? ( Irm . 31 : 3 ; 2 Kor . Duk da dukan waɗannan albarkar da Jehobah ya yi mana , wasu bayin Jehobah suna baƙin ciki . 23 : 4 ) Wata hanya da yake kasance tare da mu ita ce ta Kalmarsa . 10 : 4 , 5 , Littafi Mai Tsarki ) Yanzu , bari mu tattauna yadda Littafi Mai Tsarki zai iya taimaka mana mu kasance da ra’ayi mai kyau . Manzo Bulus ya kwatanta wasu abubuwa da za su iya taimaka mana mu kasance da ra’ayi mai kyau . Za ka iya yin jinkirin gwada kanka , musamman ma idan kana ji cewa za ka kasa . 55 : 8 , 9 ) Yana binciken mu ba domin ya yi mana sūka ba , amma don ya ga halayenmu masu kyau kuma ya taimaka mana . Hanya mafi kyau na yin wannan gwajin ita ce ta wajen yin bimbini a kan misalan amintattu da aka ambata a Littafi Mai Tsarki . Bari mu yi la’akari da misalai uku da suka nuna yadda za ka iya yin amfani da Littafi Mai Tsarki don gwada ko kana “ cikin imani , ” kuma ta yin hakan , za ka kasance da ra’ayin mai kyau . ( b ) Mene ne wataƙila ya sa gwauruwar baƙin ciki ? Yesu ya lura da wata gwauruwa matalauciya a haikalin da ke Urushalima . Misalinta zai iya taimaka mana mu kasance da ra’ayi mai kyau duk da kasawarmu . Ko kuwa ƙila ta ji kunya domin gudummawar da wasu suke bayarwa ya fi nata . Ko da ta ji hakan , amma ta ba da gudummawa don tallafa wa bauta ta gaskiya . Yesu ya ce Jehobah ya daraja gwauruwar da kuma gudummawarta . Ko da yake za a haɗa kyautarta da na wasu mutane , amma Yesu ya yaba mata . Saboda tsufa ko kuma ciwo , wasu mutane ba za su iya yin wa’azi na sa’o’i da yawa ba . Ka yi la’akari da hidimarka a shekarun da suka shige . Hakan ya nuna cewa kana “ cikin imani ” domin ka yi koyi da gwauruwar kuma ka yi iya ƙoƙarinka a hidimar Jehobah . 12 - 14 . ( a ) Ta yaya baƙin ciki ya shafi Iliya ? Annabi Iliya amintaccen bawan Jehobah ne kuma yana da bangaskiya sosai . Amma akwai wani lokaci da ya yi baƙin ciki sosai har ya roƙi Jehobah ya kashe shi , ya ce : “ Ya isa ; yanzu , ya Ubangiji , ka karɓi raina . ” ( 1 Sar . Muguwar Sarauniya Jezebel ta aika wa Iliya saƙo cewa za ta kashe shi . Sa’ad da Iliya yake cikin daji shi kaɗai , ya yi baƙin ciki sosai kuma ji kamar aikin banza kawai yake yi . Sai ya ce wa Jehobah : “ Ban fi ubannina kyau ba . ” Mene ne hakan yake nufi ? A ganinsa , ba shi da daraja a gaban Jehobah ko kuma mutane . Amma ba haka Allah Maɗaukaki ya ɗauki Iliya ba . Jehobah ya kuma tanadar masa da abinci da ruwa domin ya sami ƙarfin yin tafiya na kwana 40 zuwa Dutsen Horeb . A nan gaba , idan ka sake amfana daga ɗaya cikin waɗannan tanadodi , ka tuna cewa Jehobah ne ya yi hakan kuma ka yi masa godiya cikin addu’a . — Zab . Jehobah yana daraja ibadarmu da amincinmu kuma ba ya yin hakan domin mun cim ma wani abu na musamman . Idan ka yi haka , Yesu ya ce za ka “ yi farin ciki tare da ubangijinka . ” — Mat . 102 : 10 . Ta yaya addu’a za ta iya taimaka wa mutumin da ke fama da ra’ayi marar kyau ? ( Karanta Zabura 102 : 19 - 21 . ) Zabura ta 102 ta kuma nuna yadda za mu daɗa kasance da ra’ayi mai kyau . Hakika , za mu iya yin amfani da Littafi Mai Tsarki don gwada ko muna “ cikin imani ” kuma Jehobah yana daraja mu . Idan ta zama haka , wannan alama ce cewa ba a gudanar da ita a hanyar da ta kamata . Me za ka yi don ka iya shawo kan wannan ƙalubalen ? Wani mahaifi mai ’ ya’ya biyu a ƙasar Jamus ya ce : “ Wajibi ne mu kasance a shirye mu canja batun da za mu tattauna bisa ga yanayinmu . ” Ƙari ga hakan , kowannenmu a cikin iyalin yana ɗaukan matsayin mutanen da ake ba da labarinsu a cikin Littafi Mai Tsarki . Wata hanya ta yin ibada ta iyali ita ce yin aiki tare , kamar su ƙera Jirgin Nuhu ko haikalin Sulemanu . Alal misali a Asiya , wata ’ yar shekara biyar da iyayenta da kuma kakarta sun gwada wannan . A wasu lokuta , yara suna gajiya , saboda haka , ya kamata magidanta su zaɓi littafin da ya dace don ibadar kuma su yi shiri sosai . Wani magidanta kuma a ƙasar Jamus ya ce yana gaya wa iyalinsa abin da za su tattauna a wata na gaba tun da wuri . Wata iyali mai yara shida a ƙasar Benin suna kallon dibidi da ƙungiyar Jehobah ta wallafa a lokacin ibada ta iyalinsu a wasu lokuta . Ta yaya suke yin shiri ? Yana yi wa iyalai da yawa wuya su yi ibadarsu a kai a kai . Wane hakki ne yara da suka girma suke da shi ga iyayensu tsofaffi ? JEHOBAH bai nufi ’ yan Adam da tsufa da kuma wahalar da ke tattare da hakan ba . 3 : 3 . ( b ) Mene ne tsofaffi da ke cikin ikilisiya za su iya roƙan Jehobah ? Ya bauta wa Allah a dukan rayuwarsa kuma Jehobah ya yi amfani da shi wajen yin abubuwa masu ban al’ajabi . Ƙari ga haka , Jehobah zai amsa addu’o’insu . Mun san hakan gaskiya ne don Jehobah ya hure Dauda ya yi addu’a game da irin waɗannan matsalolin . 19 : 32 , LMT ) Hakika , girmama tsofaffi hakki ne mai muhimmanci a lokacin da aka rubuta waɗannan kalaman , kuma haka yake a yau . Amma wane ne ke da hakkin kula da su ? ( Fit . 20 : 12 ; Afis . ( a ) Wace ƙa’ida ce game da kula da iyali manzo Bulus ya ambata ? ( Karanta 1 Timotawus 5 : 4 , 8 , 16 . ) Ƙari ga haka , ya bayyana cewa yara da jikoki da kuma wasu da ke cikin dangi ne ke da hakkin kula da gwauraye da suka tsufa . Ta haka , za a guji nawaita wa ikilisiya . Yadda yara za su cika wannan hakkin ya bambanta domin yanayin kowace iyali ba ɗaya ba ne . 11 : 23 . Shin rashin lafiyar na wani ɗan lokaci ne ? Wasu a cikin ikilisiya za su so su taimaka ne ? — Mis . Ɗaya mai wa’azi a ƙasashen waje ne kuma yana hidima a ƙasar Paraguay , ɗayan kuma yana hidima a babban hedkwatarmu da ke Brooklyn , a birnin New York . Babu shakka , kowa a cikin wannan iyalin ya ji daɗi cewa dattawan sun taimaka ! A cikin ikilisiyar Urushalima ta dā , “ ba wanda yake da rashi . ” A bayyane yake cewa wasu mabukata ne , amma “ an kuwa rarraba wa kowa gwargwadon bukatarsa . ” ( A . M . 4 : 34 , 35 , LMT ) Daga baya , aka sami wata babbar matsala a cikin ikilisiyar . Duk da cewa wannan tanadin rarraba abinci na ɗan lokaci ne , matakin da manzannin suka ɗauka ya nuna cewa ikilisiya za ta iya kula da amintattun ’ yan’uwa da suka tsufa . Bulus ya bayyana wa Timotawus cewa zai dace ikilisiya ta taimaka wa Kiristoci gwauraye . ( 1 Tim . Alal misali , dattawa za su iya taimaka wa iyayen yadda za su amfana daga wani tsarin gwamnati don kula da tsofaffi . Ta yaya wasu Kiristoci suke taimaka wa tsofaffi da ke cikin ikilisiya ? Suna kula da waɗannan tsofaffin kamar danginsu . Ko da yake yanayinsu ba zai bar su su yi hidima ta cikakken lokaci ba , waɗannan ’ yan’uwan suna farin cikin taimaka wa don ’ ya’yan ’ yan’uwa tsofaffi su ci gaba da hidima ta cikakken lokaci . Wannan hali ne mai kyau ’ yan’uwa suke nunawa ! 17 , 18 . Saboda haka , ana bukatar a yi ƙoƙari sosai don a girmama da kuma ƙarfafa ’ yan’uwa tsofaffi . Kafin lokacin , wajibi ne bayin Allah su kasance da bege cewa lokaci yana zuwa da za mu rayu har abada . 4 : 16 - 18 ; Ibran . 6 : 18 , 19 ) Mene ne kuma zai taimaka wa waɗanda suke da hakkin kula da tsofaffi ? 1 , 2 . ( a ) Waɗanne matsaloli ne iyalai da yawa suke fuskanta kuma wace tambaya ce suke yi ? A wani ɓangare kuma , yana wa tsofaffi wuya su saba da yanayin jikinsu , musamman idan hakan ya hana su yin wasu abubuwa da suke yi a dā . ( Ayu . Wani talifi da ya yi magana game da yadda za a kula da tsofaffi ya ce : “ Ko da yana da wuya a tattauna matsalolin da tsofaffi suke fuskanta , amma iyalan da suka yi hakan za su fi sanin yadda za su bi da matsalolin . ” Ya kamata mu san cewa ba za mu iya hana tsofaffi samun matsaloli ba . Mene ne iyalai za su iya yi idan iyayensu da suka tsufa suna bukatar taimako ? Ya fi dacewa iyalin baki ɗaya su zauna don tattauna abin da ake bukata da yadda za a yi hakan da kuma yadda kowa zai goyi bayan shawarar da aka yanke . Idan suna da ciwon da zai ci gaba da yin tsanani , ka san lokacin da hakan zai faru . ( Mis . 24 : 10 ; Filib . ( Zab . 90 : 10 ) Iyalan da ba su yi shiri ba tun da wuri za su tsai da shawara a garaje sa’ad da matsaloli suka taso . Amma dai , idan mun shirya tun da wuri , bi da kowace matsalar da ta taso za ta fi sauƙi . — Mis . 20 : 18 . Zai iya kasance da wuya ka gaya wa iyayenka cewa su yi wani canji a gidansu ko kuma za su ƙaura wata rana . Ko kuwa kuna bukatar wani abu dabam ? Ko da mene ne ya faru , ka tuna cewa ba kowa cikin iyalin ba ne zai amince da ra’ayinka ba . Za a ɗan daɗe kafin kowa ya daidaita ra’ayinsa . Za a iya guje wa matsaloli da yawa idan aka yi shiri kuma aka tattauna batun da kyau . ( Mis . Sa’ad da kuke wannan tattaunawar , zai dace ku yi magana a kan yadda kuke so a yi amfani da jininku a lokacin jinya da kuma matakan da za a ɗauka sa’ad da kuke bakin mutuwa . Za a iya cika irin waɗannan bayanai a cikin katin DPA . Tsofaffi suna iya rikicewa ko sanyin gwiwa ko mantuwa ko rashin ji sosai ko rashin gani da wasu matsalolin da ke tattare da tsufa . Idan iyayenku suna da ciwon da ba za a iya magance shi ba , za ku iya yin wasu canji a yadda kuke kula da su ko kuma ku canja musu wurin zama . Idan kuna zama a wuri mai nisa daga iyayenku , wani Mashaidi ko kuma maƙwabci zai iya riƙa ziyartarsu a kai a kai kuma ya gaya muku yadda suke . Idan an yi wasu canje - canje a tsarin gidan , shin hakan zai sa ya fi kasance musu da sauƙi su yi yawo a cikin gidan da wanka da dai sauransu ? Ko da mene ne yanayin , ka yi bincike a kan abin da ya fi dacewa a yankin . Mene ne wasu yara da suka yi girma suke yi don su girmama da kuma kula da iyayensu da suke nesa da su ? Amma , yawancin yara ba sa zama kusa da iyayensu . A irin wannan yanayin , wasu suna amfani da lokacin hutu domin su ziyarci iyayensu , kuma su taimaka su yi musu wasu abubuwa da ba su da ƙarfin yi kuma . Idan kuna zama nesa da su , kuma su Shaidu ne , za ku iya ce dattawan ikilisiyarsu su shawarce ku . ( Karanta Misalai 11 : 14 . ) Ko da iyayenku ba Shaidu ba ne , wajibi ne ‘ ku ba da girma ga ubanku da uwarku . ’ ( Fit . 20 : 12 ; Mis . Wasu iyaye sun fi so su zauna a gidajensu , maimakon su zauna tare da ’ ya’yansu da kuma iyalinsu . Kuma idan yanayin mai kula da su ya canja , zai dace a yi wasu canje - canje . Abin baƙin ciki ne mutum ya ga matsalar da tsufa ta jawo wa iyayensa . Kada ka yi saurin fushi idan hakan ya faru . Irin wannan tattaunawar za ta taimaka maka ka san yadda za ka bi da irin wannan matsalar . Bai zama mana da sauƙi mu kai ta gidan kula da tsofaffi ba . Amma , mun yi hakan domin abin da zai magance matsalar ke nan kuma ta yarda da hakan . ” Idan har ila iyayenku suna gida , ku tabbata cewa mutumin da zai riƙa kula da su yana da makullin ɗakinsu domin ya iya taimaka musu idan suna bukatar jinyar gaggawa . Ka yi la’akari da wani labari kuma : Wasu ma’aurata sun gayyaci wata mahaifiya da yaranta biyu da ke ikilisiyarsu zuwa gidansu . Amma kafin ranar , sai ma’auratan suka gaya wa matar cewa wata larura ta taso , saboda haka , ba za su iya cika alkawarinsu ba . Wane dalili ke nan ? Bayan da ma’auratan suka gayyace su , wasu abokansu sun gayyaci ma’auratan zuwa gidansu a ranar da suka yi alkawari da matar kuma sun amince da hakan . A matsayinmu na Kiristoci , ya kamata mu riƙa cika alkawarin da muka yi da mutane . Bai kamata mu sa kanmu a cikin yanayin da za mu ce i , kuma daga baya mu ce a’a ba . Manzo Bulus ya taɓa samun kansa a irin wannan yanayin . Bulus ya ƙaryata su kuma ya tambaye su : “ Yayin da na yi nufi haka fa , halin zara na nuna ? Ana iya amfani da kalmar da aka fassara zuwa “ zara ” don kwatanta mutumin da ke saɓa alkawari . Tambayar nan da Bulus ya yi cewa “ abin da nake ƙudurtawa , kamar mutumin duniya ni ke ƙudurta su ? ” Littafin 2 Korintiyawa 1 : 23 ya gaya mana cewa Bulus ya fasa zuwa Koranti don ya “ sawaƙa ” wa ’ yan’uwa . Hakan ya sa Bulus farin ciki sosai . — 2 Kor . Ya ce : “ Ɗan Allah , Yesu Kristi wanda aka yi wa’azinsa a cikinku ta bakinmu , ni da Silwanus da Timothawus , ba i da a’a ba ne , amma cikinsa akwai i . ” ( 2 Kor . Hakika , i da ya faɗa , i ne da gaske ! A yau , mutane sukan yi alkawari kuma su kasa cika alkawarin domin wani dalilin da bai taka kara ya karya ba ko kuma domin sun fi so su yi wani abu dabam a wannan lokacin . Amma a matsayinmu na Kirista , ya kamata mu riƙa cika alkawarin da muka yi . ( Zab . 15 : 4 ; Mat . Ba da daɗewa ba bayan Bulus ya rubuta littafin Korintiyawa ta fari , sai ya je Taruwasa , daga wurin kuma ya je Makidoniya , a can ne ya rubuta littafin Korintiyawa ta biyu . ( 2 Kor . Za Ka Iya Yin Tsayayya da Jaraba ! 8 Wani bincike da aka yi a Faransa ya nuna cewa kashi hamsin bisa ɗari na ’ yan ƙasar suna yin addu’a ko kuma bimbini “ domin hankalinsu ya kwanta . ” Idan kai mai bin Allah ne , kana ganin yadda addu’a take taimaka maka kuwa ? ( Zabura 139 : 23 , 24 ; Yaƙub 4 : 8 ) Saboda haka , Yesu ya ƙarfafa mabiyansa su yi addu’a duk da cewa Ubansa ya san bukatunsu . A wasu lokatai , zai yi wuya mu san ainihin abin da ya kamata mu yi addu’a a kai . ( Romawa 8 : 26 , 27 ; Afisawa 3 : 20 ) A duk lokacin da muka fahimci cewa Jehobah ya taimaka mana , ko da a ƙananan hanyoyi ne , hakan zai sa mu kusace shi . Littafi Mai Tsarki ya ba mu tabbaci cewa Allah Mai Iko Duka yana jin addu’o’in bayinsa masu aminci , amma ya kuma bayyana mana dalilan da suka sa ba ya jin wasu addu’o’i . ( Ishaya 1 : 15 ) Hakika , Allah ba zai amsa addu’o’in waɗanda ba sa bin dokokinsa ko kuma waɗanda suke addu’a da mugun nufi ba . — Misalai 28 : 9 ; Yaƙub 4 : 3 , Littafi Mai Tsarki . A’a . ( Ayyukan Manzanni 19 : 11 , 12 ; 20 : 9 , 10 ) Bulus ya yi farin ciki don yadda Allah ya amsa addu’arsa , duk da cewa Allah bai yi hakan a hanyar da yake so ba . — 2 Korintiyawa 12 : 9 , 10 . ‘ Gaba gaɗi ke nan da mu ke yi a gabansa , idan mun roƙi komi daidai da nufinsa , yana jinmu . ’ — 1 Yohanna 5 : 14 Babu shakka cewa akwai wasu a cikin Littafi Mai Tsarki da aka amsa addu’arsu ta hanyar mu’ujiza . Idan muna cikin wata matsala kuma muka roƙi Allah ya warware mana ita nan da nan , amma hakan bai faru ba fa ? Hakanan ma , Allah zai biya mana ‘ muradin zuciyarmu ’ a lokacin da ya dace idan muka ci gaba da roƙonsa . — Zabura 37 : 4 . ( Luka 18 : 4 , 5 ) Kalmomin Ibrananci da aka yi amfani da su a nassin nan sun nuna cewa alƙalin ya saurari gwauruwar don kada ta “ buge shi a ido , ” ma’ana , don kada ta “ ɓata masa suna . ” Hakika Allah zai rama musu “ da sauri , ” kamar yadda Yesu ya faɗa . — Luka 18 : 6 - 8 . Ta wajen nacewa a yin addu’a , za mu nuna cewa lallai muna so Allah ya ja - gorance mu a duk rayuwarmu . Idan muka yi hakan , za mu ga tabbaci cewa Allah yana jin addu’a , kamar yadda za a tattauna a wannan talifin . Don ƙarin bayani , ka duba babi na 17 na littafin nan Menene Ainihi Littafi Mai Tsarki Yake Koyarwa ? Kuma idan idonka na dama yana sa ka yi tuntuɓe , ka cire shi , ka yar . ’ ( Matta 5 : 28 , 29 ) Mene ne Yesu yake nufi a nan ? Na biyu , ka yi la’akari da Ayuba , wannan mutum mai aminci da ya ce : “ Na yi wa’adi da idanuna ; yaya fa zan yi sha’awar budurwa ? ” ( Ayuba 31 : 1 ) Me zai hana ka kasancewa da irin wannan ƙudurin ? Littafi Mai Tsarki ya ce : ‘ Kowane mutum yakan jarabtu , sa’anda sha’awarsa ta janye shi , ta yi masa tarko . Bai kasance mini da sauƙi ba . ( Misalai 7 : 25 ) Wani mutum mai suna Filipe , wanda ya fita sha’anin kallon batsa ya ce : “ Na ajiye kwamfuta da iyalina ke amfani da ita a inda kowa zai iya ganin mai amfani da shi , kuma na saka irin na’urar da za ta ba da gargaɗi idan mutum zai shiga dandali marar kyau a ciki . Cody , wanda aka ambata a farkon wannan talifin ya ce : “ Bai kasance mini da sauƙi in wanke hannuna daga jarabar kallon batsa ba . Ina jin daɗin kasancewa da lamiri mai kyau . A shekara ta 33 a zamaninmu , Yesu ya mutu , bayan haka ya tashi daga mutuwa kuma ya koma sama . Daga baya can sai aka naɗa shi Sarki . Suna ziyartar mutane don su nuna musu abin da Littafi Mai Tsarki ya faɗa game da Mulkin Allah . Ana bukatar dodon - koɗin kamar guda 12,000 kafin a sami shunin rine tufa ɗaya . Bayan haka , suna zuba shi a cikin tukwane , su zuba ruwan teku kuma su rufe shi , sa’an nan su aza shi a kan wuta na ’ yan kwanaki don ya riƙa dahuwa a hankali . SHAFI NA 8 • WAƘOƘI : 81 , 132 Ba Wanda Zai Iya Bauta wa Iyayengiji Biyu ▪ Ka Yi Koyi da Bangaskiyar Musa 11 : 27 . ▪ Ka Kasance da Gaba Gaɗi , Jehobah Ne Mai Taimakonka ! 2,312 MUSA ya san abin da zai iya mora a ƙasa Masar . Duk da haka , sa’ad da Musa yake shekara 40 , ya yanke shawarar da ta ba wa masarautan Masar da suka yi renonsa mamaki . Bai so ya yi rayuwa a matsayin talaka a ƙasar Masar ba . Maimakon haka , ya yarda ya kasance tare da bayi ! Me ya sa ? Mu ma bai kamata mu riƙa kwaɗayin abubuwan da ke kewaye da mu ba . Ta yaya bangaskiya ta sa ya daraja aikin da Allah ya ba shi ? Mene ne Musa ya fahimta game da “ daɗin nishatsin zunubi ” ? Musa ya gane cewa “ daɗin nishatsin zunubi ” na ɗan lokaci ne domin shi mai bangaskiya ne . Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Ta wurin bangaskiya Musa , sa’anda ya yi girma , ya ƙi yarda a ce da shi ɗan ɗiyar Fir’auna . ” Ba na yin nadama ko kaɗan . ” ( K . Sha 10 : 12 , 13 ) Yayin da kake matashi , ka zaɓi sana’a da za ta taimaka maka ka ƙaunaci Jehobah kuma ka bauta masa “ da dukan zuciyarka , da dukan ranka . ” ( Ibran . 11 : 26 ) An naɗa Musa a matsayin “ Kristi ” ko kuma “ Shafaffe . ” Da farko , wani Ba’isra’ile ya yi wa Musa ba’a kuma ya ce : “ Wa ya sanya ka shugaba da alƙali a bisanmu ? ” ( Fit . 6 : 12 ) Musa ya yi addu’a ga Jehobah kuma hakan ya shirya shi don hamayyar da zai fuskanta . 4 : 2 - 5 ) Na huɗu , Allah ya sa Haruna ya zama kakakin Musa da kuma abokin aikinsa don ya iya cika aikin da Allah ya ba shi . Waɗanne ayyuka ne Jehobah ya ba mu da ya kamata mu daraja ? Dukanmu muna da gatan yaɗa bishara . ( Mat . Jehobah ne ya ba ka aikin kuma zai taimake ka ka yi nasara . Kamar yadda ya taimaka wa Musa . ( Luk 20 : 37 , 38 ; Ibran . 11 : 17 - 19 ) Musa ya tabbata da alkawuran Allah saboda haka , bai ɗauka cewa shekaru 40 da ya yi a cikin daji ɓata lokaci ba ne . Musa bai san yadda Allah zai cika alkawuransa ba , duk da haka yana da bangaskiya cewa Allah zai albarkace shi . Muna kamar Musa domin ba mu da cikakken bayani game da yadda Allah zai cika alkawuransa . ( b ) Mene ne za mu tattauna a talifi na gaba ? ( Luk 22 : 32 ) Kamar Musa , ka yi tunanin sakamakon da ke tattare da yin zunubi da gatan bauta wa Jehobah da kuma begen yin rayuwa har abada . A talifin da ke gaba , za mu tattauna yadda bangaskiya ta sa Musa ya ga “ wanda ba shi ganuwa . ” — Ibran . 1 , 2 . ( a ) Me ya sa kake ganin Musa yana cikin haɗari ? Wani littafi ya ce a wajen Masarawa , Fir’auna ya fi kowace halitta “ hikima da kuma iko . ” Fir’auna yakan sanya rawani mai siffar maciji da ke a shirye ya sari mutum . Me ya sa ? Domin yana so a ji tsoronsa , kuma hakan ya riƙa tuna wa mutane cewa za a halaka magabtan sarki ba tare da ɓata lokaci ba . ( Fit . 10 : 28 ) Kafin Musa ya bar wurin Fir’auna , ya annabta cewa ɗan farin sarkin zai mutu . ( Fit . 11 : 4 - 8 ) A ƙarshe , Musa ya umurci Isra’ilawa cewa kowane iyali ya yanka akuya ko rago kuma su yayyafa jininsa a dogaran ƙofarsu . Rago dabba ne mai tsarki ga wani allahn Masarawa mai suna Ra . ( Fit . Waɗanne tambayoyi ne za mu tattauna game da bangaskiyar da Musa ya yi ga “ Wanda ba shi ganuwa ” ? Ta yaya ganin “ Wanda ba shi ganuwa ” ya ƙarfafa Musa a lokacin da shi da ’ yan’uwansa suke cikin tsaka mai wuya ? ’ Yar’uwarmu ta ce : “ Da farko wannan wulaƙancin ya dame ni sosai . Bayan haka , sun ƙulle ta a cikin wani ƙaramin ɗakin kurkuku kuma ta yi kwana uku a ciki . Ta kasance da aminci ga Jehobah domin tana da bangaskiya . Bangaskiya za ta taimaka maka ka sha kan tsoro . ( Karanta Misalai 29 : 25 . ) 51 : 12 , 13 , Littafi Mai Tsarki . Ka riƙa tunawa da Ubanmu , wato Allah mai iko duka . Idan ka ƙarfafa bangaskiyarka yanzu , za ka amince cewa Jehobah ya wanzu kuma yana ɗokin taimaka maka . 11 : 28 ) Musa ya san cewa Jehobah zai cika alkawuransa kuma ya kasance da bangaskiya cewa dukan ’ ya’yan farin Masarawa za su mutu . Wane saƙo mai muhimmanci ne Jehobah ya ce mu yi wa’azinsa ? 7 : 1 ) Shin kana ganin waɗannan mala’ikun a shirye , suna gab da sako iskokin halaka na ƙunci mai girma bisa wannan duniyar ? Za mu iya tambayar kanmu , ‘ Shin ina kamar Basamariyen ne ko kuwa ina kamar firist da Balawin ne ? Shin ina a shirye in yi wa mutane wa’azi ko kuma ina neman hujja ? ’ Me ya sa Isra’ilawa suka ji kamar babu mafita ? 14 : 10 - 12 ) Shin Isra’ilawa sun shiga wannan yanayin cikin rashin sani ne ? Ta yaya bangaskiya ta taimaka wa Musa a Jar Teku ? Domin bangaskiyarsa ta taimaka masa ya ga abin da ya fi teku da kuma rundunar Fir’auna , wato “ ceton Ubangiji . ” Yoh . 17 : 16 ) Jehobah ya annabta cewa yanayinmu zai zama kamar na “ ƙasan nan wanda ta ke a fili , . . . dukansu ba garu , ba kātāko , ba ƙyamare . ” ( Ezek . Bai kamata mu ji tsoro ba . Me ya sa ? Gama cikin kishina da wutar fushina na yi magana . ” Idan ka kasance da bangaskiya cewa Jehobah zai kāre ka a “ babbar rana mai - ban razana ta Ubangiji , ” za ka “ ga ceton Ubangiji ” kuma za ka kasance da aminci . — Joel 2 : 31 , 32 . Ka shirya don waɗannan aukuwan tun yanzu ta wajen ci gaba da ‘ jimrewa , kamar kana ganin wanda ba shi ganuwa ’ ! Ka ƙarfafa dangantakarka da Jehobah ta wajen yin nazari da kuma addu’a kullum . TARIHI Robert Wallen ne ya ba da Labarin Yin bimbini a kan shekaru 65 da na yi ina hidima ta cikakken lokaci ya tabbatar mini cewa na yi rayuwa mai ma’ana sosai . NA SOMA hidima a Bethel da ke Brooklyn a ranar 7 ga Satumba , 1950 . Na yi baftisma a taron da’irar da aka yi a birnin Columbus , jihar Nebraska a Amirka a ranar 1 ga Yuli , 1939 , sa’ad da nake ɗan shekara goma . Mahaifiyana tare da wasu Shaidu a Ikilisiyar Omaha ne suka ƙarfafa ni sosai . A wajen taron , na halarci taron ’ yan’uwa da suke so su yi hidima a Bethel kuma na cika afilkeshan . Bayan na yi aiki na wajen wata takwas a wurin , sai aka tura ni Sashen Kula da Hidima kuma a nan na yi aiki tare da Ɗan’uwa Thomas J . Na ji daɗin yin aiki tare da shi kuma na amfana daga hikima da kuma basirarsa da ya samu don ya yi hidima ta shekaru da yawa a ƙungiyar Jehobah . Bayan na yi hidima kusan shekaru uku a Sashen Kula da Hidima , sai Ɗan’uwa Max Larson ya gaya mini cewa Ɗan’uwa Knorr yana son gani na . Ina yawan cewa ba zan taɓa iya biyan kuɗin ilimin da na samu domin na yi aiki tare da Ɗan’uwa Sullivan da Knorr tare da wasu a Bethel , kamar su Milton Henschel da Klaus Jensen da Max Larson da Hugo Riemer da kuma Grant Suiter ba . Ɗan’uwa Knorr ba ya gajiya kuma yana so ya ga ana samun ci gaba a hidimar Mulki . Ina bukatarsu a kan teburina . ” A sakamako , na jawo masa matsala sosai . Hakan bai sa ni farin ciki ba , sai na rubuta masa wasiƙa cewa ya gafarce ni kuma zan so a canja mini wajen aiki . A lokacin taron ƙasashe da aka yi a Filin Wasan Yankee da na Polo a shekara ta 1958 , na haɗu da wata mai suna Lorraine Brookes , wadda na taɓa haɗuwa da ita a shekara ta 1955 sa’ad da take hidimar majagaba a birnin Montreal , a ƙasar Kanada . Ni da ita mun sake soma abokantaka a shekara ta 1958 kuma ta yarda ta aure ni . Yin waya yana da tsada sosai kuma babu i - mail a lokacin . A shekara ta 1964 , na samu gatan ziyartar wasu ƙasashe a matsayin dattijo mai ziyartar ofisoshin reshe . Hakan ya tabbatar da abin da Jehobah ya ce : “ Bayina za su yi rairawa domin murna a zuci . ” — Isha . Muna mamakin ganin yadda matasa maza da mata suke hidima ta cikakken lokaci kuma suna kasancewa da irin halin Ishaya wanda ya ce : “ Ga ni ; ka aike ni . ” ( Isha . Ba ka san abin da hakan zai sa ka cim ma ba . ” Ta yaya ƙa’idodin Littafi Mai Tsarki suke taimaka mana mu kasance da ra’ayi mai kyau game hakkin kula da iyalinmu ? A waɗanne hanyoyi ne Jehobah yake mana albarka idan muka yanke shawara da ke faranta masa rai ? Na so in rage ɗawainiyar kuma in saya wa ɗanmu wasu abubuwa masu kyau da abokan makarantarsa suke da shi . ” Har ila , Mary ta so ta taimaka wa danginta kuma ta yi tanadi don nan gaba . Duk da haka , sai ta yi tunani cewa ai akwai waɗanda suka je ƙasar waje , kuma kamar iyalansu ba su daina bauta wa Jehobah ba . Mijinta ba ya so ta tafi , amma ya ce ba zai hana ta ba . Me ya sa mutane da yawa suke ƙaura , kuma wane ne yake kula da ’ ya’yansu sa’ad da suka yi hakan ? Jehobah ba ya so bayinsa su kasance a cikin matuƙar talauci . 30 : 8 ) Yakubu ya aiki ’ ya’yansa zuwa ƙasar Masar su sayi abinci don kada su mutu da yunwa . To , me ya sa ? Bashi ne yakan sa mutane da yawa su yi haka . Ko da yake ba sa jin daɗin yin hakan , amma da yawa daga cikinsu suna ganin ba su da zaɓi . 6 : 9 , 11 , 19 , 20 ) Ya kamata mu tabbata cewa Jehobah zai albarkace mu kamar yadda ya yi alkawari . Alal misali , dokar da Allah ya ba da ta hannun Musa ta umurci iyaye su tarbiyyar da ’ ya’yansu don su bauta wa Jehobah . ( b ) Wane mugun sakamako ne irin wannan yanayin yake jawowa ? Mijinta da kuma ɗanta ma sun soma kewar ta . Amma a ganin Jimmy , mahaifiyarsa ta yi watsi da shi . ( a ) Me zai faru idan iyaye suka riƙa ba wa ’ ya’yansu kyauta maimakon su kasance tare da su ? Da yake wurin da Mary take zama yana da nisa daga inda Jimmy yake , ta nemi ta sa shi farin ciki ta wajen aika masa kuɗi da kuma wasu abubuwa . Amma ta fahimci cewa hakan yana ƙara raba tsakaninta da ɗanta da kuma koya masa ya riƙa ɗaukan abin duniya da muhimmanci fiye da iyali da kuma Jehobah . ( Mis . 22 : 6 ) Jimmy yakan gaya mata “ Kada ki dawo , ki riƙa aiko da abubuwa . ” Me ya sa ? Domin ba sa zama tare . Ba za su iya keɓe lokaci don tattaunawa ko kuma yin wasu abubuwa tare kamar mata da miji ba . Wajibi ne in soma kyautata dangantakata da Jehobah da kuma iyalina . ” Dattawan ikilisiyarta sun yaba mata don ta nuna bangaskiya da kuma gaba gaɗi . Maimakon haka , ya kamata su shawarci ‘ mata domin su yi ƙaunar mazajensu , su yi ƙaunar ’ ya’yansu , su zama . . . masu - aiki a gidajensu , ’ wato gidan mazajensu don “ kada a saɓa maganar Allah . ” — Karanta Titus 2 : 3 - 5 . Yanzu ita da mijinta da ’ ya’yansu suna farin ciki cewa suna zama tare . Wata Mashaidiya mai suna Vicky ta ce : “ Kakata ce ta yi raino na cikin ’ yan shekaru yayin da ƙanwata ta zauna tare da iyayenmu . Amma zan fi yin haka don hakkina ne , ƙanwata kuma za ta fi yin haka ne don tana ƙaunarsu . Vicky ta koyi cewa yin nasara ya dangana ne kawai ga yin biyayya ga Jehobah da kuma ƙa’idodinsa fiye da abin duniya ko kuma ra’ayin danginmu . Yesu ya bayyana a fili cewa : “ Ba mai iya bauta wa iyayengiji biyu , ” wato bauta wa Allah da dukiya ba . — Mat . Ka duba talifin nan “ Immigration — Dreams and Realities ” da ke mujallar Awake ! ta February 2013 na Turanci . Rahotanni daga ƙasashe da yawa sun nuna cewa barin iyali zuwa ƙasar waje don aiki yana cikin abubuwan da ke haddasa matsaloli masu tsanani . Waɗannan sun haɗa da zina da luwaɗi da kuma jima’i tsakanin dangi . Waɗanne ƙalubale ne waɗanda suka bar gida don neman aiki suke fuskanta idan suka dawo ? ( Ku duba hoto na farko . ) Eduardo ya bayyana cewa : “ Na fahimci cewa ban tanadar da ja - gora da kuma kula ga iyalina a lokacin da suka fi bukatar haka ba . Sha 6 : 7 ) ’ Yarsa na fari mai suna Anna ta ce : “ Ban ji daɗi cewa mahaifinmu bai kasance tare da mu a gida ba . Ta yaya wani mahaifi ya sake gyara dangantakarsa da iyalinsa sa’ad da ya dawo gida kuma da wane sakamako ? Duniya tana ƙoƙarin raba mu da Jehobah , amma mun ga cewa iyayenmu sun ɗauki gaskiya da muhimmanci , saboda haka , mun bi misalinsu . Hakika , yara suna amfana idan iyayensu sun kasance da su kuma suka horar da su . — Mis . Idan ka dage kuma ka kasance da haƙuri , da sannu - sannu iyalinka za su sake ƙaunarka da kuma ba ka girma . Bai kamata mu riƙa yin tanadi don arziki ba . Hikimar da Jehobah yake tanadar mana ne zai iya kāre mu da kuma yi mana ja - gora . Mutane da yawa da suka yi hakan sukan dawo da bashi a kansu fiye da dā . ( Karanta Misalai 22 : 7 . ) Ko da yake bin wannan kasafin kuɗi zai hana su sayan wasu abubuwa da suka saba saya a dā , amma dukansu sun ba da haɗin kai kuma ba su sayan abun da ba sa bukata . Eduardo ya tsai da shawara cewa ba zai karɓi aikin da zai raba shi da iyalinsa na tsawon watannin ko shekaru ba . Ya ƙara da cewa : “ A maimakon haka , na koyi sana’a dabam - dabam don in yi duk wani aikin da na samu . ” Hakika , ‘ hannun Ubangiji ba ya yi gajarta ba . ’ A wurare da yawa , mutane suna gani wajibi ne su taimaka wa danginsu ta wajen ba su kyautan kuɗi da wasu abubuwa . Wasu dangi sukan yi fushi da wani ɗan’uwansu da ya bar ƙasar waje kuma ya koma gida don ya zauna tare da iyalinsa . ( Mis . 19 : 6 , 7 ) ’ Yar Eduardo mai suna Anna ta ce : “ Idan muka ƙi biɗan abin duniya saboda mu bauta wa Jehobah , wasu a cikin danginmu za su fahimci cewa rayuwarmu a matsayin Kirista ba abin wasa ba ne . Sai da maigidana ya sauka daga zama dattijo . Amma Jehobah ba zai albarkaci shirin da bai jitu da nufinsa ba , musamman ma idan shawarar ta sa mun ƙi da gata a cikin ikilisiya . — Karanta Ibraniyawa 11 : 6 ; 1 Yohanna 5 : 13 - 15 . ( 2 Tim . 1 : 7 ) Ka tambayi kanka : ‘ Wane irin sadaukarwa ne zan so in yi don in bauta wa Jehobah ? Dattawa ba za su iya tsai da maka shawara ba , amma za su iya taimaka maka ka yanke shawarwarin da za su sa ka farin ciki . — 2 Kor . “ Ƙaunar Allah ke nan , mu kiyaye dokokinsa : dokokinsa fa ba su da ban ciwo ba . ” — 1 Yoh . 5 : 3 . 21 , 22 . Iyalansu suna fuskantar matsaloli da yawa . Ka bi umurnin Jehobah kuma ka dogara da shi . Ka duba talifofin nan “ How to Manage Money ” da ke mujallar Awake ! ta Satumba 2011 . 15 : 3 , Littafi Mai Tsarki . Me ya sa Jehobah yake barinmu mu fuskanci mawuyacin yanayi a wasu lokuta ? Za mu fara tattauna hanyoyin da Jehobah yake mana gargaɗi kafin mu yi wani laifi . Idan Kayinu ya saurari gargaɗin , dangantakarsa da Jehobah za ta ci gaba da yin danƙo . Saboda haka , idan ya ga mun yin wani abu da bai dace ba , yana yi mana gargaɗi . Idan muna karanta Littafi Mai Tsarki da littattafai da ƙungiyar Jehobah ta wallafa kuma muna halartan taro a kai a kai , hakan zai taimaka mana mu ji gargaɗin Jehobah . Jehobah yana mana gargaɗi a daidai lokacin da muke bukatar hakan . 6 , 7 . ( a ) Mene ne ya tabbatar maka cewa Jehobah yana kula da kowanne cikin bayinsa ? Idan muna so mu amfana daga gargaɗin Allah , wajibi ne mu san cewa yana kula da mu sosai . ( Karanta Ishaya 55 : 6 , 7 . ) 8 , 9 . Alal misali , akwai wani ɗan’uwa da yake da jarabar kallon hotunan batsa kafin ya zama Mashaidin Jehobah . Amma sa’ad da ya zama Mashaidin Jehobah , sai ya rabu da wannan halin . Amma wata rana sa’ad da suke wa’azi tare da wani dattijo , sai ya karɓi wayarsa don ya nemi wasu lambobi . Jehobah yana ganin zunuban da muke yi a ɓoye kuma zai iya mana gyara kafin mu ɓata dangantakarmu da shi . 3 : 6 . Ko da yake ɗan’uwan ya damu don bai san inda za su koma ba , amma ya ce : “ Jehobah zai yi mana tanadi . Hakan ya burge shi sosai har ya ce su ci gaba da yin amfani da filin kuma ya ma ƙara musu fili . A bayyane yake cewa idan muka bi ƙa’idodin Littafi Mai Tsarki , Jehobah zai taimaka mana mu jimre da mawuyacin yanayi . 12 , 13 . Wane yanayi ne zai iya sa mu ga kamar Jehobah ba ya kula da mu ? Kuma wani abu da ya fi wuyan jimrewa shi ne idan muka samu saɓani da wani a cikin ikilisiya sanadin halinsa . Kuma hakan zai iya sa ka ce : ‘ Ai bai kamata irin wannan abin ya faru a ƙungiyar Jehobah ba . ’ 13 : 1 , 2 ; Hab . Wataƙila Jehobah ya lura cewa kana bukatar gargaɗin sosai . Daga baya , sai Ɗan’uwa Rutherford ya gai da Ɗan’uwa Klein , amma bai amsa shi sosai ba . Duk da haka , za mu iya damu idan wata matsala ta daɗe tana faruwa . A ce ka kai buhun masara inji don a niƙa maka . ( Karanta 1 Bitrus 5 : 6 - 10 . ) 4 : 7 - 9 . Me ya sa Jehobah yake bincika zuciyar kowa ? ( Amos 5 : 14 , 15 ; 1 Bit . 3 : 11 , 12 ) Jehobah yana ganin masu adalci kuma yana yi musu albarka . 6 : 4 , 6 ; 1 Tim . 5 : 25 ; Ibran . Nan da nan sai ’ yar’uwar ta je gidan matar , amma ba ta same ta ba . Ta ci gaba da koma wurin a kai a kai har shekara ɗaya da wata shida kuma tana ajiye mata littattafanmu da wasiƙu da kuma lambar wayarta . Wata rana da ta sake zuwa gidan , sai wata mata mai fara’a ta buɗe ƙofar kuma ta ce : “ Don Allah ki shigo . Yaya kake ji don yadda Jehobah yake lura da kai ? Mun san cewa yana kula da mu kuma yana so ya taimaka mana , kuma ya saka mana saboda ayyukanmu masu kyau ! 37 : 18 - 35 ) Ayuba “ ya tsagi rigatasa ” sa’ad da aka gaya masa cewa dukan ’ ya’yansa sun rasu . Akwai Wanda Zai Iya Sanin Gobe ? Tattaunawa Tsakanin Shaidun Jehobah da Mutane — Shaidun Jehobah Sun Yi Imani da Yesu Kuwa ? AMSOSHI GA ƘARIN TAMBAYOYI DAGA LITTAFI MAI TSARKI — Allah Ne Ya Sa Muke Shan Wahala ? ( Ka danna KOYARWAR LITTAFI MAI TSARKI > AN AMSA TAMBAYOYIN LITTAFI MAI TSARKI ) Ka yi la’akari da waɗannan misalan : Alal misali , Dixon ya annabta cewa Yaƙin Duniya na Uku zai ɓarke a shekara ta 1958 . Cayce kuma ya annabta cewa birnin New York a Amirka zai lume cikin teku a tsakanin shekara ta 1974 da 1976 . Shin akwai yadda za a iya sanin gobe kuwa ? Wani bala’i zai halaka wannan duniyar ne ? Idan wani ya yi annabci cewa ba da daɗewa ba za a halaka wani babban birni mai iko sosai , kuma hakan ya faru , wannan zai zama abin a zo a gani , ko ba haka ba ? Shin , akwai wani masanin siyasa da zai iya yin irin wannan annabcin kuma hakan ya cika daidai wa daida ? Idan wannan annabcin ya cika , lallai wanda ya yi annabcin zai yi suna . Allah ya sanar cewa wani mutum mai suna Cyrus zai ja - goranci rundunar da za ta ƙwace mulkin wata daula . Ban da haka ma , Allah yana iya sarrafa al’amura don ya tabbata cewa nufinsa ya cika . Allah yana ba mu tabbaci cewa kowane annabcin da ya yi zai cika . Irin wannan matakin ne ya kamata ka ɗauka game da annabcin da ke cikin Littafi Mai Tsarki . Ina cewa , Ƙudurina za ya tabbata , zan kuma cika dukan nufina . ” Akasin abubuwan da masu annabcin bala’i suka faɗa , Allah yana tabbatar mana da cewa ba za a taɓa halaka duniyar nan ba . — Zabura 104 : 5 ; Mai - Wa’azi 1 : 4 . Allah ya san cewa yawancin addinai sun ɓata sunansa kuma sun yi banza da ainihin koyarwar Littafi Mai Tsarki , saboda haka zai halaka su . — Ru’ya ta Yohanna 18 : 4 - 9 . Mulkin Allah ne zai halaka dukan miyagu , ba ’ yan Adam da kansu ko kuma wani bala’i ba . Allah zai ceci waɗanda ya amince da su kuma za su ji daɗin rayuwa a cikin duniya mai ban sha’awa . “ Ka lura da kamili , ka duba kuma adili ; gama ƙarshen wannan mutum salama ne . ” — Zabura 37 : 11 , 37 ; Ru’ya ta Yohanna 21 : 3 , 4 . Anthony : Mece ce tambayar ? Anthony : To bari ma in nuna maka wasu ayoyi a cikin Littafi Mai Tsarki da suka nuna muhimmancin ba da gaskiya ga Yesu . Tim : To . Zan so ka karanta ayar . Tim : E . Ana yawan ambata ta a cocinmu . Bari mu sake la’akari da abin da Yesu ya faɗa a wurin . Musamman ma , idan sun ba da gaskiya ga Ɗansa makaɗaici , wato , Yesu Kristi . A cikin manufar mujallar Hasumiyar Tsaro , an bayyana cewa mujallar “ tana sa a ba da gaskiya ga Yesu Kristi , wanda ya mutu domin mu sami rai madawwami kuma wanda a yanzu shi ne Sarkin Mulkin Allah . ” Tim : Ashe , akwai tabbaci a cikin mujallunku da ya nuna cewa Shaidun Jehobah suna imani da Yesu . A wasu lokatan kuma , limamansu ne suka koya musu wannan ƙaryar . Ayar ta ce : “ Na kuma sanar musu da sunanka , zan kuma sanar da shi ; domin wannan ƙauna wadda ka ƙaunace ni da ita ta zauna cikinsu , ni kuma a cikinsu . ” Tim : Hmm . Anthony : To bari mu sake karanta wani nassi da ya ba da ƙarin haske a kan wannan batun . Tim : E , gaskiyar ka . Anthony : Saboda haka , Yesu yana so mabiyansa su sani kuma su yi amfani da sunan Allah , domin yana so su sami ceto . Anthony : Ko da hakan gaskiya ne , yadda Allah ya gaya mana sunansa ya sa ya yi mana sauƙi mu kusace shi . Ko da yake ba mu taɓa haɗuwa da Musa ko Nuhu ko kuma Yesu ba , sanin sunayensu ya ƙara mana tabbaci cewa mutanen nan sun rayu da gaske . Anthony : Wannan shi ne dalili na biyu da ya sa Shaidun Jehobah suke yawan amfani da sunan Allah . Muna so mu taimaka wa mutane su gaskata cewa Jehobah yana wanzuwa da gaske kuma za su iya kusantar sa . Anthony : Da farko mun karanta Yohanna 14 : 6 . Don Allah ka karanta abin da Yesu ya faɗa a ƙarshen wannan ayar . Kana ganin imani na gaske batun ba da gaskiya ga wanda muka ga dama ne tsakanin Yesu da kuma Jehobah ? Yesu ya ce wajibi ne mu ba da gaskiya ga su biyun . Za mu tattauna wannan batun a wani lokaci dabam . * Ka taɓa tunanin wani abu da za ka so ka sami ƙarin bayani a kai daga cikin Littafi Mai Tsarki ? Don ƙarin bayani , ka duba babi na 12 a cikin littafin nan Menene Ainihi Littafi Mai Tsarki Yake Koyarwa ? 4 : 6 ) Na biyu kuma ya nuna yadda bin furucin Yesu da ke cikin littafin Matta 7 : 12 zai taimaka mana sa’ad da muke wa’azi . 3 ‘ Abincina Shi Ne In Yi Nufin Allah ’ 31 Daga Tarihinmu BANGO : Yin wa’azi a wata kasuwar kifi da ke bakin hanya . Ana yin sama da yare ashirin a wannan tsibirin 48,220 10 : 5 - 7 . Sa’ad da Yesu yake duniya , ya ji daɗin kallon halittun Allah da kasancewa da abokai da kuma cin abinci tare da wasu . ( Mat . 6 : 26 - 29 ; Yoh . Saboda haka , sun yi shelar bisharar Mulkin da farin ciki da kuma ƙwazo . — Luk 10 : 1 , 8 , 9 , 17 . Ƙauna ce take motsa mu mu ci gaba da yin wa’azi ko da ba a sauraronmu Me ya sa muke ci gaba da yin wa’azi duk da hamayya da ake mana ? 3 : 17 - 21 ; 1 Tim . 4 : 16 ) Yanzu za mu yi la’akari da abubuwan da suka taimaka ma wasu ’ yan’uwanmu su ci gaba da kasancewa da ƙwazo duk da matsalolin da suke fuskanta a yankunan da suke wa’azi . Domin hakan yana nuna cewa muna son taimaka wa masu zuciyar kirki su fahimci Littafi Mai Tsarki . Ƙari ga haka , ta ce wasu masu shela su riƙa yin nazari da 5 cikin waɗannan ɗaliban . Wasu daga cikin ɗalibanta sun soma halartan taro a kai a kai . Me ya taimaka wa Madaí ta soma nazari da yawa haka ? Komawa don mu ziyarci mutane da kuma yin nazarin Littafi Mai Tsarki da su yana bukatar ƙwazo sosai . Idan muka yi ƙwazo a yin wa’azin Mulkin Allah , za mu iya taimaka wa mutane su zo “ ga sanin gaskiya ” da zai iya sa su sami ceto . Ta yaya za mu yi amfani da kwatanci da kyau sa’ad da muke wa’azi ? Wannan labarin ya nuna cewa yin tambayoyi da suka dace kuma cikin basira yana da muhimmanci . Misalai 18 : 13 ta ce : “ Wanda ya mayar da magana tun ba ya ji ba , wauta ce gareshi da kunya . ” Wasu sun gaskata cewa yanayi ne na rashin dangantaka da Allah . Bayan mun saurari amsarsa , za mu taimaka masa ya fahimci abin da Littafi Mai Tsarki ya ce game da batun . Alal misali , idan muka haɗu da wani da ya ce bai yi imani da Allah ba fa ? 1 : 2 , 3 ) Idan muka bi da shi cikin haƙuri da ƙauna , hakan zai iya sa shi ya so ƙarin bayani . Yana taimaka mana mu kasance ƙwararru kuma ‘ shiryayyu sarai domin kowane managarcin aiki . ’ ( 2 Tim . 3 : 16 , 17 ) Ƙwarewarmu a wa’azi bai dangana ga karanta nassosi da yawa ba , a maimakon haka , ya dangana ne ga bayyana waɗanda muka karanta da kyau . 8 , 9 . ( a ) Wace hanya ɗaya ce za mu iya tattaunawa da wanda ya gaskata cewa matsayin Yesu ɗaya ne da Allah ? ( b ) Ta yaya ka taɓa tattaunawa da mutane game da wannan batun ? Waɗanne nassosi ne za mu iya amfani da su wajen tattauna wannan batun ? ( b ) Ta yaya ka taɓa taimaka wa mutane su yi tunani a kan wannan batun ? Mutumin zai iya tunani cewa abubuwan da aka kwatanta a ayar za su faru a sama ne . 13 : 10 - 15 ) Ƙari ga haka , kwatancin Yesu sun sa mutane sun ji daɗin koyarwarsa . Mutumin zai iya ce yaya da ƙane ko kuma tagwaye . Amma bai yi hakan ba . Maimako , ya ce Allah Ubansa ne . Wane kwatanci ne yake nuna cewa ba zai dace a ce Allah zai ba wa Shaiɗan damar hukunta mutane a wutar jahannama ba ? Iyaye da yawa za su iya cewa idan ya ƙi gyarar , za su yi masa horo . Babu shakka , mahaifin zai yi fushi da wannan mugun mutumin da ke rinjayar ɗansa ya yi mugunta . Bayan haka , za ka iya tambayarsa : “ Da yake ka san cewa wani mugu ne ya rinjayi ɗanka , za ka so ka miƙa wa wannan mutumin ɗanka don ya yi masa horo ? ” Sai ka kammala da bayyana cewa da yake Shaiɗan ne ya sa waɗannan mutanen su aikata mugunta , a bayyane yake cewa Allah ba zai yi amfani da shi wajen hukunta mutanen ba . Masu magana sun ce , dubu na so , dubu na ƙi . Amma idan muna gani cewa ba mu iya koyarwa sosai ba fa ? Za mu iya yin wa’azi da kyau . 4 : 16 ) Jehobah zai iya taimaka mana mu san yadda ya kamata mu ba da “ amsa ” ga kowane mutum . Yadda muke bi da mutane sa’ad da muke wa’azi yana da muhimmanci kuwa ? ( Ka duba hoton da ke wannan shafin . ) Sai ɗan’uwan ya ba wa matar laimarsa don ta rufe kanta da shi kuma shi da matarsa suka yi amfani da ɗayan laimar . Me ya sa aka sami wannan sakamako mai kyau ? Wane umurni ne Yesu ya bayar game da yadda za mu bi da mutane , kuma ta yaya za mu bi wannan umurnin ? Wane umurni ke nan ? Shin Yesu ya ce mu bi wannan umurnin sa’ad da muke sha’ani da ’ yan’uwanmu masu bi ne kawai ? ( Karanta Luka 6 : 27 , 28 , 31 , 35 . ) Yin tunani a kan waɗannan tambayoyin zai taimaka mana mu ɗauki mutumin da muhimmanci . 6 , 7 . 15 : 1 ; 1 Bit . 3 : 15 . Me ya sa ya dace mu yi wa’azi ga “ kowaɗanne irin mutane ” ? ( Karanta 1 Korintiyawa 6 : 9 - 11 . ) Me ya sa ya kamata mu daraja gidajen mutane ? Muna rayuwa a zamanin da ake yawan yin mugunta kuma saboda haka , mutane suna tsoron baƙi . ( 2 Tim . Amma a yankinku yin hakan zai ɓata ran maigidan ne ? M . 10 : 42 ) Muna ɗokin faɗa wa mutane albishir don muna so mu taimaka musu su san Allah . ( Rom . 1 : 14 , 15 ) Duk da haka , zai dace mu guji yin wani abin da zai ɓata ran mutane a yankinmu . Me ya sa muke jin daɗi idan mutane ba su ɓata mana lokaci ba ? ( Afis . 5 : 16 ; Filib . Ta yaya za mu girmama waɗanda muke wa wa’azi ? Saboda haka , ya kamata mu bi da mutumin a yadda hankalinsa zai kwanta . ( Filib . Ga abin da wani mai kula mai ziyara ya saba yi : Bayan ya gai da mai gidan , sai ya ba shi warƙar nan Za Ka so ka San Amsoshin Waɗannan Tambayoyin ? Idan maigidan ya zaɓi tambaya ɗaya , sai ɗan’uwan ya buɗe warƙar kuma ya tattauna abin da Littafi Mai Tsarki ya ce game da tambayar . A taƙaice , ta yaya za mu bi sanannen umurnin Yesu game da sha’ani da mutane ? Ta wajen yin haka , muna nuna cewa bin umurnin Littafi Mai Tsarki yana da muhimmanci . Ƙari ga haka , muna ɗaukaka Ubanmu da ke sama . ( Mat . Kenneth Little ne ya ba da labarin Ni da amaryata Evelyn ce muka sauko daga jirgi a garin Hornepayne da ke arewacin Ontario a ƙasar Kanada . Zan soma da lokacin da nake ƙarami . Da ya jira ya ji shuru , sai ya je bakin ƙofar kuma ya gaya mata cewa ba ma so . Sai ’ yar’uwar ta tambaye shi cewa : “ Kana nufin ba ku so ku yi nazarin Littafi Mai Tsarki ? ” Hakika , ’ yar’uwa Huntingford ta zo a daidai lokacin da muke bukatarta . Domin limamin cocin yakan manna jerin sunayen waɗanda suka ba da gudummawa a farfajiyar cocin , kuma ana jera sunayen bisa ga yawan kuɗin da mutum ya biya ne . Tun da yake iyayena ba su da arziki , sunayensu sukan kasance a ƙarshe kuma limaman cocin suna matsa musu su daɗa kuɗin da suke bayarwa . Saboda haka , mun bar cocin amma har ila mun nemi hanyar koyo game da Allah . Sa’ad da ta ga cewa ba za mu kai ƙararta wajen hukuma ba , sai ta soma ba mu littattafan da ke bayyana Littafi Mai Tsarki . Wani ɗan’uwa mai suna Ted Sargent ya ƙarfafa ni in kasance da gaba gaɗi kuma in dogara ga Jehobah . ( 1 Laba . 28 : 10 ) Hakan ya sa na soma hidimar majagaba a watan Nuwamba 1951 . Da na iso , na saki jiki nan da nan . Yakan ziyarce su a kai a kai , ba ya jira sai sun shiga matsala . A cikin sanyin Kanada , muka shiga jirgi mai tafiyar dare tare da wasu ƙwararrun masu kula masu ziyara da suke komawa yankunan hidimarsu . Ɗaya daga cikinsu ya nace cewa in yi amfani da ɗakin da ya yi haya a cikin jirgin don kada mu yi zama kawai duk dare . Ta zauna a ɗaki ɗaya da ’ yar’uwa Margaret Lovell , wadda take da begen zuwa sama . Hakan yana nufin cewa matata za ta sake rubuta wata wasiƙar da za ta nuna cewa ta amince mu rabu na ɗan lokaci . An naɗa ni a matsayin mai kula da ofishin reshe , ( wato mai tsara ayyukan Kwamitin da Ke Kula da Ofishin Reshe a yanzu ) . Na koyi abubuwa da yawa daga ’ yan’uwa maza da mata , manya da ƙanana da yawa da suke hidima a nan Bethel da kuma a ikilisiyoyi dabam - dabam da muka yi hidima . Sai ya kuma ce : “ Abubuwan da ka ji daga gareni kuwa a gaban shaidu da yawa , sai ka danƙa ma mutane masu - aminci , waɗanda za su iya su koya ma waɗansu kuma . ” ( 2 Tim . 2 : 2 ; 3 : 14 ) A wasu lokuta , ’ yan’uwana Kiristoci sukan tambaye ni darussan da na koya a cikin waɗannan shekaru 57 da na yi hidima a Bethel . Ina ce musu , “ Ka amince da duk aikin da ƙungiyar Jehobah ta ba ka , kuma ka yi shi nan da nan , sa’an nan ka dogara ga Jehobah don ya taimaka maka . ” 41 : 13 . A lokacin da Allah ya halicci sararin sama , ya yi taurari masu yawan gaske . Su nawa ke nan ? Ta yaya muka sani cewa Allah ya tsara mutanensa a nan duniya ? An tsara mala’iku da kuma taurari da ke sama da kyau sosai . ( Isha . Jehobah ya tsara bayinsa a shekaru da yawa don su iya bauta masa da aminci . 3 : 1 - 6 ) Da sannu - sannu , “ Ubangiji ya ga muguntar mutum ta yi yawa cikin duniya , kuma kowacce shawara ta tunanin zuciyarsa mugunta ce kaɗai kullayaumi . ” Nuhu ya yi dukan abin da Allah ya gaya masa ya yi . Lis . 27 : 18 - 23 ) Sa’ad da Joshua yake so ya ja - goranci Isra’ilawa su shiga cikin Kan’ana , Jehobah ya ce masa : “ Ka ƙarfafa ; ka yi ƙarfin zuciya kuma ; kada ka tsorata , kada ka yi fargaba kuma : gama Ubangiji Allahnka yana tare da kai dukan inda ka nufa . ” — Josh . ( Josh . 2 : 9 - 11 ) Da yake Rahab ta goyi bayan mutanen Allah a lokacin , Allah ya cece ta da iyalinta sa’ad da aka ci Jericho da yaƙi . Amma mene ne ya faru daga baya ? A shekaru da yawa da suka biyo baya , Isra’ilawa suka yi ta karya dokokin Allah . 21 : 43 . A ƙarni na farko a zamaninmu , Jehobah ya yasar da al’ummar Isra’ila don rashin bangaskiyarsu . Jehobah ya daina harka da al’ummar Isra’ila kuma ya albarkaci wannan sabuwar ƙungiyar . Ta yaya aka samu wannan ƙungiyar ? A shekara ta 33 a zamaninmu , almajiran Yesu guda 120 sun taru a Urushalima , “ farat ɗaya sai aka ji wani amo daga sama , kamar na busowar gawurtacciyar iska , ya cika duk gidan . 2 : 1 - 4 , Littafi Mai Tsarki ) Wannan abin al’ajabin da ya faru ya nuna cewa tabbas , Jehobah yana tare da wannan sabuwar ƙungiyar da ta ƙunshi almajiran Kristi . A wannan ranar , wajen mutane 3,000 ne suka soma tarayya da ƙungiyar Jehobah a matsayin mabiyan Yesu . Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Ubangiji kuma yana tattarawa yau da gobe waɗanda a ke cetonsu . ” ( A . M . 6 : 7 ) Mutane da yawa masu zuciyar kirki suka amince da koyarwar Yesu da wannan sabuwar ƙungiyar take wa’azinsa . Bayan da aka yi masa baftisma , Yesu ya soma wa’azi game da “ Mulkin sama . ” ( Mat . 13 : 14 , 45 - 47 ) Tun ƙarni na farko , sashen ƙungiyar Jehobah da ke duniya tana sanar da mutane game da wannan tanadi da Jehobah ya yi don mu sami ceto . Cestius Gallus ya ja - goranci wani Rundunan Romawa su kewaye Urushalima saboda wani tawaye da Yahudawa suka yi a shekara ta 66 a zamaninmu . Amma , Kiristoci masu aminci sun tsira don sun bi umurnin Yesu . 11 : 19 - 21 ; 19 : 1 , 19 , 20 ) Me ya sa hakan ya faru ? Don Allah yana tare da wannan ikilisiyar Kirista na ƙarni na farko . — Mis . Irin waɗannan ayyukan sun ƙarfafa dangantakarsu da Jehobah , sun sa sun kasance da haɗin kai a lokacin kuma hakan ma yake a yau . 5 : 1 - 4 ) Kuma suna jin daɗin dattawa masu kula masu ziyara da suke kamar Bulus sa’ad da ya ziyarci ikilisiyoyi ! ( A . Ƙari ga haka , muna godiya ga Jehobah a kan yadda ya tsara bayinsa a dā da kuma a yau ! Duk da haka , sashen ƙungiyar Jehobah da ke duniya yana ci gaba sosai fiye da dā . Ka duba talifofin nan : “ Kiristoci Suna Bauta Cikin Ruhu Da Gaskiya ” da kuma “ Sun Ci Gaba Da Tafiya Cikin Gaskiya ” da ke cikin Hasumiyar Tsaro ta 1 ga Agusta 2002 . Don ƙarin bayani game da sashen ƙungiyar Jehobah da ke duniya a yau , ka duba ƙasidar nan Su Wane Ne Suke Yin Nufin Jehobah a Yau ? Me ya sa ya kamata mu ci gaba da bin ƙungiyar Jehobah sau da kafa ? ( Karanta Zakariya 2 : 8 . ) Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Idanun Ubangiji suna bisa masu - adalci , kunnuwansa kuma suna buɗe ga jin roƙonsu . ” Shin kana ganin kanka cikin waɗanda za su tsira wa ƙunci mai girma ? Bayin Allah suna ƙaruwa sosai domin Jehobah yana tare da Shaidunsa , wato sashen ƙungiyarsa da ke duniya . 60 : 22 ) A dā , “ Isra’ila na Allah ” wato shafaffu suna kama da wannan “ ƙanƙanin , ” amma Allah ya albarkaci wa’azin da suka yi . Ko da muna cikin shafaffu ne ko kuma taro mai girma , dukanmu za mu more rayuwa a sabuwar duniya da Allah ya yi mana alkawarinta a Littafi Mai Tsarki . ( Isha . 48 : 17 , 18 ) Alal misali , Jehobah ya bukaci Isra’ilawa su kiyaye Dokarsa . Hakan ba abin mamaki ba ne don Littafi Mai Tsarki ya ce , “ Tafarkin mai - adalci yana kama da haske na ketowar alfijir , wanda ya ke haskakawa gaba gaba har zuwa cikakkiyar rana . ” ( Mis . Yana da muhimmanci mu riƙa yin nazarin Kalmar Allah kuma mu bi abin da muka koya don mu ƙarfafa dangantakarmu da Jehobah da yake ƙarshen ya yi kusa . 23 : 15 , 16 ; Neh . 8 : 9 - 18 ) Hakazalika , a yau ma muna amfana daga taron ikilisiya da manyan taro da kuma taron gunduma . Ya kamata mu yi “ hidimar bisharar Allah ” a matsayin waɗanda suke cikin ƙungiyar Jehobah . ( Rom . 15 : 16 ) Idan muka yi hakan mu ‘ abokan aikin ’ Allah “ Mai - tsarki ” Jehobah ne . ( 1 Kor . 3 : 9 ; 1 Bit . 1 : 15 ) Yin wa’azin bishara yana tsarkake suna mai tsarki na Jehobah . 1 : 11 . Jehobah yana so mu amfana sosai ta wajen yin biyayya da shi da kuma tallafa wa ƙungiyarsa a hanyoyi dabam - dabam . Abin da Musa ya gaya wa Isra’ilawa ya shafe mu a yau , ya ce : “ Ina kira sama da ƙasa su shaida a kanku yau , na sa rai da mutuwa a gabanka , albarka da la’ana : ka zaɓi rai fa , domin ka rayu , da kai da zuriyarka : garin ka ƙaunaci Ubangiji Allahnka , ka ji muryatasa , ka manne masa : gama shi ne ranka , da tsawon kwanakinka : domin ka zauna cikin ƙasa wadda Ubangiji ya rantse wa ubanninka , Ibrahim , da Ishaku , da Yakub , za ya ba su ita . ” ( K . Sha 30 : 19 , 20 ) Rayuwarmu ta dangana ne ga ƙaunar Jehobah da yin nufinsa da kuma bin umurninsa da na ƙungiyarsa a koyaushe . Sa’ad da na fahimci hakan , sai na ƙuduri niyyar kasancewa da aminci ga ƙungiyar Jehobah . Jehobah yana so mu ci gaba da tallafa wa ƙungiyarsa kuma mu riƙa amincewa da ƙarin haske da muke samu game da koyarwar Littafi Mai Tsarki da yadda muke wa’azi . Jehobah zai ci gaba da albarkar duk waɗanda suke bin umurninsa da kuma ja - gorar da ƙungiyarsa take bayarwa . Mutane “ za su gina gidaje , kuma za su zauna a ciki ” kuma za su ji daɗin “ aikin hannuwansu . ” ( Isha . ( Zab . 72 : 13 - 16 ) Addinan ƙarya ba za su ƙara yaudarar mutane ba don za a kawar da su gaba ɗaya . ( R . Yoh . A shekara ta 1915 , ta ce tana yawan mamaki a kan dalilin da ya sa Ɗaliban Littafi Mai Tsarki da yawa suke begen zuwa sama ba da daɗewa ba . Idan ka yi tunanin yawan mutanen da suke ƙasar Amirka ta Kudu , za ka yarda cewa da sauran girbi . Ya sa aka fassara wasu littattafai zuwa yaren Portuguese . Jim kaɗan , sai Ɗan’uwa Young ya je birnin São Paulo da ke da mazauna 600,000 a lokacin . A wurin ne ya yi jawabi kuma ya rarraba ƙasidu kamar yadda aka ambata a farkon wannan talifin . Hasumiyar Tsaro ta 1 ga Agusta 1924 ta ce mutane hamsin ne suka yi baftisma a ƙasar Brazil kuma yawancinsu daga birnin Rio de Janeiro ne . Furucin da Sarah Ferguson ta yi a shekara ta 1915 daidai ne cewa , ‘ Tsugune ba ta ƙare ba ’ a lokacin . — Daga tarihinmu a ƙasar Brazil . Littafi Mai Tsarki ya ambata gurasa sau da yawa . Hakan ya nuna cewa gurasa abinci ne mai muhimmanci a zamanin dā . ( Fitowa 16 : 18 ) Amma a kwana a tashi , suka soma kwaɗayin ire - iren abincin da suka ci a Masar . Kamar yadda manna ta rayar da Isra’ilawa har shekaru 40 a cikin jeji , haka ma gurasa take rayar da Yahudawan kowace rana . Yesu ya ce : ‘ Idan kuna ƙaunata za ku kiyaye dokokina . ’ Da farko , ana jiƙa alkamar kuma a daka ta , sai a busar da ita . Niƙa garin da iyali za ta ci yakan ɗauki awoyi da yawa , kuma a dā , ana yawan jin “ amon dutsen niƙa ” a garuruwa da dama . ( Farawa 40 : 17 ; 1 Sama’ila 8 : 13 ) A zamanin Irmiya , an yi wata unguwar da ake kira “ tafarkin matoya ” kuma a zamanin Nehemiya , akwai wata hasumiya da aka sani da sunan nan “ Hasumiya ta Matoya . ” SHEKARUN baya , wata jaridar ƙasar Koriya , wato Chosun Ilbo ta ɗauki wannan kan labari mai ƙayatarwa : “ ‘ Shim Cheong Mace Mai Kirki , ’ Wadda Ta Rasu Ba Ta San Yesu Ba Ta Shiga Gidan Wuta Ne ? ” Saboda haka , mutane da yawa suna ganin rashin adalci ne a ce irin wannan yarinyar ta shiga gidan wuta don kawai ba ta yi baftisma a matsayin Kirista ba , kuma ba sa farin cikin jin hakan . Sai ya ce : “ Ba mu sani ba . Littafin nan The New Catholic Encyclopedia ya ce : “ Wajibi ne mutum ya yi baftisma kafin ya sami ceto . Miliyoyin mutane sun mutu ba tare da sanin abin da Littafi Mai Tsarki yake koyarwa ba . Sai Yesu ya amsa masa , za ka kasance “ tare da ni cikin Aljanna . ” — Luka 23 : 39 - 43 . Sa’ad da aka ta da marasa adalci , shin za a yi musu shari’a bisa ga ayyukan da suka yi kafin su mutu ne ? Daga baya , ta bar wurin domin wasu abubuwa da ake yi a wurin da ba su dace ba . Wajibi Ne Ka Ƙaunaci Jehobah Allahnka Ka ‘ Ƙaunaci Maƙwabcinka Kamar Ranka ’ SHAFI NA 23 • WAƘOƘI : 77 , 79 Ka Taimaka wa Wasu Su Ƙware Sosai Ta yaya za mu iya taimaka wa mutanen da suke fama da kasawa ? 8 Ta Yaya Za Ka Taimaki ’ Yan’uwa da Aurensu Ya Mutu ? 2,021,000 2,096 Za mu yi amfani da wannan wajen kwatanta yadda ake cim ma maƙasudai a bautar Jehobah . ( Mis . 4 : 26 ) Za ka iya amfana daga wannan shawara mai kyau ko da kai matashi ne ko a’a . Matasa suna da ƙoshin lafiya da saurin fahimta da kuma burin yin nasara . Wasu mutane a duniya suna lura da baiwa da kuma iyawar matasanmu . Idan wani matashi da Mashaidi ne yana ƙoƙari a makaranta , malamansa ko abokan makaranta za su iya ba shi shawara cewa ya je jami’a don ya yi nasara a wannan mugun zamanin . Ya iya buga kwallon kafa sosai . Hakan zai sa a kai shi ƙasar Turai don a horar da shi kuma ya zama tauraro a wasan ƙwallo . Saboda haka , ya ƙi biɗan wasanni . Yanzu suna hidimar majagaba . “ Muna mamakin irin farin cikin da muke yi sa’ad da muka yi abin da ƙungiyar Jehobah take ƙarfafa mu mu yi , wato sauƙaƙa rayuwarmu . ” Waɗanne maƙasudai ne za ka iya kafawa ? Da shigewar lokaci , za ka shaida yadda zai “ daidaita tafarkin ƙafafunka . ” — Mis . Sa’ad da Shaidun Jehobah suka zo mata wa’azi , ta so abin da Littafi Mai Tsarki ya faɗa game da Allah da kuma nan gaba . Flavia ta amince da koyarwar Littafi Mai Tsarki kuma daga baya ta yi baftisma . Ta ce : Jehobah ya albarkace ni . Zan ci gaba da bauta masa . ” Littafi Mai Tsarki yana ɗauke da wasu labarai game da ƙona gawawwaki da kuma ƙasusuwan mutanen da suka mutu . ( Josh . 7 : 25 ; 2 Laba . Amma ba dukan ƙona gawawwaki ba ne ke da wannan ma’anar ba . 15 : 42 - 53 ; 1 Yoh . 3 : 2 . M . 24 : 15 ) Ko da yake ba mu san dalla - dalla yadda Jehobah ya ta da waɗanda suka mutu a dā ba da kuma yadda zai yi hakan a nan gaba ba . Duk da haka , mun ba da gaskiya ga Jehobah . Ya tanadar da takamaiman ‘ shaida ’ ta wajen ta da Yesu . — A . Ya kamata Kiristoci su yi la’akari da al’adu da ra’ayoyin mutane a yankinsu da kuma dokoki da suka shafi jana’iza . ( 2 Kor . Wataƙila ka san wasu mutane da yawa da aurensu ya mutu . Abubuwan da suke bin bayan kashe aure sau da yawa su ne , fushi da nadama da taƙaici da fid da zuciya da kuma kunya . ” Mene ne manufar rayuwata ? ’ ” A sakamakon haka , za su soma tunani cewa ikilisiyarsu ba ta damu da su da kuma yadda suke ji ba . Duk da haka , labaran Stanisław da Wanda sun nuna cewa waɗanda aurensu ya mutu daga baya za su iya sanin cewa ’ yan’uwa suna ƙaunarsu sosai . Wata mata mai suna Alicja ta ce : “ Aurenmu ya mutu shekara takwas yanzu . Damuwa game da yadda rayuwarsu za ta kasance da kaɗaici da jin cewa an yasar da su za su iya sa ’ yan’uwanmu da aurensu ya mutu baƙin ciki sosai . Ya kamata mu yi koyi da Jehobah ta wajen tallafa wa waɗannan ’ yan’uwa da yake mun fahimci cewa irin wannan tunanin ya zama ruwan dare kuma yana kasancewa da wuya a shawo kansa . ( Zab . 55 : 22 ; 1 Bit . An canja wasu sunaye . Saboda haka , ba zai dace mu nemi kashe aurenmu don wani dalili dabam kuma mu yi shiri mu auri wani ko wata ba . — Far . Shin za ka iya ba da taimako da ake bukata ruwa a jallo ? Za mu iya nuna alheri kafin ko kuma bayan taron Kirista idan muka yi tambaya kamar : “ Yaya ake ji da haƙuri ? Na san kana baƙin ciki . Alal misali , mun gyara mata makullin wani ƙofar gidanta . ’ Yar’uwa da ma’auratan nan suka taimaka ta dawo cikin hankalinta da shigewar lokaci . Ba zai ƙyale bayinsa masu aminci ba . ( Mis . 17 : 3 ; Zab . Hakan zai taimakawa wanda aurensa ya mutu ya kasance da gaba gaɗi yayin da yake sake samun hankalinsa . Muna kafa maƙasudi kuma idan muka cim ma maƙasudinmu , muna farin ciki . A wani lokaci , mukan shirya abubuwan da za a tattauna a taro tare , kuma mu dafa wani abinci mai daɗi mu ci tare . ” “ Ka yi ƙaunar Ubangiji Allahnka da dukan zuciyarka , da dukan ranka , da dukan azancinka . ” — MAT . 5 : 20 ) Shin hakan abin mamaki ne ? ( Mis . 8 : 30 ) Da yake Yesu da Jehobah sun yi aiki tare , ya koyi halayen Uban kuma hakan ya sa ya daɗa ƙaunarsa . Mene ne ƙaunar Allah ya ƙunsa ? 3 , 4 . Alal misali , Musa ya gaya wa Isra’ilawa : ‘ Ku ƙaunaci Ubangiji Allahnku da dukan zuciyarku , da dukan ranku , da dukan ƙarfinku . ’ — K . Sha 6 : 5 . Yesu ya ce : “ Masu farin ciki ne waɗanda suka san cewa suna bukatar ƙulla dangantaka da Allah , domin za su gāji mulkin sama . ” Manzo Bulus ya bayyana cewa hakan zai yiwu a lokacin da yake magana da wasu mutane a birnin Atina . Sai daga baya ya ce : Allah “ ba shi da nisa da kowane ɗayanmu ba . ” ( A . M . Wannan ce babbar doka , ita ce kuwa ta fari . ” — Mat . Ma’ana , ana son mu bauta wa Jehobah babu fashi . Ƙari ga haka , za mu bauta masa da zuciya ɗaya kuma za mu yi wa’azin bishara ta Mulkin da himma . ( Mat . 24 : 14 ; Rom . 12 : 1 , 2 ) Za mu kusaci Jehobah idan muna ƙaunarsa da gaske . ( Zab . 115 : 16 ) Yana yi mana tanadin abinci da wasu abubuwan da muke bukata a rayuwa . ( Rom . 5 : 12 , 8 ) Babu shakka , idan muka tuba da gaske kuma muka ba da gaskiya ga fansar , Allah zai gafarta mana zunubanmu . Muna ƙaunar Allah sosai don shi ne ya aiko da Ɗansa ya mutu domin mu . — Yoh . 3 : 16 . Wane bege ne Jehobah ya saka a gabanmu ? Za a ba shafaffun da suka kasance da ‘ aminci har mutuwa , rawanin rai ’ a sama . ( R . Yoh . ( Luk 23 : 43 ) Yaya muke ji game da wannan begen da aka saka a gabanmu ? Wannan begen yana sa mu kasance da farin ciki da salama kuma yana sa mu ƙaunaci Wanda yake ba da “ kowace kyakkyawar baiwa da kowace cikakkiyar kyauta . ” — Yaƙ . Allah ya yi mana alkawarin tashin matattu . ( A . M . Muna ƙaunar Ubanmu na sama sosai saboda begen tashin matattun da ya ba mu ! Jehobah yana kula da mu da gaske . Jehobah ya ba mu babban gata na zama Shaidunsa . ( Isha . Hakika , ba za mu iya ƙirga dalilai masu yawa da muke da su na ƙaunar Jehobah ba . Ta yaya nazari da kuma bin Kalmar Allah zai taimake mu ? Ka riƙa yin nazarin Kalmar Allah a koyaushe kuma ka yi amfani abin da ka koya . ( Zab . 119 : 105 ) Idan muna cikin wata matsala , kalaman nan za su iya ƙarfafa mu : “ Karyayyar zuciya mai - tuba ba za ka rena ta ba , ya Allah . ” “ Jinƙanka ya tagaje ni , ya Ubangiji . A cikin yawan tunani da ke cikina ta’aziyyanka suna ji wa raina daɗi . ” ( Zab . 51 : 17 ; 94 : 18 , 19 ) Jehobah da Yesu suna nuna jin ƙai wa mutanen da suke shan wahala . ( Isha . ( Zab . 65 : 2 ) Alal misali , mun sani cewa ba zai bari mu fuskanci gwajin da ya fi ƙarfinmu ba . ( 1 Kor . 10 : 13 ) Idan muna da damuwa kuma muka yi addu’a ga Jehobah , za mu kasance da “ salama kuwa ta Allah . ” ( Filib . Sha 31 : 12 ) Idan muna ƙaunar Jehobah sosai , za mu riƙa halartan taro a kai a kai . Yin biyayya ga waɗannan suke ja - gora a ikilisiya zai nuna cewa muna daraja waɗannan “ kyautai ga mutane ” sosai . Ƙari ga haka , yin hakan zai nuna cewa muna ƙaunar Allah da kuma Kristi wanda shi ne Shugaban ikilisiya . — Afis . Marubucin zabura Dauda ya kwatanta addu’arsa da turaren hayaƙi da Firist yake ƙonawa kullum a zamanin Isra’ila ta dā sa’ad da ya ce : “ Ka bari addu’ata ta miƙu a gabanka kamar turaren ƙonawa ; ta da hannuwana kuma kamar hadaya ta maraice . ” ( Zab . 141 : 2 ; Fit . 30 : 7 , 8 ) Jehobah ya ji addu’o’in Dauda . Hakazalika , idan addu’o’inka da roƙe - roƙenka suna ƙunshe da furucin yabo da godiya daga zuciyarka , za su zama kamar turaren ƙonawa mai ƙamshi da ke faranta wa Jehobah rai . — R . Yoh . 22 : 39 . Yesu ya ce wajibi ne mu ƙaunaci maƙwabtanmu kamar ranmu . ( Ka duba hoton da ke wannan shafi . ) 27 : 10 ) Amma sa’ad da wani mutum ya tambayi Yesu : “ Wane ne maƙwabcina ? ” Yadda Basamariyen ya kula da Bayahude da ya faɗa a hannun mafasa ya nuna cewa yana ƙaunar maƙwabcinsa da gaske . A yau , ba a yawan samun mutane masu tausayi kamar wannan Basamariye mai kirki . Yesu ya ce : “ Dukan abu fa iyakar abin da ku ke so mutane su yi maku , ku yi musu hakanan kuma : gama Attaurat ke nan da Annabawa . ” ( Mat . 7 : 12 ) “ Attaurat ” shi ne littattafan Farawa zuwa Kubawar Shari’a . Mai - albarka ne mutum wanda ya ke aika wannan . ” ( Fit . 23 : 5 ) Idan Isra’ilawa suka bi wannan dokar , wataƙila za su zama abokai da maƙiyansu . Har ma wasu daga cikin su sun soma bauta wa Jehobah ! Mene ne Yesu ya ce game da yin sulhu da ’ yan’uwanmu ? Gama da irin shari’a da ku ke shar’antawa , da ita za a shar’anta muku : da mudun nan da ku ke aunawa kuma da shi za a auna muku . Za mu iya ƙaunar maƙwabtanmu a hanyoyi dabam - dabam . ( Mat . 5 : 3 ) Sa’ad da muka yi wa mutane wa’azin “ bisharar Allah , ” muna yin koyi da Yesu . ( Rom . Ƙari ga haka , hakan zai sa mutane da yawa su yi canje - canje a rayuwarsu . ( 1 Kor . 6 : 9 - 11 ) Muna farin ciki sa’ad da muka ga yadda Jehobah yake taimaka wa waɗanda suke da “ zuciya ta samun rai na har abada ” su canja salon rayuwarsu kuma su ƙulla dangantaka ta ƙud da ƙud da shi . ( A . M . ( Karanta 1 Korintiyawa 13 : 4 - 8 . ) Bari mu ɗan tattauna abin da Bulus ya rubuta game da ƙauna kuma mu ga yadda za mu bi wannan shawarar a sha’anin da muke yi da maƙwabtanmu . ( a ) Me ya sa ya kamata mu riƙa yin alheri da haƙuri a sha’anin da muke yi da mutane ? “ Ƙauna tana da yawan haƙuri , tana da nasiha . ” Wasu ’ yan’uwa suna da gata fiye da mu a cikin ikilisiya kuma bai kamata mu yi kishin su ba idan muna ƙaunarsu da gaske . Ban da haka ma , bai kamata mu riƙa fahariya ba . Ƙauna ta gaske ba ta saurin fushi kuma ba “ ta yin nukura , ” wato riƙo a zuci . Abin nufi , ƙauna za ta hana mu lissafta laifuffukan da mutane suke yi mana . ( 1 Tas . ( Lev . 19 : 18 ) Ƙauna tana sa mu yi murna da gaskiya , amma ba ta yin “ murna cikin rashin adalci , ” wato ba za mu yi farin ciki ba don wanda ya yi mana rashin adalci ya faɗa a cikin wata matsala . — Karanta Misalai 24 : 17 , 18 . 8 : 26 , 27 . ( Yaƙ . 2 : 8 ) Bayan Bulus ya ambaci wasu dokoki da Allah ya ba wa Isra’ila , sai ya ce : “ Idan da wata doka , an tarke ta cikin wannan magana , cewa , Sai ka yi ƙaunar maƙwabcinka kamar ranka . Ƙauna ba ta aika mugunta ga maƙwabcinta ba ; ƙauna fa cikar shari’a ce . ” ( Rom . 13 : 8 - 10 ) Saboda haka , ya kamata mu ci gaba da nuna ƙauna ga maƙwabtanmu . Idan suka saurari bishara da muke yi musu , za su sami albarka sosai ! Muna da dalilai da yawa na yin ƙaunar Jehobah da dukan zuciyarmu da dukan ranmu da kuma hankalinmu . Idan muka ƙaunaci Allah da maƙwabtanmu , hakan zai nuna cewa muna bin dokoki biyu da suka fi muhimmanci . “ Gaɓaɓuwa da ake ganinsu kamar raunana bukatattu ne . ” — 1 KOR . Mene ne zai taimaka mana mu kasance da irin ra’ayin Jehobah game da kasawar wasu ? 1 , 2 . A wasu lokatai , manzo Bulus ya sami kansa a irin wannan yanayin saboda matsalolin da ya fuskanta daga mutane a waje da kuma ’ yan’uwa da ke cikin ikilisiya . ( b ) Ta yaya za mu amfana idan muka taimaka wa waɗanda suka kasa ? Amma Bulus ba ya nufin cewa wasu Kiristoci sun fi wasu daraja ba . ( Rom . 15 : 1 ) A maimakon haka , yana nufin cewa Kiristoci da suke da ƙwazo su riƙa haƙuri da waɗanda ba su ƙware ba . 31 : 12 . Sha 15 : 7 , 11 ; Lev . Ka ba da misali . Me ya sa za mu iya ce waɗanda suka raunana “ mawadata cikin bangaskiya ” ne ? Wasu kasassu ne , amma kuma suna da ƙarfin hali . Ka yi tunanin irin ƙoƙarin da ’ yar’uwar da maigidanta ba Mashaidi ba take yi . Shin ba ka ganin cewa suna da bangaskiya da ƙarfin zuciya ? Ta yaya za mu iya canja tunaninmu game da kasawar wasu ? Idan hakan ya faru , yaya ya kamata mu ɗauke su ? Muna bukata mu daidaita tunaninmu ne ? ( 1 Sam . Saboda wannan doguwar tafiyar da ya yi cikin rana , ya gaji kuma sai ya zauna a ƙarƙashin bishiya yana Allah - Allah ya “ mutu . ” — 1 Sar . ( Karanta 1 Sarakuna 19 : 5 - 8 . ) 16 , 17 . Ta yaya za mu yi koyi da yadda Jehobah ya kula da Iliya ? Bai kamata mu riƙa saurin ba da shawara wa ’ yan’uwanmu ba . ( Mis . 18 : 13 ) Zai fi kyau mu tausaya wa waɗanda muke ganin “ marasa - daraja ” saboda yanayinsu . ( 1 Kor . Ka tuna da Cynthia da aka ambata ɗazu , wadda maigidanta ya gudu ya bar ta da ’ ya’ya mata biyu . Idan muna farfaɗowa daga rashin lafiya , yana ɗaukan lokaci kafin mu warware . Hakazalika , ɗan’uwa da kasala yana kamar wanda yake rashin lafiya ne , zai ɗauki lokaci kafin ya sake kasancewa da himma a bautarsa ga Jehobah . 8 : 8 . Muna yin farin ciki sa’ad da muka taimaka wa wasu . An canja sunan . Ta yaya za a taimaka wa matasa ko kuma waɗanda ba su daɗe da yin baftisma ba su sami ci gaba ? Ta yaya za mu mai da hankali ga baiwar da suke da shi kuma mu ɗauke su kamar yadda Jehobah yake ɗaukansu ? 4 , 5 . Labarai da yawa a Littafi Mai Tsarki sun nuna cewa Jehobah yana ga halaye masu kyau na bayinsa da kuma irin baiwar da suke shi . Jehobah ya tabbata da Gideon don ya lura da ƙwazonsa . Ko da yake annabin ya fito daga ƙauye ne sosai , ya san al’adun sarakunan zamaninsa kuma hakan ya nuna cewa shi haziƙi ne . Hakika , Jehobah ya zaɓi mutumin da ya dace don ya isar da saƙon . Ya ga baiwa da annabin yake da ita da wasu ba su gani ba . — Amos 7 : 12 , 13 , 16 , 17 . ( a ) Wane tabbaci Jehobah ya ba Dawuda ? Yaya muke ji idan wani ya lura da wani abu mai kyau da muka yi kuma ya yaba mana ? Hakan yana sa mu ci gaba da ƙwazo . Su waye ne kuma za su so mu taimake su ? Hakika , dukanmu muna bukatar mutane su ba mu hankalinsu a wasu lokatai . Da yake Littafi Mai Tsarki ya aririci ’ yan’uwa su ƙware , idan ba mu ba su hankalinmu ba , za su ji kamar ba su da amfani kuma hakan zai hana su samun ci gaba . — 1 Tim . 3 : 1 . ( a ) Ta yaya wani dattijo ya taimaka wa wani matashi ya daina jin kunya ? Sa’ad da Ludovic yake yin kalami game da wani ɗan’uwa mai jin kunya mai suna Julien , ya ce : “ Na lura cewa Julien bai da gaba gaɗi a yin wasu ayyuka a cikin ikilisiya , saboda haka , ba ya kintsuwa kuma yana yin wasu abubuwa babu tsari . Amma na ga cewa yana da kirki kuma yana son ya taimaka wa ’ yan’uwa a cikin ikilisiya . Ko da yake a wasu lokatai Bitrus ya yi garaje , amma duk da haka , Yesu ya ba shi suna Kefas , wanda yake nufin dutse . 12 : 25 ) A lokaci na farko da Bulus da Barnaba suka tafi yin wa’azi a ƙasar waje , wataƙila Markus ne “ mai yi musu hidima , ” wato mai tanadar musu da abubuwan da suke bukata . 4 : 11 . Wani dattijo ya nuna mini yadda zan iya yin shiri kuma in saki jiki . Ta yaya Bulus ya yaba wa ’ yan’uwansa masu bi ? Sa’ad da muka lura da wani hali mai kyau da ’ yan’uwanmu suke da shi , me muke yi ? Muna yaba musu kuwa ? ( Rom . 16 : 3 - 7 , 13 ) Alal misali , Bulus ya yaba wa Andarunikus da Yuniyus don sun riga shi zama Kiristoci da kuma yawan jimirinsu . Saboda haka , Rico ya ɗauka cewa sai ya kai shekara sha takwas kafin ya soma bauta wa Jehobah da kyau . Dattijon da aka ce ya yi nazari da shi mai suna Frédéric , ya ce : “ Na yaba wa Rico kuma na gaya masa cewa yana fuskantar hamayya ne don yana gaya wa mutane abin da yake koya daga Littafi Mai Tsarki kuma hakan ya nuna cewa shi mai gaba gaɗi ne . ” A yawancin lokaci , mata sukan lura da wasu abubuwan da maza ba su gani ba . Hakika , ƙarfafawarsu za ta iya sa wanda ’ yan’uwa maza suke yi ya daɗa armashi . Ya ce : “ Na lura cewa idan na yaba wa ’ yan’uwa matasa a kan wani abu mai kyau da suka yi a hidima ko kuma wani kalami mai kyau da suka yi , hakan yana sa su kasance da gaba gaɗi a yin wasu abubuwa kuma su ƙware . ” 15 : 23 . Saboda haka , ya kamata ’ yan’uwa a ikilisiya su taimaka wa waɗanda ba su daɗe da yin baftisma ba su ƙware . Shin ka ji daɗin karanta talifofin Hasumiyar Tsaro na kwanan bayan nan kuwa ? A wane lokaci ne za a yanka ragon Idin Ƙetarewa a ranar 14 ga Nisan ? Wasu mafassaran Littafi Mai Tsarki sun ce ya kamata a yanka ragon “ tsakanin yammar biyu , ” wato da maraice ko da faɗuwar rana sa’ad da gari bai yi duhu sosai ba . ( Fit . 12 : 6 ) ​ — 12 / 15 , shafuffuka na 18 - 19 . ( R . Yoh . Ta yaya za mu guji faɗin I daga baya kuma mu ce A’a ? 1 : 18 ) Ta yaya ya kamata mu yi wa mutane wa’azi ? ​ — 5 / 15 , shafuffuka na 12 - 15 . © 2014 Watch Tower Bible and Tract Society of Pennsylvania Idanun Allah Suna Kanka 10 AMSOSHI GA ƘARIN TAMBAYOYI DAGA LITTAFI MAI TSARKI — Masifu Horo Ne Daga Wajen Allah ? Mutanen da ba su san hawa ko sauka ba suna shan wahala sakamakon aikata laifi da mugunta . Don me mummunan abu ke faɗa wa mutanen kirki ? Allah ne ke da alhakin irin waɗannan abubuwa ? Bala’o’i suna faruwa ne haka kawai ko kuma ’ yan Adam ne ke jawowa ? Shin Karma * ce ke haifar da munanan abubuwa ? ( Luka 13 : 1 - 5 ) Wannan tsautsayin bai auko musu domin irin rayuwarsu ba , amma hakan ya shafe su ne don suna cikin ginin sa’ad da abin ya faru . Sai Allah ya san cewa waɗannan abubuwan za su faru kafin ya iya hana su faruwa , ko ba haka ba ? Hakazalika , sai abin da ya ga damar sani ne zai hanga . * ( Kubawar Shari’a 32 : 4 ) Mene ne muka fahimta daga hakan ? Sa’annan , lokacin da sha’awa ta habala , takan haifi zunubi : Zunubi kuwa , sa’anda ya ƙasaita , yakan fid da mutuwa . ” Ka yi la’akari da halittar mutum . ( Kubawar Shari’a 30 : 19 , 20 ) Idan Allah ya tilasta wa ’ yan Adam su bi wani tafarki , hakan zai hana su amfani da wannan ’ yancin , ko ba haka ba ? Amma hakan ba ya nufin cewa munanan abubuwa da suke faruwa don kuskure ko kuma munanan zaɓin ’ yan Adam za su addabe mu har abada . Suna girbe abin da suka shuka a rayuwarsa ta dā ne . ” * ( Yohanna 8 : 44 ) Shi ne ya cinna wutar tawaye a lambun Adnin . ( Matta 6 : 13 ; Yohanna 14 : 30 ) Yawancin ’ yan Adam suna bin Shaiɗan ta wajen ƙin bin tafarkun Jehobah masu kyau . Littafi Mai Tsarki ya bayyana matakin da Jehobah da Ɗansa Yesu Kristi za su ɗauka a kan wahalar da Shaiɗan Iblis ya jawo . Ya ce : “ Dalilin bayyanuwar Ɗan Allah [ Yesu ] ke nan , ya halaka [ ‘ kawar da , ’ New World Translation ] ayyukan Shaiɗan . ” Sa’an nan Yesu ya ce “ za a fitar ” da Shaiɗan Iblis , “ mai - mulkin wannan duniya . ” ( Misalai 2 : 21 , 22 ) Miyagu ba za su sake yin tasiri a kan mutane ba . ( Mai - Wa’azi 9 : 11 , Littafi Mai Tsarki ) A lokacin sarautar Kristi , babu wata masifar da za ta faɗa wa ’ yan Adam . — Misalai 1 : 33 . ( Luka 18 : 1 - 7 ) Yana sauraronmu domin ya damu da mu . Yayin da muke addu’a , Allah ba ya so mu riƙa yin amfani da kalmomin burga ko maimaita addu’o’in da muka haddace . Don ƙarin bayani , ka duba babi na 17 a wannan littafin , Menene Ainihi Littafi Mai Tsarki Yake Koyarwa ? Shaidun Jehobah ne suka wallafa Abin Da Ke Ciki © 2014 Watch Tower Bible and Tract Society of Pennsylvania SHAFI NA 12 • WAƘOƘI : 64 , 61 “ Za Ku Zama Shaiduna ” ▪ Bayin Jehobah Suna Yin “ Nesa da Aikata Mugunta ” Waɗannan talifofin sun bayyana ma’anar abin da ke 2 Timotawus 2 : 19 , kuma sun nuna yadda waɗannan kalmomin suke da alaƙa da abin da ya faru a zamanin Musa . Ka koya yadda Kiristoci a yau za su iya nuna cewa su na Jehobah ne kuma suna “ nesa da aikata mugunta . ” ▪ “ Ku Ne Shaiduna ” Kashi biyu cikin ɗari na mutanen Ndebele ne ke ƙasar baƙi ɗaya 94,101 Tana wa’azi da ƙwazo sosai amma mutane ba sa yawan son jin bishara a yankin da take wa’azi . Jim kaɗan bayan Katherine ta isa sabuwar ikilisiyarta , sai ta haɗu da wata mata da ta ba shekaru 40 baya mai suna Doris kuma ta soma nazarin Littafi Mai Tsarki da ita . Suka yi nazarin babi na ɗaya zuwa uku na littafin nan Menene Ainihi Littafi Mai Tsarki Yake Koyarwa ? bayan haka , Katherine ta soma damuwa . Ta ce : “ Doris mai saurin koyo ce kuma ba na son in yi wani abin da zai sa ta daina nazari . Katherine ta ce : “ Kafin in gaya wa Doris abin da nake tunani , sai ta ce mini tana so ta yi magana game da wani abin da ke damunta . Na saurare ta kuma bayan haka , na gaya mata yadda Jehobah ya taimaka mini in magance irin matsalar da take fuskanta . Sai ta gode min sosai . ” A ranar da kika soma zuwa gidana , na yi sa’o’i da dama ina karanta Littafi Mai Tsarki . Na yi ta kuka ina roƙan Allah ya turo wanda zai taimake in fahimci Littafi Mai Tsarki . Lokacin ne na san cewa Jehobah ya ji addu’ata ! ” Wani ɗan’uwa daga ƙasar Ingila ɗan shekara 22 , mai suna Simon da ya je hidima a tsibirin Palau a shekara ta 2007 , ya tarar cewa ba ya samun irin kuɗin da yake samu sa’ad da yake ƙasarsu . Sai ya ce : “ Ba na sayan abubuwa kawai don ina so . Ina shaida yadda Jehobah yake kula da ni a yanayoyi dabam - dabam . A shekaru bakwai da na yi a nan , ban taɓa rasa abinci ko kuma wurin kwana ba . ” Hakan ya taimaka min in shawo kan wannan ƙalubalen . Wata ’ yar’uwa mai suna Hannah da ke hidima a tsibirin Majuro a Marshal Islands tare da mijinta Patrick , tana mai da hankali ga ’ yan’uwa maza da mata da ke cikin ikilisiyarsu kuma hakan yana taimaka mata ta shawo kan kewar gida . Manzo Bulus ya ce : “ Wanda yake shuka da yalwa , da yalwa kuma za ya girbe . ” Wane amfani ne suke samu “ da yalwa ” a Micronesia ? Na san cewa Jehobah ne ya jawo wannan matar , amma da yake muna yin hidima a inda ake da bukata sosai , hakan ya sa mun same ta kuma mun taimaka mata ta san Jehobah . ” Ana bukatar masu wa’azin Mulkin sosai a ƙasashe da yawa . Ta yaya ya koyar da wasu ? “ Ta wajen yin biyayya ga umurnin da ƙungiyar Jehobah ta bayar . Hakan ya taimaka mini in san cewa ina da abu mai tamani da zan iya bayar a hidimar Jehobah . ” Ya daɗa : “ Jehobah ya yi mana albarka sosai ta wajen aika mana waɗannan ƙwararrun ’ yan’uwa . ” Lis . 16 : 16 - 18 ) Za a ɗauka cewa dukansu amintattun bayin Jehobah ne . 16 : 1 - 11 ) Sun yaudari kansu ta wurin yin tunanin cewa Allah zai amince da ibadarsu . Kafin wannan ranar , Musa ya ce : “ Da safe Ubangiji za ya nuna waɗanda su ke nasa . ” ( Lit . Lis . 16 : 5 ) Jehobah ya bambanta waɗanda suke masa ibada da gaske da masu ibadar ƙarya . Ta yaya ? Manzo Bulus ya tabbata cewa Jehobah zai iya sanin masu ibada ta munafurci da waɗanda suke Masa ibada da zuciya ɗaya . Bulus ya nuna wannan tabbacin a kalaman da Allah ya hure shi ya rubuta wa Timotawus . 2 : 18 , 19 . Bulus ya ambaci “ tushe mai - tsayawa na Allah ” sa’ad da yake kaulin abin da Musa ya faɗa game da Korah da magoya bayansa kamar yadda aka rubuta Littafin Lissafi 16 : 5 . Korah bai iya canja nufin Allah ba , hakazalika , ’ yan ridda da suke cikin ikilisiya ba za su iya canja nufin Allah ba . Bulus bai bayyana dalla - dalla abin da “ tushe mai - tsayawa na Allah ” yake nufi ba . Ana wannan rubutun ne wataƙila don a san wanda ya gina ko kuma mai maigidan . * Wane tabbaci muke da shi ? Maimakon haka , Jehobah ya damu da waɗanda suke masa ibada da gaske . Ko da yake wanda yake shiririta zai iya ɓoye hakan na ɗan lokaci , amma Jehobah yana da iko sosai da kuma adalci saboda haka , “ wanda ya rufe laifofinsa ba za ya yi albarka ba . ” — Mis . 28 : 13 ; karanta 1 Timotawus 5 : 24 ; Ibraniyawa 4 : 13 . Ya kamata kowane Kirista ya “ auna nasa aiki . ” Za mu sami albarka sosai idan muka ɗauki matakai don mu kawar da munafurci a ibadarmu ga Jehobah . Wani marubucin zabura ya ce : “ Mai - albarka ne mutum wanda Ubangiji ba ya lissafta mugunta gareshi ba , wanda ba shi da algus cikin ruhunsa ba . ” 3 : 12 . Littafi Mai Tsarki ya ba da wannan shawarar : “ Ku gwada kanku ko kuna cikin imani ; ku yi wa kanku ƙwanƙwanto . ” SHIN ka taɓa ganin sunan Jehobah a rubuce a wani babban gini ko kuma a kayan tarihi ? Wajibi ne mu yi rayuwar da ta jitu da ƙa’idodinsa da suka shafi ɗabi’a . ( Karanta 2 Timotawus 2 : 19 , LMT . ) A littafin 2 Timotawus 2 : 19 , Bulus ya yi maganar “ tushe mai - tsayawa na Allah . ” Lis . 16 : 1 - 5 ) Sun yi wa Musa rashin kunya kuma suka ƙi bin umurnin da Allah ya ba shi . Ya san bayinsa da ke da aminci . Ta yaya ‘ bincike na wauta da na jahilci ’ yake shafan ’ yan’uwa a ikilisiya ? Me ya sa ya yi wannan maganar ? Ko da yake wasu koyarwa da suke yaɗawa ba su saɓa wa Littafi Mai Tsarki kai tsaye ba , amma suna raba kan ’ yan’uwa a cikin ikilisiya . Amma ya kamata a duk lokacin da muka gamu da ra’ayoyin da suka saɓa koyarwar Littafi Mai Tsarki , wajibi ne mu yi tir da su ba tare da ɓata lokaci ba ko da daga ina ne waɗannan ra’ayoyin suka fito . 5 : 14 ) Littafi Mai Tsarki yana ɗauke da ƙa’idodi da za su taimaka mana mu zaɓi nishaɗi mai kyau . Wane kwatanci ne Bulus ya yi amfani da shi don ya nanata amfanin ƙin mugun tarayya ? Alal misali , idan muna da tukunya mai datti a cikin gida zai iya yi mana lahani . Sa’ad da Jehobah ya ba da umurni cewa a “ tashi daga wajen tent na Korah , da Dathan , da Abiram , ” Isra’ilawa masu aminci sun yi hakan da gaggawa . ( Lit . Lis . Abin da Bulus yake magana a kai kenan sa’ad da ya ce wa Timotawus ya ‘ guje wa sha’awoyin ƙuruciya . ’ ( 2 Tim . ( Mat . 18 : 9 , LMT ) Wajibi ne waɗanda suke so su bi wannan shawarar su kāre dangantakarsu da Allah kuma su ɗauki mataki ba tare da ɓata lokaci ba . Wasu mutane da suke yin maye da giya a dā sun tsai da shawara cewa ba za su sake sha kuma ba . Wane abin ban ƙarfafa ne muke da shi ko da yake ba shi da sauƙi mu “ yi nesa da aikata mugunta ” ? Saboda haka , wajibi ne mu “ yi nesa da aikata mugunta ” kuma mu “ rabu da mugunta . ” ( Zab . Tarihi A shekara ta 1916 , ya sake kafa wata Ƙungiyar Sikawut na Yara iri na . Ƙari ga haka , mun koyi abubuwa game da halitta , kuma hakan ya sa na ƙara ƙaunar abubuwan da Mahalicci ya yi . ’ Yan Sikawut 33,000 daga ƙasashe 85 ne suka halarci wannan taron . A wajen watan Maris ko Afrilu na shekara ta 1958 , na kusan gama koyon aikin sayar da abinci a Hotel mai suna Wiesler a birnin Graz , a ƙasar Austriya . Wannan ne lokaci na farko da na ji koyarwar gaskiya game da Littafi Mai Tsarki . Ya gaya mini cewa koyarwar Allah - uku - cikin - ɗaya bai jitu da Littafi Mai Tsarki ba . Da yake Ɗan’uwa Rudi mai hikima ne , bai sake ba ni wasu littattafai ko mujallu da Shaidun Jehobah suka wallafa ba . Makarantar tana da alaƙa da Grand Hotel da ke Bad Hofgastein don haka , a wasu lokatai akan tura ni wurin don in kara koyo . Daga baya , na fahimci cewa sun taɓa rarraba littattafai a lokacin da Nazi suke mulki a ƙasar Jamus sa’ad da aka saka wa wa’azinmu takunkumi kafin Yaƙin Duniya na Biyu . Bayan yaƙin , sai aka ƙaurar da su zuwa sansanin da ke Ravensbrück , kusa da birnin Berlin . Shi ya sa na tsai da shawara cewa ba zan ɓata lokaci wajen tattaunawa da su ba kuma bayan wasu makonni ko watanni in ce musu ba na son nazarin . Bai ƙara tattaunawa da ni game da batun ba . Mata biyun ne suke gudanar da abubuwan da ake tattaunawa a taron da yake babu wani ɗan’uwa da ya yi baftisma da zai yi ja - gora . 20 : 20 ) Bayan na bi su sau ɗaya , sai na gaya musu su ba ni wani yankin da zan riƙa yin wa’azi . Tambayar da ya yi mini ya sa na fahimci abin da nake bukata na yi ! Ya amince da hakan kuma bai rage kuɗin da yake biya na a wata ba . Abin mamaki , bai rage kuɗin da yake biya na ba . A shekara ta 1963 ne aka tura ni hidimar mai kula mai ziyara . Sau da yawa nakan shiga jirgin ƙasa da manyan jakunkuna don in ziyarci ikilisiyoyi . Amma kafin in bar ƙasar Amirka , an gaya mini in raka wani mai kula mai ziyara don mu ziyarci wasu ikilisiyoyi na tsawon wata ɗaya . Ni da matata Merete mun ci gaba da yin hidimar masu kula masu ziyara har zuwa shekara ta 1976 . Sai muka soma tafiya da abin ɗumama ɗaki mai amfani da lantarki . Ina farin cikin faɗin cewa a duk waɗannan shekarun , matana ta ba ni goyon baya sosai . Hakan ya kasance da ban taimako sosai . Daga baya , aka ce na yi ja - gora a aikin fassara littattafai a cikin harsuna guda goma a ƙasashen Turai da ke Gabas . Bayan wannan tattaunawar , kusan ’ yan’uwa dubu biyar sun dawo ƙungiyar Jehobah . Babu shakka , hakan ya sa Jehobah farin ciki kuma ya kunyatar da Shaiɗan ! Mun soma hidima Bethel da ke Brooklyn a watan Yuli na 1990 . ( Mat . 24 : 45 - 47 ) Idan na tuna fiye da shekara 50 da na yi a hidima ta cikakken lokaci , ina matuƙar farin ciki . ( 1 Bit . 2 : 17 ) Ina ɗokin ganin yadda za a ta da matattu a duniya kuma wataƙila zan ga mahaifina daga sama . Ina ɗokin ganin yadda za a ta da matattu a duniya kuma wataƙila zan ga mahaifina daga sama Amma yanzu ba ma amfani da sunan nan bawan ikilisiya da kuma mai taimaka masa , maimakon haka , muna amfani da mai tsara ayyukan rukunin dattawa da sakatare . MENE NE zama mashaidi yake nufi ? Wani ƙamus ya ce mashaidi shi ne “ mutumin da ya ga wani abu da ya auku kuma ya ba da rahoton . ” Sunan Jehobah zai kasance har abada domin shi “ Sarki na zamanu ” ne . Kuma shi da kansa ya ce : “ Wannan shi ne sunana har abada , shi ne kuma inda za a tuna da ni har tsararaki duka . ” ( 1 Tim . Saboda haka , mutane sun aika wasiƙu don su nuna godiyarsu kuma aka wallafa da yawa daga ciki a wannan mujallar . Kuma , shin za ka iya bayyana dalilin da ya sa Jehobah ya kira mu Shaidunsa kamar yadda littafin Ishaya ya nuna ? ( b ) Wane abu ne kuma aka bukaci iyaye Isra’ilawa su yi , kuma me ya sa iyaye a yau suke bukatar su yi hakan ? 43 : 10 ) Alal misali , hanya ɗaya da iyaye suke ba da shaida ita ce ta wajen koya wa yaransu abubuwan da Allah ya yi a zamanin dā . 12 : 26 , 27 ) Iyayen sun bayyana cewa Fir’auna bai yarda Isra’ilawa su je su yi ibada wa Jehobah a jeji ba . Fir’auna ya ce : “ Wane ne Ubangiji , har da zan ji muryatasa in saki Isra’ila kuma ? ” ( Fit . 5 : 2 ) Iyayen su gaya wa yaransu yadda Jehobah ya nuna wa Fir’auna da sauran mutane cewa shi ne Allah Maɗaukakin Sarki . Mun koyi muhimmin darasi daga misalinsu . Jehobah ya yi amfani da annabi Ishaya don ya ja kunnen Isra’ilawa cewa zai halaka Urushalima , kuma zai bari a kai bayinsa bauta a wata ƙasa . Bayan haka , Jehobah ya ci gaba da yi wa bayinsa gargaɗi har shekara ta 607 kafin zamaninmu sa’ad da aka halaka Urushalima . Hakazalika a yau , Jehobah yana yin amfani da bayinsa don ya ja wa mutane kunne game da abin da zai faru a nan gaba . Mujallar Hasumiyar Tsaro ta daɗe tana gaya wa mutane cewa nan ba da daɗewa ba , za a kawo ƙarshen mulkin Shaiɗan bisa duniya kuma Yesu Kristi zai soma sarautarsa na shekara dubu ɗaya . — R . Yoh . 20 : 1 - 3 , 6 . Jehobah ya kāre su sa’ad da suke komawa . Dukan waɗannan abubuwan sun faru saboda annabcin da Ishaya ya yi . Domin mu fahimci dalilin da ya sa gata ne sosai a kira mu da sunan Jehobah , muna bukatar mu san ma’anar sunan . Akwai wani abu kuma da sunan Jehobah ya koya mana . Me ke nan ? Jehobah zai iya sa halittarsa ta zama duk abin da yake so don ya cika nufinsa . Alal misali , yana amfani da Shaidunsa don su cim ma aikinsa . Amma a wace hanya ce za mu iya zama Shaidun Jehobah kuma mu sake zama shaidun Yesu ? Za mu tattauna wannan tambayar a talifi na gaba . Abin da ya sa ya dace Jehobah ya halicci dukan abu Yana sa halittarsa ta zama duk abin da yake so don ya cika nufinsa Ta yaya Yesu ya cika sunansa ? Shekaru da yawa bayan haka , manzo Bulus ya kira Yesu Mashaidi “ wanda ya shaida kyakkyawan furci a gaban Bunti Bilatus . ” ( 1 Tim . 3 : 14 . Jehobah zai yi amfani da Yesu don ya ceci mutane daga zunubi da mutuwa . Mutane da yawa da suka ji wannan saƙon sun tuba kuma sun yi imani ga hadayar Yesu . M . 2 : 5 , 11 , 37 - 41 . Mene ne ya taimaka wa almajiran Yesu su ci gaba da ba da shaida game da shi , kuma me suka cim ma ? Almajiran Yesu na dā sun ci gaba da ba da shaida game da shi da gaba gaɗi . 2 : 2 , 3 ; Yahu . 3 , 4 ) Da sannu - sannu , waɗannan limaman ƙarya sun gurɓata ikilisiyar baƙi ɗaya . Yesu ya annabta cewa waɗannan ’ yan ridda za su bunƙasa har “ matuƙar zamani . ” ( Mat . Sun ba da shaida game da hadayar fansar Yesu kuma sun yi bishara game da Mulkin Allah . 7 : 9 , 10 , 14 . Ko da yake ci gaba da yin hakan ba shi da sauƙi . Idan hakan ya faru da mu , za mu iya yin koyi da manzo Bulus da kuma abokan aikinsa . 6 : 11 ) Ba za mu iya cim ma wannan da ƙarfinmu ba . Amma za mu iya yin koyi da Kiristoci na ƙarni na farko , kuma mu roƙi Jehobah ya ba mu ruhu mai tsarki domin mu kasance da “ mafificin girman iko . ” — Karanta 2 Korintiyawa 4 : 1 , 7 ; Luk 11 : 13 . Shin Shaidun Jehobah suna “ shan zargi sabili da sunan Kristi ” kuwa a yau ? Ko ma a yankunan da ake yawan wa’azi a ciki , akwai mutanen da suke a shirye su saurari saƙonmu . Ko da mun yi baftisma ko a’a , ya kamata mu yi farin ciki domin muna tarayya da ikilisiyar Shaidun Jehobah a faɗin duniya . “ Ni matalauci ne , mai - talauci ; duk da haka Ubangiji yana tuna da ni . ” ​ — Zabura 40 : 17 ; DAUDA NA ISRA’ILA , ƘARNI NA 11 KAFIN ZAMANINMU . Me ya sa ? Wani dalilin shi ne cewa Allah ya fi ’ yan Adam girma sosai . ‘ Gama idanunsa suna duban tafarkun mutane , Yana kuwa ganin dukan hanyoyinsu . ’ — AYUBA 34 : 21 . Saboda girmar samaniya da abubuwan da ta ƙunsa , mutane suna yin tambayar nan cewa , ‘ Me ya sa Mahalicci mai iko duka zai mai da hankali ga ayyukan mutane da ba su isa kome ba a cikin wannan mitsitsin duniya ? ’ Akasin haka , Jehobah ya ba mu tabbaci cewa : “ Da idona a kanka zan ba ka shawara . ” — Zabura 32 : 8 . “ Ya Ubangiji , kā bincike ni , kā kuwa san ni . ” ​ — ZABURA 139 : 1 . Ka yi la’akari da misalin Dauda , sarkin Isra’ila da aka ambata a talifi na farko a wannan jerin talifofin . ( Zabura 139 : 16 , 23 ) Babu shakka Dauda ya tabbata cewa ko da yake ya yi zunubi sosai , har masu tsanani , Jehobah yana ganin zuciyarsa kuma ya fahimci cewa ya tuba . ABIN DA KE SA WASU SHAKKA : Sa’ad da wasu suke bukatar ƙarfafa da taimako , ba sa roƙon Allah ya taimake su domin suna ganin yin hakan son kai ne . ABIN DA KALMAR ALLAH TA CE : Allah ya riga ya ɗauki wani babban matakin taimaka wa mutane da kuma ƙarfafa su . * Amma shin wannan fansar kyauta ce ga ’ yan Adam gaba ɗaya , ko kuma tabbaci ne cewa Allah ya damu da kai ? Hadayar Yesu ta ratsa zuciyarsa sosai har ya rubuta cewa : ‘ Ina rayuwa cikin bangaskiya , bangaskiya wanda ta ke cikin ɗan Allah , wanda ya ƙaunace ni , ya ba da kansa kuma domina . ’ ABIN DA KALMAR ALLAH TA CE : Ko da muna ji kamar mun gama yawo , Jehobah ba ya fid da rai a kanmu . Wane darasi ne hakan ya koyar ? Ta yaya Allah yake neman wanda ya soma ‘ ɓacewa ’ ? A ƙarni na farko a zamaninmu , Allah ya tura wani almajiri Kirista mai suna Filibus wurin wani ma’aikacin Habasha da ke tafiya a karusarsa domin ya bayyana ma’anar annabcin Littafi Mai Tsarki da ma’aikacin yake karantawa . ( Ayyukan Manzanni 10 : 1 - 48 ) Allah ya kuma sa manzo Bulus da abokan wa’azinsa su je wani kogi a bayan garin Filibi . A yau , su wa suke bin mutane gida - gida da kuma inda akwai jama’a don su sanar da saƙon Littafi Mai Tsarki game da Allah ? Ka tambayi kanka , ‘ Ko su ne mutanen da Allah yake aikawa su taimaka mini in ƙulla abota da shi ? ’ * a dandalin www.jw.org / ha . A kwana a tashi , na lura cewa babu wani bambanci tsakanin mabiya coci da sauran mutane domin dukansu sun kasa taimakon marasa ƙarfi . Na gaya wa kaina cewa , ‘ Na san ba zan iya hana yaƙin ba , amma zan yi ƙoƙari in hana mutane yin mugunta . ’ Sun tarar da ni sanye da baƙin tufafin dambe kuma na jiku sharaf da zufa . Ban san cewa daga wannan lokacin rayuwata za ta ɗauki wani salo dabam ba . ( Ru’ya ta Yohanna 12 : 12 ) Irin zaman lafiya da gaba gaɗin da Shaidun suke da shi ya burge ni . Ya yi mini bayani a kan begen tashin matattu daga Littafi Mai Tsarki . Kuma Romawa 12 : 19 ya ce : “ Kada ku ɗauka wa kanku fansa , . . . gama an rubuta , Ɗaukar fansa tawa ce ; ni zan yi sakamako , in ji Ubangiji . ” A hankali waɗannan nassosin da kuma wasu sun taimaka mini in kame kaina . Ƙari ga haka , na auri mace mai kirki da kuma aminci mai suna Anita , wadda muke fita wa’azi tare a kowane lokaci a matsayin majagaba na kullum . Har yanzu , ina tausaya ma waɗanda wulaƙantawa . Da yaron ya ɗan yi tunani sai ya yi tambaya , “ Baba , wane ne ya yi Allah ? ” Ashe , ba ka ji ba ? Ubangiji Madawwamin Allah ne ? Ya halicci dukkan duniya ’ ! Domin ba za mu iya fahimtar batun lokaci kamar Jehobah ba , da yake muna da ƙanƙantar tsawon rayuwa . Allah madawwami ne , saboda haka shekara dubu kamar kwana guda ne a gare shi . ( Farawa 1 : 1 , 2 ) Daga ina ya fito ? Saboda haka , shi kaɗai ne zai iya ba da rai ga dukan abubuwa . — Ayuba 33 : 4 . Mene ne Matsayin Mata a Tsarin Jehobah ? Yadda Jehobah Yake Kusantar Mu ▪ Yadda Jehobah Yake Kusantar Mu Muna bukatar mu ƙulla abota da Mahaliccinmu . 8,050,000 24 : 45 , 46 . ( 2 Bit . 1 : 20 , 21 ) Saboda haka , Littafi Mai Tsarki ne ainihin abin da Jehobah yake amfani da shi don koyar da bayinsa . — 2 Tim . Ban da wannan juyin , akwai biliyoyin juyin Littafi Mai Tsarki rabi ko cikakke a cikin harsuna dubbai . M . 8 : 26 - 31 ) Filibus ya taimake shi don ya fahimci abin da yake karantawa . Amsar ita ce a’a . 21 : 25 ) Kiristoci a ƙarni na farko sun fi mu sanin abubuwan da Yesu ya koyar da kuma yi , duk da haka , muna samun dukan abubuwan da muke bukata . 10 : 24 , 25 . Ban da haka , ana samun bayanai da suke taimaka wa ma’aurata da matasa da iyaye masu ƙananan yara . Saboda haka , kada ka ɗauka cewa wajibi ne ka sayi na’ura don shiga dandalin jw.org . 1 , 2 . ( a ) Wace kyauta ce Allah ya ba Adamu ? ( b ) Me ya sa Allah ya ba wa Adamu mata ? 1 : 27 , 28 . Mene ne mata masu tsoron Allah suka cim ma a dā ? 68 : 11 . Shaiɗan ya yaudari ma’aurata na farko kuma suka ɗauka cewa ba sa bukatar sarautar Jehobah . Yaya ake ɗaukan mata a ƙasashe da yawa ? Ƙari ga haka , ba a ɗaukan ’ ya’ya mata da muhimmanci a wasu ƙasashe kuma an fi zub da cikin ’ ya’ya mata fiye da ’ ya’ya maza . 1 : 31 ) Hakika , “ kowane abin ” da Allah ya halitta yana da “ kyau ƙwarai . ” ( b ) Waɗanne mutane ne Allah ya yi wa albarka kamar yadda tarihi ya nuna ? ( 2 Tim . 3 : 1 - 5 ) Duk da haka , abubuwan da suka faru a tarihi ya nuna cewa Jehobah ya albarkaci waɗanda suka bi umurninsa , suka dogara da shi kuma suka amince da shi a matsayin maɗaukakin Sarki . — Karanta Zabura 71 : 5 . Mutane nawa ne suka tsira daga Rigyawar , kuma me ya sa ? Idan ’ yan’uwan Nuhu suna da rai a lokacin , su ma sun halaka a Rigyawar . ( Far . Biliyoyin mutanen da suke raye a yau sun fito daga waɗannan mutane takwas da Jehobah ya kāre . — Far . Me ya sa Allah ya albarkaci amintattun matan ubannin iyali ? 16 ) Saratu ɗaya ce daga cikin su . Sa’ad da suka bar birnin Ur kuma suka zama baƙi masu zama a tanti a wata ƙasa , ba ta yi gunaguni ba . A maimakon haka , “ Saratu ta bi maganar Ibrahim , tana ce da shi ubangiji . ” Littafi Mai Tsarki ya ce Ishaƙu ya “ ƙaunace ta . . . kuma ya ta’azantu bayan mutuwar uwatasa . ” ( Far . Abigail wata mace da ta yi rayuwa a ƙarni na 11 kafin zamaninmu ma ta taka rawar gani . Sa’ad da aka halaka Urushalima da haikalin da ke cikinsa a shekara ta 607 kafin zamaninmu , an kashe maza da mata da kuma yara da yawa . ( Neh . 3 : 12 ) Sun yi aiki da son rai . Hakika , babban gata ne kasancewa mahaifiyar mutum mafi girma da ya taɓa wanzuwa a duniya ! — Mat . Ka ba da misalin da ya nuna yadda Yesu ya bi da mata . Wasu mata almajiran Yesu sun yi wa Yesu da manzanninsa hidima . Shekaru da yawa kafin lokacin , Jehobah ya ce : “ Zan zuba ruhuna a bisa dukan masu - rai ; ’ ya’yanku maza da mata za su yi annabci , . . . kuma a bisa bayina maza da mata zan zuba ruhuna . ” Babu shakka , Allah ya ba mata gatan cika wannan annabcin da marubucin zabura ya yi : ‘ Ubangiji ya bada saƙo : Mata masu - shelar bisharan kuwa babbar runduna ne . ’ — Zab . Alal misali , za mu iya yin bimbini a kan amincin da Ruth ta nuna . Alal misali , ya taimaka wa mata masu tsoronsa su kasance da aminci a lokacin mulkin Nazi da kuma Kwaminisanci . ( A . M . 5 : 29 ) Kiristoci mata ma a yau , tare da sauran masu bi sun zaɓi Allah a matsayin Sarkinsu . Jehobah ya yi musu alkawari kamar yadda ya yi wa Isra’ilawa na dā cewa : “ Kada ku ji tsoro , ni zan taimake ku . ” — Isha . 4 : 12 . Yaya warƙoƙinmu suke sa mu yi amfani da Littafi Mai Tsarki a wa’azi da kuma koma ziyara ? Wannan dalilin ne ya sa Musa ya tambayi Jehobah : “ Wāne ni har da zan tafi wurin Fir’auna , in fito da ’ ya’yan Isra’ila daga cikin Masar kuma ? ” Babu shakka , Musa ya ga kamar bai cancanta kuma ba zai iya yin wannan aikin ba . 3 : 9 - 12 . Saboda haka , Musa ya gaya wa Jehobah : “ Amma , ga shi , ba za su gaskanta ni ba , ba kuwa za su saurara ga maganata ba : gama za su ce , Ubangiji ba ya bayyana gare ka ba . ” — Fit . 3 : 15 - 18 ; 4 : 1 . Ya jefa ta ƙasa , ta kuwa zama maciji ; Musa kuwa ya guje masa . Sanda da yawancin mutane za su gani ba ta da muhimmanci ne Allah ya sa ta zama maciji . 4 : 29 - 31 ; 7 : 8 - 13 . Za a iya maka wannan tambayar sa’ad da kake wa’azin bishara : “ Mene ne wannan a hannunka ? ” A yawancin lokaci , muna riƙe da Littafi Mai Tsarki sa’ad da muke wa’azi . Shi ya sa manzo Bulus ya ce : “ Maganar Allah mai - rai ce , mai - aikatawa . ” 46 : 10 ; 55 : 11 ) Da zarar mutum ya fahimci hakan game da Kalmar Jehobah , abin da ya karanta a ciki zai iya yin tasiri sosai a rayuwarsa . Ta yaya za mu iya ‘ fassara Maganar gaskiya daidai ’ ? Mene ne wani mai kula da hidima ya faɗa game da warƙoƙinmu ? Kowace warƙa tana ɗauke da nassin da ya dace da za mu iya karanta wa maigida . Bayan haka , sai ka karanta littafin Ru’ya ta Yohanna 21 : 3 , 4 . Hakazalika , sa’ad da kake yin amfani da warƙar nan Mene ne Ra’ayinka Game da Littafi Mai Tsarki ? Bayan kowace warƙar tana ɗauke da wannan tambayar , “ Ka Yi Tunani a Kan Wannan Tambayar ” kuma akwai nassosin da za a iya tattaunawa da maigida sa’ad da kuka dawo ziyara . Warƙar nan Matattu Za Su Sake Rayuwa Kuwa ? Ka yi amfani da warƙoƙi wajen soma nazarin Littafi Mai Tsarki da mutane . Warƙoƙin sun yi nuni ga wani darasi da ke ƙasidar nan Albishiri Daga Allah ! ya yi nuni ga darasi na tara . 14 , 15 . Bulus ya kasance da burin sanin tunanin mutane “ masu - yawa ” a hidimarsa . ( Karanta 1 Korintiyawa 9 : 19 - 23 . ) Wani mai kula mai ziyara ya faɗi yadda shi da matarsa suke mai da hankali ga yin amfani da Littafi Mai Tsarki , ya ce : “ Yawancin mutane suna ba mu damar karanta nassi ɗaya idan muka taƙaita saƙonmu . Shin yana wa mazaje da yawa a yankinku wuya su kula da iyalinsu ? Ta yaya za mu yi amfani da Irmiya 29 : 11 wajen ƙarfafa mutane ? Amma ta yaya hakan zai yiwu ? ” Sai ka nuna wa mutumin darasin da ya dace a ƙasidar nan Albishiri Daga Allah ! Ka gaya masa cewa za ka dawo don ka bayyana masa ko wane ne wannan Ubangijin . ( a ) Ta yaya za a iya yin amfani da Misalai 30 : 4 don a koya wa mutane sunan Allah ? bayan haka , sai ya karanta Zabura 83 : 18 . tanadin da Allah ya yi na hadayar fansa ? Wane muradi ne ’ yan Adam suke da shi , kuma wane ne zai iya biya mana wannan muradin ? Amma , wanda ya kamata mu ƙulla dangantaka na kud da kud da shi shi ne Mahaliccinmu . — M . Wa . Wane alkawari ne Jehobah ya yi mana , amma me ya sa mutane da yawa ba su gaskata da hakan ba ? Jehobah ya ƙarfafa mu a cikin Littafi Mai Tsarki cewa mu “ kusato ” gare shi , kuma ya ce idan muka yi hakan , zai “ kusato ” gare mu . ( Yaƙ . 4 : 8 ) Sanin haka yana da ban ƙarfafa , ko ba haka ba ? Sun ɗauka cewa ba su cancanta su kusaci Allah ba , ko kuma ya nisanta kansa da mutane , saboda haka , ba za a iya kusantar sa ba . Gaskiyar al’amarin ita ce Jehobah “ ba shi da nisa da kowane ɗayanmu ” da yake so ya san shi . ( Karanta Ayyukan Manzanni 17 : 26 , 27 ; Zabura 145 : 18 . ) Wane misali ne Sarki Asa ya kafa wa Yahudawa ? A wane yanayi ne Asa ya nuna cewa ya dogara da Allah , kuma mene ne sakamakon haka ? Ya Ubangiji , kai ne Allahnmu : kada ka bar mutum shi rinjaye ka . ” Muna godiya cewa Jehobah ya ɗauki mataki don mu kusace shi kuma mu kasance da dangantaka mai kyau da shi ! Ta yaya Yesu ya taka rawar gani a cikar nufin Jehobah ? Jehobah yana so dukan mutane su amfana daga fansar , har da waɗanda suka rayu kafin Yesu ya zo duniya . Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Allah yana shaidar ƙaunatasa garemu , da yake , tun muna masu - zunubi tukuna , Kristi ya mutu sabili da mu . ” ( Rom . Da a ce babu Littafi Mai Tsarki , da ba za mu iya sanin Jehobah kuma mu kusace shi ba . Alal misali , mun yi amfani da nassosi daga littattafai guda 14 da ke cikin Littafi Mai Tsarki a wannan talifin . Alal misali , sa’ad da yake bayyana kansa wa Musa a Fitowa 34 : 6 , 7 , ya ce shi “ Allah ne cike da juyayi , mai - alheri kuma , mai - jinkirin fushi , mai - yalwar jinƙai da gaskiya ; yana tsaron jinƙai domin dubbai , yana gafarta laifi da saɓo da zunubi . ” Wane ne ba zai so ya kusaci mai irin waɗannan halayen ba ? Jehobah ya san cewa idan muka ci gaba da karanta Littafi Mai Tsarki don mu ƙara saninsa , za mu tabbata wa kanmu cewa shi Allah ne da gaske kuma za mu kusace shi . Jehobah zai iya yin amfani da mala’iku wajen rubuta Littafi Mai Tsarki in da ya so yin hakan . Balle ma , mala’iku suna sha’awar abubuwan da muke yi . ( 1 Bit . 1 : 12 ) Babu shakka , da mala’iku za su iya rubuta Littafi Mai Tsarki . Sa’ad da muka karanta game taƙaici da shakka da tsoro da kurakurai da baƙin ciki da kuma nasarorin da suka yi , muna fahimtar yanayinsu . Ka yi la’akari da yadda Yunana ya ji sa’ad ya gudu ya bar aikin da Allah ya ba shi . Da a ce mala’ika ne ya rubuta abin da ya faru , da bai bayyana dalla - dalla yadda Yunana ya ji ba . Ya dace da Jehobah ya sa Yunana ya rubuta abin da ya faru da shi , kuma wannan ya haɗa da addu’ar da ya yi cikin natsuwa sa’ad da yake cikin teku . Me ya sa za ka iya fahimtar abin da Ishaya ya rubuta game da kansa ? Bayan ya ga wahayin Allah a cikin ɗaukakarsa , ya gane cewa shi mai zunubi ne ƙwarai , ya ce : “ Kaitona ! gama na lalace ; da shi ke ni mutum mai - leɓuna marasa - tsarki ne , ina kuwa zaune a tsakiyar mutane masu - leɓuna marasa tsarki : gama idanuna sun ga Sarki mai runduna . ” ( Isha . 15 , 16 . ( a ) Me ya sa za mu iya fahimtar yadda ’ yan Adam suke ji ? 2 : 2 ) A’a , dalilin shi ne don mala’iku kamiltattu ne kuma sun fi ’ yan Adam iko sosai . 12 : 15 . Idan muka yi bimbini a kan yadda Jehobah ya bi da bayinsa a dā , za mu koyi abubuwa masu kyau game da Allahnmu , kuma za mu ga yadda yake kusantar ’ yan Adam ajizai . Azariah ya ce : “ Ubangiji yana tare da ku , muddar kuna tare da shi ; idan kun neme shi , yā samu a gareku ; amma idan kun yashe shi , shi kuma za ya yashe ku . ” ( 2 Laba . Maimakon ya nemi taimako daga wajen Jehobah , ya ƙulla yarjejeniya da Assuriyawa masu bautar gumaka . 18 , 19 . ( a ) Mene ne ya kamata mu yi idan mun nisanta kanmu da Allah ? Idan mun yi hakan , Jehobah zai ci gaba da kusantar mu har abada ! “ Kunnuwanka kuma za su ji magana daga bayanka , tana cewa , Wannan ita ce hanya . ” — ISHA . 30 : 21 . Mene ne za mu yi don Jehobah ya ja - gorance mu ? Ta yaya Jehobah yake yi wa bayinsa ja - gora ? Ya bayyana wa wasu mutane abin da zai faru a nan gaba ta wurin yin amfani da mala’iku ko wahayi ko kuma mafarkai . A yau , Jehobah yana amfani da Littafi Mai Tsarki da ruhunsa mai tsarki da kuma ikilisiya don ya ja - goranci mutanensa . ( A . M . 30 : 21 ) Ƙari ga haka , Jehobah ya yi amfani da Yesu don ya ja - goranci ƙungiyarsa ta wurin “ bawan nan mai - aminci , mai - hikima . ” ( Mat . 5 : 9 . Shaiɗan yana ƙoƙari ya gurɓata tunanin mutane ta wurin yi musu ƙarya da kuma yaɗa bayanai masu yaudara . Ko da yake ana iya samun wasu bayanai masu amfani a waɗannan wuraren , amma waɗannan kafofin suna iya ɗaukaka wasu halaye da kuma ra’ayoyin da suka saɓa wa ƙa’idodin Jehobah . Ta yaya waɗanda suke ƙaunar ƙa’idodin Jehobah za su guji ƙaryace - ƙaryacen Shaiɗan ? Ba zai taɓa yiwuwa mu saurari muryoyi biyu a lokaci ɗaya ba . Saboda haka , ya kamata mu ‘ san muryar ’ Yesu kuma mu saurare shi domin shi ne Jehobah ya naɗa ya kula da tumakinsa . — Karanta Yohanna 10 : 3 - 5 . Yesu ya ce : “ Ku yi lura fa da abin da kuke ji . ” ( Mar . Za mu iya guje wa irin wannan mugun yanayin idan mun mai da hankali ga alamun da suke nuna cewa mun kusa yin zunubi kuma muka ɗauki mataki nan da nan don mu daidaita yanayin . Idan mutum yana rashin lafiya , sanin irin cutar da ke damunsa tun da wuri zai iya ceton ransa . Shi ya sa zai dace mu ɗauki mataki nan da nan sa’ad da muka gano cewa muna bijirewa don kada mu sha irin wannan wahalar ! Ka bincika yadda kowane cikin waɗannan halayen zai iya sa mu daina sauraron muryar Jehobah kuma mu bi wani tafarki da zai sa mu faɗa cikin masifa . Mutum mai fahariya yana ɗaukan kansa da muhimmanci kuma don haka , yana gani kamar zai riƙa yin duk abin da ya ga dama kuma babu wanda ya isa ya gaya masa abin da zai yi . Saboda haka , zai iya gani ya fi ƙarfin bin ja - gora da kuma shawarar da Kiristoci da dattawa da kuma ƙungiyar Jehobah ke bayarwa . 26 : 8 - 10 ) Wannan labarin ya koya mana wani darasi mai muhimmanci sosai ! Kuturtar Na’aman ta kama Gehazi ! — 2 Sar . Sa’ad da Jehobah ya fallasa laifin Achan ga kowa , sai Joshua ya gaya masa cewa Jehobah zai halaka shi . A wannan ranar , aka jejjefi Achan da iyalinsa har suka mutu . Mene ne ya kamata mu yi sa’ad da muka lura cewa muna da halin fahariya da kuma haɗama ? Ya aika mala’iku su kula da shi , ya tanadar masa da ruhu mai tsarki kuma ya yi masa ja - gora sa’ad da yake zaɓan manzanninsa sha biyu . Jehobah ya yi magana daga sama don ya nuna cewa yana goyon bayan Yesu kuma ya amince da shi . ( Mat . 3 : 17 ; 17 : 5 ; Mar . ( Karanta Luka 11 : 10 - 13 . ) Don haka , yana da muhimmanci mu ‘ yi lura da yadda muke ji . ’ Me ya sa yake da haɗari mu dogara ga kanmu ? Amma sa’ad da Dauda ya dogara ga kansa , zuciyarsa ta yaudare shi kuma ya yi zunubi mai tsanani da Bath - sheba , har ma ya shirya a kashe mijinta Uriah . ( Luk 22 : 32 , 54 - 62 ) Bitrus ya zama ginshiƙin ikilisiyar Kirista a ƙarni na farko . ( Gal . Amma farat ɗaya , sai waɗannan abubuwan suka bi ruwa . 1 : 14 ; 2 : 1 ; 4 : 1 , 2 , 11 ) Za mu iya yin baƙin ciki sa’ad da Jehobah ya yi mana horo . ( Ibran . Ko da an sauke mu a matsayin dattijo a cikin ikilisiya , muna da zarafin bincika bangaskiyarmu da kuma nuna cewa muna ƙaunar Jehobah . Dauda ya ce : “ Mai - albarka ne mutum wanda an gafarta masa laifinsa , wanda an rufi zunubinsa . Yin tunani cewa ban cancanta ba ya hana ni ɗaukan matakan da za su taimaka mini in sake yi wa ’ yan’uwa hidima a matsayin dattijo . Idan kana ji cewa wani ya bi da kai yadda bai dace ba , kada ka riƙe shi a zuciya . Ƙari ga haka , hidimarka a matsayin dattijo mai aminci ya faranta wa kai da kuma Jehobah rai . — Mis . Jehobah ya taimaka wa maza su sake yin farin ciki da kuma kasance da muradin yin ja - gora a cikin ikilisiya . Saddukiyawa waɗanda ba su gaskata da tashin matattu ba sun yi wa Yesu tambaya game da tashin matattu da kuma auren gādo don su kama shi da laifi ne . Na ɗaya , wataƙila Saddukiyawan suna magana ne game da tashin matattu da za a yi a duniya kuma Yesu ya ba su amsar da ta yi daidai da tambayarsu . Na biyu kuma , Yesu ya kammala amsarsa ta wurin yin magana game da amintattun bayin Allah kamar su Ibrahim da Ishaƙu da kuma Yaƙubu da za a tayar a nan duniya . — Luk 20 : 37 , 38 . “ Amma su waɗanda aka maishe su sun isa [ cancanci ] . . . tashi kuma daga matattu . ” Amintattun shafaffu sun “ cancanci zama a Mulkin Allah . ” ( 2 Tas . Wasu fassarar Littafi Mai Tsarki sun ce “ ba sa ƙarƙashin ikon mutuwa kuma ” da “ mutuwa ba ta da iko a kansu kuma ba . ” Za a tayar da shafaffu da suka gama rayuwarsu a duniya cikin aminci zuwa sama kuma a ba su jiki marar mutuwa , wato ba za su sake mutuwa ba . ( 1 Kor . * Idan har Yesu yana magana ne game da tashin matattu zuwa sama , to , furucinsa bai ba da ƙarin haske a kan ko waɗanda za a tayar a duniya za su iya yin aure sa’ad da duniya ta zama aljanna ba . Babu shakka , an san muna da tambayoyi da yawa da za mu yi game da rayuwa a sabuwar duniya . A ranin shekara ta 1914 , miliyoyin mutane a manyan birane sun kalli fim ɗin “ Photo - Drama of Creation ” mai tsawon awa takwas da Ɗaliban Littafi Mai Tsarki suka fitar . An tsara wannan taƙaitaccen shirin cikin kashi uku kuma a harsuna da dama : Shirin “ Eureka X ” yana ɗauke da dukan tattaunawar da kuma kiɗan . Ƙari ga haka , ana iya samun garmaho da kuma kayayyakin na’urar nuna fim masu sauƙi daga wurin Ɗaliban Littafi Mai Tsarki . Ba a san ainihin adadin mutanen da suka kalli shirin “ Eureka Drama ” ba . Duk da haka , a shekara ta 1915 , shirye - shirye guda 14 cikin 86 ne kawai aka ba da rahotonsu a kai a kai . Wajen mutane 30,000 sun ce a ba su littattafan da ke bayyana Littafi Mai Tsarki . Mutane da yawa daga cikinsu sun sami gaskiyar Littafi Mai Tsarki , kuma wannan gaskiyar ta fi zinariya tamani , kuma su ma za su iya cewa “ Eureka ! ” Ka duba talifin nan “ Daga Tarihinmu , Ya Yi Shekara 100 Yana Ƙarfafa Imaninmu ” a Hasumiyar Tsaro ta 15 ga Fabrairu , 2014 , shafuffuka na 30 - 32 . TARIHI Ta saurare su kuma ba da daɗewa ba , ta zama Mashaidiyar Jehobah . Kafin shekara ta 1949 , Shaidun Jehobah sun koya mata cewa Littafi Mai Tsarki bai ce Allah zai ƙona mutane a wutar jahannama ba . ( Mai - Wa’azi 9 : 5 , 10 ) Minnie da maigidanta sun zama Shaidun Jehobah . A 1953 , mun koma birnin Grants Pass a Oregon don mu taimaka wa ƙaramar ikilisiyar da ke wurin . Majami’ar Mulki ta farko a Bauru , wadda gidan haya ne , ɗauke da allon da na zana a 1955 A lokacin birnin yana da mazauna sama da 50,000 kuma mu ne Shaidun Jehobah na farko a wurin . Sa’ad da firist ɗin ya sami labarin taron , ya yi ƙoƙari ya sa a hana mu wurin . Amma , shugaban gidan fatin ya ce wa sauran ma’aikatan : “ Idan kun hana su gidan fatin , to na bar aiki ke nan ! ” Yin tafiya bai kasance da sauƙi a lokacin ba . Mun shirya mu nuna wa mutane wani fim game da wa’azinmu a faɗin duniya , mai suna The New World Society in Action , amma firist ɗin ya shirya da wasu ’ yan cocinsa su kawo mana hari . Sa’ad da firist ɗin da ’ yan cocinsa suka iso wurin taron , sun tarar da ’ yan sanda riƙe da bindigogi a bakin ƙofa . A yanzu haka bayan sama da shekaru 50 , akwai ikilisiyoyi sama da 60 a wannan yankin da kuma wata kyakkyawar Majami’ar Babban Taro a birnin Itajaí ! Daga shekara ta 1975 zuwa 1977 , na yi hidimar mai kula da babban taro a filin wasan da ke yankin Morumbi . Yayin da ’ yan ƙwallo suke barin filin wasan da daren , an ji wasu daga cikinsu suna cewa , “ Ku ga waɗannan matan da tsintsiyoyinsu , suna ganin za su iya share wannan filin wasan . ” Hakan ya sa na yi wa Allah hidima kuma na sami albarka mai yawa . Me Ya Sa Ka Tabbata Cewa Kana Bin Addini na Gaskiya ? Duniyar Shaiɗan tana cike da wahaloli . Jehobah yana so iyaye su yi rainon yaransu “ cikin horon Ubangiji da gargaɗinsa . ” ▪ An Kawar da Mutuwa , Maƙiya ta Ƙarshe ( 1 Kor . 15 : 26 ) Ka bincika yadda amsoshin waɗannan tambayoyin suka nuna cewa Jehobah Allah ne mai adalci da hikima da kuma ƙauna . 1 : 3 . 641 Allah , mai - kyau , abin karɓa , cikakke . ’ — ROM . Limaman cocin Furotestan ma sun yi hakan . 2 , 3 . Mene ne Shaidun Jehobah suka yi a lokacin Yaƙin Duniya na 2 da kuma bayan haka , kuma me ya sa ? Yesu ya ce : “ Bisa ga wannan mutane duka za su fahimta ku ne almajiraina , idan kuna da ƙauna ga junanku . ” Saboda haka , ana tsananta wa Shaidun Jehobah manya da yara , maza da mata . Duk da waɗannan tsanantawa da Shaidun Jehobah suka fuskanta a ƙasashen Turai , ba su yi watsi da aikin da aka ba su na yin wa’azin bisharar Mulkin Jehobah ba . Sun yi hakan a duk yanayin da suka sami kansu , wato a kurkuku da sansani da kuma sa’ad da suke gudun hijira . Ta yaya halin Shaidun Jehobah na ƙin saka hannu a yaƙi ya shafi mutane ? Mene ne ƙungiyar Jehobah ta yi don mutane su ji bishara ? Mene ne yake nuna cewa ƙungiyar Jehobah tana son dukan mutane su koyi gaskiya ? Ana wannan aikin fassara da kuma koyar da mutane a wurare da yawa a faɗin duniya . Ana yin wasu yaruka 120 a wannan ƙasar , amma mutane fiye da miliyan 10 suna yin yaren Nepali kuma wasu da yawa suna yin yaren ban da ainihin yarensu . An rarraba miliyoyin warƙoƙi da ƙasidu da mujallu ba tare da farashi ba a kamfen dabam - dabam da aka yi a faɗin duniya . Da yawa daga cikinsu sun sauƙaƙa rayuwarsu , sun koyi wani yare da kuma al’ada don su yi wannan wa’azin bishara mai muhimmanci . Shaidun Jehobah suna yin wannan aikin ne don sun tabbata cewa addininsu na gaskiya ne . Za mu iya amfana daga kalaman ’ yan’uwa Kiristoci maza da mata da suka tabbata cewa suna bin addini na gaskiya . Yawancin Shaidun Jehobah suna yin rayuwar da ta dace a gaban Allah , kuma hakan ya haɗa da mutanen da a dā suka yi rayuwar da Allah bai amince da ita ba amma kuma suka canja salon rayuwarsu sa’ad da suka koyi gaskiya . — Karanta 1 Korintiyawa 6 : 9 - 11 . Saboda haka , sun tabbata cewa wannan ita ce ƙungiyar da Jehobah ya amince da ita . Yayin da nake nazari cikin waɗannan shekarun , na sha gwada waɗannan ginshiƙai uku don in tabbata cewa suna da tushe . Wata ’ yar’uwa mai aure da ke hidima a hedkwatar Shaidun Jehobah da ke birnin New York ta yi kalami cewa : “ Ƙungiyar Jehobah ce kaɗai take sanar da sunan Jehobah . Hakan gaskiya ce domin sunan Jehobah ya bayyana wajen sau 7,000 a cikin Littafi Mai Tsarki ! Bayanin da ke 2 Labarbaru 16 : 9 tana ƙarfafa ni , ayar ta ce : ‘ Idanun Ubangiji suna kai da kawowa a cikin dukan duniya , domin ya bayyana kansa mai ƙarfi sabili da waɗanda zuciyarsu ta kamalta gareshi . ’ ” Ta daɗa da cewa : “ Gaskiyar ta koyar da ni yadda zan kasance da zuciya da ta kamalta a gaban Jehobah don ya yi amfani da ƙarfinsa wajen taimakona . Wani da a dā bai gaskata cewa akwai Allah ba ya ce : “ Halitta ta tabbatar mini cewa Allah yana son ’ yan Adam su more rayuwa kuma saboda haka , ba zai ƙyale wahala ta ci gaba har abada ba . Ruhun Jehobah ne kaɗai zai iya tabbatar da irin wannan yanayi mai ban al’ajabi a zamaninmu . ” — Karanta 1 Bitrus 4 : 1 - 4 . 19 , 20 . ( a ) Wane hakki ne Bulus ya ambata wa ’ yan’uwa da ke ikilisiyar Roma ? 10 : 9 , 10 . Yayin da muke yin haka , bari yadda muke koyar da mutane da kuma yadda muke rayuwa ya tabbatar musu cewa muna bin addini na gaskiya . Wane ne yake haddasa wahalar da muke fuskanta ? SHIN kana mamaki cewa za ka fuskanci “ wahala da yawa ” kafin ka sami rai na har abada ? ( Ka duba hoton da ke wannan shafin . ) ( b ) Wane ne ke haddasa tsanantawar da muke fuskanta , kuma yaya muka san da haka ? Yesu ya gaya wa mabiyansa cewa : “ Bawa bai fi ubangijinsa girma ba . Bayan da Bulus da abokin aikinsa Barnaba suka warkar da wani mutum da aka haife shi gurgu , jama’a sun yaba musu kuma sun kira su alloli . Ba da daɗewa ba , sai limaman Yahudawa suka zo kuma suka zuga jama’ar . Ta yaya Bulus da Barnaba suka ‘ ƙarfafa ’ masu - bi da yake sun ce za su fuskanci wahala da yawa ? Hakika , Yesu ya ce : ‘ Wanda ya jimre har matuƙa , shi ne za ya tsira . ’ — Mat . Za mu sami lada idan muka jimre . A’a . — Karanta Ayyukan Manzanni 20 : 22 , 23 . Bulus ya tsayayya wa farmaki na kai tsaye da Shaiɗan ya kai masa , kuma ya ce : “ Ban mai da raina wani abu ba , kamar abin tamani a gareni , bisa ga in cika tafiyata , da hidima kuma wadda na karɓa daga wurin Ubangiji Yesu , in shaida bishara ta alherin Allah ke nan . ” ( A . Alal misali , Shaidun Jehobah a wata ƙasa sun jimre a kurkuku kusan shekara ashirin domin sun ƙi shiga soja . Wasu ’ yan’uwa kuma sun jimre da wahalar da ta taso farat ɗaya . 5 : 8 , 9 . Amma , farmakin da ba a saurin ganewa yana kamar gara da ke cin katakon gidanka a hankali . Wani farmakin da ba a saurin ganewa da Shaiɗan yake amfani da shi sosai shi ne sanyin gwiwa . Alal misali , wata majagaba mai ƙwazo da za mu kira Deborah a wannan talifin ta ce : “ Ina yawan yin tunani a kan wani kuskuren da na taɓa yi , kuma hakan yana sa ni sanyin gwiwa . Shin wane ne yake so mu yi sanyin gwiwa har mu karaya ? Babu shakka Shaiɗan ne . An yanke masa hukuncin mutuwa kuma yana so ka ji cewa kai ma ba ka da mafita . Ka tuna cewa bayin Allah suna baƙin dāga , wato suna ƙoƙari su kāre dangantakarsu da Jehobah ! Ka tuna cewa za a ba ka lada . 17 - 19 . ( a ) A waɗanne hanyoyi ne za mu iya gwada kanmu ? Shin ina biyayya ga waɗanda suke ja - gora a cikin ikilisiya da kuma ƙungiyar Jehobah ko da yin hakan bai da sauƙi ne ? ’ Sun koyi yin magana game da imaninsu da gaba gaɗi . ( b ) Me ya kamata mu ƙuduri niyyar yi duk da wahalar da za mu fuskanta ? Mun yi kusa da ranar da Mulkin Allah zai kawo salama kuma zai mayar da dukan ’ yan Adam kamiltattu . Ka ƙuduri niyyar cewa za ka shiga Mulkin , duk da wahala da yawa . Ta yaya iyaye za su zama kamar makiyaya ? 1 , 2 . ( a ) Waɗanne irin ayyuka ne makiyaya a Isra’ila ta dā suke yi ? AIKIN makiyaya a ƙasar Isra’ila ta dā yana da wuya sosai . Su ne ke da hakkin rainon ’ ya’yansu “ cikin horon Ubangiji da gargaɗinsa . ” ( Afis . Ko kaɗan ! Yara suna kokawa da miyagun ra’ayoyi da duniyar nan take yaɗawa . Ƙari ga haka , suna fama da ajizancinsu . ( 2 Tim . 2 : 22 ; 1 Yoh . Hakazalika , yaranku za su guje ku idan kuna yawan tsauta musu a duk lokacin da suka zo wurinku . Hakan ya sa ina sake jiki sa’ad da nake magana da su game da batun . Kamar yadda Kayla ta ce , za ku iya nuna cewa kuna da sauƙin kai ta wajen sauraron yaranku da haƙuri . Wata mahaifiya da take rainon ’ yarta ita kaɗai ta ce : “ A dā , ba na haƙuri da ’ yata . Ya ce : “ Sa’ad da ta gaya mini tana son wani yaro da ke makarantarsu , na yi fushi sosai . * Me za ku iya yi don kada yaranku su bauɗe daga gaskiya ? Hakan zai iya faruwa idan ta soma cin ciyawa da ke ɗan nesa kuma da sannu - sannu ta ware kanta . 13 : 20 ) Ta yaya za ku taimaka don kada irin wannan abin ya faru ? Sa’ad da kuke koyar da yaranku kuma kuka gano cewa suna bukatar taimako a wasu fannonin rayuwa , ku yi aiki tuƙuru don ku inganta halayensu masu kyau . An bayyana a cikin Hidimarmu ta Mulki ta Janairu 2011 cewa dalili ɗaya da ya sa aka tsara shirin ibada ta iyali shi ne a “ ba iyalai zarafin ƙarfafa [ dangantakarsu da Allah ] ta wajen keɓe wani yamma a kowane mako don bauta ta iyali . ” Hakan yana sa mu farin ciki kuma muna ƙarfafa dangantakarmu da juna . 34 : 13 , 14 ) Shin wannan shi ne maƙasudinku a matsayin iyaye ? A waɗanne hanyoyi ne iyaye za su iya taimaka wa yaransu su yanke shawarar bauta wa Jehobah ? Ta yaya ? Idan har muna bukatar yin amfani da littattafan nan , Menene Ainihi Littafi Mai Tsarki Yake Koyarwa ? 3 : 1 , 2 ) Idan ƙulla dangantaka da Jehobah yana wa ɗanku ko ’ yarku wuya , ku ƙarfafa ta ta yi wa kanta waɗannan tambayoyin : “ Ta yaya na san cewa akwai Allah ? Me ya sa na gaskata cewa ƙa’idodin Jehobah za su amfane ni ? ” Za ka sami ƙarin shawarwari a Hasumiyar Tsaro ta Oktoba - Disamba 2008 , shafuffuka na 14 - 16 . A wasu lokatai ya taɓa rashin abinci da kuma ruwan sha . — 2 Kor . ( Ayu . 2 : 3 - 5 ) Alal misali , wasu ’ yan’uwanmu Kirista kamar waɗanda aka saka a sansanin Nazi sun fuskanci wani yanayi mai wuya saboda tsanantawa . Wata muguwar dabara da aka yi amfani da ita don a sa ’ yan’uwanmu su yi rashin aminci ita ce hana su abinci . Alal misali , an rubuta a littafin Ishaya cewa : ‘ Ba makamin da aka ƙera da ya isa ya cuce ku . ’ Yaushe ne za a kawar da ‘ maƙiya ta ƙarshe , ’ wato mutuwa ? Alal misali , suna bukatar sheƙar iska , yin barci da kuma ci da sha . Jehobah ya bayyana wa Adamu hakan tun kafin ya halicci Hawwa’u . Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Ubangiji Allah kuma ya dokaci mutumin , yana cewa , An yarda maka ka ci daga kowane itacen gona a sāke : amma daga itace na sanin nagarta da mugunta ba za ka ɗiba ba ka ci : cikin rana da ka ci , mutuwa za ka yi lallai . ” — Far . 2 : 16 , 17 . Idan sun ci ’ ya’yan itacen , hakan zai nuna cewa suna neman ’ yancin kansu , kuma zai jawo musu da kuma ’ ya’yansu matsaloli sosai . Wannan halittan shi ne Shaiɗan Iblis , ya bar son iko da neman ’ yancin kai su sha kansa . Don ya cim ma wannan mugun burin , ya ce Allah maƙaryaci ne kuma ya gaya wa Hawwa’u cewa idan ta sami ’ yancin kai , ba za ta mutu ba , amma za ta zama kamar Allah . ( Far . 6 , 7 . Ya ba waɗannan halittunsa uku dama su bayyana ra’ayinsu game da shi . ( Gwada Farawa 6 : 6 . ) Amma ya mai da kansa Alƙali , ya gudanar da shari’a kuma ya yanke hukunci bisa ga dokar da ya ba su . Bayan ya ƙi bin umurnin Allah , mai yiwuwa ya ɗauka cewa Jehobah zai ɗauki mataki kafin yamma ta yi . Jehobah ya zo wajen waɗannan ma’auratan “ da sanyin yamma . ” ( Far . 3 : 8 ) A matsayin alƙali , ya ba Adamu da Hawwa’u dama su furta ra’ayinsu kuma bisa ga amsar da suka bayar , ya fahimci gaskiyar lamarin . ( Ka duba hoton da ke shafi na 23 . ) ( Far . 4 : 8 ) Bayan haka , wasu ’ ya’yan Adamu sun tsufa kuma suka mutu . Shin su ma sun gāji zunubi da kuma mutuwa ne ? ( Rom . 5 : 19 ) Ta hakan ne zunubi da mutuwa da muka gāda daga Adamu suka zama maƙiyan da ’ yan Adam ba za su iya guje musu ba . 7 : 24 . Bayan da Ishaya ya ambaci “ labule , ” ya ce : “ Ya haɗiye mutuwa har abada : Ubangiji Yahweh za ya shafe hawaye daga dukan fuskoki . ” ( Isha . Sa’ad da Adamu ya yi zunubi , Jehobah ya yanke musu hukuncin kisa . ( Rom . 5 : 18 , Littafi Mai Tsarki ) Mene ne Jehobah zai yi don ya kawar da wannan hukuncin ba tare da ƙetare ƙa’idodinsa ba ? Da yake Yesu kamiltaccen mutum ne , yana da irin begen da Adamu yake da shi kafin ya yi zunubi . Da yake Yesu yana ƙaunar Ubansa da kuma ’ yan Adam , ya ba da ransa abin fansa . Hakika , Yesu ya ba da kamiltaccen ransa da ya yi daidai da abin da Adamu ya ɓatar . ( 1 Bit . 3 : 18 ) Jehobah ya amince da hadayar da wannan kamiltaccen mutum , wato Yesu ya yi . Hadayar ta fanshi ’ yan Adam kuma sun sake kasancewa da begen yin rayuwa har abada . 15 : 45 . Me ya sa ? Jehobah ya kafa Mulkin da ya ƙunshi “ Adamu na ƙarshe ” da abokan sarautarsa da aka zaɓa daga cikin ’ yan Adam . Waɗannan da za su kasance tare da Yesu a sama kuma za su zama kamiltattu . Amma kowane cikin jeruwarsa : Kristi ’ ya’yan fari ; kāna su da ke na Kristi , [ abokan sarautarsa ] cikin zuwansa . 15 : 28 ) A lokacin , sarautar Yesu ta riga ta cim ma abubuwan da ya sa aka kafa ta . Sa’an nan cikin gamsuwa , zai mayar da sarautar da kuma kamiltattun mutane ga Jehobah . Saboda haka , “ mutuwa ta biyu ” ba maƙiyar mutanen da suke ƙaunar Mahaliccinsu kuma suna bauta masa ba . Za a cika umurnin da aka ba Adamu duk da cewa ba zai kasance a wurin ba . Duniya za ta cika da ’ ya’yansa kuma za su ji daɗin kula da duniya da kuma dabbobi . “ Ba ma fasa tunawa da aikinku na bangaskiya . . . da faman da kuke yi domin ƙauna . ” — 1 TAS . Ya ce : “ Ba ma fasa tunawa da aikinku na bangaskiya a gaban Allahnmu , Ubanmu , da faman da kuke yi domin ƙauna , da kuma sa zuciyarku marar gushewa ga Ubangijinmu Yesu Almasihu . ” ’ Yan’uwanmu da yawa a zamanin dā da kuma a yau sun yi sadaukarwa don su bauta wa Jehobah ta wajen yin hidima ta cikakken lokaci . Bulus da kuma wasu abokan aikinsa sun yi aiki na ɗan lokaci don su biya bukatunsu . ( Ka duba akwatin nan “ Hidima ta Cikakken Lokaci Dabam - dabam . ” ) Mun gani sarai cewa Jehobah yana kāre mu da kuma yi mana ja - gora a kai a kai . Da hakan ba zai taɓa yiwu ba da a ce mun biɗi rayuwar jin daɗi . Muna da tabbaci cewa Jehobah yana daraja hidimar da suke yi da dukan zuciyarsu . ( Rom . 1 : 11 , 12 ) Wata ’ yar’uwa kuma da ta yi hidimar majagaba shekaru da yawa ta yi furuci na gaba game da majagaban da ke ikilisiyarsu : “ Suna aiki tuƙuru kuma ba sa karaya . Mene ne wasu ’ yan’uwa suka yi don su taimaki majagaba a ikilisiyarsu ? Shin za ka so ka taimaka wa majagaba a hidima ? Za ku iya ziyartar ’ yan’uwa maza ko mata marasa aure zuwa ibada ta iyalinku a kai a kai . Sukan tambaye mu game da lafiyarmu da aikin da kuma su bincika ko akwai wani abin da ke damunmu . Majagaba na musamman ma suna bukatar ’ yan’uwan da za su riƙa fita wa’azi tare da su . Masu kula da da’ira da matansu suna godiya sosai sa’ad da ’ yan’uwa suka nuna cewa suna kula da su . Idan kuna da masu hidima a Bethel a ikilisiyarku ko da’irarku , ta yaya za ku nuna cewa kuna daraja su ? ( Mar . 10 : 29 , 30 ) Aikin da suke yi a Bethel yana ba su damar halartar taro da kuma yin wa’azi kowane mako . Ofishin reshe yana tanadar musu da masauki da kuma alawus da za su biya bukatunsu da shi . Masu hidima ta cikakken lokaci suna tsufa kuma wasu suna da iyaye tsofaffi a gida . Amma , ya kamata ’ yan’uwan da ke can gida su riƙa taimaka wa waɗannan tsofaffin . Ba neman wadata ba ne yake sa masu hidima ta cikakken lokaci suke wannan hidimar , amma don su yi hidima ga Jehobah ne kuma su taimaka wa mutane . Hidimarsu tana ɗauke da ƙalubale , tana sa wadar zuci da kuma sa a koyi halaye masu kyau da za su taimaka musu a sabuwar duniya . Majagaba na kullum suna wa’azi na sa’o’i 70 a kowane wata , suna yin hakan a ikilisiyoyinsu ko kuma a yankunan da ake bukatar masu shela . Da yawa daga cikinsu suna yin sa’o’i 130 kowane wata a wa’azi . Fernando ya kasa kunne sosai da ɗaya daga cikin dattawan yake masa magana . Ɗan’uwan ya sake maimaita abin da ya ce , sai Fernando ya soma murmushi . Kamar yadda mutum zai iya miƙa hannu don ya tsinka nunannen mangwaro mai kyau daga itace . Ko da yake yana da muhimmanci mutum ya iya koyarwa da kuma ba da jawabi , amma waɗannan abubuwan ba su fi kasancewa marar abin zargi da mai - kamewa da mai shimfiɗaɗɗen hankali da natsattse da mai karɓan baƙi muhimmanci ba . ” Yana ƙarfafa marasa lafiya da kuma tsofaffi don shi nagari ne . Idan kana son ka yi hidima a matsayin dattijo a nan gaba , ka kasance mai ƙwazo da kuma amintacce a dukan fannonin ibada . Wasu ’ yan’uwa suna ganin kamar dai yana daɗewa sosai kafin a naɗa su . Jehobah ya tabbatar wa Ibrahim cewa zai cika alkawarin da ya yi masa . Amma sai da aka sake yin shekaru 14 kafin Allah ya cika wannan alkawarin . — Far . 15 : 2 - 4 ; 16 : 16 ; 21 : 5 . Bai yi shakkar alkawarin da Allah ya yi masa ba . Ya ci gaba da kasancewa da bege cewa Allah zai cika alkawarin . Wani ɗan’uwa mai suna Warren ya taimaka wa ’ yan’uwa da yawa su sami ci gaba a ibadarsu kuma ya bayyana dalilin , ya ce : “ Yana ɗaukan lokaci kafin halayen mutum su nuna cewa ya cancanta a naɗa shi . Wasu suna gani cewa za su sami ci gaba ne kawai idan an ba su wani gata ko kuma an naɗa su dattawa ko bayi masu hidima . Idan kana da burin yin hidima a matsayin dattijo a nan gaba , ka biɗi aiki mai kyau ta wajen daɗa sa farin ciki ta kasance a cikin ikilisiya . Waɗanda suke yawan damuwa ba sa samun farin ciki a ibadarsu ga Jehobah . ” Yayin da kake ƙoƙari don ka kasance da halayen da ake bukata kuma kana aiki da ƙwazo a cikin ikilisiya ba tare da ka yi watsi da iyalinka ba , Jehobah ba zai manta da abubuwan da ka yi a ibadarka gare shi ba . Abin Da Ke Ciki Me Ya Sa Zai Dace Ka San Game da Mulkin Allah ? Mulkin Allah — Ta Yaya Zai Amfane Ka ? ( Ka danna KOYARWAR LITTAFI MAI TSARKI > AN AMSA TAMBAYOYIN LITTAFI MAI TSARKI ) Miliyoyin mutane a faɗin duniya suna dogara da Mulkin Allah . Littafi Mai Tsarki ya nuna cewa Jehobah ne sunan Allah . ABIN DA KE SHAFIN FARKO | MULKIN ALLAH — TA YAYA ZAI AMFANE KA ? ( Matta 6 : 5 - 13 ; Markus 12 : 17 ; Luka 11 : 28 ) Amma , batun da ya fi tattaunawa da mutane shi ne Mulkin Allah . — Luka 6 : 45 . ( Luka 8 : 1 ) Ya ba da ƙarfi ga koyar da mutane game da Mulkin Allah , kuma ya yi ta yawo a cikin ƙasar Isra’ila gaba ɗaya yana yin hakan . Ainihi dai daga wancan lokacin zuwa yanzu , Yesu ya so Mulkin Allah * ne domin abin da Mulkin zai yi ma waɗanda Yesu yake ƙauna , wato Ubansa na samaniya da kuma mabiyansa amintattu . ( Ru’ya ta Yohanna 21 : 3 , 4 ) Ta wannan Mulkin , Allah zai kawo ƙarshen dukan wahalolin da ’ yan Adam suke sha . Yesu yana tare da Ubansa a sama da daɗewa kafin ya zo duniya . Uban ya halicci dukan abubuwa ta wurin Ɗansa . Waɗannan abubuwan sun ƙunshi samaniya mai ban al’ajabi cike da taurari da kyakkyawar duniyarmu da dukan abubuwan da ke cikinta . ( Luka 4 : 18 ) Amma , Yesu bai taimaka wa mutane da baki kawai ba . Sau da sau ya yi abin da ya nuna cewa yana ƙaunar ’ yan Adam . Ba za a sake yin rashin lafiya ba . “ Za a yi tashin matattu . ” — Ayyukan Manzanni 24 : 15 . Ba za a sake rasa aikin yi ko wurin kwana ba . Babu shakka bayan ka yi la’akari da waɗannan alkawura game da Mulkin , ka fahimci abin da ya sa Yesu ya ɗauki Mulkin da muhimmanci sosai , ko ba haka ba ? Idan haka ne , ta yaya za ka daɗa koya game da Mulkin ? Yesu yana sama , kuma tun komawarsa sama , Mulkin ya ci gaba da kasancewa da muhimmanci a gare shi . — Luka 24 : 51 . Amma , kana iya ganin kamar da wuya waɗannan alkawuran su cika . A sakamakon haka , sun gaskata cewa bisharar daga Kalmar Allah ce . Nazarin Littafi Mai Tsarki da muke yi da mutane kyauta zai ba ka damar gwada abubuwan da Shaidun Jehobah suka gaskata game da Mulkin Allah da kuma koyarwar Littafi Mai Tsarki . Ta yaya muka soma wanzuwa ? Me ke faruwa da mutum bayan ya mutu ? Za a hallaka duniya ne ? ( Yaƙub 4 : 8 ) Yayin da kake daɗa kusantar Allah , za ka ga yadda Mulkin Allah zai amfane ka a yanzu da kuma har abada . Yesu da kansa ma ya ambata cikin addu’a ga Ubansa cewa : ‘ Rai na har abada ke nan , su san ka , Allah makaɗaici mai - gaskiya , da shi kuma wanda ka aiko , Yesu Kristi . ’ — Yohanna 17 : 3 . Idan kana so a yi nazarin Littafi Mai Tsarki da kai kyauta , ka sami ɗaya daga cikin Shaidun Jehobah ko kuma ka cika wani fom a dandalin www.jw.org / ha . ( Ka duba inda aka rubuta IN KANA SO A YI NAZARIN LITTAFI MAI TSARKI DA KAI a shafin farko na dandalinmu ) A kwana kwanan nan , an sa wata ’ yar makaranta ’ yar shekara goma mai suna Folake ta yi rubutu a kan jigon nan , “ Abin da Na Fi So a Wannan Duniya . ” Ta daɗa da cewa “ Amma mutum ba zai iya ganinsa ba , ko da ya saka gilashi ! ” Ƙari ga haka , Folake ta ce tana sa zuciyar ganin lokacin da Allah zai kawar da kowane irin cuta ta wurin Mulkinsa . * A tattaunawarmu ta ƙarshe , ka yi wata tambaya game da Mulkin Allah . Ka tambayi dalilin da ya sa Shaidun Jehobah suka gaskata cewa Mulkin Allah ya soma sarauta a shekara ta 1914 . Hakan ya sa na so in sami ƙarin bayani da yake kun ce dukan koyarwarku daga Littafi Mai Tsarki ne . Na farko , domin ka karanta Littafi Mai Tsarki gaba ɗaya . Hakan tabbaci ne cewa kana son Kalmar Allah sosai . Jon : Hakika kuwa . Babu kamarsa . Ka yi abin da Littafi Mai Tsarki ya ƙarfafa mu mu yi . Cameron : Oho ! Cameron : To ka san wani abu ne ? Ko annabi Daniyel da kansa ma bai fahimci dukan abubuwan da aka gaya masa ya rubuta ba . Hakan ya nuna cewa ba za a fahimci waɗannan annabce - annabcen nan da nan ba , sai an shiga “ kwanakin ƙarshe . ” Cameron : E to , bari mu gwada mu gani . Bayan haka , sai mu tattauna ma’anar mafarkin . Ya kasa yin sarauta a wannan lokacin . Amma me ya haɗa wannan bayanin da Mulkin Allah da kuma shekara ta 1914 ? Cikarsa na biyu kuma ya shafi lokacin da aka dakatar da sarautar Allah . Shin ka lura da furucin nan “ mulkin mutane ” ? Cameron : Littafin Daniyel ya yi magana a kan batu guda sau da sau . Jon : Gaskiya kam babu . Cameron : Haka ne . Ma’ana , wannan Mulkin zai mallaki dukan duniya . Jon : Haka ne fa . Cameron : To , bari mu ɗan yi bitar abin da muka tattauna . Cameron : Ka tuna cewa itacen da aka ambata a wannan nassin yana wakiltar Sarki Nebuchadnezzar ne . Cameron : Bisa ga wannan bayanin , waɗannan lokatai bakwai sun soma ne a shekara ta 607 kafin zamaninmu , kuma lokacin da aka dakatar da sarautar Allah ke nan . Lokatai bakwai ɗin sun soma shekaru da yawa kafin Yesu ya zo duniya kuma ba su ƙare nan da nan bayan ya koma sama ba . Ka tuna cewa ba za a fahimci ma’anar annabcin da ke littafin Daniyel ba sai an shiga “ kwanakin ƙarshe . ” Sai suka fahimci cewa lokatai bakwai ɗin za su ƙare a shekara ta 1914 . Kuma abubuwan da suka faru a faɗin duniya daga shekara ta 1914 sun tabbatar da cewa a wannan shekara ce Mulkin Allah ya soma sarauta a sama . Na san cewa mun tattauna abubuwa da yawa da za ka so ka yi tunani a kansu sosai . Za ka so mu tattauna hakan idan na sake zuwa ? Daniyel 4 : 13 - 17 . Daniyel 12 : 9 . Christof Bauer Ne ya ba da labarin SHEKARAR HAIHUWA : 1951 Bayan an haife ni , iyalinmu sun yi zama na ’ yan shekaru a birnin Leipzig , a Jamhuriyar Jamus ta Gabas , kusa da iyakar ƙasashen Czech da Poland . Sa’ad da na kai ɗan shekara 14 , sai aka kai ni makarantar kwana a ƙasar Jamus . Bayan na binciki salon rayuwar mutane dabam - dabam da kuma rukunoni da dama , na yanke shawara cewa abu mafi inganci da ya kamata in yi shi ne in yi yawo ina bincika wannan kyakkyawar duniyar , kafin ’ yan Adam su gama hallaka ta . Amma ba da daɗewa ba , na komo Turai don in gyara babur ɗina . Jim kaɗan bayan hakan , na je wata gaɓar teku a ƙasar Portugal kuma na yanke shawarar yin tafiyar ta jirgin ruwa . Na bi wasu matasa da suke shirin haye Tekun Atalantika . Bayan na bar aikin soja , amma kafin mu gama gina wannan jirgin , sai Shaidun Jehobah suka ziyarce mu kuma suka soma nazarin Littafi Mai Tsarki da mu . Rayuwata gaba ɗaya game da kaina ne kawai . Alal misali , ya ce farin ciki ya tabbata ga waɗanda suke jin yunwa da kuma ƙishirwa . Hakan ya yi daidai da abin da Yesu ya faɗa cewa : “ Masu farin ciki ne waɗanda suka san cewa suna bukatar ƙulla dangantaka da Allah . ” — Matta 5 : 3 , New World Translation . Mun tarar da Shaidun Jehobah a duk waɗannan wuraren da muka tafi . ( Yohanna 13 : 34 , 35 ) Da wucewar lokaci , ni da Laurie muka yi baftisma a matsayin Shaidun Jehobah . Ko da yake shi mutumi ne da bai yi zunubi ba kuma iyawarsa ta fi na kowa , bai ɗaukaka kansa ba . Bai mai da hankali ga kansa ba , amma ga Ubansa na samaniya . Na gano cewa ina bukatar in sa Mulkin Allah farko a rayuwata ( Matta 6 : 33 ) Sa’ad da ni da Laurie muka isa Amirka , mun yanke shawara cewa za mu zauna a wurin kuma mu mai da hankali ga ibadarmu . Yesu yana da jin ƙai , saboda haka , shi ya dace ya zama Sarkin Mulkin Allah . A matsayinsa na Sarkin da Allah ya naɗa , Yesu yana da iko ya taimaka wa dukan waɗanda suke roƙon Allah ya taimake su . — Karanta Zabura 72 : 8 , 12 - 14 . Ka Ba da Gaskiya Sosai ga Mulkin Za Ku Zama “ Mulki na Firistoci ” ‘ Ku Ƙallafa Ranku ga Abubuwan da Ke Bisa ’ ▪ Za Ku Zama “ Mulki na Firistoci ” ▪ ‘ Ku Ƙallafa Ranku ga Abubuwan da Ke Bisa ’ Abubuwan da za su iya raunana bangaskiyarmu a waɗannan kwanakin ƙarshe suna da yawa . Wannan talifin zai taimaka mana mu jimre da kuma ƙallafa rai ga Jehobah Allah da kuma Mulkinsa . 26,060 Har ila a wannan taron , an gana da wasu ma’aurata masu wa’azi a ƙasar waje da suke yin hidima a ƙasar Taiwan . Nassin da ya motsa su suka ɗauki matakin shi ne Mai Wa’azi 11 : 4 , da ya ce : “ Shi wanda ya lura da iska ba za ya shuka ba : kuma wanda ya kula da gizagizai ba za ya yi girbi ba . ” Don haka , aikin da kuke yi a wa’azi yana da muhimmanci ! ” Wannan furucin ya ƙarfafa Brian da Michelle su ci gaba da hidima . Hakika , sun sami ci gaba kuma suna ƙwarewa a hidimar majagaba . Mene ne zai motsa ka ka soma koyan wani yare ? Ka yi ƙoƙari ka ziyarci ƙasar da za ka so ka je hidima . Brian ya ce : “ Bayan ka lura cewa mutane da yawa suna jin saƙon Mulkin kuma ka ga yadda ’ yan’uwan suke ƙaunarka , hakan zai sa ka je wata ƙasa don ka yi hidima . ” ’ Yan’uwa da yawa da suka je hidima a wuraren da ake bukatar masu shela sun biya bukatunsu ta wurin koyar da Turanci . Ƙari ga haka , tana ba su damar yin aikin da ya fi muhimmanci , wato hidimar majagaba . Ta ce : “ Da yake masuntan ba sa daɗewa a tashar , muna soma nazarin Littafi Mai Tsarki da su nan da nan . Ta yi addu’a ga Jehobah kuma ta aika wasiƙu zuwa ofisoshin reshe na wasu ƙasashe don ta sami bayani a kan matsalolin da mata marasa aure za su iya fuskanta . A shekara ta 2004 , sa’ad da Cathy take da shekara 31 , ta ƙaura zuwa Taiwan kuma ta sauƙaƙa rayuwarta a can . Ta bayyana cewa : “ Yanzu ina yin wa’azi a wuraren da mutane da yawa suke son saƙon bisharar . Ikilisiyoyin yaren China biyu ne kawai a birnin da Cathy ta soma hidimar majagaba sa’ad da ta ƙaura zuwa ƙasar Taiwan , amma yanzu suna da ikilisiyoyi bakwai . Cathy ta ce : “ Ganin yadda ikilisiyoyin nan suka girma da kuma yadda na saka hannu a yin wannan aikin wa’azi da ke kama da girbi yana sa ni farin ciki sosai ! ” Da farko , Choong Keon ya ɗauka ba shi da amfani a ikilisiyar don bai iya yaren China sosai ba . A lokacin ne na ji kamar ina hidima a inda ake bukatar masu shela sosai . ” A ƙasashe da yawa , ana bukatar ƙarin masu shela don wannan aikin . Ka yi ritaya kuma kana da ƙwarewar da za ta amfani mutane ? Za ka kasance da tabbaci cewa , idan ka daɗa ƙwazo a hidimarka ta wurin zuwa inda ake bukatar masu shela , Jehobah zai albarkace ka sosai . Ka yi amfani da jadawali nan , “ Yadda Allah Zai Cim Ma Nufinsa , ” wajen bitar . . . alkawarin da aka yi a Adnin . alkawarin da aka yi da Ibrahim da kuma alkawarin da aka yi da Dauda . alkawari da aka yi na zama firist kamar Melchizedek . An kafa wannan Mulkin ne a kan tushe mai inganci sosai , wato , ikon da Jehobah yake da shi na yin sarauta . Shaiɗan ya ƙulla maƙirci don ya hana cikar nufin Allah . 12 : 9 ) Wannan matakin da Shaiɗan ya ɗauka ya nuna cewa yana ƙalubalantar ikon da Allah yake da shi na yin sarauta bisa halittunsa . Da yake shi Mahalicci ne mai hikima , bai halaka su nan take ba . A maimakon haka , ya furta wani annabci mai ban al’ajabi don ya tabbata cewa dukan abubuwan da ya faɗa za su cika . Shin wane ne zai zama zuriyar macen ? ( Far . 12 : 1 - 3 ) Wannan shi ne Alkawarin da aka yi da Ibrahim . ( a ) Ta yaya Ibrahim ya ba da gaskiya sosai ga alkawuran Allah ? ( Far . 13 : 15 - 17 ; 17 : 1 - 8 , 16 ) Ibrahim ya ba da gaskiya ga alkawuran Allah ta wajen son ba da ɗansa tilo hadaya , saboda haka , Jehobah ya ƙara inganta alkawarin . Ya yi hakan ta wajen ba da tabbaci cewa zai cika alkawarin tabbas . Ko da yake , alkawarin da aka yi da Ibrahim ya cika da farko sa’ad da waɗanda suka fito daga zuriyarsa suka mallaki Ƙasar Alkawari , duk da haka , Littafi Mai Tsarki ya nuna cewa wannan alkawarin zai sake cika . Yoh . 5 : 9 , 10 ; 14 : 1 , 4 ) Macen da aka ambata a alkawarin da aka yi a Adnin ita ce sashen ƙungiyar Allah da ke sama kuma ta ƙunshi amintattun halittu na ruhu . ( Gal . 6 : 13 - 18 ) Shin yaushe ne wannan alkawarin zai gama cika ? 15 : 23 - 26 ) Hakika , waɗanda za su yi rayuwa a duniya a lokacin za su amfana har abada . 13 , 14 . Alkawarin da aka yi a Adnin da Alkawarin da aka yi da Ibrahim sun nuna cewa sarautar Jehobah na adalci ne kuma an kafa Mulkin Almasihu bisa ƙa’idodin Allah na adalci . ( Ibran . 5 : 4 - 6 ) Wannan ya ba da tabbaci cewa Jehobah zai yi amfani da Mulkin Almasihu don ya cim ma nufinsa ga ’ yan Adam a duniya . Alkawarin da aka yi a Adnin ya tabbatar cewa Jehobah zai yi amfani da zuriyar macen don ya cim ma nufinsa ga duniya da kuma ’ yan Adam . TSAKANIN : Jehobah da Ibrahim MANUFA : Ya tabbatar cewa ‘ zuriyar ’ “ macen ” da aka ambata a Farawa 3 : 15 zai yi sarauta a Mulkin ANNABCI na farko da aka yi a cikin Littafi Mai Tsarki zai taimaka mana mu fahimci yadda nufin Jehobah yake cika . Sun ce , mu zo , mu datse su , kasancewarsu al’umma ta ƙare . ” Jehobah ya yi yarjejeniya da su kuma ya ba su Doka ta hannun Musa , kuma al’ummar Isra’ila ta yarda ta yi biyayya . Mai - ba da shari’a ’ da kuma ‘ Sarki ’ a gare su . ( Isha . Tun da Dokar ta hana auren arna da kuma saka hannu a bautar ƙarya , hakan ya nuna cewa an tsara Dokar don ta hana gurɓacewar zuriyar Ibrahim . — Fit . ( Ibran . 7 : 11 ; 10 : 1 ) Ta wajen alkawarin , Isra’ilawa sun sami dama da kuma gatan kasancewa “ mulki na firistoci ” idan suka ci gaba da bin dokokin Jehobah . Amma hakan ba ya nufin cewa Dokar tana da aibi . Dokar ta kāre zuriyar kuma ta sa mutane su san ko wane ne Almasihu . ( Rom . 10 : 4 ) Duk da haka , akwai wata tambaya da ta rage : Su wane ne za su sami gatan kasancewa mulki na firistoci ? Ƙari ga haka , jinin ya ba wasu damar kasancewa “ ’ ya’yan ” Allah sa’ad da ya shafa su da ruhu mai tsarki . Manzo Bitrus ya yi magana game da “ masu - tarayyan gādo da Kristi , ” ya ce : “ Ku zaɓaɓen iri ne , zuriyar firist ba - sarauci , al’umma mai - tsarki , jama’a abin mulki na Allah kansa , domin ku gwada mafifitan halulluka na wannan wanda ya kiraye ku daga cikin duhu zuwa cikin haskensa mai - ban al’ajabi . ” ( 1 Bit . Ƙari ga haka , ana bukatar ruhu mai tsarki ya sauko a kan “ masu - tarayyan gādo da Kristi . ” Saboda haka , sabon alkawarin ya soma aiki ne a Fentakos ta shekara ta 33 a lokacin da aka shafa amintattun almajiran Yesu da ruhu mai tsarki . An kafa alkawari bisa Doka da jinin dabba ne amma an yi sabon alkawari da jinin hadayar Yesu . ( b ) Mene ne ake bukata kafin waɗanda ke cikin Isra’ila na Allah su yi mulki tare da Kristi a sama ? Mene ne alkawari na Mulki ya tabbatar wa shafaffun Kiristoci ? Saboda haka , muna da kwararan dalilai na dogara ga Mulkin Almasihu a matsayin abin da Allah zai yi amfani da shi wajen cim ma ainihin nufinsa ga duniya da kuma ’ yan Adam . — R . Yoh . TARIHI Mildred Olson ce ta ba da labarin Sa’ad da ake yin Nazarin Hasumiyar Tsaro , sai yara maza suka soma jifar kofar gidan Shaidun da suka zo wa’azi a ƙasar . Sun yi awa biyu suna jifar gidan da duwatsu , suna waƙa cewa : “ Ranki ya Ɗaɗe Maryamu ! ” kuma , “ Bari Jehobah ya mutu ! ” * Nan ba da daɗewa ba , sai iyayena suka amince Shaidun Jehobah su yi nazarin Littafi Mai Tsarki da su kuma suka koyi ainihin abin da Littafi Mai Tsarki ya koyar a kan abin da yake faruwa bayan mutuwa . A shekara ta 1943 , aka tura ni hidima a birnin Portland da ke Oregon . Mun sauke karatu a ranar 22 ga Janairu , 1945 . Mun sanar da jawabi ga jama’a da za a ba da a taron a ko ta ina kuma mun yi farin ciki sa’ad da kusan mutane 500 suka halarci taron . Sun yi farin ciki sosai don ƙoƙarin da muke yi na koyan Sfanisanci saboda mu koya musu game da Allah na gaskiya , Jehobah , da kuma alkawarin da ya yi na mai da duniya Aljanna . * Sa’ad da ta dawo kuma ta buɗe shagon sai mutane su cika shagon suna sayan abubuwa . Hakan ya sa ta amince cewa abin da aka a faɗa a Matta 6 : 33 gaskiya ne . Rosa ta kasance da aminci har mutuwarta . Akwai lokacin da wani limami ya je ya gaya wa mutumin da ya ba mu shida da muka zo wa’azi a ƙasar haya , cewa idan ya ci gaba da barin mu a gidan , za a yi masa da matarsa yankan zumunci daga cocin . A maimakon haka , ya gaya wa firist ɗin cewa ko an kore shi daga cocin bai damu ba . Wani mai wa’azi a ƙasar waje yana yin nazari da matar wani injiniya mai suna Baltasar Perla a San Salvador , babban birnin ƙasar . Ban gane shi ba kuma hakan ya sa ina so in san ko mene ne . Yanzu yana bauta wa Jehobah tare da mu ! Wannan abin da ya faru ya tabbatar mini cewa hidima ta cikakken lokaci ita ce aiki mafi gamsarwa a rayuwa . Iyayena masu aminci sun tsufa kuma suna bukatar taimako , saboda haka , bayan na nazarci batun sosai cikin addu’a , a shekara ta 1975 , sai na bar hidimar mai wa’azi a ƙasar waje don in je in taimaka musu . Ta ƙara yin shekara 8 bayan haka kuma ta mutu sa’ad da take da shekaru 94 . Jehobah ya ce : “ Har lokacin da kuka tsufa . . . , Zan yi muku taimako in kuwa kuɓutar da ku . ” — Isha . Da yake ni ce kaɗai ’ yar’uwa tsohuwa a nan , ’ yan’uwa maza da mata suna ɗauka na a matsayin “ kakarsu . ” Ayar da na fi so ita ce Zabura 145 : 16 , da ta bayyana mana cewa Jehobah zai ‘ buɗe hannunsa , yana biya wa kowane mai - rai muradinsa . ’ Yanzu akwai masu shela fiye da 39,000 a ƙasar duk da hamayyar da Shaiɗan yake jawowa . 3 : 9 . Yesu ya bi misalin Ubansa kuma ya ba almajiransa aiki mai muhimmanci . 9 : 4 , Littafi Mai Tsarki . Kafin Yesu ya zo duniya , an ba ’ yan Adam aiki mai gamsarwa . Duk da haka , aikin da suka yi ya ɗaukaka Jehobah kuma ya amfani waɗanda suka yi biyayya . 4 : 34 ; 17 : 4 ) Hakazalika , aikin da aka ba mu a yau yana ɗaukaka Jehobah . Abin farin ciki ne cewa Jehobah ya ba ’ yan Adam ajizai gatan zama abokan aikinsa . ( 1 Kor . 3 : 9 ) Waɗanda suke gina Majami’un Mulki da Majami’un Taro da rassan ofishi suna yin aikin gini kamar yadda Nuhu da Musa suka yi . Ko da aikinka ya shafi gyara Majami’ar Mulki ko kuma gina hedkwatarmu da ke Warwick , a jihar New York , ka ɗauki wannan gatan da muhimmanci . Amma , dukan Kiristoci suna yin wa’azi kuma wannan aikin yana kama da aikin gini . Aikin nan yana ɗaukaka Jehobah kuma yana amfanar mutane masu biyayya . Dattawa suna nuna cewa suna marmarin cim ma nufin Jehobah ta hanyar da suke ja - gora a cikin ikilisiya . ( 2 Kor . 1 : 24 ; 1 Tas . Michael ya ce : “ Mun yi shekaru ba mu yi irin wannan wa’azin ba , saboda haka mun ɗan yi jinkiri . Wane canji ne ƙungiyar Jehobah ta yi a shekarun baya ? Hakan yana bukatar wasu ’ yan’uwa da ke aiki a waɗannan wuraren su amince da yanayin , amma sun ga amfanin yin hakan nan da nan . ( M . Wa . 7 : 8 ) Abin farin ciki ne cewa waɗannan bayin Jehobah sun taimaka a tarihin mutanensa na zamani ! An gaya wa wasu ma’aurata da suka yi hidima a ƙaramin Bethel da ke Amirka ta Tsakiya su koma hidima a Bethel da ke ƙasar Mexico da ya ninka nasu sau 30 . Waɗanda suke ƙaura zuwa wata ƙasa suna bukata su saba da sabon wurin zama da yin aiki tare da ’ yan’uwa da ba su taɓa ganinsu ba , kuma wataƙila su yi wani aiki dabam . Yin irin waɗannan canje - canje bai da sauƙi . Me ya sa suka yi hakan ? Grethel ta ce : “ Na yarda na koma wata ƙasa domin in nuna wa Jehobah cewa ina ƙaunarsa fiye da wata ƙasa ko gini ko kuma gata . ” Sun gaskata cewa ya fi kyau su bi umurnin da ƙungiyar Jehobah take bayarwa maimakon su ƙi umurnin . Ko da yake waɗannan canje - canjen ba za su shafi yawancinmu ba , duk da haka , ya kamata mu yi koyi da waɗannan ’ yan’uwan ta wajen saka al’amuran Mulki kan gaba a rayuwarmu , ko ba haka ba ? Yawancinmu ba mu da wani matsayi a cikin ƙungiyar Jehobah . Babu shakka , waɗannan gata ne masu kyau ! Ka tuna cewa duk wanda yake yabon sunan Jehobah yana da mutunci a gabansa ! 6 : 18 , 19 . 3 : 2 . Wasu cikin ikilisiyar sun ce lallai sai kowa ya bi Dokar da Allah ya bayar ta hannun Musa . Idan Kiristoci shafaffu suka ƙallafa ransu ga “ al’adun duniyan nan , ” hakan zai sa su yi watsi da tanadin da Jehobah ya yi don ceto . ( Kol . 2 : 20 - 23 ) Don ya taimaka musu su ci gaba da kasancewa da bangaskiya ga Allah , Bulus ya gaya musu : “ Ku ƙalafa ranku ga abubuwan da ke bisa , ba wajen na ƙasa ba . ” Ta yaya za mu bincika tunaninmu game da biɗan abubuwan duniya ? Ko kuma ina mai da hankali ga abubuwan da za su ƙarfafa dangantakata da Allah ? ’ 7 , 8 . ( a ) Waɗanne matsaloli ne Ibrahim da Saratu suka fuskanta ? Ta yaya bin misalin Ibrahim zai iya ƙarfafa mu mu yi ƙwazo a hidimar Allah ? Idan haka ne , kana ƙoƙari . Yanzu kuma fa ? Kuma ya ɗauki wannan koyon da muhimmanci fiye da wadata . Da yake Musa ya je babbar makarantar boko a zamaninsa , shin ya yi amfani da wannan ilimin don ya cim ma wani babban abu a ƙasar Masar ko ya yi suna ko kuma ya sami wadata ne ? 15 : 33 ) Musa yana bukatar horo da zai taimaka masa ya jimre wa gwaji da matsalolin da zai fuskanta daga baya . Shekarun da zai yi yana kiwo za su taimaka masa ya kasance da waɗannan halayen da ake bukata . Shin Musa ya koyi waɗannan halayen a lokacin da yake kiwo ne ? ( Lit . Lis . 12 : 3 ) Tawali’un da ya koya ne ya taimaka masa ya bi da mutane dabam - dabam da kuma matsalolinsu masu wuya . 2 : 17 , LMT . ( b ) Me ya sa ya dace Kiristoci su riƙa nuna halin kirki ? A gaskiya , da yake dukanmu masu zunubi ne , muna yin kuskure . Shi mai tawali’u ne . Tattaunawar da ke gaba misali ne na yadda Shaidun Jehobah suke yi wa mutane wa’azi . A ce wani Mashaidi mai suna Cameron ya sake ziyartar wani mutum mai suna Jon . Jon : Lafiyata ƙalau . Cameron : To , madalla . Jon : Mafarkin da Sarki Nebuchadnezzar ya yi ne game da wani babban itace . Ya ji wani mala’ikan Allah ya ce a sare itacen , amma a bar gindinsa da saiwarsa a ƙasa . Bayan “ lokatai guda bakwai , ” itacen zai sake girma . Cameron : Daidai ne . Jon : Shekaru nawa ne to ? * Da hakan , in ka ninka lokatai uku da rabi sau biyu , za ka sami lokatai bakwai kuma hakan zai yi daidai da kwanaki 2,520 . * Idan muka bi ƙa’idar rana guda a matsayin shekara guda , lokatai bakwai ɗin za su zama shekaru 2,520 . Idan muka ƙirga shekaru 2,520 daga shekara ta 607 kafin zamaninmu , za mu tsaya a shekara ta 1914 . Kuma a shekara ta 1914 ne annabcin da aka yi a Littafi Mai Tsarki game da kwanaki na ƙarshe ya soma cika . Jon : Haka ne . Amma ina fatan tattaunawarmu ta taimake ka ka ga cewa ko da yake Littafi Mai Tsarki bai ambata shekara ta 1914 ba , koyarwar Shaidun Jehobah game da wannan shekarar daga Littafi Mai Tsarki ne . Jon : Hakika , na daɗe ina gaya maka cewa kuna burge ni sosai a yadda kuke yin koyarwa bisa ga Littafi Mai Tsarki . Ba ra’ayinku kuke koyarwa ba . Akwai wani batu a cikin Littafi Mai Tsarki da za ka so ka sami ƙarin bayani a kai ? Ka duba Daniyel 4 : 23 - 25 . Ka duba Ru’ya ta Yohanna 6 : 4 . Shaidun Jehobah ne suka wallafa . © 2014 Watch Tower Bible and Tract Society of Pennsylvania SHAFI NA 3 • WAƘOƘI : 5 , 60 Wajibi ne Mu Kasance da Tsarki a Dukan Al’amura ▪ Mene Ne Ma’anar Tashin Yesu Daga Matattu a Gare Mu ? An ɗauko darussan waɗannan talifofin daga littafin Levitikus ne kuma sun bayyana dalilin da ya sa Jehobah ya bukaci mutanensa su kasance da tsarki da kuma yadda za mu yi hakan . Ƙari ga haka , an tattauna hanyoyin da za mu nuna cewa muna da tsarki a dukan halayenmu . 31 Daga Tarihinmu 28 : 6 . Suna son su san wanda ya ba Bitrus iko ya yi wannan warkarwar da kuma a sunan wa ya yi hakan . Babbu shakka , ruhu mai tsarki ya taimaka masa . Ƙari ga haka , ya tabbata cewa an ta da Yesu daga matattu . Kuma me ya sa muke da irin wannan tabbaci ? ( Luk 7 : 11 - 15 ) A wani lokaci kuma , Yesu ya ta da wata ’ yar shekara 12 . Manzannin Yesu sun san cewa tashin Yesu daga matattu ya bambanta daga tashin matattu da aka yi kafin lokacin . Tashin Yesu ya tabbatar da cikar nufin Jehobah kuma ya sa wa’azin bishara da almajiran suka yi ya kasance da ma’ana . ( b ) Me ya faru a lokacin da mata suka zo wurin kogon ? 27 : 62 - 66 . Sa’ad da Maryamu Magadaliya da ɗayan maryamu sun je wurin kogon dutsen , sai suka tarar cewa an ture dutsen kuma mala’ika yana zaune a kai . 28 : 1 - 6 ) Hakika , Yesu yana da rai ! Wace hujja ce game da tashin Yesu daga matattu Bulus ya bayar ? 15 : 3 - 8 . Dalili na uku da ya sa muka san cewa Yesu ya tashi daga matattu shi ne ƙwazon da almajiransa suka nuna wajen yin shelar tashinsa . Idan ba a ta da Yesu daga matattu ba , idan har hakan yaudara ce , da Bitrus ba yi kasada wajen yin shelar tashin Yesu a gaban waɗannan shugabannin addinin ba , don su ne suka sa a kashe shi saboda baƙin jini . Saboda haka , addinin Kirista na gaskiya yana yaɗuwa . ( Mat . 28 : 20 ) Za mu iya kasancewa da gaba gaɗi domin ko da mene ne maƙiyanmu suka yi ba za su iya hana mu yin wa’azi ba ! Hadayar Yesu da kuma tashinsa daga matattu sun ba da tabbaci cewa za a kawar da mutuwa . Ta yaya tashin Yesu daga matattu ya nuna cewa Allah mai girma ne ? 11 : 6 ) Hakika , Jehobah ya nuna iko da hikima wajen ta da Yesu da kuma ba shi rai marar mutuwa a sama ! Littafi Mai Tsarki ya yi mana wannan alkawarin : “ Duba , mazaunin Allah yana wurin mutane , za ya zauna tare da su kuma , za su zama al’ummai nasa , Allah kuma da kansa za ya zauna tare da su , ya zama Allahnsu : zai share dukan hawaye kuma daga idanunsu : mutuwa kuwa ba za ta ƙara kasancewa ba ; ba kuwa za a ƙara yin baƙin ciki , ko kuka , ko azaba : al’amura na fari sun shuɗe . ” 1 : 1 ; 21 : 3 - 5 . AN AMBACI tsarki a cikin littafin Levitikus fiye da kowane littafi na Littafi Mai Tsarki . Annabi Musa ne ya rubuta littafin Levitikus kuma littafin yana cikin “ kowane nassi ” da yake da amfani wajen koyarwa . A wannan talifin da kuma na gaba , za mu koyi darussa masu amfani daga littafin Levitikus da kyauta ce daga wurin Allah kuma hakan zai taimaka mana mu yi wa Allah tsarkakkiyar ibada . 3 , 4 . 10 : 16 . Yoh . 7 : 9 ) Shin an tsarkake da kuma tsabtacce waɗannan mutane da suka yi baftisma da Kalmar Allah ne ? Sa’ad da waɗanda suke da begen zama a duniya suka karanta abin da Littafi Mai Tsarki ya ce game da amfanin fansar Yesu , suna ba da gaskiya ga abin da ke Littafi Mai Tsarki . Ƙari ga haka , suna “ bauta . . . dare da rana . ” ( R . Yoh . ( 1 Bit . 2 : 12 ) Jehobah zai yi farin ciki sosai sa’ad da ya ga yadda shafaffu da kuma waɗansu tumaki suke tsabta da kuma haɗin kai yayin da suke sauraron Makiyayinsu , Yesu kuma suna yin biyayya da shi ! Bayin Jehobah a yau za su amfana sosai daga yadda aka bukaci firistocin Isra’ila su riƙa kasancewa da tsabta . Bayan haka , zai dace ya nemi taimako don ya daina irin wannan banzan halin . — Yaƙ . Bisa ga littafin Levitikus 8 : 22 - 24 , wane misali ne Yesu ya kafa ? Yesu ya yi nufin Jehobah da hannayensa , sawayensa kuma sun bi tafarki mai tsarki . — Yoh . 4 : 31 - 34 . Wajibi ne shafaffun Kiristoci da kuma waɗansu tumaki su bi tafarkin aminci na Yesu Babban Firist . 12 : 13 , Littafi Mai Tsarki . Mene ne wasu ’ yan’uwa uku da suka yi aiki da mambobin Hukumar da Ke Kula da Ayyukan Shaidun Jehobah suka faɗa , kuma ta yaya furucinsu zai taimaka maka ka ci gaba da kasancewa da tsarki ? Ɗan’uwa na ukun ya ce : “ Son abin da Jehobah yake so da ƙin abin da ya tsana da bin ja - gorarsa da kuma yin abin da ke faranta masa rai ya bukaci biyayya da ƙungiyarsa da kuma waɗanda yake amfani da su don cim ma nufinsa ga duniya . ” Karanta littafin Levitikus 17 : 10 . Hakika , ko da yake za a yi mana ba’a don ba ma karɓan ƙarin jini , mun fi so mu yi wa Allah biyayya . Saboda haka , za a yayyafa jinin bijimi da na akuya kusa da kuma gaban sandukin alkawari . ( Lev . 16 : 14 , 15 , 19 ) Hakan yana sa Jehobah ya gafarta wa Isra’ilawa zunubansu . A’a . A lokacin da manzo Bulus yake rubuta wa Kiristoci Ibraniyawa game da ikon tsarkakewa da jini yake da shi , ya ce : Kusan “ dukan abu , bisa ga shari’a , da jini a kan tsarkake shi , kuma in ba zubawar jini babu gafara . ” 10 : 1 - 4 ) Ta yaya zai yiwu a gafarta zunubai ? Yadda Yesu Kristi “ ya ba da kansa kuma dominmu , ” da yardar rai yana da ma’ana sosai ga waɗanda suke ƙaunarsa da kuma Ubansa . 16 : 11 - 15 ) Hakazalika , Yesu ya je sama da abin da ya cim ma ta wurin ba da jininsa kuma ya miƙa shi ga Jehobah . Me ya sa yake da muhimmanci mu fahimci da kuma bi dokar Jehobah game da jini ? Saboda haka , yana da muhimmanci mu yi bincike sosai kuma mu tsai da shawara kafin jinyar gaggawa . Ya dace mu nuna godiya don ikon fansar jinin Yesu ta yadda muke aikatawa . 3 : 16 . A matsayinmu na Shaidun Jehobah , wajibi ne mu kasance da tsarki . Littafin Levitikus ya bayyana hakan dalla - dalla . Me ya sa yake da muhimmanci Kiristoci na gaskiya su guji bauɗe wa imani ? Wace alaƙa ce sarautar Jehovah take da shi da halin ba ruwanmu na Kirista ? ( Karanta 1 Bitrus 1 : 14 - 16 . ) Wane darasi ne za mu koya game da yin hadayu ? 3 , 4 . ( a ) Me ya sa ya kamata Kiristoci su guji ƙetare dokoki da ƙa’idodin Littafi Mai Tsarki ? Alal misali , an umurci Isra’ilawa : “ Ba za ka ɗauka wa kanka fansa , ba kuwa za ka yi nukuran ’ ya’yan jama’arka ; amma sai ka yi ƙaunar maƙwabcinka kamar ranka : ni ne Ubangiji . ” — Lev . Jehobah ba ya so mu yi ramako da kuma riƙe mutane a zuciya . ( Rom . Littafi Mai Tsarki ya kwatanta mu a matsayin ‘ tukwanen ƙasa ’ da ke ɗauke da dukiya . Wannan dukiyar ita ce hidimar da aka danƙa mana . ( 2 Kor . Babu shakka , sun yi baƙin ciki sosai sa’ad da wuta ta sauka daga sama kuma ta halaka ’ ya’yan Haruna , Nadab da Abihu a mazauni . Amma idan aka gayyace mu zuwa coci don mu halarci da kuma yi wasu ayyuka a auren wani dangi kuma fa ? * Fiye da sau 30 , mun karanta cewa Allah ne ya ba da dokokin da ke cikin littafin Levitikus . Musa ya amince da hakan kuma ya yi abin da Jehobah ya umurce shi ya yi . 29 : 25 . A matsayinmu na mabiyan Kristi da Shaidun Jehobah , ana tsananta mana a ƙasashe dabam - dabam a faɗin duniya . Da yawa cikinsu sun tuba kuma sun sake ƙulla dangantaka da Ubanmu na sama mai jin - ƙai . ( Zab . Shekaru biyu bayan haka , ɗaya daga cikinsu ya tarar da kansa a cikin rukunin sojoji da aka ba su umurni su harbe wasu amintattun Shaidun Jehobah har mutuwa . Alal misali , ka yi la’akari da abin da ake bukata daga uwa da ta haifi jariri . Levitikus 12 : 6 ya ce : “ Sa’anda kwanakin tsarkakewarta sun cika , domin namiji , ko ɗiya mace , sai ta kawo ɗan rago bana ɗaya domin hadaya ta ƙonawa , da ɗan tantabara , ko kurciya , domin hadaya ta zunubi , har zuwa ƙofar tent na taruwa , wurin firisti . ” Ko da yake Allah ya ba da takamammun umurni , Dokar ta nuna sarai cewa shi mai ƙauna ne kuma yana nuna sanin ya kamata . Idan mahaifiyar ba za ta iya ba da ɗan rago ba , tana iya ba da kurciyoyi biyu ko ’ yan tantabaru guda biyu . Ya kamata yabon da muke yi wa Jehobah ya dace da lafiyar jikinmu da ƙwazonmu . 12 : 1 ; 2 Tim . Jehobah yana farin ciki don waɗannan mintocin da mai shelar ya ba da don hakan ya nuna cewa yana ƙaunar Jehobah kuma ya ɗauki gatan bauta masa da muhimmanci . Bayin Jehobah da yanayinsu ya hana su fita wa’azi ma za su iya ba da rahoto , kamar waɗannan Isra’ilawa da yanayinsu ya hana su yin hadaya da dabbobi masu tsada . 3 : 16 ) Yanzu ne za ka kuɗiri aniyyar kasancewa da tsarki , ba wai kawai don Jehobah yana bukatarmu mu yi hakan ba , amma domin yana son mu yi iya ƙoƙarinmu wajen faranta masa rai . 15 , 16 . Me ya sa Bulus bai yi ɓoye - ɓoye ba sa’ad da yake rubuta wasiƙa ga Kiristoci Ibraniyawa ? ( Karanta Ibraniyawa 5 : 7 , 11 - 14 . ) Sanin waɗannan abubuwan yana da muhimmanci don su ne ainihin ginshiƙin koyarwar Kirista . Amma , suna bukatar “ abinci mai - ƙarfi , ” koyarwa mai zurfi don su manyanta . ( b ) Wane ra’ayi ya kamata mu kasance da shi game da giya sa’ad da muke son mu halarci taro ? A lokacin Idin Ƙetarewa , an yi amfani da kofi huɗu na giya . Ka kusace shi da kyau . Shin hakan gaskiya ce ? 14 : 14 ) A wajen sarakunan ƙasar Kan’ana , shi “ ba - sarauce ne mai - girma ” kuma sun ɗauke shi da mutunci sosai . ( Far . Ta yaya zuriyar Ibrahim suka yawaita ? ( Far . 35 : 10 , 22b - 26 ) Da shigewar lokaci , waɗannan ’ ya’yan sun zama ubannin iyali na kabilu 12 na Isra’ila . ( A . 41 : 39 - 41 ; 42 : 6 ) Zuriyar Yakubu suka yi yawa sosai kuma aka kira su “ taron al’ummai . ” — Far . 48 : 4 ; karanta Ayyukan Manzanni 7 : 17 . Sun zauna a ƙananan garuruwa kuma suna kiwon tumakinsu da garkunansu . 47 : 1 - 6 ) Mutanen Masar sun tsani makiyaya . 1 : 8 , 9 , 13 , 14 . Ƙari ga haka , Fir’auna ya ba da umurni cewa a kashe dukan jariran Ibraniyawa sa’ad da aka haife su . ( Fit . Saboda haka , an umurci Musa da Haruna su faɗa wa Fir’auna cewa : “ In ji Ubangiji , Allah na Isra’ila , Ka saki mutanena , domin su kiyaye idi a gareni cikin jeji . ” — Fit . 9 , 10 . ( a ) Bisa ga Kubawar Shari’a 4 : 5 - 8 , ta yaya Dokar ta bambanta Isra’ilawa da sauran mutane ? Kamar bayin Jehobah da suka rayu kafin zamaninsu , waɗannan shugabannin iyalai sun yi hidima a matsayin masu mulki , alkalai da kuma firistoci a madadin iyalansu . ( Far . ( Karanta Kubawar Shari’a 4 : 5 - 8 ; Zab . Ta wannan tsarin dokoki , an keɓe wasu mutane musamman don hidimar firist , “ datiɓai ” suna gudanar da shari’a kuma ana girmama su don fahimi da kuma hikimarsu . ( K . ( Fit . 12 : 38 ) Sa’ad da Jehobah yake addabar Masar da annoba ta bakwai , wasu a cikin “ bayin Fir’auna ” sun ji tsoron maganar Jehobah kuma saboda haka , sun kasance cikin wannan babban taron mutanen da suka bar ƙasar Masar tare da Isra’ilawa . — Fit . 9 : 20 . ( Ruth 1 : 16 ) Waɗannan baƙin sun soma bauta wa Jehobah kuma an yi wa mazansu kaciya . 43 : 9 . Isra’ilawa suna matsayin shaidu a gaban al’umman duniya game da batun wanda ya cancanci ya kasance Allah Maɗaukaki . Jehobah ya zaɓe su don su ba da shaida cewa shi ne Allah na gaskiya . 43 : 21 ) Su ne mutanen da aka san su da sunansa . 2 : 21 , 28 , 32 . ( b ) Mene ne za mu tattauna a talifi na gaba ? Jehobah ya yi annabci game da Isra’ila na Allah da aka yi sabon alkawari da su , ya ce : Zan “ zama Allahnsu , su zama mutanena . ” — Irm . Bayan Isra’ila ta yi rashin aminci kuma kamar yadda muka ambata , Jehobah ya zaɓi Isra’ila na Allah don su zama mutanensa a ƙarni na farko . ( Gal . 6 : 16 ) Wannan ne karo na farko tun daga zamanin Ibrahim , da ba a bukaci mutanen Allah su yi kaciya da aka saba yi wa mazansu a lokacin ba . A maimakon haka , Bulus ya rubuta cewa kowanne da ke cikin wannan sabuwar al’ummar kaciyarsa “ kuwa ta zuciya ce , cikin ruhu . ” — Rom . ( Luk 22 : 20 ; karanta Ibraniyawa 9 : 15 . ) Saboda haka , waɗannan almajiran ne suka zama sabuwar al’ummar Allah , wato sabuwar jama’arsa . ( b ) Ta yaya sabuwar al’ummar nan ta sami ci gaba a waɗannan shekarun ? Hakan ya faru ne sa’ad da ya yi wa wani shugaban sojojin Roma da danginsa da kuma abokansa wa’azi . ( A . 15 : 14 ) Wannan sabuwar al’umma da aka san ta da sunan Jehobah ta ƙunshi masu bi Yahudawa da waɗanda ba Yahudawa ba . 1 : 8 ; Kol . 1 : 23 . Saboda haka , a shekaru da yawa bayan da ’ yan ridda suka bayyana , amintattun bayin Allah kaɗan ne kawai a duniya kuma babu jama’a “ domin sunansa . ” “ Matuƙar zamani ” ya soma a shekara ta 1914 . A shekara ta 1919 ne Jehobah ya ceci mutanensa kuma ya ware su daga “ zawan , ” ko kuma Kiristoci na ƙarya . Farat ɗaya za a haifi al’umma ? Gama Sihiyona da fārin wahalarta , sai haifuwar ’ ya’ya . ” Annabawa biyu a dā sun annabta cewa mutane da yawa za su yi ibada tare da mutanen Jehobah a kwanaki na ƙarshe . Wane aiki ne “ waɗansu tumaki ” suke yi “ tare da ” Isra’ila na Allah ? ( Ezek . 38 : 10 - 12 ) Wannan farmakin ne zai sa Jehobah ya hukunta Gog da magoya bayansa . Ya ce : “ Zan . . . bayyana kaina a fili a gaban al’ummai da yawa ; za su kuwa sakankance ni ne Ubangiji . ” — Ezek . 17 , 18 . ( a ) Waɗanne umurnai ne mutanen Jehobah za su samu a lokacin da Gog zai kai musu farmaki ? ( b ) Idan muna son Jehobah ya kāre mu , mene ne ya wajaba mu yi ? ( Isha . 26 : 20 ) A wannan lokaci mai muhimmanci , Jehobah zai ba mu umurnan da za su ceci rayukanmu kuma wataƙila waɗannan ‘ ɗakuna ’ da aka ambata suna da alaƙa da ikilisiyoyinmu . Da farko , ruhu mai tsarki ya sa marubutan Littafi Mai Tsarki su rubuta halayen da ’ yan’uwa maza suke bukata don a naɗa su dattawa ko bayi masu hidima . Na uku , ya kamata ɗan’uwan da ake so a naɗa ya riƙa nuna halaye dabam - dabam na ’ yar ruhu mai tsarki a rayuwarsa . A dā , ana tura sunayen ’ yan’uwa da ake son a naɗa su dattawa da bayi masu hidima zuwa ofishin Shaidun Jehobah da ke ƙasar . A wajen , waɗanda Hukumar da ke Kula da Ayyukan Shaidun Jehobah ta naɗa za su yi la’akari da rahoton da aka bayar game da waɗannan ’ yan’uwa , sai kuma su naɗa waɗanda suka cancanta . 14 : 23 ) Shekaru bayan haka , Bulus ya rubuta wa Titus abokin tafiyarsa , cewa : ‘ Na bar ka cikin Karita , domin ka daidaita al’amuran da suka tauye , ka kafa dattiɓai kuma cikin kowanne birni , kamar yadda na umurce ka . ’ Kowane ofishin Shaidun Jehobah ne yake taimakawa wajen ba da shawara game da yadda za a bi ja - gora da aka bayar . 13 : 7 , 17 . Yana taimakawa wajen ba da shawara game da yadda za a bi ja - gorar Hukumar da Ke Kula da Ayyukan Shaidun Jehobah . 11 : 7 , 11 . Shin su wane ne waɗannan Shaidu biyun ? Idan muka bincika cikakken labarin , za mu gane su . Amma , kamar yadda annabcin ya ce , bayan kwanaki uku da rabi , an ta da waɗannan Shaidu biyun daga mutuwa . Littafin Malakai sura 3 ya yi magana a kan irin wannan binciken , bayan haka , an tsabtacce haikalin . ( Mal . ( Tit . 2 : 14 ) Ƙari ga haka , muna godiya don misali mai kyau da shafaffun da suka yi ja - gora a lokacin gwaji suka kafa kuma ta hakan , sun zama Shaidu biyu ta alama da aka ambata . Don ƙarin bayani , ka duba Hasumiyar Tsaro ta 15 ga Yuli , 2013 , shafi na 22 , sakin layi na 12 . Mutane 36 ne suka halarta kuma mutane 8 sun yi baftisma . A ranar da za a ba da jawabin , jiragen sama guda biyu sun zagaya birnin kuma suka warwatsa takardun gayyata guda 100,000 . A watan Oktoba na shekara ta 1927 , Ɗaliban Littafi Mai Tsarki sun shirya su riƙa ba da jawabai a birnin Tokyo . Tsawonsa daga ƙasa kafa 6.2 ne , kuma kowanne yana ɗaukan majagaba shida . Majagaba suna ba da haske ta wajen wa’azin bishara da ƙwazo a faɗin ƙasar Japan , suna ta amfani da Jehu don hawa da sauka daga tsaunuka da kwari daga arewacin Hokkaido zuwa Kyushu da ke kudancin ƙasar . Abin Da Ke Ciki 6 11 AMSOSHI GA ƘARIN TAMBAYOYI DAGA LITTAFI MAI TSARKI — Allah Ne Ya Halicci Iblis ? Za ka ji kamar Allah yana kiyaye ka a kowane lokaci . ” — IN JI CHRISTOPHER , WANI MATASHI A GANA . “ Babu abin da ke sa mutum farin ciki da kwanciyar rai kamar sanin cewa yana da dangantaka ta kud - da - kud da Allah ! ” — IN JI GINA , WATA ’ YAR JAMAIKA MAI SHEKARU WAJEN 45 . Idan hakan zai yiwu , to ta yaya ? ’ Abokantaka tana somawa ne bayan mutane biyu sun san sunayen juna . Ka yi la’akari da wannan : Sunan Allah da aka rubuta da baƙaƙe huɗu na Ibrananci ya bayyana a Nassosin Ibrananci na asali kusan sau 7,000 . * Littafi Mai Tsarki ya nuna cewa Allah yana mai da hankali ga waɗanda suke daraja ko kuma “ tunawa da sunansa . ” ABIN DA KE SHAFIN FARKO | ZA KA IYA KUSANTAR ALLAH Muna magana da Jehobah ta hanyar addu’a . Saboda haka , ya kamata mu yi addu’a da ban girma da kuma ladabi . ( Filibiyawa 4 : 6 ) Na biyu , wajibi ne mu yi addu’a a cikin sunan Ɗan Allah , Yesu Kristi . Bayan ka karanta wasiƙar , za ka iya gaya wa mutane cewa , “ Ai yanzun nan na ji daga wurin abokina ! ” Don ƙarin bayani a kan yadda addu’a za ta taimaka mana mu kusaci Allah , ka duba babi na 17 na littafin nan Menene Ainihi Littafi Mai Tsarki Yake Koyarwa ? Littafi Mai Tsarki ya nuna cewa Jehobah yana yin abin da zai sa bayinsa farin ciki . ( Zabura 40 : 5 ) Ƙari ga haka , Jehobah yana yin alheri ga mutanen da ba su san shi ba , ‘ yana ƙosar da su da abinci , yana kuma faranta musu rai . ’ — Ayyukan Manzanni 14 : 17 , Littafi Mai Tsarki . ( Misalai 27 : 11 ) Amma wane takamaiman abu ne za ka yi don ka faranta wa Allah rai ? ( Yohanna 14 : 1 ) Saboda haka , ta yaya za ka sami bangaskiyar da za ta sa ka kusaci Allah ? Ƙari ga haka , yayin da kake daɗa koyon gaskiya game da Jehobah kuma kana yin abin da ya ce , bangaskiyarka za ta ƙaru kuma Jehobah zai daɗa kusantar ka . — Kolosiyawa 1 : 9 , 10 . ABIN DA KE SHAFIN FARKO | ZA KA IYA KUSANTAR ALLAH Me za ka iya yi don ka kusaci Allah ? Jennifer daga Amirka ta ce , “ Idan mutum ya yi ƙoƙari ya ƙulla dangantakata da Allah , ba zai taɓa yin da - na - sani ba . ” ( 1 Yohanna 4 : 8 ) Alal misali , suna bukatar su san : Dalilin da ya sa Allah ya halicci mutum , abin da ya sa Allah yake barin mutane su sha wahala , da kuma abin da Allah zai yi wa ’ yan Adam a nan gaba . — Karanta Filibiyawa 1 : 9 . Akwai littattafai da aka shirya don hakan a dandalin www.jw.org / ha . — Karanta 2 Timotawus 3 : 16 . Za ka iya samunsa a dandalin www.jw.org / ha , ko ka aika saƙo zuwa ɗaya daga cikin adiresoshin da ke shafi na 2 don a aika maka littafin kyauta Yadda Za Mu Fuskanci Ƙarshen Zamani Tare ▪ Ka “ Fahimci ” Batun Kuwa ? Ta yaya za mu tabbata cewa mun fahimci ma’anar kwatance - kwatancen Yesu ? A talifofin nan , za mu bincika wasu misalai masu kyau da marasa kyau na bayin Allah na dā . Ƙari ga haka , talifofin za su tattauna abubuwan da za su taimaka wa matasa da manya su yanke shawarwari masu kyau . 29,185 a yaren Bribri da kuma a yaren Cabecar Saboda haka , yana bi da mutane kamar uba . Ƙari ga haka , shi kamar uba ne ga yan’uwa da yawa . A jawabinsa , ya ambata begen Ɗan’uwa Pierce na zuwa sama kuma ya karanta abin da Yesu ya faɗa cewa : “ A cikin gidan Ubana akwai wurin zama da yawa . . . . Saboda haka , “ kayan da ke wurinsu ya isa da za a yi dukan aiki , har ya yi yawa . ” — Fit . 35 : 21 - 24 , 27 - 29 ; 36 : 7 . Jehobah ya yi farin ciki da gudummawan mutanen amma yadda suka yi hakan da son rai don su tallafa wa bauta ta gaskiya ne ya fi faranta masa rai . Hakika , Allah ya ba wa Bezalel da Oholiab basira don su yi aikin da aka ce a yi . — Fit . Sa’ad da Jehobah ya ce wa Isra’ilawa su ba da gudummawa , ya tabbata cewa “ dukan wanda ya yi niyya ” zai tallafa wa bauta ta gaskiya . A sakamakon haka , Jehobah ya albarkace su da ja - gora mai kyau da farin ciki don wannan halin da suka nuna . ( 1 Kor . 16 : 2 ) Kowane wata , ikilisiyoyi suna tura waɗannan gudummawan zuwa ofishin Shaidun Jehobah da ke ƙasarsu . Gudummawa ta hanyar tura kuɗi ta banki ko kuma wajen amfani da katin ATM . Ba da kuɗi rance , za a iya mai da wa mai shi kuɗin duk lokacin da yake bukata . Wasiyya da Ajiya : Ana iya ba “ Watch Tower ” dukiya ko kuɗi a matsayin gādo bayan mutuwa , ta hanyar rubuta takardar da aka saka hannu bisa doka , ko kuma a rubuta “ Watch Tower ” a matsayin wanda zai ci moriyar ajiyar . yisti ? 1 , 2 . Amma hakan ba zai amfane shi ba idan bai fahimci abin da ake maganarsa ba . Hakan ne ya sa Yesu ya gaya wa masu sauraronsa cewa : “ Ku saurare ni dukanku , ku kuma fahimta . ” — Mar . Me ya sa mutane da yawa ba su fahimci abin da Yesu ya faɗa ba ? Ya kamata mu bi misalin almajiran Yesu masu tawali’u . Yesu ya ce game da su : “ Idanunku masu - albarka ne , gama suna gani ; kunnuwanku kuma , gama suna ji . ” ( Mat . ( Karanta Matta 13 : 11 , 12 . ) Hakan zai sa mu sami ilimi . Saboda haka , sai ka bar hanyar don bas ɗin ya wuce , ka nuna hikima ke nan ! 3 : 21 , 22 ; 1 Tim . 4 : 16 . Za mu tattauna kwatance - kwatance bakwai da Yesu ya yi a wannan talifin da kuma na gaba . Yayin da muke hakan , za mu tattauna waɗannan tambayoyin : Mene ne ma’anar kwatancin ? ( Hakan zai sa mu sami fahimi . ) Ta yaya za mu yi amfani da darasin don mu taimaka wa kanmu da kuma wasu ? Mene ne ma’anar kwatancin ƙwayar mustard ? Amma cikin ’ yan shekaru , ikilisiyar ta ƙaru sosai kuma ta bunƙasa fiye da yadda aka zata . ( Kol . A shekarar da Ɗan’uwa Skinner ya je ƙasar Indiya ne aka soma wa’azi a ƙasar Zambiya . Me ya sa Yesu ya yi kwatancin yisti ? Me ya sa Yesu ya yi wannan kwatancin ? Ana samun canji ba ga yawan mutane kawai ba , amma wa’azin Mulkin yana shafan waɗanda suka amince da shi har ya sa su canja halayensu . — Rom . 4 : 22 , 23 . A lokacin , ɗanta na fari yana da shekara 12 , shi mai jin kunya ne sosai kuma yakan ɓuya kafin su soma nazarin . Amma , bayan shekaru 25 , sun kai ziyara a wannan garin . Sun ga cewa akwai ikilisiya da ke da masu shela 69 , kuma 13 cikinsu majagaba na kullum ne , dukansu suna halartar taro a sabuwar Majami’ar Mulki . Wannan yaron mai jin kunya kuma fa ? Yanzu shi ne mai tsara ayyukan rukunin dattawa a ikilisiyarsu ! Kamar yisti na kwatancin Yesu , wa’azin Mulki ya yaɗu sosai kuma ya sa mutane da yawa sun canja halayensu . Hakan ya sa ma’auratan farin ciki sosai ! Alal misali , an soma wa’azi a ƙasar Cuba a shekara ta 1910 , kuma Ɗan’uwa Russell ya ziyarci Cuba a shekara ta 1913 . Wa . Ta yaya za mu amfana daga abin da Yesu ya koya mana a kwatancin yisti ? Yin bimbini a kan ma’anar kwatancin da Yesu ya yi zai taimaka mana mu daina damuwa a kan yadda za a yi wa miliyoyin mutanen da ba su ji saƙon Mulkin ba wa’azi . 6 : 18 - 20 . 40 : 5 ; Zak . Me ya sa Yesu ya ba da kwatancin mai fatauci da kuma na dukiyar da aka ɓoye ? 5 : 27 , 28 ; Filib . 3 : 8 ) Idan muna son gaskiyar da muka koya daga Littafi Mai Tsarki sosai , za mu ɗauka da muhimmanci sosai a rayuwarmu . Bari mu nuna cewa mun saurara kuma mun fahimci ma’anar waɗannan kwatance - kwatance game da Mulki . A talifi na gaba , za mu ƙara tattauna kwatance - kwatance uku da kuma darussan da za mu iya koya . “ Ya buɗe hankalinsu , domin su fahimci littattafai . ” — LUK . ɗa mubazzari ? Ta yaya Yesu ya ƙarfafa almajiransa a ranar da ya tashi daga matattu ? A RANAR da Yesu ya tashi daga matattu , almajiransa biyu suna tafiya zuwa wani ƙauye mai nisan kilomita 11 daga Urushalima . Ba su san cewa an ta da Yesu daga matattu ba , suna baƙin ciki sosai domin abubuwa da suka faru a kwanaki da suka shige . “ Ya soma kuwa tun daga Musa da dukan annabawa , cikin dukan littattafai yana fassara musu al’amura na bisa kansa . ” ( Luk . Amma , manzannin sun tsorata kuma suka soma shakka . Ta yaya Yesu ya ƙarfafa su ? Kamar sauran mutane , mai watsa iri yana “ kwana ya tashi . ” Hakazalika , mutum yana kusantar Jehobah a hankali da kuma a yanayi dabam - dabam . Kamar mutumin da ke cikin kwatancin , ba mu san yadda abin da muka shuka yake girma ba . Irin yana girma ba tare da saninmu ba , wato sa’ad da muke harkokinmu na yau da kullum . Me ya kamata mu yi la’akari da shi game da ci gabar wanda muke nazari da shi ? Kasancewa da tawali’u zai sa mu guji matsa ko kuma tilasta wa wanda muke nazari da shi ya yi baftisma . Hakan zai nuna cewa yana ƙaunar Jehobah daga zuciyarsa . Idan mutum ya yi hakan ne kawai Jehobah zai amince da shi . — Zab . 51 : 12 ; 54 : 6 ; 110 : 3 . Muna bukatar mu zama masu haƙuri . 13 : 23 ) Saboda haka , bai kamata mu ɗauka cewa sakamako mai kyau a wa’azi ne yake nuna cewa muna yin iya ƙoƙarinmu ba . Yesu ya kwatanta wa’azin Mulkin da ake yi wa dukan mutane da jefa babban taru a cikin teku . Maimakon haka , yana nufin abin da zai faru a kwanaki na ƙarshe . Wasu kuma suna so a yi nazarin Littafi Mai Tsarki da su amma ba sa so su ɗauki matakin bauta wa Jehobah . Ta yaya za mu amfana daga kwatancin taru ? Fahimtar wannan kwatancin zai taimaka mana kada mu riƙa damuwa ainun idan waɗanda muke nazarin Littafi Mai Tsarki da su ko kuma yaranmu ba su tsai da shawarar bauta wa Jehobah ba . Hakan zai iya faruwa ko da mun yi iya ƙoƙarinmu mu koyar da su . Ko kuma idan wani ya ƙi ya keɓe kansa ga Jehobah fa , hakan yana nufin cewa shi ‘ mummunar ’ kifi na alama ne ? A’a . Ta wajen barin ikilisiya , yana kamar sun yi tafiya zuwa “ ƙasa mai - nisa , ” wato , duniyar Shaiɗan wadda take a ware daga Jehobah . ( Afis . 4 : 18 ; Kol . 1 : 21 ) Da shigewar lokaci , wasu sun dawo hankalinsu kuma suka dawo ƙungiyar Jehobah . Sa’ad da ya hango ɗansa daga nesa yana dawowa , “ tun yana da nisa , ” mahaifin ya tashi a guje don ya marabce shi . Ya kamata wannan kwatanci ya motsa waɗanda suka bar ƙungiyar Jehobah su dawo nan da nan , ko ba haka ba ? ( Zab . 119 : 176 ) Idan muka haɗu da wanda ya bar ikilisiya , shin za mu yi iya ƙoƙarinmu mu taimaka masa ya dawo ba ? Na farko , ya kamata mu san cewa ci gabar wanda muke nazarin Littafi Mai Tsarki da shi ba a hannunmu yake ba . Idan suka dawo , ya kamata mu karɓe su da hannu bibbiyu kamar yadda Jehobah ya karɓe su . Mun ba da kanmu ga Jehobah kuma mun yi baftisma don muna ƙaunarsa . Amma , magabcinmu Shaiɗan Iblis ya kuɗiri niyya ya sa mu daina kasancewa da aminci . ( R . Wasu bayin Allah matasa uku , wato Shadrach da Meshach da Abednego sun ƙi bin umurnin . 6 : 1 - 27 . Sai matasan suka bayyana matsayinsu cikin ladabi da kuma gaba gaɗi . Ka yi la’akari da Joseph da matarsa ta yi fama da ciwon daji , kuma ta rasu ba zato ba tsammani . Dangin Joseph sun san ra’ayinsa game da al’adun jana’iza kuma ba su matsa masa ba . Amma dangin matarsa ba Shaidun Jehobah ba ne , kuma suna so su bi wasu al’adun jana’iza , har da waɗanda Allah ya haramta . Har ila , danginmu sun so a kwana ana makoki bisa al’ada . Na gaya musu cewa ba za a kwana ana makoki a gida na . Jehobah ya ji addu’ata kuma ya taimaka mana mu kasance da aminci duk da matsin da muka fuskanta . ” Joseph da ’ ya’yansa sun ƙi su canja ra’ayinsu game da abin da suka yi imani da shi . 15 : 21 - 28 . Da farko , Bulus ya ɗauka cewa bai dace su je wa’azi a ƙasar waje tare da Yohanna Markus ba don ya gudu ya bar Bulus da Barnaba a tafiyarsu ta farko . Duk da haka , sun canja ra’ayinsu sa’ad da yanayi ya bukaci hakan , shin bai kamata mu yi koyi da su kuma mu canja ra’ayinmu ba , idan yanayi ya bukace mu mu yi hakan ? Ƙari ga haka , wasu ’ yan’uwa maza suna gudun yin hidima a cikin ikilisiya . ( 1 Tim . 3 : 1 ) Shin akwai ɗaya daga cikin waɗannan yanayoyin da ya shafe ka ? Ka tuna da abin da ya faru da Kayinu sa’ad da ya soma kishin ƙanensa kuma ya ɓata rai saboda haushi ? 26 : 3 - 5 , 16 - 20 . Ya canja ra’ayinsa kuma ya tuba . Littafin Irmiya 31 : 15 , ta ce : “ Hakanan Ubangiji ya faɗi : ana jin murya cikin Ramah , makoki , da kuka mai - zafi , Rachel [ Rahila ] tana kuka domin ’ ya’yanta : ta ƙi ta’azantuwa a kan ’ ya’yanta , domin sun rasu . ” Yusufu ne ɗan Rahila na fari . Saboda haka , Rahila tana iya wakiltar dukan iyaye mata a Isra’ila , wato mulkin arewaci da kuma na kudancin Isra’ila . 40 : 1 ) Wataƙila a wannan yankin Banyamin inda aka binne Rahila ne aka kashe wasu . ( 1 Sam . Babu shakka , iyayen da aka kashe yaransu sun yi kuka sosai ! Hakika , za a tayar da waɗanda suka je “ ƙasar abokin gāba , ” wato waɗanda suka mutu a lokacin tashin matattu . — Irm . Mene ne Allah yake son dukan mutanensa , yara da manya su yi ? A ƙasashe da yawa , matasa ne suka fi yawa a cikin waɗanda suke yin baftisma . Abin ban ƙarfafa ne mu ga cewa matasa da yawa suna tsai da shawarar bauta wa Jehobah ! Muna farin cikin kasancewa tare da tsaranmu . Ko da a ina ne muka fito , Allah yana so dukan mutanensa , yara da manya , su kasance da haɗin kai . ( b ) Wane hali ne ya jitu da abin da Afisawa 4 : 25 ya faɗa ? Akwai bambanci sosai tsakanin matasa da suke bauta wa Jehobah da matasan duniyar nan ! Wasu masu bincike sun kira su zamanin son zuciya . Wannan matakin da suka ɗauka ya jitu da abin da Manzo Bulus ya faɗa cewa “ mu gaɓaɓuwa ne na junanmu . ” Sai mala’iku suka gaya wa Lutu ya bar birnin kuma ya gudu zuwa duwatsu inda zai sami mafaka . Suka ce masa : ‘ Ka tsere da ranka . ’ ( Far . Hakika , da a ce sun yi hakan , da Jehobah bai kāre su ba . — 1 Kor . Kowa bai yi hakan yadda ya ga dama ba . Alal misali , bayan Yahudawa da yawa da waɗanda ba Yahudawa ba suka zama Kiristoci , sun lizima “ a cikin koyarwar manzanni da zumunta da kakkaryawar gurasa da addu’o’i . ” ( A . M . A wane lokaci ne haɗin kai zai kasance da muhimmanci sosai ? Annabi Joel ya kwatanta shi kamar rana “ ta duhu da kududu . ” ( Joel 2 : 1 , 2 ; Zaf . Ka tuna da kalmomin Yesu : “ Kowanne mulkin da ya rabu biyu gāba da kansa , ya risbe . ” — Mat . Wane kwatanci da ke Zabura 122 : 3 , 4 ne ya shafi mutanen Allah a yau ? Gidajen sun yi kurkusa da juna sosai shi ya sa marubucin zabura ya kwatanta Urushalima kamar birni “ da ke harhaɗe wuri ɗaya . ” Mene ne zai taimaka mana mu tsira a lokacin farmakin da za a kai wa mutanen Allah ? Maimakon haka , ya kamata mu kusaci yan’uwanmu sosai . Jehobah da Ɗansa za su ceci waɗanda suke kiran sunan Jehobah a wannan lokacin wahala . ( Joel 2 : 32 ; Mat . 28 : 20 ) Amma , kada mu ɗauka cewa za a ceci waɗanda suka ƙi yin tarayya da mutanen Allah , wato , waɗanda suka daina bauta wa Allah kuma suka yi ta kansu . — Mi . 14 , 15 . ( a ) Me ya sa Jehobah yake koyar da mutanensa yara da manya a yau ? ( Karanta Afisawa 1 : 9 , 10 . ) Saboda haka , a matsayin matashi , shin kana ganin muhimmancin ba wa ƙungiyar Jehobah haɗin kai ? 4 : 32 . 2 : 45 - 47 . Bayin Jehobah suna bin ƙa’idar da ke Romawa 12 : 5 da ta ce : ‘ Dukanmu gaɓaɓuwa ne na junanmu . ’ An yi wata guguwar ruwa da iska da ta jawo ambaliya a tsibirin Mindanao a ƙasar Filifin , a Disamba na shekara ta 2011 . Ƙari ga haka , sun ba mu kwat da takalma da jakunkuna da kuma rigunan barci . ” Har wasu ’ yan’uwa daga ƙasar Amirka sun zo don su taimaka . ’ Yan’uwa , yara da manya da suke ƙoƙarin kasancewa da haɗin kai yanzu suna shirin tsira ma wannan muguwar duniya da babu haɗin kai . Za a tattauna wannan batun a talifi na gaba . Yaya kake ji game da gaskiyar da aka koya maka ? 2 , 3 . ( a ) Mene ne ya kamata Kiristoci matasa su guje wa ? Littafi Mai Tsarki ya ce akasin Mahaifinsu , sun “ ɓata shari’a . ” — Karanta 1 Sama’ila 8 : 1 - 5 . Sa’ad da aka samo littafin Dokar Allah kuma aka karanta wa Josiah , ya mai da hankali sosai don ya bi umurnin Jehobah . 22 : 17 - 19 ) Waɗanda suka yi sarauta bayan waɗannan su ne ɗansa Zedekiah da kuma jikansa Jehoiachin , su ma ba su bi misali mai kyau da Josiah ya kafa ba . — 2 Sar . Ko da yake an yi rainon Sulemanu a bautar Jehobah kuma ya soma sarauta da kyau , daga baya , bai nuna godiya ga abin da ya gāda ba . 11 : 4 ) Saboda haka , Sulemanu ya ɓata dangantakarsa da Jehobah . Babu shakka , sun ba wa mahaifinsu haɗin kai kuma sun taimaka masa wajen gina jirgin . Su ne Hananiah da Mishael da Azariah da kuma Daniyel . An kai su bauta a Babila a shekara ta 617 kafin zamaninmu . Da yake waɗannan matasan kyawawa ne kuma suna da ilimi , koyan al’adun Babila ba zai yi musu wuya ba . Ya koyi abubuwa da yawa daga wurin Ubansa kuma ya ɗauke su da muhimmanci . 4 : 18 , 43 ) Ya koya wa masu sauraronsa amfanin kasancewa “ ba na duniya ba ” don mutanen duniya ba sa ɗaukan bautar Allah da muhimmanci . — Yoh . 15 : 19 . Ta yin hakan , sun “ hikimtar da kai zuwa ceto ta wurin bangaskiya wanda ke cikin Kristi Yesu ” da kuma taimaka maka ka kasance “ shiryayye ” don yin aikin Allah . Har ma wasu sun so su ɗanɗana yadda rayuwa take a duniyar Shaiɗan . Amma za ka tsaya kan hanya kuma mota ta buge ka kawai don kana son ka san ko za ka ji rauni ko kuwa za ka mutu ne ? A’a ! Ya yi baftisma a lokacin da yake shekara 12 . Saboda haka , Gener ya soma yin abubuwan da ba su da kyau a ɓoye . Yanzu ya dawo ƙungiyar Jehobah kuma ya ce : “ Har ila ina fuskantar ƙalubale da yawa , amma albarka da nake samu daga Jehobah ya ninka su duka . ” Hakika , akwai wasu matasa da ke ciki ikilisiya da ba a yi rainon su a cikin ƙungiyar Jehobah ba . A cikin biliyoyin mutane da ke duniya , Jehobah ya zaɓe ka kuma ya bayyana maka gaskiyar da ke cikin Littafi Mai Tsarki . Shin bai kamata hakan ya sa mu farin ciki ba , ko da ta yaya ne muka koyi gaskiya ? ( Karanta 1 Korintiyawa 2 : 12 . ) Shin wane ne ni da Jehobah mahaliccin sararin sama zai san da zama na ? ” ( Zab . 8 : 4 ) Wata ’ yar’uwa Kirista daga yankin ta ce : “ Ɗalibai sukan ji daɗi idan malaminsu ya san sunansu da wasu abubuwa game da su . Wane tafarki ne ya dace Kiristoci matasa a yau su bi ? Wataƙila zai yi watsi da abubuwa da yawa da za su ɓata masa lokaci , wato abubuwan da ba za su ba shi damar horar da kansa ba . Abu mafi muhimmanci , za ka san cewa Jehobah Allah ya amince da kai don kana faranta masa rai ! 3 : 18 . 5 : 5 ; 19 : 29 ; 25 : 34 ) Ko da yake , Allah ba ya ba mu waɗannan abubuwan haka kawai . ( Karanta 1 Yohanna 5 : 3 , 4 . ) Mun san ainihin abin da Littafi Mai Tsarki yake koyarwar kuma mun san gaskiya game da Allah da kuma nufinsa . Ka bincika ko za ka iya amsa tambayoyi na gaba : Ƙona gawa a lokacin jana’iza shawara ce da mutum zai iya yi idan ya ga dama . Waɗanne ƙalubale ne mutum zai iya fuskanta sa’ad da ya koma wata ƙasa don hidima a inda ake bukatar masu shela sosai ? Me ya sa sababbin warƙoƙi suke da kyau kuma suka kasance da sauƙi a yin wa’azi ? Kowace warƙa tana ɗauke da ayar Littafi Mai Tsarki da za mu iya karanta wa mutane kuma mu yi musu tambayar da za ta ba su damar ba da amsa . Wane alkawari ne a cikin Littafi Mai Tsarki ya ba wasu damar yin sarauta da Kristi ? Bayan Yesu ya kafa Jibin Maraice na Ubangiji , ya yi wani alkawari da amintattun almajiransa , kuma wannan shi ne alkawari na Mulki . ( Luk . Wannan sabuwar al’umma da aka san ta da sunan Jehobah ta ƙunshi masu bi Yahudawa da waɗanda ba Yahudawa ba da Allah ya zaɓa don su “ gwada mafifitan halulluka ” na wanda ya zaɓe su . ( Za 37 : 25 ; Mt 6 : 33 ) , 9 / 15 ( R . Jehobah Yana Yi wa Masu Son Bayarwa Albarka , 12 /⁠ 15 Me Ya Sa Ya Ƙyale Wahala ? 9 /⁠ 1 Kalmar Allah Ce da Gaske ? Vigulis ) , 3 /⁠ 1 Danginmu da Ba Shaidu Ba , 3 /⁠ 15 Ibada ta Iyalinku , 3 /⁠ 15 “ Ka Daidaita Tafarkin Ƙafafunka ” don Ka Yi Nasara , 6 /⁠ 15 9 /⁠ 15 Ka Taimaki ‘ Yan’uwa da Aurensu Ya Mutu , 6 /⁠ 15 Zai Dace Ka Yi Addu’a Kuwa ? 5 /⁠ 1 Ba da Kansu a Afirka ta Yamma , 1 / 15 Imani da Yesu ? 7 / 1 Pierce ) , 12 / 15 Iyaye , Ku Kula da Yaranku , 9 /⁠ 15 Jehobah Ne Babban Amininmu , 2 /⁠ 15 Jehobah “ Ya San Waɗanda Ke Nasa , ” 7 /⁠ 15 Ka Bauta wa Allah da Aminci Duk da “ Wahala da Yawa , ” 9 /⁠ 15 Kada Ka Yi Wasa da Gatan Yin Aiki Tare da Jehobah ! 4 /⁠ 15 Kana Bin Ƙungiyar Jehobah Sau da Kafa Kuwa ? Ka Tuna da Masu Hidima ta Cikakken Lokaci , 9 /⁠ 15 2 /⁠ 15 ‘ Ku Ƙallafa Ranku ga Abubuwan da Ke Bisa , ’ 10 /⁠ 15 11 /⁠ 15 1 / 15 Yadda Jehobah Yake Kusantar Mu , 8 /⁠ 15 Abin da Na Cim Ma a Hidima ta Cikakken Lokaci ( R . Begen Waɗanda Suka Mutu , 3 /⁠ 1 Me Ya Sa Zai Dace Ka Yi Addu’a Mulkin Allah Ya Zo ? 11 /⁠ 1 A wace hanya ? 9 /⁠ 1 Mulkin Allah , Yaya Zai Amfane Ka ? 3 /⁠ 1 Sashe na 1 , 11 /⁠ 1 Taron da Bai Kamata A Ba Ka Labari Ba ( Tunawa da Mutuwar Yesu ) , 5 / 1 Amsoshi Ga Ƙarin Tambayoyi Daga Littafi Mai Tsarki Littafi Mai Tsarki Ya Yi Magana Game da Auren Jinsi Iri Ɗaya ? Cin hanci da rashawa a gwamnati tana nufin mutum ya yi amfani da muƙaminsa don ya amfani kansa . Hakan ya nuna cewa tun sama da shekaru 3,500 , an riga an san da wannan mummunar ɗabi’a . ( Fitowa 23 : 8 ) Hakika , cin hanci da rashawa sun haɗa da satar kuɗi ko kayayyakin gwamnati ko kuma yin amfani da kayan aiki ba tare da izini ba . Gaskiya ne cewa mutane a ko’ina suna iya cin hanci , amma ma’aikatan gwamnati ne suka fi yin hakan . TURAI : Kwamishinar Harkokin Cikin Gida ta Tarayyar Turai , Cecilia Malmström ta ce “ girman matsalar [ cin hanci da rashawa a ƙasashen Turai ] ya fi gaban misali . ” ABIN DA KE SHAFIN FARKO | GWAMNATIN DA BABU CIN HANCI DA RASHAWA Ka yi la’akari da abubuwa shida da suka ba da tabbacin haka . Wannan yana sa gwamnati ta ƙara yawan haraji don ta sami isashen kuɗi kuma a sakamakon haka , cin hanci da rashawa tana daɗa yaɗuwa . HALIN DA AKE CIKI : Susan Rose - Ackerman , wadda aka ambata a talifin baya ta ce idan ana so a yaƙi cin hanci da rashawa , “ wajibi ne a soma daga shugabanni . ” Da yaƙe ba za a sauya wannan gwamnatin ba , tabbas ne cewa dukan abubuwan da za ta cim ma za su amfani talakawanta dindindin . Saboda haka , idan ana so a kawar da cin hanci , wajibi ne a koyar da mutane yadda za su shawo kan munanan ɗabi’u kamar su kwaɗayi da kuma son zuciya . Hakika , wannan buri ne mai kyau , amma a ƙarƙashin mulkin Allah , wajibi ne talakawanta su kasance da waɗannan halayen , ba kawai su san halin ba . Littafi Mai Tsarki ya ce “ masu - ƙyashi ” da “ maƙaryata ” ba za su shiga Mulkin Allah ba . — 1 Korintiyawa 6 : 9 - 11 ; Ru’ya ta Yohanna 21 : 8 . Mutane za su iya koyan waɗannan ɗabi’u masu kyau , kuma tabbacin hakan shi ne misalin Kiristoci na zamanin dā . Da Siman ya gano cewa abin da yake so ya yi babban zunubi ne , sai ya ce wa manzannin su yi masa addu’a don ya shawo kan wannan muradin . — Ayyukan Manzanni 8 : 18 - 24 . Za ka iya zama ɗaya daga cikin talakawan Mulkin Allah ko da kai ɗan wace ƙasa ce . SHEKARAR HAIHUWA : 1987 An haife ni a Baku , babban birnin Azerbaijan kuma ni ce auta a cikin ’ ya’ya biyu da iyayenmu suka haifa . Mahaifina Musulmi ne , mahaifiyata kuma Bayahudiya . A lokacin , mahaifina ya tura ni da yayata wata makarantar Yahudawa , kuma an koya mana Ibrananci da al’adun Yahudawa da dai sauransu . Hakan ya sa ina salla a gida da safe , sa’an nan a makaranta , in yi addu’ar Yahudawa . Me ya sa Allah ya halicce shi ? ” A shekara ta 2002 , wani abu ya faru da ya sa na daina imani da Allah . Amma sai mahaifina ya rasu . Shaidun sun nuna mana a Littafi Mai Tsarki cewa bautar gumaka haram ne kuma ya kamata a yi addu’a ga Allah ne kaɗai . Sai suka sake nuna mana cewa Yesu ba Allah ba ne kuma matsayinsu ba ɗaya ba ne . Nan da nan suka soma nazarin Littafi Mai Tsarki da ni . A hankali na fahimci cewa ko da yake Allah ya bar rashin imani ya kafu a duniya , ya tsani wannan halin kuma jim kaɗan , zai kawar da shi . Ta yaya namiji zai cika hakkinsa a matsayin maigida mai kula da iyalinsa ? Kamar yadda kowace ƙungiya takan naɗa shugaban da zai riƙa tsara ayyukanta , haka ma Allah ya naɗa maigida a matsayin shugaban mace . Mazaje , mene ne ya kamata ku yi da ikon da Allah ya ba ku ? ( Matta 11 : 28 , 29 ) A kowane lokaci yana taimaka wa mutane da suke shan wahala kuma yana sa su kusaci Jehobah . Akasin wannan maigidan , wani mai suna Kweku da ke jin daɗin aurensa ya ce : “ Nakan ce wa matata ta ba ni aikin da zan taimake ta yi . Gaskiyarta . Mai yiwuwa , wasu a wurin sun ga kamar matar ta yi taurin kai , amma Yesu ya fahimci cewa tana cikin damuwa ne . Ta haka , ya nuna cewa shi mutumi ne mai tausayi . — Markus 5 : 25 - 34 . Idan matanku suna rashin lafiya , ku bi da su cikin haƙuri da tausayi . ( Yohanna 15 : 15 ) A gaskiya , akwai lokatan da Yesu ya kasance shi kaɗai don ya yi tunani da kuma addu’a . Yin tunani a kan misalin Yesu zai taimaka wa mutum ya zama miji da kuma uban kirki Ku riƙa tattaunawa da matanku , ku gaya musu ra’ayinku da kuma yadda kuke ji . Amma ka lura da abin da wata mai suna Ana ta faɗa a kan yadda take ji a duk lokacin da maigidanta ya gaya mata tunaninsa . A cikin Dokar da Allah ya bayar ta hannun Musa , yanayin da wannan matar take ciki ya sa ta zama marar tsarki kuma duk wanda ta taɓa , shi ma zai zama marar tsarki . — Levitikus 15 : 19 , 25 . Wasu masana sun ce kalmar tana da manufa da yawa , tana iya nufin wani babban ma’aikaci a fadar sarki . ( Irmiya 38 : 7 , 8 ) Kuma an kwatanta Bahabashen a matsayin ma’ajin sarauniya da ya je “ Urushalima . . . garin yin sujada . ” — Ayyukan Manzanni 8 : 27 . Sa’ad da Yesu yake kwatanta hukuncin da za a yi a nan gaba , ya ce : ‘ Sa’ad da Ɗan Mutum ya zo cikin ɗaukaka tasa . . . zai kuma ware mutane dabam - dabam , kamar yadda makiyayi ke ware tumaki da awaki . ’ Ana yawan yin kiwon awaki da tumaki tare da rana . Amma daddare , ana shinge su saboda namomin daji ko ɓarayi ko kuma sanyi . Ku Inganta Aurenku don Ku Ji Daɗinsa SHAFI NA 18 • WAƘOƘI : 36 , 51 Ku Sa Jehobah Ya Inganta Kuma Ya Kāre Aurenku Ƙauna ta Gaskiya Za Ta Yiwu Kuwa ? Jigonmu na shekara ta 2015 zai sa mu riƙa yin hakan a shekarar . 3 Sun Ba da Kansu da Yardar Rai — A New York 7,876,000 31,980 106 : 1 . 106 : 1 . Jigonmu na shekara ta 2015 : “ Ku yi godiya ga Jehobah domin nagari ne shi . ” ​ — Psalm 106 : 1 Kamar Isra’ilawa na dā , mu ma za mu iya yin watsi da abubuwan da Jehobah yake ba mu da kuma dangantakarmu da shi kuma mu daina yin godiya . — Zab . Abin da marubucin zabura ya yi ke nan kuma bayan hakan , ya fahimci cewa Jehobah ya yi abubuwa masu ban al’ajabi da yawa . — Karanta Zabura 40 : 5 ; 107 : 43 . Babu shakka , Bulus ya yi bimbini a kan abubuwan da Jehobah ya yi masa , kuma ya riƙa gode wa Allah . 1 : 3 - 5 , 7 ; 1 Tas . 1 : 2 , 3 ) A lokacin da Bulus ya fuskanci yanayi mai wuya , ya gode wa Jehobah saboda taimakon da ya samu daga ’ yan’uwansa . ( A . M . Waɗanne abubuwa ne musamman suka sa kake gode wa Jehobah ? Ta yaya za mu bi misalin Bulus game da nuna godiya ? Shin za ka ambata sunayen ’ yan’uwa da suka taimake ka lokacin da kake fuskantar matsaloli ? Idan muna bimbini a kan albarkar da muke samu daga Jehobah , za mu kasance a shirye mu riƙa yin addu’a da godiya . ( Zab . 95 : 2 ; 100 : 4 , 5 ) Wasu sun ɗauka cewa lokacin bukata ne kawai ya dace mutum ya yi addu’a . Alal misali : An saka iyayenmu na farko , Adamu da Hawwa’u a gonar Adnin . Maimakon haka , sun yi hadama kuma a sakamakon haka , suka yi biyu babu . ( Far . 3 : 6 , 7 , 17 - 19 ) Da yake muna zama a cikin mutane marasa godiya , hakan zai iya sa mu daina godiya ga Jehobah don abubuwan da ya yi mana . Ƙari ga haka , hakan zai iya sa mu yi watsi da dangantakarmu da Jehobah . Me ya sa ya kamata mu yi bimbini a kan abubuwan da Jehobah ya yi mana sa’ad da muke fuskantar mugun yanayi ? Wani mugun yanayi kamar cin amanar abokin aure ko ciwo mai tsanani ko mutuwar wani da muke ƙauna ko kuma wani bala’i zai iya sa mu sanyin gwiwa . Wata majagaba mai suna Irina * tana zama a Amirka . Mijinta dattijo ne amma ya ci amanarta kuma ya bar ta da yara . Ta yaya Kyung - sook ta amfana daga addu’o’in da take yi a kowane dare ? Ta yaya Jason ya sami ƙarfafa sa’ad da matarsa ta rasu ? Wani Ɗan’uwa mai suna Jason da ke hidima a wani ofisoshin Shaidun Jehobah a Afirka , ya yi sama da shekara 30 yana hidima ta cikakken lokaci . Ko da yake ina baƙin ciki har ila , amma na gode wa Jehobah don aurena da kuma gatan bauta masa tare da wadda take ƙaunarsa . Hakan ya sa na kasance da ra’ayi mai kyau . ” Ta ce : “ Gidanmu ya halaka kuma na yi rashin iyayena da wasu ’ yan’uwana . ” Ta ce : “ Kuma na ga duk abubuwa da ’ yan’uwa suka yi don su taimaka da kuma ƙarfafa waɗanda suke bukatar taimako . Na san cewa ’ yan’uwa a dukan duniya suna addu’a a madadina . ” Muna ɗokin samun albarka mai yawa daga Jehobah a shekara ta 2015 . Saboda haka , bari mu ƙuduri niyyar kasancewa da ra’ayin annabi Habakkuk , wanda ya ce : “ Gama ko itacen ɓaure ba ya yi fure ba , ba kuwa ’ ya’ya a cikin kuringar anab ba ; wahalar zaitun ta zama banza , gonaki ba su bada abinci ba : ko da tumaki ba su ribbababanya a garkensu ba , ba a iske kuma shanu a dangwalinsu ba ; duk da haka zan yi murna cikin Ubangiji ; zan yi murna a cikin Allah mai - cetona . ” ( Hab . Ta yaya maigida da matarsa za su bi da juna kamar yadda suke so a bi da su ? WANI mutum da ya yi shekara 38 da aure ya ce : “ Idan ka yi aiki tuƙuru don ka ji daɗin aurenka , Jehobah zai albarkace ka . ” Hakika , ma’aurata za su iya yin farin ciki kuma su taimaka wa juna sa’ad da suke fama da matsaloli . — Mis . A wani lokaci , hakan ya jawo saɓani a tsakaninmu . ” Za mu tattauna abubuwa biyar da za su inganta aure don ya dawwama . Ma’aurata za su iya ƙarfafa aurensu idan suka kasance da aminci da biyayya ga wanda ya ƙafa aure . Ma’aurata za su iya yin la’akari da Jehobah a aurensu ta wajen bin ja - gorarsa . Bugu da ƙari , yin addu’a tare kowace rana yana da muhimmanci wajen ƙarfafa aure kuma hakan zai sa mu jimre da matsalolin da muke fuskanta a duniyar Shaiɗan . Gerhard da ke Jamus ya ce : “ Duk lokacin da matsaloli ko kuma rashin fahimta ya sa ba ma farin ciki , shawarwarin Kalmar Allah sun taimaka mana mu riƙa haƙuri da kuma gafarta wa juna . Yadda maigida yake ja - gora a cikin iyali zai iya ƙarfafa aurensu kuma ya sa su yi farin ciki . 11 : 28 - 30 . 3 : 7 ) Ya kamata magidanta su nuna cewa suna ɗaukan matansu da mutunci ta yadda suke magana da kuma bi da su a cikin jama’a da kuma a cikin gida . ( 1 Bit . 5 : 6 ) Hanya ɗaya mai muhimmanci da mata mai ladabi take yin biyayya ga ikon Jehobah ita ce ta wajen ba wa mijinta haɗin kai da kuma taimaka masa a cikin iyali . ( Kol . 3 : 18 ) Hakika , ba dukan shawarwari da mijinta ya yanke mace za ta so ba . ( Mal . 2 : 14 ) Idan ana so a tsai shawara a cikin iyali , tana faɗin ra’ayinta da yadda take ji da ladabi . Miji mai hikima zai saurari ra’ayin matarsa . ( Mis . Idan ma’aurata suna son aurensu ya dawwama suna bukatar su riƙa gafarta wa juna . 7 : 18 , 19 . Ƙauna ta gaske ba ta “ nukura . ” ( Kol . 3 : 15 ) Idan kuka yi hakan , za ku sami kwanciyar hankali da haɗin kai da kuma albarkar da Allah yake ba wa waɗanda suke gafarta wa mutane . — Rom . 14 : 19 . Wace shawara ce Yesu ya ce a bi , kuma yaya take taimakawa a aure ? ( Mis . Hakika , akwai wasu lokatan da muke fushi , amma mun yi ƙoƙari mu bi da juna cikin ladabi da mutunci . ” Mutumin da yake wulaƙanta ko kuma dūkan matarsa ba jan namiji ba ne kuma zai ɓata dangantakarsa da Jehobah . Dauda marubucin zabura jarumi ne mai ƙarfin hali , ya ce : “ Ku ji tsoro [ yi fushi , NW ] , kada kuwa ku yi zunubi : ku yi shawara da zuciyarku a bisa shimfiɗarku , ku yi shuru . ” — Zab . Karanta 1 Korintiyawa 13 : 4 - 7 . Ƙauna ta fi kome muhimmanci a aure . Hakika , ma’aurata suna bukatar su nuna ƙauna da aminci kuma su yi iya ƙoƙarinsu don su inganta aurensu . Wace irin tattaunawa ce take inganta aure ? An rubuta wannan labari mai ban tausayi ne “ domin gargaɗi garemu , mu waɗanda matuƙan zamanu sun zo a kanmu . ” Me ya sa ma’aurata suke bukatar ja - gora da kuma kāriya daga Jehobah ? ( Ka duba hoton da ke shafin nan . ) Domin yadda lalata ta zama ruwan dare a yau , ma’aurata suna bukatar ja - gora da kuma kāriya daga Jehobah don kada ƙoƙarin da suke yi don su kāre aurensu ya bi ruwa . ( Karanta Zabura 127 : 1 . ) Wane yanayi ne ya sa wasu Kiristoci yin abin da bai da kyau ? Mugun yanayin da yake kai ga yin lalata yakan soma da kallo ne . Yesu ya ce : “ Dukan wanda ya dubi mace har ya yi sha’awarta , ya rigaya ya yi zina da ita cikin zuciyatasa . ” ( Mat . 5 : 27 , 28 ; 2 Bit . Yesu ya ce : “ Daga cikin zuciya miyagun tunani ke fitowa , kisankai , zina , fasikanci . ” — Mat . ( b ) Ta yaya za a iya guje wa wannan mugun yanayin ? 1 : 14 , 15 ) Hakan abin baƙin ciki ne ! Yin abota da Jehobah yana da muhimmanci idan muna so mu kāre kanmu daga yin lalata . Me ya ba wa Yusufu ƙarfin halin guje wa wannan jarabar ? Ya riga ya ƙudura niyya cewa ba zai ɓata dangantakarsa da Allahn da ya sa ya kasance da tarbiyya mai kyau da kuma aminci ba . Saboda wannan matakin da ya ɗauka , ya rasa aikinsa kuma an jefa shi a cikin kurkuku , amma Jehobah ya albarkace shi . ( Far . 39 : 1 - 12 ; 41 : 38 - 43 ) Bai kamata Kiristoci su saka kansu a cikin yanayin da zai sa su soma sha’awar mutumin da ba abokin aurensu ba , ko da a wurin aiki ko kuma a inda ba mutane . ( Karanta Kolosiyawa 3 : 5 , 6 . ) Ta yaya sabon hali zai iya ƙarfafa aure ? Matarsa mai suna Sonja ta ce : “ Yin alheri yana da kyau kuma mun yi ƙoƙarin kasancewa da tawali’u , ko da yake ba a kowane lokaci ba ne yin hakan yake da sauƙi . ” 4 : 32 . Wata mata a ƙasar Jamus ta ce , “ Irin wannan yanayin zai iya ɓata ran mijinki . ” Ta yaya ? Ku riƙa tunanin abin da za ku faɗa kuma maganarku ta kasance da daɗin ji , ko a yanayi mai wuya ma . Maigida da matarsa za su iya ƙarfafa aurensu idan suna tattaunawa da kyau ta wajen faɗa wa juna “ abin da ke mai - kyau garin ginawa yayin da ake bukata , domin shi ba da alheri . ” — Afis . Me ya sa yake da muhimmanci ma’aurata su riƙa mai da hankali ga juna a batutuwa na motsin rai da kuma jima’i ? Sai ma’auratan suka cika fom ɗin kuma suka aika nan da nan . Cesar da matarsa Rocio sun yi sama da shekara ɗaya suna jira , amma ba a gayyace su zuwa Bethel ba . Shin Jehobah ya albarkace su don sadaukarwa da suka yi ? Ƙwarai kuwa ! Kenneth , wani magini da ya yi ritaya da matarsa Maureen da suka ba shekara 50 baya sun ƙaura daga California zuwa Warwick don su yi hidima a wurin . Suna da Kamfanin ƙera kayan injin kuma mutane 17 ne suke yi musu aiki a wajen . William ya ce : “ Babu shakka , ƙalubale mafi wuya da muka fuskanta shi ne barin gida . ” Amma , bayan sun yi addu’a sosai , ma’auratan sun tsai da shawara su ƙaura , kuma ba su yi nadama ba . Ricky ya ce : “ Abin da muka sa a kan gaba shi ne neman ikilisiya mai matasa masu dangantaka mai kyau da Jehobah . Muna son Jacob ya sami abokan kirki da yawa . ” Sai ya ce mini , ‘ Baba kada ka damu . Yaya hakan ya shafe shi ? Babu shakka , za a gama aikin da ake yi a Wallkill da Warwick , saboda haka , waɗanda aka gayyata su taimaka da aikin sun san cewa ba su daɗe a wuraren ba . Ko da yake ba mu san ko ta yaya , ko a wane lokaci , ko yanayi zai yi hakan ba , muna da tabbaci cewa zai ci gaba da kula da mu . ” — Zab . Dale , wani injiniyan gine - gine da matarsa Cathy , daga Alabama suna ba wa ’ yan’uwa shawara su yi irin wannan hidimar . Mene ne kake bukatar yi don ka yi wannan hidimar ? Gary daga North Carolina ya yi shekara 30 a aikin gine - gine . Burin da Sarki Dauda yake da shi a ‘ zuciya ’ shi ne ya gina haikalin da zai ɗaukaka sunan Jehobah . Ƙari ga haka , ana bukatar waɗanda suka cancanta su soma hidima a wata ƙasa . Kai ma za ka iya yin addu’a a kan batun . Da yake ma’aurata da yawa suna rabuwa da juna , ba abin mamaki ba ne mu yi tunani ko ƙauna ta gaskiya za ta yiwu . Ya kuma kwatanta ƙauna ta gaskiya da kuma yadda za a nuna ta . ( Far . 1 : 26 , 27 ) Sa’ad da Allah ya ba wa Adamu matarsa , wato Hauwa’u , Adamu ya yi farin ciki sosai kuma ya bayyana hakan . Hakika , soyayya tsakanin namiji da tamace za ta iya dawwama amma akwai wasu abubuwa da ya kamata mu sani ban da haka . Budurwar tana kula da gonar inabi kusa da inda Sulemanu da sojojinsa suka ya da zango . Kuma Sulemanu yana bala’in sonta don ita kyakkyawa ce . ( W . Waƙ . 1 : 4 - 14 ) Saurayin ya shiga cikin sansanin , sai suka bayyana yadda suke son juna . — W . Waƙ . Ko da yake furucinsu na ƙauna ya nuna abin da ya faru shekaru 3,000 da suka shige kuma al’adarsu ta bambanta da namu , duk da haka , waƙar tana da ma’ana sosai kuma za mu iya fahimtar yanayin . Ka yi la’akari da abin da makiyayin ya faɗa game da furucin budurwar . Ƙauna ce da ke bisa ƙa’idodin Littafi Mai Tsarki ? Ana sanin waɗanda suke ƙaunar juna ta yadda suke tattaunawa da kuma yadda suke bi da juna . Waɗannan kalaman sun fi mata “ ruwan anab ” da ke sa mutum farin ciki , kuma sunan saurayinta yana kwantar mana da hankali kamar “ man ƙamshi ” da aka shafa a kai . ( Zab . Kiristoci marasa aure za su iya koyan darussa daga littafin Waƙar Waƙoƙi , musamman waɗanda suke neman aure . Me ya sa Bashulammiya ta so saurayinta makiyayi ? Ba wai kawai yana da kyau da kuma ƙarfi ba . Saurayinta yana “ kamar itacen apple a cikin itatuwan jeji ” kuma “ a ciki ’ ya’ya maza . ” Ko da yake ita kyakkyawa ce da ta ja hankalin sarki da a lokacin yake da “ sarauniya guda sittin , da ƙwaraƙwarai tamanin , budurwai kuma gaban lissafi , ” ta ɗauki kanta a matsayin “ furen rose na filin jejin Sharon . ” Ya kamata Kiristoci su guji yin soyayya da waɗanda ba Shaidu ba ( Ka duba sakin layi na 14 ) Shin ba su yarda da ita ba ne ? Babu shakka , suna kāre ta ne don kada ta faɗa a yanayin da zai zama mata jaraba . ( W . Waƙ . Ko da kana neman aure ne ko kuma ka riga ka yi aure , za ka iya moran ƙauna ta gaskiya kamar “ harshen wuta na Ubangiji . ” — W . Waƙ . Me ya sa muke yin taron Tuna Mutuwar Yesu ? FARIN wata yana haskaka Urushalima a wannan daren 14 ga Nisan ta shekara ta 33 daga zamanin Yesu . Yesu ya yi addu’a sai ya ba wa manzanninsa gurasa marar yisti , ya ce : “ Ku karɓa , ku ci . ” Ya ɗauki ƙoƙon ruwan inabi , ya sake yin addu’a , sai ya ce : “ Dukanku ku sha daga cikinsa . ” Mene ne gurasar da ruwan inabin suke wakilta ? Yaya ya kamata Kiristoci su ɗauki begen da suke da shi bisa ga Littafi Mai Tsarki ? 15 : 21 , 22 . 11 : 23 - 25 , LMT . Yaya ya kamata mu ɗauki gurasa da ruwan inabi na taron Tuna Mutuwar Yesu ? Sa’ad da Yesu ya gudanar da taron tuna da mutuwarsa , bai mai da jikinsa gurasa ba kuma bai mai da jininsa ruwan inabi ba . A wannan lokacin biki mai muhimmanci na shekara ta talatin da uku , Yesu ya yi amfani da gurasa marar yisti da ya rage bayan Idin Ƙetarewa . ( Fit . 7 : 26 ) Irin wannan gurasar ne ake amfani da shi a taron Tuna Mutuwar Yesu . A Golgotha , bayan garin Urushalima ne aka zubar da jininsa don “ gafarar zunubai . ” ( Mat . Kowace shekara taron yana ƙara kasancewa da muhimmanci a gare mu . Ta yaya yin shiri don taron Tuna Mutuwar Yesu ya kamata ya shafi hidimarmu ? Idan ya “ tuba , ” da gaske kuma bayan haka , ya ci gaba da cin gurasar da shan ruwan inabin , hakan zai nuna cewa hadayar Yesu tana da daraja a gare shi . — Luk . 3 : 8 . Yayin da muke shiri don taron Tuna Mutuwar Yesu , zai dace mu yi addu’a cikin natsuwa game da begen da muke da shi . Saboda haka , ta yaya mutum zai san ko ya dace ya ci da kuma sha ko kada ya yi hakan ? Wace alaƙa ce ke tsakanin sabon alkawari da cin gurasa da kuma shan ruwan inabi a taron Tuna Mutuwar Yesu ? Allah ya yi sabon alkawari da Isra’ila na Allah . ( Gal . 8 : 6 ; 9 : 15 . ’ Yan’uwa da suka cancanta su ci gurasa da kuma sha ruwan inabi a taron Tuna Mutuwar Yesu sun san cewa an yi Alkawari na Mulki da su . Mabiyan Yesu shafaffu da suka ci gaba da kasancewa da aminci a gare shi kuma suka fuskanci gwaji , za su yi mulki tare da shi a sama . ( Filib . Waɗanda ruhu mai tsarki ya shaida musu ne kawai ya kamata su ci gurasa kuma su sha ruwan inabi a wannan taron . ( Karanta Romawa 8 : 15 - 17 . ) 22 : 34 - 40 ) Saboda haka , ka yi iya ƙoƙarinka don ka kasance a taron Tuna Mutuwar Yesu . Ka duba ƙasidar nan , Taimako don Nazarin Kalmar Allah , sashe na 16 . Brian : Barka dai . Naka sunan fa ? Na san cewa Littafi Mai Tsarki littafi ne mai kyau amma ba na masa kallon littafin tarihi . Brian : Babu matsala . Eric : A wace hanya ce wannan ya zama misalin tabbataccen tarihi ? Eric : Bayanin na da ban sha’awa . An ambata shi a Luka sura 3 , aya ta 1 , tare da wasu jami’an gwamnati na zamanin . Ga dalilin da ya sa na faɗa hakan : Tun da aka halicci ’ yan Adam har zuwa yau , ainihin bukatunmu ba su canja ba . Brian : Littafi Mai Tsarki zai iya inganta rayuwarmu a dukan fannonin nan . Hakika , za mu iya ce da shi tsohon littafi da ke da amfani yanzu . Brian : Littafi Mai Tsarki yana ɗauke da ƙa’idodin da amfaninsu bai rage ba tun da aka rubuta su ƙarnuka da dama da suka wuce . Brian : Gaskiya ne . Amma yin hakan ba cin tuwo ba ne . Littafi Mai Tsarki ya taimaka wa ni da matata mu san yadda za mu kasance da sanin yakamata . Kalli shafin farkon . Wurin ya ce : “ Ya kamata mata da miji su nuna ƙauna da daraja ga juna . Tun da dukan maza da mata ajizai ne , gafarta wa juna yana da muhimmanci sosai domin yana kawo farin ciki a aure . ” Hmm , ina son abin da aka faɗa a nan . Akwai nassin da aka rubuta a wurin , wato , Afisawa 5 : 33 . Brian : Abin da nake nufi shi ne , kowane namiji yana son matarsa ta girmama shi . Mace kuma tana so mijin ya nuna mata cewa yana son ta sosai . Brian : Idan a kowane lokaci mijin yana nuna wa matarsa cewa yana sonta , kana ganin matar ba za ta girmama shi sosai ba ? Eric : A gaskiya , yanzu na gano cewa Littafi Mai Tsarki yana da muhimmanci fiye da yadda nake tsammani . Ka yi tunani a kan yadda ’ yan Adam za su amfana idan gwamnati guda ta mallaki dukan duniya . A yau , mutane da yawa suna shan wuya domin talauci , alhali kuma wasu suna da wadata sosai . Wasu masu mulki suna wulaƙanta talakawansu . Nan ba da daɗewa ba , Yesu zai halaka dukan miyagu kuma zai sa salama da kwanciyar rai su kasance a dukan duniya . — Karanta Mikah 4 : 3 , 4 . SHAFI NA 19 • WAƘOƘI : 98 , 104 ▪ Ka Kasance da Tawali’u da Tausayi Kamar Yesu ▪ Ka Kasance da Ƙarfin Zuciya da Basira Kamar Yesu 2 : 21 ) Da yake mu ajizai ne , za mu iya bin misalin Yesu daidai wa daida kuwa ? ▪ Jehobah ne Yake Ja - gorar Aikin Koyarwa da Muke Yi a Dukan Duniya A talifi na biyu kuma , za mu tattauna wasu ci gaba da aka samu a zamaninmu da suka taimaka mana wajen yi mutane wa’azin bishara a faɗin duniya . 29 Amsoshin Tambayoyin Masu Karatu sa’ad da suke wa’azi gida - gida a tsibirin Bali a Indonisiya kuma mai gidan ya karɓe su bisa ga al’adar ƙasar Akwai majagaba na musamman 369 da ke hidima a tsibirai 28 Alal misali , suna iya zama su saurari taron a wani ɗaki a Majami’ar Mulki da ke da lasifika . Idan ba za a iya magance batun ba kuma ƙamshin turare yana damun wasu ainun , dattawa za su iya shirya a ɗauka musu jawaban taron da rakoda ko kuma a shirya su saurari taron ta tarho a gidajensu , kamar yadda ake wa waɗanda ba sa iya fita daga gidajensu saboda wata larura . Amma , ba a ba da wannan shawarar da niyyar mai da ita dokar da za a riƙa bi a taron ikilisiya ba , kuma bai kamata a bayyana shi hakan ba . Yayin da muke zama a wannan zamanin , dukanmu muna shan wahalar sakamakon ajizancin da muka gāda . Dutsen da aka rubuta sunan Bilatus a kai da yaren Latin Wannan rubutun ba cikakkensa ba ne amma an ce a asali rubutun yana cewa : “ Gwamnar Yahudiya , Bilatus Ba - bunti ya saɗaukar da wannan ginin ga alloli masu girma . ” Wannan gini da ake maganarsa wataƙila yana nuni ga wani haikali da ke ɗaukaka Sarkin Roma mai suna Tiberius ne . An sake bincika wannan batun kuma an ga cewa ya dace a yi gyara . na 8 ga Agusta , 2000 , a Turanci shafuffuka na 8 - 10 . Ta yaya za ka zama mai tawali’u kamar Yesu ? Me ya sa yin koyi da Yesu zai sa mu kusaci Jehobah ? 2 , 3 . ( a ) Me ya sa Jehobah ya tanadar mana da tarihin Ɗansa , kuma mene ne Jehobah yake so mu yi ? Nuna tawali’u na bukatar ƙarfin zuciya da gaba gaɗi . Ɗan Allah mai tawali’u ne tun yana sama a matsayin mala’ika mai iko da kuma sa’ad da ya zo duniya a matsayin ɗan Adam . Bari mu tattauna wasu misalai . Yahuda , wani Marubucin Littafi Mai Tsarki ya rubuta wani misali game da rayuwar Yesu kafin ya zo duniya . Gardamar a kan “ jikin Musa ” ne . Babu shakka , shi mai tawali’u ne ! A maimakon haka , ya miƙa dukan ɗaukaka ga Ubansa . ( Mar . Akasin haka , ya ɗauke su da mutunci , ya yabe su don halaye masu kyau da suke da shi kuma ya nuna cewa ya amince da su . ( Luk . ( Yoh . 13 : 3 - 15 ) Ya nuna cewa shi mai tawali’u ne da gaske a yadda ya yi biyayya . Ka la’akari da W . ( Karanta Ishaya 40 : 12 - 15 . ) Wannan halin mai tawali’u ne ! ( Luk . 1 : 78 ; 2 Kor . 1 : 3 ; Filib . Mutum mai tausayi yana saurin yin abin da ya dace don ya taimaka wa wasu . Mene ne ya nuna cewa Yesu ya ji tausayin mutane , kuma mene ne tausayi ya motsa shi ya yi ? Sa’ad da ya ga abokiyarsa Maryamu da waɗanda ke tare da ita suna kuka don ɗan’uwanta Li’azaru ya mutu , Yesu “ ya yi kuka ” a fili . Bayan haka , tausayi ya motsa shi ya ta da Li’azaru daga matattu kamar yadda ya ta da ɗan wata gwauruwa . ( Luk . 7 : 11 - 15 ; Yoh . 15 : 32 - 38 ; 20 : 29 - 34 ; Mar . 1 : 40 - 42 . ( Ka duba hoton da ke shafi na 5 . ) ( Mat . 11 : 28 - 30 ) Ya gaya wa mabiyansa cewa Allah yana jin tausayin kowane bawansa , har da “ ƙanƙanana , ” wato waɗanda mutanen duniya ba sa ganinsu da mutunci . — Mat . Ta yaya za mu nuna cewa muna jin tausayin mutane da gaske ? Mu kasance masu tausayi . Ta yaya za ka iya nuna tausayi ga mutane ? ( 2 Kor . 6 : 11 - 13 ) Ka saurari mutum da kyau sa’ad da yake gaya maka damuwarsa . Tausayi ne yake motsa mu mu ɗauki mataki don mu inganta rayuwar mutane , musamman ma waɗanda suke kamar lagwanin da wutarsa ya kusan mutuwa . Shin akwai wani tsoho ko tsohuwa da ke bukatar taimako don zuwa taro ko wa’azi ko kuma zuwa wajen likita ? 3 : 17 , 18 ) Mafi muhimmanci , za mu iya nuna tausayi ta wajen yin wa’azi da ƙwazo sosai . 5 : 14 ) Mene ne za mu faɗa don mu ƙarfafa irin waɗannan masu baƙin ciki ? ( Yoh . 6 : 44 ) Za mu iya tabbatar musu cewa Jehobah yana ƙaunar bayinsa “ masu - karyayyar zuciya ” ko kuma “ ruhu mai - tuba . ” ( b ) Mene ne za mu tattauna a talifi na gaba ? M . 20 : 28 , 29 ) Kada ku manta cewa ku ne ke da hakkin ciyar da , ƙarfafa da kuma wartsakar da tumakinsa . ( Isha . 32 : 1 , 2 ; 1 Bit . 5 : 2 - 4 ) Saboda haka , dattijo da ke da tausayi ba ya tilasta wa tumakin ta wajen kafa dokoki ko kuma ya sa su ji cewa laifi ne idan ba su yi wani abin ba , alhali abin ya fi ƙarfinsu . Bari mu duba waɗannan shawarwarin da ke gaba . Idan wanda aka horar ya mai da hankali kuma ya yi koyi da wanda yake taimakonsa , wataƙila a sami amfani mai kyau . ( Luk . 6 : 40 ) Sabon mai shela zai ji daɗi idan yana tare da wanda zai saurare shi kuma ya taimaka masa idan da bukata . ( Luk . 10 : 1 ) Suna iya ƙarfafa juna yayin da suke wa’azi tare . Wane ayyuka ne ya yi ? Ko da wane irin sakamako ne ka samu a wa’azi , kasancewa da abokin wa’azi zai ba wa kai da abokin wa’azinka damar ƙarfafa “ juna . ” — 1 Tas . 5 : 11 . Yin la’akari da waɗannan dalilan zai taimaka maka ka ci gaba da yin wa’azi da ƙwazo . Bayan haka , sai ka yi bimbini a kan dalilan da kuma nassosi da suka goyi bayan haka . Bayan da mutanen suka zama abokanmu , sai muka soma ziyararsu su a kai a kai . ” Misali na uku ya ƙunshi yin wa’azi ta tarho . Wata ’ yar’uwa mai suna Judy ta rubuta wasiƙa zuwa babban hedkwatarmu don ta nuna godiya ga shawarar da aka bayar game da yin wa’azi ta tarho . Zai dace ka yi amfani da su . Idan ka cim ma makasudanka , za ka yi farin ciki kuma ka sami gamsuwa cewa kana iya ƙoƙarinka don ka yi wa’azin bishara . 3 : 19 . Hakkinmu ne mu yi wa mutane wa’azin bishara . — A . Muna nuna ƙaunarmu ga Jehobah da Yesu ta yin wa’azin bishara . — Yoh . 14 : 15 ; 1 Yoh . 5 : 3 . 43 : 10 - 12 ; 2 Kor . Ka karanta aƙalla nassi ɗaya a duk lokacin da kake tattaunawa da wani idan hakan zai yiwu . Ka koma don ka ziyarci duk wani da ya saurari wa’azin Mulkin . Mutane fiye da 210,000 da suka hallara ko kuma suka saurari jawabin ta Intane sun yi tafi sosai saboda murna . Mene ne mutane suka faɗa game da littafin ? Ana rubuta harufan yaren Japan a tsaye ko kuma a kwance , kuma an buga littattafai kaɗan da kuma wasu sababbin littattafanmu da harufa na kwance . Ga mutanen ƙasar Japan , wannan tsarin yana da sauƙin karantawa . Ƙari ga haka , maimakon kan magana ya kasance a saman kowane shafi , an mai da su ƙananan jigogi a cikin littafin don masu karatu su gane muhimman darussan . Ta yaya wannan littafin Matta zai taimaka wa mutanen ƙasar Japan ? Ga yawancin mutanen Japan , idan aka ambaci Littafi Mai Tsarki , Yesu Kristi ne yake zuwa zuciyarsu . Wata ’ yar’uwa ta ce : “ Yanzu zan iya rarraba wa mutane Kalmar Allah a yankinmu . An saka wannan littafin Matta a cikin littattafan da za a riƙa bayarwa a wa’azi a inda akwai jama’a . Bayan awa ɗaya , sai matar da aika mata saƙo ta ce ta karanta wani sashen littafin kuma tana neman ƙarin bayani . Charles Taze Russell ne ya ja - gorance su , sun yi bincike a kan fansa na Kristi kuma suka gane cewa tana da muhimmanci a cikar nufin Jehobah . Hakan ya motsa su su nuna godiya ta yin taron tuna mutuwar Yesu kowace shekara . — 1 Kor . Ɗan’uwa Russell ya soma wallafa Zion’s Watch Tower , ( Hasumiyar Tsaro ) da ke bayyana cewa tanadin fansa ya nuna cewa Allah yana ƙaunar ’ yan Adam sosai . A kowace shekara , mutane da suke zuwa birnin Pittsburgh don Tuna da Mutuwar Yesu suna ta ƙaruwa . Hasumiyar Tsaro ta ce mutane su “ zo da zuciya ɗaya su nuna ƙaunarsu ga Ubangiji da kuma ’ yan’uwansa da kuma koyarwarsa . ” Yayin da adadin Ɗaliban Littafi Mai Tsarki yake ƙaruwa , adadi da girman wuraren da ake taron Tuna Mutuwar Yesu a faɗin duniya ma sun ƙaru . Amma , ana ba da ruwan inabi ga waɗanda suke gani ya kamata “ a yi amfani da ruwan inabi da ya kwana . ” Littafin nan Jehovah , da aka wallafa a shekara ta 1934 ya ce bai dace a yi taron nan “ da baƙin ciki ” don mutuwar azaba da Yesu ya yi ba . Amma , zai dace a yi taron da “ farin ciki ” domin Yesu ya soma sarauta tun shekara ta 1914 . A yanzu , an san taro mai girma a matsayin masu ibada da aminci , waɗanda suke da begen kasancewa a aljanna a duniya . A wannan “ lokaci mai muhimmanci sosai , ” kamfen na musamman na wa’azi ya ba da zarafi wa dukan ’ yan’uwa su nuna godiya don fansar . A shekara ta 1932 , Bulletin ( Hidimarmu ta Mulki ) ta ce kada Kiristoci su zama masu cin ishara ba tare da yin wa’azi ba . Hidimarmu ta Mulki ta ce game da shafaffu : “ Za su yi farin ciki sosai idan suka yi wa’azin Mulki . ” Daren taron Tuna Mutuwar Yesu , shi ne mafi tsarki ga dukan mutanen Jehobah . A shekara ta 1930 , Pearl English da ’ yar’uwarta Ora , sun yi tafiya na kilomita 80 don su halarci taron Tuna Mutuwar Yesu . ( b ) Mene ne zai taimaka mana mu ci gaba da bin hanyar da za ta sa mu sami ceto ? SA’AD DA muka zama almajiran Kristi , kamar mun soma wata tafiya . Amma , ya kamata mu yi hattara don kada wannan duniya ta raba hankalinmu . ( 1 Yoh . Yesu ya kafa mana misali mai kyau . Ta wajen yin nazarin abin da Littafi Mai Tsarki ya ce game da Yesu , za mu san shi . ( Karanta 1 Bitrus 1 : 8 , 9 . ) 2 : 21 ) Idan muka bi sawunsa da kyau , za mu sami ceto don shi ne burinmu na kasancewa da bangaskiya . 27 : 14 ) Ƙauna za ta sa mu kasance da ƙarfin zuciya ko da hakan zai sa mu cikin hadari . ( Ka duba hoton da ke shafi na 10 . ) Ka lura da abin da ya faru sa’ad da Yesu yake “ cikin haikali , yana zaune a tsakiyar malamai . ” Duk da haka , a lokacin da suke cin jibin Idin Ƙetarewa , Yesu ya gaya wa Yahuda : “ Abin da kake yi , ka yi shi da hanzari . ” Ko da yake rayuwarsu tana cikin hadari , ya kāre almajiransa . ( Yoh . 14 : 60 - 65 ) Yesu ya kasance da aminci ga Allah kuma ya mutu a kan gungumen azaba . 19 : 28 - 30 . ( Karanta Zabura 86 : 12 . ) Za a iya matsa muku ku amince da koyarwar juyin halitta . Da yake mu Kiristoci na gaskiya ne , muna bukatar “ yin magana gaba gaɗi cikin Ubangiji . ” ( A . M . 22 : 37 - 39 ) Da yake Allah ya ba mu ƙarfin zuciya , ba za mu daina yin wa’azi ba . 4 : 4 ) Kuma za mu ci gaba da wa’azin bishara ko da mutane ba sa son sauraronmu ko suna mana ba’a ko kuma tsananta mana . — 1 Tas . Dogara ga Allah yana sa mu kasance da bangaskiya da ƙarfin zuciya a lokacin da muke shan wahala . Ba za mu karɓi magani da zai saɓa wa ƙa’idodin Littafi Mai Tsarki ba . ( A . 34 : 18 . 11 : 12 , 13 ) Shi “ mai - jinkirin fushi ” ne . ( Mis . 2 : 1 - 5 , 10 , 11 ) Da yake babu mai basira kamar Yesu , yana da muhimmanci sosai mu bi misalin da Yesu ya kafa . A lokacin da yake magana da almajirai biyu da suke tafiya zuwa Immawus bayan ya tashi daga matattu , Yesu ya bayyana “ musu al’amura na bisa kansa ” kamar yadda aka ambata a cikin Nassosi . Basira ta taimaka wa Yesu ya kame kansa , kuma ya zama “ mai - jinkirin fushi . ” ( Mis . 16 : 32 ) Shi “ mai - tawali’u ” ne . ( Mat . 11 : 29 ) A koyaushe yana haƙuri da almajiransa duk da kasawarsu . ( Mar . 14 : 34 - 38 ; Luk . ( Karanta . ) 10 : 1 - 12 ; Yoh . 14 : 12 ) Ya yi wa mabiyansa alkawari cewa zai ci gaba da goyon bayansu a wannan aikin “ har matuƙar zamani . ” — Mat . ( Afis . 4 : 29 ) A lokacin da muke wa mutane wa’azi game da Mulkin Allah , ya kamata furucinmu ya kasance “ mai daɗin ji . ” ( Kol . 4 : 6 , LMT ) Ya kamata mu fahimci bukatun waɗanda muke musu wa’azi kuma mu faɗi abin da ya dace . A ra’ayinmu da halinmu . 19 : 11 ) Basira tana taimaka mana mu zama masu sanin yakamata . 1 - 3 . Waɗanne ƙalubale ne almajiran Yesu suka fuskanta a yin wa’azin bishara ga “ dukan al’ummai ” ? BA ƘARAMIN aiki ba ne Yesu Kristi ya ba wa mabiyansa . Ya umurce su cewa : “ Ku tafi , . . . ku almajirtar da dukan al’ummai . ” Babu shakka , almajiran Yesu suna ƙaunar Yesu kuma suna son bisharar . Duk da haka , wataƙila sun yi tunanin yadda za su iya cika umurnin da aka ba su . Me ya sa ? Yesu ya gaya wa almajiransa cewa za a ƙi jininsu kuma za a tsananta musu . Ƙari ga haka , za a kashe wasu daga cikinsu . 1 : 8 ) Hakika , wannan ba ƙaramin aiki ba ne ! Wane sakamako ne almajiran Yesu a ƙarni na farko suka samu a wa’azi ? A ƙarni na biyu Kiristoci . . . sun soma da’awa cewa ikon Allah ne ya sa duniya ta karɓi Addinin Kirista . ” Abin da muka sani shi ne Jehobah yana son a yi wa’azin bishara , amma Shaiɗan bai so hakan ba . Kiristoci sun yi amfani da hanyoyin da aka tsara a Daular Roma sosai . Waɗannan hanyoyin suna da tsawon kilomita 80,000 kuma sun shiga kusan kowane lardin da ke Masarautar . Ko da yake sun fuskanci matsaloli , amma manzo Bulus da kuma wasu Kiristoci sun yi tafiya zuwa wurare dabam - dabam a daular ba tare da fasfo ko biza ba . A lokacin , ba masu kula da shige da fice kuma ba a bincike sa’ad da ake ƙetare iyaka . Ƙari ga haka , da yake sojojin ruwa na Roma suna zagaya ko’ina , ba a haɗuwa da mafasan teku . Littafin codex ya sa bincika nassi ya kasance da sauƙi ( Ka duba sakin layi na 12 ) ( b ) A wane lokaci ne Kiristoci suka yi amfani da littafin codex sosai ? Littafin Matta kaɗai zai cika naɗaɗɗen littafi guda . A wannan lokacin ne wani nau’in littafi da ake kira codex ya fito . Wannan nau’in ya kusan kama da tsarin littafi da muke amfani da shi yanzu . Mai amfani da codex zai iya duba wani nassi da yake so ba tare da ɓata lokaci ba . 13 , 14 . ( a ) Ta yaya Bulus ya yi amfani da ’ yancinsa na ɗan Roma ? Amsar ita ce a’a . Sa’ad da Bulus ya bayyana cewa shi haifaffen ɗan Roma ne , sai “ waɗanda ke shirin tuhumarsa , suka rabu da shi nan da nan . Shi ma shugaban da ya fahimci Bulus Barome ne sai ya tsorata , ga shi kuwa , ya ɗaure shi . ” — A . M . 25 : 8 - 12 ) Ta hakan , tsarin dokar Roma ya sa an yi “ kariyar bishara da tabbatar da ita ” a shari’ance . — Filib . A waɗanne wurare ne Yahudawa suka kasance a ƙarni na farko ? Ƙarnuka kafin wannan lokacin , Assuriyawa da kuma Babiloniyawa sun kwashi Yahudawa daga ƙasarsu kuma sun kai su bauta . An ce sama da mutane miliyan 4 cikin miliyan 60 da ke Daular Roma Yahudawa ne . ( b ) Wane tsarin Yahudawa ne almajiran Yesu suke bi ? Sukan haɗu a majami’a ko kuma a fili don su rera waƙoƙi , su yi addu’a kuma su tattauna Nassosi . Waɗanne ƙalubale ne Kiristoci na zamani suka fuskanta ? ƊALIBAN Littafi Mai Tsarki * da suka soma wa’azi sama da shekaru 130 da suka shige sun fuskanci ƙalubale da yawa . ( R . Yoh . 12 : 12 ) Ban da hakan , a “ kwanaki na ƙarshe ” na wannan ‘ mugun zamani ’ ne za su yi wa’azin bishara . — 2 Tim . Yoh . 18 : 1 - 4 ) Ya koyar da mu don mu amfana , kuma ya taimaka mana mu koyar da nufinsa ga wasu . Hakan ba ya nufin cewa Jehobah yana hangen abin da zai faru don ya sarrafa yanayin a yadda za mu ji daɗin yin wa’azin bishara . A shekara ta 1950 , sun fassara New World Translation of the Holy Scriptures gaba ɗayansa ko sashensa zuwa harsuna sama da ɗari da ashirin . Wani zai iya yin wannan tambayar don a ƙarni na 20 miliyoyin mutane sun mutu sanadiyyar yaƙe - yaƙe , musamman ma yaƙin duniya na ɗaya da na biyu . A shekara ta 1944 , Shaidun Jehobah a faɗin duniya ba su kai 110,000 ba . Ya kamata mu gode cewa za mu iya yin wa’azin bishara a waɗannan lokatan da ake kwanciyar hankali , ko ba haka ba ? Wane ci gaba ne aka samu a fannin sufuri , kuma ta yaya hakan ya taimaka a wa’azin bishara ? Waɗannan sun haɗa da masu kula da da’ira da membobin Kwamitin da Ke Kula da Ofisoshin Shaidun Jehobah da masu wa’azi a ƙasashen waje . Hakika , ci gaba da aka samu a sufuri ya taimaka wajen tabbatar da haɗin kai tsakanin bayin Jehobah . — Zab . Mutane da yawa sun amince cewa Turanci ne yaren da ake yi gama gari a yau . Ta yaya Shaidun Jehobah suka amfana daga dokoki da kuma hukunce - hukunce da kotuna suka yanke ? 24 : 9 . Amma a shekaru ɗari biyu da suka shige , an sami ci gaba sosai a masana’antun buga littattafai . Samar da takardu da kuma yi wa littafi bango sun yi sauƙi . Ta yaya hakan ya inganta aikinmu ? Bayin Allah sun yi amfani da abubuwa dabam - dabam da aka ƙirƙiro a shekaru 200 da suka shige don yin wa’azin bishara . KOFI 237,600,000 Amma , abin baƙin cikin shi ne : Muna mutuwa . Littafi Mai Tsarki ya gaya mana cewa Allah ya halicce mu da sha’awar yin rayuwa har abada da kuma sha’awar sanin abin da hakan yake nufi . Idan amsarka a’a ce , to ka yi daidai . A duk lokacin da muka ga cewa mummunar abu za ta auko mana , mukan nemi hanyoyin guje ta . Shin akwai abubuwa da za su iya tabbatar mana cewa za a kawar da wannan maƙiyiyar ? Jehobah , wanda shi ne Mahalicci , bai yi mutane don su yi rayuwa na ’ yan shekaru kawai sa’an nan su mutu ba . A duk tarihin ’ yan Adam , mutane sun ƙoƙarta su kawar da mutuwa , amma ba su yi nasara ba , kuma har yanzu suna kan neman hanyar kawar da ita . Masana kimiyya sun fitar da rigakafi da kuma magunguna da dama don shawo kan wasu cututtuka . Duk da haka , ba a kawar da mutuwa ba tukun . Hakan ya yi daidai da abin da Littafi Mai Tsarki ya faɗa cewa : ‘ Turɓaya za mu koma . ’ — Mai - Wa’azi 3 : 20 . Idan muna so mu san yadda yin imani da Yesu yake da alaƙa da ceto , wajibi ne mu fara sanin dalilin da ya sa muke mutuwa . Wasu suna ganin itacen na wakiltar jima’i , amma hakan ba gaskiya ba ne . Jehobah ya kira itacen “ itace na sanin nagarta da mugunta ” domin yana wakiltar ikonsa na kafa wa mutane dokoki . Amma sa’ad da ya mutu , ya zama turɓayar ƙasa . — Farawa 2 : 7 ; Mai - Wa’azi 9 : 5 , 10 . Dukanmu ’ ya’yan Adamu ne . Bulus ya kwatanta irin mummunan halin da muke ciki sa’ad da ya ce : “ Ni kuwa mai halin mutuntaka ne , bautar zunubi kawai nake yi . Amma Yesu bai “ yi zunubi ba ” kamar yadda Adamu ya yi . Bayan kwana uku , Jehobah ya ta da shi daga mutuwa a matsayin ruhu domin ya iya komawa sama . Ta hakan , Yesu ya samo mana abin da Adamu ya yi watsi da shi . Jehobah yana cika dukan alkawuransa . Zai albarkace ka yanzu kuma za ka kasance da begen yin rayuwa a cikin Aljanna a duniya har abada , ba tare da mutuwa ko “ baƙin ciki , ko kuka , ko azaba ” ba . ( 3 ) Ya ɗaukaka kararsa zuwa gaban Kaisar , wanda shi ne sarkin Roma , domin ya yanke hukuncin da kansa . — Ayyukan Manzanni 16 : 37 - 39 ; 22 : 25 - 28 ; 25 : 10 - 12 . Makiyayin zai biya idan wani tunkiya ko rago ya ɓace . © 2015 Watch Tower Bible and Tract Society of Pennsylvania ▪ “ Haka Nan Ya Gamshe Ka Sarai ” ▪ Taimaka wa ’ Yan’uwan Kristi da Aminci Sa’ad da Yesu yake bayyana alamar zuwansa , ya yi kwatance - kwatance biyu da za mu bincika . Na ɗaya game da bayi da aka ba wa talanti , na biyun kuma game da ware mutane a matsayin tumaki da awaki . Me ya sa Yesu ya yi waɗannan kwatance - kwatancen , kuma ta yaya suka shafe mu ? YAWAN JAMA’A MASU SHELA TARIHI David : An haife ni a shekara ta 1945 , a wani yankin Shropshire da ke ƙasar Ingila . Mahaifina ya lura cewa tun da nake yaro , ina sha’awar yin rawa a duk inda na ji ana kiɗa . Ɗaya daga cikin masu tsara rawar ya kafa wani babban kamfani a Wuppertal , a ƙasar Jamus kuma ya zaɓe mu mu riƙa yin rawa . Irin wannan rayuwar gasa takan sa mutum ya riƙa yawan tunani game da kansa kuma abin da muka sa a gaba shi ne sana’armu ta yin rawa . Ni da David na da burin zama taurari da suka shahara sosai . Da yake na yi girma a karkara , sai na soma sha’awar yin rayuwa a karkara . Amma ta yarda mu yi aure kuma muka soma yin rayuwa a karkara duk da cewa ba ta taɓa yin irin wannan rayuwa ba . David ya ba ni shawara na koyi tuƙa mota , kuma wata rana da na ziyarci wani gari kusa da mu , sai na haɗu da Gael . 14 : 28 ; 17 : 3 ) A lokacin ne na soma ganin sunan Allah , wato Jehobah , a cikin Littafi Mai Tsarki . — Fit . 6 : 3 . Littafi Mai Tsarki ya taimaka mini na fahimci yadda Jehobah yake ɗaukan waɗanda suke ‘ sujada ga . . . allan sa’a . ’ A wannan lokacin , na haifi ’ yarmu ta biyu , kuma sanin cewa za mu iya yin rayuwa har abada a cikin aljanna a duniya ya burge ni ƙwarai . David : A lokacin da na fahimci cikar annabce - annabcen Littafi Mai Tsarki , kamar waɗanda suke cikin Matta sura 24 da kuma littafin Daniyel , sai na tabbata cewa wannan shi ne addini na gaskiya . Saboda haka , da shigewar lokaci sai na daina kasancewa da dogon buri . Na koya daga Filibiyawa 2 : 4 cewa bai kamata na riƙa son zuciya da burin kasancewa da babbar gona ba . Mun yi farin ciki sosai don dukan yaranmu uku sun soma hidimar majagaba sa’ad da suka gama makaranta . Sai muka koma Ingila don mu taimaka da aikin gini da ake yi Bethel da ke Landan . Da yake ina da masaniya game da noma , an ce in yi aiki a gonar da ke Bethel a lokacin . Gwen : Sana’armu ta farko , wato yin rawan ballet , sana’a ce mai ƙayatarwa amma ba ta sa farin ciki na gaske . Ta sa mu farin ciki na gaske kuma za ta kasance har abada . Taimaka wa mutane da yawa su koyi abubuwa da za su sa su sami rai na har abada yana sa mu farin ciki matuƙa . Waɗannan “ wasiƙu ” na yabo sun fi sunan da mutum zai yi a wannan duniya . ( 2 Kor . 3 : 1 , 2 ) Da a ce ba mu soma bauta wa Jehobah ba , da kawai abubuwan da za mu kasance da su su ne tarihinmu da tsofaffin hotuna da kuma takardun tsarin wasanni da muka yi a dā . 15 : 20 ; 2 Sam . Ta yaya muka canja yadda muke bayyana labaran Littafi Mai Tsarki da shigewar lokaci ? ( Ka duba hoton da ke shafin nan . ) SHIN za ka iya kwatanta irin “ murna a cikin Ruhu Mai - tsarki ” da Yesu Kristi ya yi ? Yana son ya san yadda za su yi wa’azin . M . 4 : 13 ; Mar . 6 : 3 ) Amma almajiransa sun dawo daga wa’azi suna farin ciki . 18 : 1 - 4 ) Ta yaya suka amfana daga kasancewa da tawali’u ? Jehobah ya taimaka musu ta ruhu mai tsarki su fahimci wasu koyarwar Littafi Mai Tsarki masu muhimmanci da yake suna da tawali’u . Amma Shaiɗan ya makantar da malaman addinin Yahudawa da yake su masu fahariya ne . Da farko , mun sami Hasumiyar Tsaro a Turanci mai sauƙi . ’ Yan’uwa da yawa sun rubuta wasiƙu zuwa ga Hukumar da Ke Kula da Ayyukan Shaidun Jehobah don su nuna godiyarsu . Ta ce : “ Nakan yi zamana shiru . Wani Ɗan’uwa da yake da begen zuwa sama da ya daɗe yana bauta wa Jehobah ya ce : “ Na karanta littafin Ayuba a wannan sabon juyin , sai na ƙara fahimtarsa da kyau . ” ( Mat . 24 : 45 - 47 ) An bayyana cewa bawan nan mai aminci shi ne Hukumar da ke Kula da Ayyukan Shaidun Jehobah , kuma “ iyalin gidansa ” su ne dukan shafaffu da kuma “ waɗansu tumaki ” da suke amfana daga littattafan da ake tanadarwa da suke ƙarfafa dangantakarmu da Jehobah . ( Yoh . Waɗanne labaran Littafi Mai Tsarki ne suke wakiltar wasu abubuwan da za su faru a nan gaba ? Shin za mu kammala cewa kowane mutum da abin da ya faru da wani abin da aka kwatanta a Littafi Mai Tsarki yana wakiltar wani mutum ko kuma wani abu ? Ta yaya aka bayyana labarin Naboth a dā ? A dā mun bayyana cewa Ahab da Jezebel suna wakiltar Shaiɗan da ƙungiyarsa ; Naboth yana wakiltar Yesu ; mutuwar Naboth yana wakiltar mutuwar Yesu . Shekaru da yawa , irin wannan bayanin ya ƙarfafa bayin Allah . ( b ) Mene ne littattafanmu suka fi mai da hankali a kai ? Mafi muhimmanci ma , idan aka mai da hankali ainun ga abu ko mutumin da labarin yake wakilta , yana da wuya a tuna darasin da za a koya . Wannan mutumi mai adalci ya mutu ba don yana wakiltar Yesu ko shafaffu ba , amma don shi mai aminci ne . ( Ka duba ƙarin bayani . ) Alal misali , yadda Naboth ya kasance da aminci har mutuwa ya tuna mana da yadda Yesu da kuma shafaffu suka kasance da aminci . Ya fi son yin amfani da kwatanci sa’ad da yake koyarwa . ( Mat . Mene ne za mu tattauna a talifi na gaba ? Babu shakka , Kalmar Allah tana ɗauke da wasu koyarwa da suke da ‘ wuyar ganewa ’ kuma wannan ya haɗa da rubutun da Bulus ya yi . 2 : 10 . Ta yaya “ waɗansu tumaki ” za su amfana daga almarar budurwai goma ? A talifin da ya gabata , mun tattauna cewa a waɗannan shekarun , bawan nan mai aminci ya fi mai da hankali ga darussan da labaran Littafi Mai Tsarki suke koya mana maimakon ma’anarsu a alamance . Amsar wannan tambayar tana da muhimmanci . 5 : 34 , 35 ) Su wane ne budurwoyin ? Bayan haka , ya kamata mu yi la’akari da lokaci . Shin wane lokaci ne almarar Yesu ta cika ? A duk inda Yesu ya ambata wannan kalmar , yana magana game da lokacin ƙunci mai girma sa’ad da zai zo ya yi shari’a kuma ya hukunta wannan mugun zamani . A lokacin , Yesu ya gama magana game da ‘ bawan nan mai aminci mai hikima . ’ Daga baya , Yesu ya yi amfani da almarar wajen ba wa duka mabiyansa shafaffu a kwanaki na ƙarshe shawara cewa su ci gaba da ‘ yin tsaro ’ don kada su rasa gatansu na zuwa sama . 25 : 13 ) Bari mu bincika almarar da kuma yadda shafaffu suka bi shawarar da ta ƙunsa . Saboda waɗannan halaye guda biyu : Shiri da kuma tsaro . Sun kasance da aminci kuma suka ƙi bin halin mutanen wannan muguwar duniya da ya haɗa da cika son abin duniya da lalata da son zuciya . ( a ) Wane kashedi ne Yesu ya ba da game da yin gyangyaɗi ? ( b ) Mene ne shafaffu suka yi sa’ad da aka ce : “ Ga ango ” ? Yesu ya san cewa kasawa yana iya sa mutumin da yake son ya yi tsaro sanyin gwiwa . 25 : 5 , 6 ; 26 : 41 ) Amintattu shafaffu a yau kuma fa ? * Amma yadda Yesu ya kammala almarar ya nuna cewa yana magana game da ainihin wani lokaci ne . Mu tuna cewa mun sami ƙarin haske cewa Yesu , Angon , zai zo a lokacin da ƙunci mai girma yana gab da ƙarewa don ya zartar da hukunci . Saboda haka , zai iya zama cewa tattaunawa tsakanin budurwai marasa azancin da masu hikima yana nuni ga abin da zai faru gab da ƙarshen ƙunci mai girma ne . Saboda haka , kafin a soma ƙunci mai girma , za a buga wa dukan amintattun shafaffu da suke duniya hatimi na ƙarshe . ( R . Yoh . 7 : 1 - 4 ) Daga wannan lokacin suna da tabbaci cewa za su je sama . A wannan lokacin ne za su ankara cewa ba su shirya don zuwan Angon ba . Ka tuna cewa a “ tsakiyar dare ” ne . Shin za su iya samun masu sayar da mai a wannan lokacin ? Hakazalika , a lokacin ƙunci mai girma , shafaffu masu aminci ba za su iya taimaka wa waɗanda suka yi rashin aminci ba . Idan Kristi ya zo gab da ƙarshen ƙunci mai girma , zai tattara amintattun shafaffu zuwa sama . ( Mat . 24 : 31 ; 25 : 10 ; Yoh . 14 : 1 - 3 ; 1 Tas . ( a ) Me ya sa bai kamata mu ɗauka cewa mabiyan Kristi shafaffu da yawa za su yi rashin aminci ba ? ( Ka duba hoton da ke shafi na 12 . ) Ka tuna cewa ya gama yi wa “ bawan nan mai aminci mai hikima ” kashedi cewa kada ya zama mugun bawa . Hakazalika , wannan almarar tana ɗauke da muhimmin kashedi . Hakazalika , Yesu ya ba da kashedin a almararsa da tabbaci . 10 : 16 ) A’a . Shin hakan ya shafi shafaffu ne kawai ? Kowannenmu zai iya tuna cewa budurwai marasa azanci sun roƙi masu hikima su ɗan ba su mansu . An bayyana a cikin Hasumiyar Tsaro ta 15 ga Satumba , 1950 cewa a wani lokaci mutane ko yanayi ko abubuwa da aka ambata a cikin Littafi Mai Tsarki suna wakiltar wani abu da zai faru a nan gaba . 7 : 9 ) Alal misali , an ɗauka cewa Jephthah da Ayuba da kuma Rifkatu suna wakiltar shafaffu , yayin da Deborah da Rahab suna wakiltar taro mai - girma . Amma , a shekarun baya bayan nan ba ma yin irin wannan kwatancin kuma . A wasiƙar da ya rubuta zuwa ga Ibraniyawa , Bulus ya kwatanta Malkisadik , wani sarki da kuma firist da ke hidima a matsayin Yesu , kuma ya kwatanta takamaiman kamanni da ke tsakanin su biyu . ( Ibran . Ɗan rago da aka yi hadayarsa a lokacin bikin idin ƙetarewa a Isra’ila ta dā alama ce — Lit . Lis . 9 : 2 Bulus ya yi nuni ga Kristi a matsayin “ ɗan Ragonmu na Idin Ƙetarewa . ” — 1 Kor . 5 : 7 , Littafi Mai Tsarki Saboda haka , babu wata aya a Littafi Mai Tsarki da ta nuna cewa abin da ya faru yana da wata ma’ana dabam . — Far . Sun yi da’awa cewa kome yana ɗauke da wata ma’ana da masana ne kawai za su iya fahimta , har ma da abin da bai taka ƙara ya karya ba . Alal misali , wasu sun ce adadin kifi da almajiran Yesu suka kama a daren da ya bayyana a gare su guda 153 ne ! ” Tun da ana ɗaukan cewa alkama ta fi sha’ir daraja , Augustine ya kammala cewa gurasa guda biyar tana wakiltar littattafai biyar da Musa ya rubuta amma kuma ( sha’ir tana wakiltar “ Tsohon Alkawari ” ) . To , ta yaya za mu amfana daga labarai da kuma misalai da ke Littafi Mai Tsarki ? A Romawa 15 : 4 , manzo Bulus ya ce : Dukan ‘ abin da aka rubuta a dā aka rubuta su domin koyarwarmu , domin ta wurin haƙuri da ta’aziyar littattafai mu zama da bege . ’ Amma , masu bauta wa Allah a kowane zamani za su iya amfana daga dukan “ abin da aka rubuta a dā ” ko suna cikin shafaffu ko kuma “ taro mai - girma , ” har da waɗanda suke zama a “ kwanaki na ƙarshe . ” — Yoh . 10 : 16 ; 2 Tim . Bayin Allah da yawa , maza da mata da shafaffu da waɗanda suke cikin taro mai girma sun fuskanci irin yanayin da Ayuba ya fuskanta kuma sun shaida albarkar Jehobah , da yake shi mai “ tausayi , mai - jinƙai ne kuma . ” — Yaƙ . Alal misali , a cikin ikilisiyoyinmu a yau , muna da tsofaffin mata masu aminci kamar Deborah , da dattawa masu farin jini kamar Elihu , da majagaba masu himma kamar Jephthah da maza da mata masu bangaskiya da kuma jimiri kamar Ayuba . Me ya sa Yesu ya yi kwatancin talanti ? A kwatanci na bawan nan mai aminci , Yesu ya nuna cewa ƙaramin rukunin shafaffu da aka ba aikin ciyar da iyalin gidansa a kwanaki na ƙarshe za su kasance da aminci da kuma hikima . A kwatanci na budurwai , Yesu ya nuna cewa ya kamata dukan mabiyansa shafaffu su kasance a shirye kuma su yi tsaro , tun da yake ba su san ranar ko kuma sa’ar da zai zo ba . Yesu ya ba da kwatanci na ƙarshe , wato kwatancin tumaki da awaki ga waɗanda suke da begen zama a duniya . Tun da daɗewa , littattafanmu sun yi bayani cewa Yesu ne mutumin ko kuma maigidan a kwatancin , kuma tafiya sama da ya yi a shekara ta 33 yana kama da tafiya zuwa wata ƙasa . * Kafin ya yi tafiya zuwa wata ƙasa , ya rarraba wa bayinsa talantin don yana so su yi kasuwanci da kuɗin . 6 , 7 . ( Yoh . 4 : 35 - 38 ) Yana nufin tattara mutane da yawa masu kirki waɗanda za su zama almajiransa . Kamar manomi mai ƙwazo , Yesu ba zai ƙyale gonar da ta isa girbi ba . Sa’ad da Yesu yake ba wa almajiransa umurni cewa su almajirtar da mutane , kamar dai yana ba su talanti ne , wato “ dukiyarsa . ” ( Mat . 25 : 14 ) Dukiyar ita ce wa’azi da kuma almajirtar da mutane . M . 6 : 7 ; 12 : 24 ; 19 : 20 . Mene ne aikin waɗanda suke da begen zama a aljanna a duniya ? Me ya sa muka kammala cewa Yesu zai yi lissafi da bayinsa a lokacin ƙunci mai girma ? Me ya sa muka ce hakan ? Za a yi wa almajiransa shafaffu masu ƙwazo waɗanda bayi biyu na farko suke wakilta hatimi na ƙarshe kafin a soma ƙunci mai girma . ( R . 25 : 34 . A wurin ne zai “ yi kuka da cizon haƙora . ” — Mat . A’a . Ka yi la’akari da mahallin . * Saboda haka , za mu iya cewa a kwatancin talantin , Yesu ba ya nufin cewa ’ yan’uwansa shafaffu da yawa za su zama mugaye da kuma marasa ƙwazo . 25 : 16 . Na biyu , Kristi yana so dukanmu mu kasance da ƙwazo a yin wa’azi . A zamanin Yesu , talanti guda ya yi daidai da denarii 6,000 . 13 : 24 - 30 , 36 - 43 ) Ka duba Hasumiyar Tsaro ta 15 ga Yuli , 2013 , shafuffuka na 9 - 12 . Ka duba sakin layi na 13 na talifi mai jigo : “ Ka Ci Gaba da ‘ Yin Tsaro ’ ! ” a wannan fitowar . 25 : 14 - 30 ; Luk . 19 : 12 - 27 ) A kwatance - kwatance biyun , maigidan 1 ) yana wakiltar Yesu kuma bayin suna ( 2 ) wakiltar almajiransa shafaffu . Za a buga wa waɗanda suka mutu da aminci hatimi na ƙarshe a lokacin mutuwarsu kafin a soma ƙunci mai girma . Amma ba da lissafi da aka ambata a kwatancin Yesu na talanti ya mai da hankali ne kawai ga shafaffu da ke raye a duniya a lokacin ƙunci mai girma . Ta yaya Jehobah ya tanadar mana da ƙarin haske game da kwatancin tumaki da awaki ? Su wane ne aka ba wa umurnin yin wa’azin bishara ? Ya kwatanta lokacin da “ Ɗan mutum ” zai yi wa “ dukan al’ummai ” shari’a . Sa’ad da Yesu yake ba da kwatancin , ya yi magana game da rukuni biyu , wato na tumaki da na awaki . Me ya sa mun amince cewa kwatancin yana nanata muhimmancin wa’azin bishara ? 3 , 4 . ( a ) Waɗanne muhimman abubuwa ne muke bukata mu fahimta game da kwatancin tumaki da awaki ? A shekara ta 1881 , Zion’s Watch Tower ( Hasumiyar Tsaro ) ta bayyana cewa “ Ɗan mutum ” ko kuma “ Sarkin , ” shi ne Yesu . Ta yaya muka sami ƙarin haske a shekara 1920 zuwa 1929 ? Wane lokaci ne za a ware tumaki daga awaki ? Saboda haka , za a ware tumaki daga awaki ne kafin Kristi ya soma sarauta na shekara dubu . Saboda wannan ƙarin haske da aka samu , bayin Jehobah sun ɗauka cewa za a yi wa mutane shari’a a matsayin tumaki ko kuma awaki a kwanaki na ƙarshe ne , kuma za a yi hakan ne bisa ga halin da suka nuna sa’ad da aka yi musu wa’azin bishara . * A talifin farko na mujallar , an bayyana cewa za a yi shari’a bisa tumaki da awaki ne a nan gaba . Sa’an nan , a ƙarshen zamani , Yesu za ya yi shari’a kuma ya zartar da hukunci . Wane lokaci ne za a yi shari’ar ? Da yake ƙarshen wannan zamanin ya kusa sosai , muna farin ciki cewa Jehobah ya sa mun sami ƙarin haske game da wannan kwatancin da kuma sauran kwatance - kwatancen da ke Matta surori 24 da 25 da sannu - sannu , ko ba haka ba ? Me ya sa aka ce tumakin suna da “ adalci ” ? Hakazalika , ba ya nufin cewa wajibi ne duk wanda aka ware a matsayin tunkiya ya ciyar da ɗaya daga cikin ’ yan’uwansa ko kuma ya samar masa da tufafi ko ya kula da shi ko kuma ya kai masa ziyara sa’ad da yake cikin kurkuku . Ta yaya tumakin suke yi wa ’ yan’uwan Kristi alheri ? Yana tattauna alamar zuwansa da kuma ƙarshen zamani ne . ( Mat . Amma yin wa’azin bishara ga “ dukan al’ummai ” kafin ƙarshen zamani ba ƙaramin aiki ba ne , kuma shafaffun da suka rage a duniya kaɗan ne kawai . Bayan Yesu ya tashi daga mutuwa , ya gaya wa mabiyansa cewa su almajirtar da mutane kuma su koya musu yadda za su kiyaye “ dukan iyakar abin ” da ya umurta . Saboda haka , wajibi ne dukan almajiran Kristi su yi wa’azi , ko da suna da begen zuwa sama ko na zama a aljanna a duniya . — A . Wajibi ne dukan waɗanda suke bin “ shari’ar Kristi ” su yi wa’azi . ( Gal . 6 : 2 ) Jehobah ya bukaci dukan waɗanda suke bauta masa su bi tsarin doka iri ɗaya . 24 : 22 ) Ko da yake Kiristoci ba sa bin dokar da aka ba da ta hannun Musa . Amma dukanmu muna bin “ shari’ar Kristi ” ko da mu shafaffu ne ko a’a . 13 : 17 . Nan ba da daɗewa ba , mala’iku za su sake “ iskoki huɗu na duniya , ” wato ƙunci mai girma . Hakan zai faru bayan an buga wa sauran ’ yan’uwan Kristi da suka rage a duniya hatimi na ƙarshe . ( R . ( Mat . 13 : 41 - 43 ) Saboda haka , yanzu ne ya kamata mu taimaka wa ’ yan’uwan Kristi da aminci idan muna so a yi mana shari’a a matsayin tumaki . da kuma “ Wane Gaba Ke Ga Tumaki Da Awaki ? ” Haka yake a ƙasashe da yawa . Ko da yake “ Allahnsa ya ƙaunace shi , . . . baren mata suka sa shi ya yi zunubi . ” ( Neh . Babu shakka , ba ki son ki yi cuɗanya “ marar - dacewa ” da wanda zai sa ki bijire daga bauta wa Jehobah . ( 2 Kor . 6 : 14 ) Kiristoci da yawa a yau sun bi wannan doka mai kyau na Allah da yake kāre su kuma sun fahimta cewa wannan tafarkin da suka ɗauka ya dace . Wani misali kuma shi ne na Ndenguè a ƙasar Kamaru . Tana da shekara 19 sa’ad da ta yi aure . Saurayinta ya yi alkawari cewa zai bar ta ta riƙa zuwa taro . Ta ƙi bin shawararsu duk da matsin , ƙari ga haka , ta ga wasu ’ yan’uwa mata suna samun waɗanda za su aura a ƙungiyar Jehobah . Ta ce : “ Sai na yi tunani cewa da yake Jehobah Allah mai farin ciki ne , na tabbata cewa zan iya yin farin ciki ko ina da aure ko babu . Me ya sa ? Ya daɗa da cewa : “ Ina jin daɗi domin muna fita wa’azi tare , muna nazari tare kuma muna bauta wa Jehobah tare . Ya kamata ki yi tunanin dalilin da ya sa ba ki yi aure ba . Duk da haka , idan kina so ki yi aure , Allah ya san yadda zai biya bukatarki . — Zab . — Yadda Za Su Iya Amfanar Ka 12 Amsoshin Tambayoyi Daga Littafi Mai Tsarki 16 ( Ka danna KOYARWAR LITTAFI MAI TSARKI > AN AMSA TAMBAYOYIN LITTAFI MAI TSARKI ) ABIN DA KE SHAFIN FARKO | SHIN YA DACE KA YI NAZARIN LITTAFI MAI TSARKI ? Me ya sa ? * “ Ya yi wuya ainun . ” Duk da haka , ban sami amsoshi ga tambayoyin da nake yi game da Allah ba . “ Na karanta Littafi Mai Tsarki , amma ban gane ba . Sai na yi addu’a ga Allahn da aka ambata a cikin Littafi Mai Tsarki . SUNA : Ana kiransa bi·bliʹa a Helenanci kuma yana nufin “ ƙananan littattafai ” LOKACIN DA AKA RUBUTA : Wajen mutane 40 ne suka rubuta kuma ya ɗauki sama da shekaru 1,600 daga shekara ta 1513 kafin haihuwar Yesu zuwa wajen shekara ta 98 bayan haihuwar Yesu * A shekara ta 2014 , Shaidun Jehobah sama da 8,000,000 a ƙasashe 240 sun yi nazari da mutane kusan 9,500,000 a kowane wata . “ Nazarin ya amsa tambayoyina da dai sauransu . ” — Bertha , Meziko . “ An yi nazarin a gidana kuma a lokacin da ya dace da ni . “ Nazarin yakan ɗauki tsawon minti 15 zuwa 30 , amma a wasu lokuta yakan wuce hakan idan na ga dama . ” — Viniana , Ostareliya . Mutane da yawa suna keɓe awa ɗaya ko sama da hakan kowane mako don su yi nazarin Littafi Mai Tsarki . yana ɗauke da darussa 19 . Za ka iya kammala kowane darasi a tsawon lokacin da ya dace da kai . Abin da na koya ya taimake ni sosai in zama mutumin kirki . Amma Shaidun Jehobah sun gaskata cewa tuna da mutuwar Yesu ya fi muhimmanci . Shirley : Kina nufin Jibin Maraice ? Ana kuma ce da shi Jibin Maraice na Ubangiji . “ Sai ya ɗauki gurasa , bayan ya yi godiya ga Allah , ya gutsuttsura , ya ba su , ya ce , ‘ Wannan jikina ne da za a bayar dominku . Ku riƙa yin haka domin tunawa da ni . ’ ” Bayan da ya umurci mabiyansa su tuna da shi , Yesu ya bayyana musu dalla - dalla abin da ya kamata su tuna game da shi . Megan : Yawancin mutane ma ba su fahimci hakan ba , domin batun hadayar Yesu yana da wuyar fahimta . Shirley : E , ki ci gaba . Shirley : Ba damuwa . Ƙari ga hakan , da babu wanda zai mutu . Amma , abubuwa ba su kasance yadda ya kamata ba . Shirley : Gaskiya fa , Adamu da Hawwa’u sun ci ’ ya’yan itacen da aka hana su ci . Wannan zaɓin da suka yi ya shafe su da kuma zuriyarsu . Dukansu za su kasance masu zunubi . Amma ba shi ke nan ba . Allah ya ƙudura cewa Adamu da Hawwa’u za su mutu sanadiyyar zunubinsu , amma mu zuriyarsu muna da begen yin rayuwa ba tare da wahala ba . Dalilin da ya sa Allah ya yi mana tanadin fansa ke nan . Hakika , Allah ya yi baƙin ciki sosai sa’ad da ’ ya’yansa na farko suka yi tawaye . Akwai wata hanya kuma da fansar baiwa ce daga Allah . Megan : Babu shakka , kina da yara don na ga kayan wasa a cikin gidanki . Shirley : E , ina da yara biyu , mace da namiji . Ina nufin yadda ya ji sa’ad da ya ga aka tsare Ɗansa , aka yi masa ba’a kuma aka yi masa dūkan tsiya . Shirley : E , na fahimta . Ta Yaya Mutuwar Yesu Za Ta Sa Dukan ’ Yan Adam Su So Juna ? Babu shakka , ’ yan kimiyya za su ci gaba da ƙirƙiro sababbin abubuwa . Amma , Allah yana shirya wa ’ yan Adam abu mai kyau . — Karanta 2 Bitrus 3 : 13 . Amma bayan ya karya dokar Allah , sai ya zama ajizi . Amma Allah zai yi amfani da Yesu wajen sa ’ yan Adam su zama kamiltattu . — Karanta Romawa 7 : 21 , 24 , 25 . ( Romawa 5 : 19 ) Da haka , Yesu ya sa ’ yan Adam su sami begen yin rayuwa mai ma’ana a nan gaba , inda ba za su yi son kai ba . — Karanta Zabura 37 : 9 - 11 . Don ƙarin bayani , ka duba babi na 5 a wannan littafin , Shaidun Jehobah ne suka wallafa © 2015 Watch Tower Bible and Tract Society of Pennsylvania SHAFI NA 3 • WAƘOƘI : 123 , 121 Yadda Dattawa Suke Horar da Wasu don Su Ƙware SHAFI NA 19 • WAƘOƘI : 91 , 11 Wane darasi ne dattawa da kuma waɗanda ake horarwa za su iya koya daga bayin Allah na dā , kamar Sama’ila da Iliya da Elisha ? Waɗannan talifofi biyu za su bayyana mana yadda za mu inganta dangantakarmu da Jehobah ta yin addu’a da nazarin Littafi Mai Tsarki da kuma ta dogara ga Allah a kowane lokaci . YAWAN JAMA’A NAZARIN LITTAFI MAI TSARKI 3 : 1 , New World Translation . Mene ne masu kula da da’ira suka lura da shi a ikilisiyoyi da dama ? Wannan ba ƙaramin aiki ba ne . Da yake kai dattijo ne , ka san cewa horar da ’ yan’uwa yana da muhimmanci . Ban da haka , Kalmar Allah ta ƙarfafa ka ka ‘ koyar da waɗansu . ’ Saboda haka , bari mu tattauna abin da ya sa yake da muhimmanci dattawa su nemi lokaci don horar da wasu . Wane dalili ɗaya ne yake sa wasu dattawa su kasa keɓe lokaci don horar da wasu ? Ko da ban horar da wasu yanzu ba , ’ yan’uwa za su ci gaba da samun ƙarfafa a cikin ikilisiya . ’ 5 , 6 . Saboda haka , zai iya tunani cewa : ‘ Idan ban sami damar canja man inji ba , hakan ba zai hana motar tafiya na ɗan lokaci ba . ’ Kamar yadda direba yake zuba man fetur a motarsa kowane lokaci , wajibi ne dattawa su mai da hankali ga “ mafifitan al’amura . ” Dattawa masu hangen nesa da suke horar da ’ yan’uwa maza da ba su ƙware ba suna nuna hikima kuma suna taimaka wa ikilisiya sosai . Suna kāre ikilisiya . ( 1 Sam . 9 : 15 , 16 ) Sama’ila ya san cewa nan ba da daɗewa ba , zai daina ja - gorar al’ummar Isra’ila don Jehobah ya umurce shi ya shafe wani da zai maye gurbinsa . Ya gayyaci Saul zuwa cin abinci a wani ɗaki . Washe gari , Sama’ila ya shafe Saul , ya yi masa sumba kuma ya ƙara ba shi umurni . Bayan ya shirya Saul don abubuwan da za su faru , sai suka yi ban kwana . — 1 Sam . ( 1 Sam . 8 : 7 , 9 , 22 ) Duk da haka , Sama’ila bai riƙe mutumin da zai ɗauki matsayinsa a zuciya ba . Ta yaya dattijo zai iya shirya ɗan’uwan da yake horarwa , kuma me ya sa ya dace dattijo yin hakan yake da muhimmanci ? Horarwa tana somawa da ƙulla abota ( Ka duba sakin layi na 18 , 19 ) ( Karanta Romawa 12 : 10 . ) Hakika , ɗan’uwan zai ji daɗi don yadda kake bi da shi . Ta yaya dattijon zai yi hakan ? Me ya sa ? Ta yaya waɗanda ake horarwa za su yi koyi da Elisha ? ( a ) Mene ne bayin Allah suka sani game da horarwa tun da daɗewa , kuma ta yaya hakan yake da amfani a yau ? 25 : 7 ) A yau , muna yaƙi da Shaiɗan da mabiyansa don mu kāre dangantakarmu da Jehobah . ( Afis . 6 : 11 - 13 ) Ƙari ga haka , muna aiki da ƙwazo don mu ɗaukaka Jehobah ta wurin sanar da mutane game da sunansa . ( Ibran . ( b ) Ta yaya addu’a da dattijo ya yi zai shafi wanda yake horarwa ? Idan kana so ka san yadda gaskiyar ta shafi halinsa da ayyukansa , za ka iya yi masa wannan tambayar , ‘ Ta yaya ba da kanka ga Jehobah ya shafi rayuwarka ? ’ Idan ɗan’uwan ya ji kana wannan addu’ar daga zuciyarka , hakan zai ƙarfafa shi . ( b ) Me ya sa ya kamata dattawa su soma horar da ’ yan’uwa maza tun suna matasa ? Yin hakan bai da wuya kuma yana da amfani sosai . ( b ) Me ya sa yaba wa ɗan’uwan da ake horarwa yake da muhimmanci ? Ƙari ga haka , ka gaya masa yadda aikin zai amfani ’ yan’uwa a ikilisiya . Tattauna irin waɗannan batutuwan da ɗan’uwan zai sa ya riƙa yin abubuwa don ya taimaka wa mutane kuma don ya ɗaukaka sunan Allah , ba don cika doka kawai ba . Me ya sa hakan yake da muhimmanci ? ( a ) Waɗanne ƙalubale ne dattawa da suke ƙasashen da suka sami ci gaba suke fuskanta ? Dattawa a ƙasashen da suka sami ci gaba suna fuskantar ƙalubalen taimaka wa ’ yan’uwa maza su yi hidima a ikilisiya . Yawancinsu sun ce sa’ad da waɗannan ’ yan’uwan suke girma , ba a taimaka musu su kafa maƙasudai a bautar Jehobah ba . 10 : 24 . Ka riƙa yin ayyukan da aka ba ka kome ƙanƙantarsa . Ka mai da dattijon da yake horar da kai abokinka kuma ka nuna masa cewa kana godiya don yadda yake taimakonka . ( Ka duba hoton da ke shafi na 9 . ) ( b ) Mene ne Elisha ya yi da ya ƙarfafa sauran abokan aikinsa annabawa ? Labarin Elisha ya nuna yadda ya kamata ’ yan’uwa su girmama dattawa da suka ƙware . Bayan Iliya da Elisha suka ziyarci wasu annabawa a Yariko , sai suka taka da ƙafa zuwa Kogin Urdun . A nan ne “ Iliya ya ɗauki alkyabbatasa , ya naɗe , ya bugi ruwa , ya rabu biyu . ” Har zuwa wannan lokacin , Elisha bai ɗauka cewa ya san kome ba . Sai ruwan ya sake rabuwa . — 2 Sar . A bayyane yake cewa Elisha bai ɗauka cewa yana bukata ya bi wani sabon tsari da yake shi ne ke da iko a lokacin ba . Wane darasi ne za ka koya daga wannan a matsayin wanda ake horar da shi ? ( b ) Ta yaya Jehobah zai iya yin amfani da amintattun ’ yan’uwan da aka horar ? Kada ka ɗauka cewa da zarar an ba ka wani aiki a cikin ikilisiya , kana bukata ka canja tsarin abubuwa ko kuma ka kirkiro wani sabon tsari a yadda ake gudanar da ayyuka . Za ka iya ƙarfafa ’ yan’uwanka kuma ka girmama dattawan da suka ƙware ta wajen bin shawarwarinsu da ke bisa Littafi Mai Tsarki , kamar yadda Elisha ya ƙarfafa sauran annabawa ta ayyukansa , da kuma yadda ya girmama Iliya ta bin gurbinsa . Muna fata cewa shawarwarin da ke wannan talifin da kuma wanda ya gabata zai motsa dattawa da dama su nemi lokaci don horar da wasu . Yin hakan zai inganta ikilisiyoyi a faɗin duniya kuma zai taimaka wa kowannenmu ya kasance da aminci a nan gaba da za mu fuskanci mawuyacin yanayi . Dattawa a ƙasashen Afirka da Nahiyar Amirka ta Arewa da ta Kudu , da Asiya da Ostareliya da kuma Turai sun bi waɗannan shawarwarin kuma sun sami sakamako mai kyau . TARIHI Iyayena da wasu dangina da abokaina Shaidun Jehobah ne . Ba na manta da kalamai masu ban ƙarfafa na waɗannan wakilai da suka zo daga hedkwata na Shaidun Jehobah a birnin Brooklyn na jihar New York . Manyan taro sun ƙarfafa mu mu fuskanci tsanantawa da ta biyo baya Muna ziyarar ikilisiyoyi daga gangaren duwatsun Mulanje masu kyan gani zuwa kudancin ƙasar , a bakin tafkin Malawi . Wannan tafkin ya zagaya kusan dukan gabashin ƙasar . A shekarar da ta biyo baya , Ɗan’uwa Henschel ya ziyarci ƙasar . Na gaya wa matata da yarana su ɓoye a cikin itatuwan ayaba da ke kusa da gidanmu . Daga inda nake , ina kallonsu yayin da suka lalatar da gidanmu da kuma dukan kayayyakinmu gaba ɗaya . Mun yi addu’a ga Jehobah don ya taimaka mana a wannan mawuyacin hali . Wata tsohuwa ta zo a guje ta ce : “ Don Allah ku bar waɗannan mutanen ! Wannan mutumin ɗan yayana ne . Katin jam’iyyar siyasa Mun gudu zuwa gidan wani dattijo . Ba abin da suka ɗauka daga ciki . A wani lokaci kuma sa’ad da muke haye kogi a cikin kwalekwale , sai mai kwalekwalen ya soma cajin dukan fasinjojin don ya tabbata cewa suna da katin jam’iyyar siyasa da yake shi ne ciyaman na yankin . Washegari , shugaban ’ yan sandan ya kai ni wani ɗaki sai ya yi rubutu a takarda cewa : “ Ni Trophim R . An bi da ni cikin mutunci sa’ad da nake ofishin ’ yan sanda a Lilongwe . Shugaban ’ yan sandan ya ce : “ Ga shinkafa ka ci da yake an ɗaure ka don wa’azin bishara da kake yi . Daga baya , abubuwa sun yi muni . Daga baya , suka tambaye ni inda hedkwatarmu take . Na yi musu bayani cewa an kwatanta hedkwatar Shaidun Jehobah a cikin Littafi Mai Tsarki . Sun karanta wannan ayar sau uku . A nan , an yanke wa kowannenmu hukuncin ɗaurin shekara biyu . Saboda haka , ku ma’aikata , kada ku matsa musu ta wajen ce su ba ku sigari kuma kada ku ce su kawo muku garwashin wuta don kunna sigari . Ba a barin fursunoni su yi yawo daddare ko kuma sa’ad da ake yin ruwan sama . 2 : 12 . Na yi farin ciki sosai don na sake haɗuwa da iyalina . 1 : 8 - 10 . Amma da yake muna cikin duniyar Shaiɗan kuma muna fama da ajizancinmu , dangantakarmu da Allah tana cikin haɗari . Dukan Kiristoci ne suke fuskantar wannan mawuyacin yanayi . Za ka so ka ƙarfafa ta ? Ta yaya za ka riƙa sadarwa da Allah ? Alal misali , ka karanta kuma ka yi bimbini a kan waɗannan kalaman Yesu : “ Kada ku tara wa kanku dukiya a duniya . ” ( b ) Wace manufa ce ya kamata mu kasance da ita sa’ad da muke nazari ? Yana kuma sa mu san halayen Jehobah masu ban sha’awa kuma mu ƙara ƙaunarsa . 25 : 4 . ( a ) Wane irin tunani ne za mu iya yi game da yadda Jehobah ya bi da Sarki Azariah , kamar yadda aka bayyana a 2 Sarakuna 15 : 1 - 5 ? Shin ya kamata mu damu ne ko mu ɗauka cewa Jehobah ya yi masa horo ba gaira ba dalili ? Saboda fahariya , sarkin ya so ya yi aikin da Allah ya danƙa wa firistoci kaɗai . Firistoci tamanin da ɗaya suka gaya masa cewa abin da yake so ya yi ba daidai ba . A maimakon haka , fahariya ta sa ya “ hasala . ” Wane darasi mai muhimmanci ne muka koya ? 11 - 13 . Idan muna yabonsa muna masa godiya , kuma muna roƙonsa ya ja - gorance mu . Ko da yake irin wannan tunani yana taimakawa , amma ta yaya za ka san cewa tabbas Jehobah yana amsa addu’o’inka ? 6 : 12 ; 22 : 40 - 46 ) Shin da zai koya wa almajiransa yadda ake yin addu’a ne , idan ya dauka cewa Jehobah ba ya jin addu’a ? 14 , 15 . ( a ) Ta yaya muke amfana idan muka ambaci ainihin abubuwa da ke damunmu a cikin addu’a ? ( b ) Ta yaya addu’a ta taimaka wa wata ’ yar’uwa ta ƙarfafa dangantakarta da Jehobah ? Hakan zai sa mu dogara ga Jehobah sosai . Ƙari ga haka , yayin da kake ƙara gaya wa Jehobah duk abubuwan da ke damunka , za ka kusace shi sosai . Yanzu , yadda nake ji game da wa’azi ya wuce so , ma’ana , ina jin daɗinsa sosai . Idan muka yi hakan , dangantakarmu da Jehobah za ta yi danƙo , kuma hakan zai taimaka mana mu jimre matsaloli . Za mu tattauna wannan batun a talifi na gaba . “ Ku al’ummai , ku dogara gareshi kowane loto . ” — ZAB . Da a ce kana raye a matsayinka na Kirista a lokacin , wataƙila da an kama ka kuma an wulaƙanta ka . Shin wasu Kiristoci za su taimaka masa ne ? Wataƙila wannan al’amarin ya dami Bulus , don a wasiƙarsa zuwa ga Timotawus , ya ce : “ Kāriyar kaina ta fari da na yi ba wanda ya komo bayana , amma dukansu suka yashe ni : kada a lissafta wannan a kansu . ” Duk da haka , Bulus ya ambata cewa ya sami taimako . Babu shakka , tunawa da wannan abin da ya faru ya ƙarfafa Bulus kuma ya taimaka masa ya tabbata cewa Jehobah zai taimaka masa ya jure gwajin da yake fuskanta a lokacin da kuma waɗanda zai fuskanta daga baya . 4 , 5 . ( a ) Wane ne zai iya taimaka maka a kowane lokacin da kake da bukata ? Wataƙila rashin aiki ne ko matsi a makaranta , ko rashin lafiya , ko wata matsala mai tsanani . Saboda haka , a maimakon ka riƙa fushi don ’ yan Adam sun kasa taimaka maka , ka mai da irin waɗannan yanayin dama na dogara ga Jehobah kamar yadda manzo Bulus ya yi , kuma ka ga yadda Jehobah zai kula da kai . Me ya sa yake da wuya mu dogara da Jehobah , musamman ma sa’ad da muke fuskantar wata matsala mai tsanani ? Me ya sa ? 1 : 2 . Hakika , zai tanadar da “ hanyar tsira . ” Idan muka yi addu’a kuma ba mu sami amsar addu’armu nan da nan ba , mu dogara ga Jehobah . Ya san daidai lokacin da ya kamata ya biya bukatarmu . 10 - 12 . ( a ) Ta yaya Kirista da yake kula da memban iyalinsa da yake rashin lafiya zai iya samun kansa a tsaka mai wuya ? Ka yi bayani . Sa’ad da muke cikin tsaka mai wuya , za ka iya ji kamar yadda Bulus ya taɓa ji , wato kamar kana kusa da ko kuma a cikin “ bakin zaki . ” Alal misali , a ce kana kula da wani a cikin iyali da yake rashin lafiya mai tsanani . 32 : 8 . Likitoci za su iya ba ka shawarwari da suka saɓa wa juna . Wata ’ yar’uwa mai suna Rhonda da mijinta ba Mashaidi ba ta shaida hakan . Kuma ya sa na soma dogara ga Jehobah , a maimakon in dogara ga kaina ko kuma wasu . Saboda haka , ina jin daɗin abotarmu da Jehobah . ” Wasu abubuwa za su iya faruwa da za su gwada dangantakarmu da Jehobah , ko a cikin iyali ma ( Ka duba sakin layi na 14 - 16 ) Bisa ga abin da ka koya daga Littafi Mai Tsarki , ka san yadda ya kamata a bi da waɗanda aka yi musu yakan zumunci . ( 1 Kor . Ka yi la’akari da Adamu , mutumin da Allah ya soma halitta . 2 : 14 ) To , me ya sa ya yi rashin biyayya ? Adamu ya ci ’ ya’yan itacen ne don ya so matarsa fiye da Jehobah . 3 : 6 , 17 . Shin hakan yana nufin bai kamata mu so danginmu sosai ba ? 4 : 6 , 7 ) Ka yi amfani da wannan yanayin don ka ƙarfafa dangantakarka da Jehobah sosai . Me ya sa aka ceci Bulus daga “ bakin zaki ” ? Waɗanne abubuwa ne za mu iya yi don mu ƙara kasancewa da aminci kuma mu ƙarfafa dangantakarmu da Jehobah ? Idan muka sami kanmu a cikin wani yanayi da yake sa mu fargaba , mu yi ƙoƙari mu kusaci Jehobah . “ Bakin zaki ” da aka ceto Bulus zai iya kasancewa na zahiri ko kuma a alamance . An canja sunaye . Ka duba talifin nan “ Me Ya Sa Yankan Zumunci Tsari Ne Mai Kyau ? ” Mene ne yake sa a yi wa mutum yankan zumunci ? Alal misali , Jehobah ya ce mu guji zunubai kamar fasiƙanci da bautar gumaka da sata da ƙwace da kisan kai da kuma sihiri . — 1 Kor . Bayin Jehobah a dā sun aikata manyan zunubai , amma Jehobah bai ƙi su gaba ɗaya ba . Sarki Dawuda ɗaya ne daga cikinsu . Dawuda ya yi zina da kuma kisan kai , duk da haka , annabi Nathan ya gaya masa : “ Ubangiji . . . ya kawar da zunubinka . ” — 2 Sam . Allah ya yafe zunuban Dauda don ya tuba da gaske . ( Zab . Da farko , za mu iya ɗauka cewa an yi hanzari wajen yi wa mai zunubin yankan zumunci ko kuma ba a yi adalci ba , musamman ma idan mutumin danginmu ne ko kuma abokinmu . Duk da haka , Littafi Mai Tsarki ya ba da dalilai masu kyau da suka nuna cewa ya dace a ɗauki irin wannan matakin . Hakazalika , abubuwan da bayin Jehobah suke yi za su iya sa mutane su girmama Jehobah ko kuma su yi watsi da shi . Idan muka yi lalata za mu ɓata sunan Allah mai tsarki . Manzo Bitrus ya shawarci Kiristoci cewa : “ Kamar ’ ya’yan biyayya , ba za ku daidaita kanku bisa sha’awoyinku na dā a zamanin jahilcinku ba : amma yadda shi wanda ya kira ku mai - tsarki ne , ku kuma ku zama masu - tsarki cikin dukan tasarrufi ; domin an rubuta , Ku za ku zama masu - tsarki ; gama ni mai - tsarki ne . ” ( 1 Bit . 1 : 14 - 16 ) Hali mai kyau yana sa a ɗaukaka sunan Allah . Ya ce yana so ya yi tarayya da ƙungiyar da “ ba ta amincewa da mummunar ɗabi’a . ” 15 : 11 - 24 ) Kwatancin nan da Yesu ya yi na yadda uban ya yi farin ciki don yaron ya tuba ya taimaka mana mu fahimci halin Jehobah . Hakazalika , waɗanda aka yi musu yankan zumunci kuma suka rabu da ikilisiya za su iya gane kuskurensu kuma su fahimci abin da suka yi hasararsa . Marubucin zabura Dawuda ya ce : “ Bari mai - adalci shi buga ni , alheri ke nan ; Shi tsauta mani , za ya zama kamar mai a kai . ” ( Zab . 141 : 5 ) Alal misali : A ce wani mai tsere ya faɗi kuma ya goce ƙafarsa . Saboda da haka , ya amince likita ya taimaka , ko da yake zai ji zafi yayin da likitan yake saita ƙafar , amma ya san cewa ƙafar za ta warke da shigewar lokaci . 12 : 7 - 11 . Julian da aka ambata ɗazun ya ce : “ Ko da yake ɗana ne , amma halinsa ya sa mun raba dangantaka da shi . ” Ko da yake da farko yakan sa baƙin ciki , amma yana haifar da sakamako mai kyau daga baya . Amma an san bishiyar zaitun da dauriya a yanayi dabam - dabam . Ayuba ya ce : ‘ Ana sa zuciya gareshi [ itace ] ya sake tohuwa . ’ Idan aka yi ruwan sama bayan fāri mai tsawo , kututturen bishiyar zaitun zai iya sake tohuwa kuma ya yi rassa . — Ayu . 14 : 7 - 9 . 6 Abin da Tsara Bakwai na Iyalinmu Suka Gāda 11 Na Koyi Cewa Jehobah Mai Jinƙai Ne da Kuma Gafartawa 10 ( Ru’ya ta Yohanna 16 : 14 , 16 ) Babu shakka , addinai da yawa sun ruɗe a kan wannan batun kuma akwai ra’ayoyi dabam - dabam game da ƙarshen duniya . Amma , Littafi Mai Tsarki ya faɗi dalla - dalla abin da ƙarshen yake nufi da kuma abin da ba ya nufi . Bari mu fara yin bayani a kan mummunar fahimtar da wasu suke da shi game da ƙarshen , sa’an nan mu bayyana abin da ƙarshen yake nufi . ƘARSHEN BA YA NUFIN HALAKA DUNIYA GABA ƊAYA DA WUTA . Littafi Mai Tsarki ya nuna cewa Allah ya riga ya ƙayyade lokacin da ƙarshe zai zo . Ku yi lura , ku yi tsaro , ku yi addu’a : gama ba ku san lokacin da sa’a take ba . ” ( Markus 13 : 32 , 33 ) Babu shakka , Allah wanda shi ne “ Uban ” ya riga ya ƙayyade ‘ sa’ar ’ da ƙarshen zai zo . Me zai sa ƙarshen ya zo ? “ [ Allah ] ya sa yaƙoƙi su ƙare har iyakar duniya . ” ƘARSHEN ADDINAN DA SUKA ƘI YIN NUFIN ALLAH KUMA SUKA CUTAR DA ’ YAN ADAM . Amma sa’ad da ƙarshe ya zo , me za ku yi ? ” ( Irmiya 5 : 31 , LMT ) Yesu kuma ya ce : “ A cikin wannan rana mutane da yawa za su ce mani , Ubangiji , Ubangiji , ba mu yi annabci da sunanka ba , da sunanka kuma muka fitar da aljanu , da sunanka kuma muka yi ayyuka da yawa masu - iko ? Ka lura cewa an gwada “ ranan nan da za a yi wa marasa bin Allah shari’a ” da halaka ‘ duniya ’ da aka yi a zamanin Nuhu . ABIN DA KE SHAFIN FARKO Mahaliccin mutum da kuma duniya yana so ka san cewa zai ɗauki mataki nan ba da daɗewa ba . ( Ayoyi na 3 , 14 , LMT ) Waɗannan alamun sun haɗa da yaƙe - yaƙe da ƙarancin abinci da girgizar ƙasa a wurare dabam - dabam da yaɗuwar mugunta da rashin ƙauna da kuma yaudara daga malaman addinai . Ga kuma yadda Littafi Mai Tsarki ya kwatanta zamanin Nuhu , ya ce : “ Duniya kuwa ta ɓāci a gaban Allah , duniya kuma ta cika da zalunci . Ana kuma ɓata duniya a wata hanya . ’ Yan Adam suna gurɓata iskar da muke shaƙa da teku kuma suna ɓata jeji da kuma mazaunin dabbobi . Ana shelar bisharar Mulkin Allah a ɗarurruwan harsuna a faɗin duniya Amma , a bayyane yake cewa muna rayuwa ne a lokaci na musamman a tarihin ’ yan Adam . Waɗannan masana sun ce : “ Binciken da aka yi ya sa mun kammala cewa yadda kan mutane ke daɗa wayewa tana ci gaba da sa rayuwar ’ yan Adam cikin haɗari . ” ABIN DA KE SHAFIN FARKO | ƘARSHEN DUNIYA YA KUSA KUWA ? Littafi Mai Tsarki ya ce za a yi halaka sa’ad da ƙarshen ya zo : “ Za a yi ƙunci mai - girma , irin da ba a taɓa yi ba tun farkon duniya har yanzu . . . Ya ce : “ Tun da yake duk abubuwan nan za a halaka su haka , waɗanne irin mutane ya kamata ku zama ? Ya kamata ku yi zaman tsarkaka masu ibada , kuna sauraron ranar Allah , kuna gaggauta zuwanta ! ” ( Zafaniya 2 : 3 ) Yawancin mutane ba su gaskata cewa ƙarshen ya kusa ba , amma bai kamata mu kasance da irin ra’ayinsu ba . Maimakon haka , zai dace mu riƙa ‘ sauraron ranar Allah , muna gaggauta zuwanta . ’ Sa’ad da na kai shekara 14 , na ƙware sosai a yin zamba . Na taɓa samun dala dubu goma a yini guda ! Amma , suna ci mini tara sosai saboda zambar da nake yi da kuma yin kasuwanci ba tare da lasisi ba . Na soma canja ra’ayina sa’ad da ita ma ta soma nazarin Littafi Mai Tsarki da Shaidun Jehobah ! Ta canje halayenta kamar su rashin haƙuri da kuma zafin rai , kuma hakan ya burge ni sosai . An gayyace ni zuwa taro a majami’ar Shaidun Jehobah . Sa’ad da na karanta wannan ayar , irin mugun zunubin da nake yi ya sa na zub da hawaye . Na fahimci cewa ina bukatar in canja salon rayuwata gabaki ɗaya . ( Romawa 12 : 2 ) Ina yawan yin faɗa da ƙarya kuma ina da zafin rai sosai . Amma , na koya daga Littafi Mai Tsarki cewa Jehobah mai jinƙai ne kuma yana gafartawa . Amma a ƙarshe , bayan da na gaya wa wani mutumin da ke yi mini intabiyu abubuwan da na yi a dā , sai ya ce : “ Zuciyata tana ce mini in ɗauke ka aiki , amma a gaskiya ban san abin da ya sa ba . ” Daga baya , ni da matata mun yi baftisma kuma mun zama Shaidun Jehobah . Na yi shekara 14 yanzu ina hidima ta cikakken lokaci , ina taimaka wa mutane su san abin da ke cikin Littafi Mai Tsarki , kuma a kwana kwanan nan , matata ma ta soma wannan hidimar . A cikin sama da shekaru 30 yanzu , na taimaka wa abokan aikina guda 22 su soma bauta wa Jehobah kuma hakan na sa ni farin ciki sosai . ( Alƙalawa 2 : 18 ) Littafi Mai Tsarki ya ce Ranar Shari’a za ta zama lokacin farin ciki domin Jehobah wanda shi ne alƙalin dukan duniya zai ceci ’ yan Adam daga masu zalunci . — Karanta Zabura 96 : 12 , 13 ; Ishaya 26 : 9 . Saboda haka , a Ranar Shari’a , Yesu zai ta da waɗannan mutanen domin a koya musu game da Allah na gaskiya kuma su ƙaunace shi . — Karanta Ayyukan Manzanni 24 : 15 . Littafi Mai Tsarki ya ce ranar shari’a za ta zo farat ɗaya , kafin shekaru dubun su soma . SHAFI NA 14 • WAƘOƘI : 60 , 100 Littafi Mai Tsarki ya kwatanta Shaiɗan da zaki mai ruri da ke neman wanda zai kama . 29 Amsoshin Tambayoyin Masu Karatu 31 Daga Tarihinmu Waɗanda suka halarci taron Tuna Mutuwar Yesu a ranar 14 ga Afrilu , 2014 , sun ninka adadin masu shela da ke ƙasar TARIHI A wannan lokacin , ban sa rai zan rayu ba . Bari in ba ka labari . Na soma rashin lafiya sa’ad da nake taimakawa a ɗakin tiyata a lokacin yaƙin Vietnam . Jim kaɗan bayan na soma aiki a asibitin fiɗa a Mekong Delta da ke sansanin Dong Tam , jirage masu sauƙar ungulu sun kawo mutane da yawa da suka jikkata . Bayan haka , ban sake haɗuwa da Shaidun Jehobah ba . Abubuwan masu ta da hankali da na shaida a Vietnam sun mamaye tunanina . Da yake ina son bauta wa Allah , sai na soma zuwa coci dabam - dabam . Saboda haka , a ranar Lahadi a watan Fabrairu na shekara ta 1971 , na halarci taro a Majami’ar Mulki na Shaidun Jehobah a garin Delray Beach da ke jihar Florida . Bayan haka , sai muka shirya ya yi nazarin Littafi Mai Tsarki da ni a ranar Alhamis da safe . Ɗan’uwa Jim Gardner ne ya koya mini Littafi Mai Tsarki kuma shi shafaffe ne da ya san Ɗan’uwa Charles Taze Russelll Bayan ’ yan makonni , sai aka mai da ni mai shela da bai yi baftisma ba . 3 : 9 . Ƙaunata ga Jehobah ta taimaka mini in jure tunanin abubuwa da suka faru a lokacin yaki da kuma wasu gwaji Mijin mahaifiyata ya ce , ba zai yarda Mashaidin Jehobah ya zauna a gidansa ba . Ban daɗe da tashi daga aiki ba . Na yi addu’a yayin da hawaye suna zubowa daga idanuna . Allah zai ta da waɗannan samarin daga mutuwa kuma za su sami damar sanin gaskiya game da shi . ( A . Tun daga wannan lokacin , na yi iya ƙoƙarina in ci gaba da ƙaunar Jehobah kamar yadda na so shi a wannan ranar , musamman lokacin da nake fuskantar matsaloli . A yaƙi , mutane suna aikata mugunta , kuma ni ma na yi hakan . Na tsaya don in yi wa’azi a kurkuku kuma na rarraba wa mutane warƙoƙi a gidajen wanka da kuma wuraren hutu . Ina ƙaunar yayuna John da Ron kuma na yi musu wa’azi ko sun ƙi ko sun so . Duk da haka , a kullum ina yin addu’a don Jehobah ya taimake su su san shi . A lokacin da muke fita zance , na taɓa ziyarar ta a gidansu a birnin Cranston da ke Rhode Island . Ni da matata Susan , da kuma ’ ya’yanmu Paul da Jesse Gata ne a gareni in yi hidima tare da ’ yan’uwa da suka ci gaba da ƙaunar Jehobah . Matata ta ji daɗin yin aiki a wurin . Za a sami labarin hidima ta cikakken lokaci na Ɗan’uwa Morris a Hasumiyar Tsaro ta 1 ga Afrilu , 2006 , shafi na 16 . 5 : 8 . iko ne ? yaudarar mutane ? 2 , 3 . Burin Shaiɗan shi ne ya kawo ƙarshen sarautar Jehobah . Furucin nan ‘ tsohon maciji ’ ya tuna mana ranar da Shaiɗan ya yi amfani da maciji a Adnin don ya yaudari Hawwa’u . Me ya sa ? Don shi azzalumi ne da kuma mugu . Mene ne za mu tattauna a wannan talifin ? 5 : 12 ) Shi ya sa Littafi Mai Tsarki ya ce Iblis yana haddasa “ mutuwa . ” 8 : 44 ) Hakika , Shaiɗan babban magabcinmu ne ! Yoh . 12 : 3 , 4 ) Sau da sau waɗannan aljannun suna nuna ikonsu ta wurin gana wa mutane azaba . ( Mat . ( Ka duba hoton da ke shafi na 9 . ) ( b ) Bisa ga abin da ka lura , ta yaya mutanen duniya suke koyi da Shaiɗan da kuma mugun halinsa ? ( 1 Yoh . 5 : 20 - 27 . 27 : 11 . ( Far . 12 : 1 - 3 ) A lokacin da Ibrahim da matarsa Saratu suke ƙasar Masar , Fir’auna ya sa aka kawo Saratu gidansa wataƙila don ta zama matarsa . ( Karanta Farawa 12 : 14 - 20 . ) Littafi Mai Tsarki bai faɗi haka ba , amma muna da dalili mai kyau na gaskata cewa Iblis ya so ya hana Saratu ta cancanci haifan wannan zuriyar . 12 , 13 . ( a ) Ta yaya Shaiɗan ya nuna cewa shi mugu ne bayan an haifi Yesu ? An haifi Yesu ƙarnuka da yawa bayan Ibrahim . Hakika , Yesu ne ainihin zuriyar Ibrahim , wanda zai “ halaka ayyukan Shaiɗan . ” ( 1 Yoh . Shi ya sa bai yi jinkirin kashe Yesu ba . Sarki Hiridus ya yi baƙin ciki sa’ad da shehuna suka so su san inda “ wanda an haife shi Sarkin Yahudawa ” yake kuma ya ƙudiri niyya ya kashe jaririn . Ba ya ma jin tausayin yara . 14 , 15 . ( 1 Yoh . 4 : 8 ) Shaiɗan yana yaudara mutane don su ɗauka cewa ba sa “ bukatar ƙulla dangantaka da Allah . ” 4 : 4 . 20 : 5 ) Wasu kuma da sun ɗauka suna bauta wa Allah a hanya mai kyau , alhali suna bin koyarwar ƙarya da kuma al’adu marasa amfani . Ku sauraro gare ni da kyau , ku ci abin da ke nagari , ranku ya yi daɗi da kitse . ” — Isha . 55 : 2 . ( b ) Ta yaya Shaiɗan zai yaudare mu mu daina yin tsaro ? Domin Yesu ya san abin da ke gab da faruwa . Shaiɗan zai yi farin ciki idan Yesu bai yi hattara ba . Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Allah ba marar - adalci ba ne da za shi manta da aikinku da ƙauna wadda kuka nuna ga sunansa . ” ( Ibran . Ta yaya za mu yi nasara a kan wannan babban abokin gāba ? Littafi Mai Tsarki ya ce : ‘ Ku yi tsayayya da Shaiɗan , za ya fa guje muku . ’ ( Yaƙ . 4 : 7 ) A talifi na gaba za mu tattauna hanyoyi uku da za mu iya yin tsayayya da Shaiɗan kuma mu yi nasara . 5 : 9 . Suna gani cewa Shaiɗan da aljanu ƙage ne da ake faɗan labarinsu a cikin littattafai da fina - finan ban tsoro da wasannin bidiyo . ( 2 Kor . 4 : 4 ) Ra’ayin nan cewa Shaiɗan da aljanu ba su wanzu ba hanya ɗaya ne da Shaiɗan yake yaudarar mutane da shi . Yoh . 12 : 17 ) Har yanzu , Shaiɗan yana yaƙi kuma burinsa shi ne ya sa shafaffun da suka rage a duniya da kuma waɗansu tumaki su ɓata dangantakarsu da Allah . Ta yaya Shaiɗan ya nuna cewa shi ya soma girman kai ? Ka bayyana . ( b ) Waɗanne misalan Littafi Mai Tsarki ne suka nuna cewa girman kai bai da kyau ? ( Ezek . 33 : 28 ; Amos 6 : 8 , Littafi Mai Tsarki ) Shaiɗan yana farin ciki idan ya ga mutane suna fariya da girman kai don suna koyi da shi . ( b ) Ka bayyana yadda girman kai zai iya sa a daina kasancewa da salama a cikin ikilisiya . A yau , mutane da yawa suna nuna girma kai a hanyoyi dabam - dabam . Ta yaya Littafi Mai Tsarki yake taimaka mana mu guji girman kai da kuma fariya ? ( Ka duba hoton da ke shafi na 14 . ) 10 , 11 . ( a ) Me ya sa yake da sauƙi mutum ya soma son abin duniya ? ( b ) Ta yaya Dimas ya nuna cewa yana son abin duniya ? Shaiɗan shi ne “ mai - mulkin wannan duniya . ” ( Yoh . 12 : 31 ; 1 Yoh . Amma , ba dukan abubuwan da ke duniya ne ba su da kyau ba . Wataƙila Dimas ya soma son abin duniya fiye da ibadarsa ga Jehobah . Yesu ya yi wa mabiyansa gargaɗi cewa : “ Ba wanda ke da iko shi bauta wa ubangiji biyu : gama ko shi ƙi ɗayan , shi ƙaunaci ɗayan : ko kuwa shi lizimci ɗayan , shi rena ɗayan . ( Mat . 6 : 24 ) Idan muka saka biɗan dukiya kan gaba a rayuwarmu , kamar mun daina bauta wa Jehobah kuma abin da Shaiɗan yake so mu yi ke nan . Wajibi ne mu kasance da ra’ayin da ya dace game da kuɗi da abin duniya idan muna so mu yi nasara a gwagwarmayarmu da Shaiɗan . — Karanta 1 Timotawus 6 : 6 - 10 . Zina wata tarko ce da Shaiɗan yake amfani da ita . Alal misali , wata sananniyar ’ yar wasan fim ta ce : “ Bai dace namiji ya auri mata ɗaya ba ko kuma tamace ta auri miji ɗaya kawai ba . Ban taɓa ganin mace ko mijin da bai taɓa cin amana ko kuma wanda ba ya son ya yi hakan ba . ” Ko da muna da aure ko a’a , wajibi ne mu yi iya ƙoƙarinmu mu guje wa kowace irin lalata . 3 : 13 , LMT . Ka fahimci cewa kana da kasawa . ( Mis . 22 : 3 ) Kuma idan ka fuskanci jaraba , ka guje wa jarabar nan da nan . — Far . Yesu ya san Kalmar Allah , kuma hakan ya taimaka masa ya ɗauki mataki kuma ya yi ƙaulin nassosi sa’ad da ya fuskanci gwaji . Ban da waɗannan , akwai wasu da yawa . 21 : 19 ) Ba abin da ɗan Adam zai yi da zai hana mu samun rai na har abada . 5 : 28 , 29 ) Amma kuma , za a halaka Shaiɗan nan ba da daɗewa ba . Bayan an kawo ƙarshen wannan mugun zamani , za a jefar da Shaiɗan cikin rami marar matuƙa na tsawon shekara dubu . ( R . Alal misali , sa’ad da Jehobah ya yi magana game da lokacin da za a yi nasara a kan Gog , ya ce masa : “ Zan bāshe ka ga tsuntsaye na kowane iri mai - ƙawan nama da naman jeji domin a cinye ka . ” ( Ezek . A maimakon haka , Littafi Mai Tsarki ya bayyana filla - filla cewa za a jefa shi cikin rami marar matuƙa na tsawon shekara dubu . — R . Yoh . 20 : 8 ) Shin , idan Shaiɗan ne Gog , yaya za a ce zai ruɗi Gog ? Idan muka bincika duka waɗannan nassosin da suka yi magana a kan hari na ƙarshe da za a kai wa mutanen Allah , za mu ga cewa ba Shaiɗan ne Gog na Magog ba , amma Al’ummai ne da suka haɗa kai . Hakazalika , annabi Daniyel wanda suka yi zamani ɗaya da Ezekiyel ya bayyana game da sarkin arewa cewa : “ Labari daga gabas da arewa za su dami hankalinsa : za ya fita kuwa da babbar hasala domin shi halaka mutane da yawa , ya washe su sarai . ( Dan . 12 : 1 ) An kuma bayyana a littafin Ru’ya ta Yohanna 19 : 11 - 21 cewa Yesu zai ɗauki wannan matakin . A ƙarshen shekara dubun , wato a lokacin gwaji na ƙarshe , waɗanda suka yi wa Jehobah tawaye ma za su nuna irin mugun halin ‘ Gog na Magog , ’ wato ƙasashen da suka haɗa kai don kai wa mutanen Allah hari a gab da ƙarshen ƙunci mai girma . A matsayinmu na masu son bincika Kalmar Allah , muna marmarin ganin wanda zai zama “ sarkin arewa . ” 7 : 14 - 17 . Babu shakka , amintattu da yawa a zamanin da aka rubuta Littafi Mai Tsarki sun yi tunani a kan abubuwan da Allah ya yi musu alkawarinsu . Habila ne mutum na farko da ya kasance da bangaskiya ga abubuwan da Jehobah ya yi alkawarinsa . Ya san abin da Jehobah ya gaya wa macijin bayan Adamu da Hawwa’u suka yi zunubi : “ Tsakaninka da macen kuma zan kafa magabtaka , da tsakanin zuriyarka da zuriyarta kuma : Shi za ya ƙuje kanka , kai kuma za ka ƙuje duddugensa . ” ( Far . 3 : 14 , 15 ) Habila bai san yadda hakan zai faru ba . Me ya sa yin tunanin abin da zai faru a nan gaba ya ƙarfafa Anuhu ? Mene ne wataƙila Nuhu ya ci gaba da tunaninsa bayan Rigyawa ? Mene ne ya taimaka wa Ibrahim ya kasance da bangaskiya sosai ? Za a halaka waɗannan biranen domin sarakunansu kamar sarakunan Ur ba sa bauta wa Jehobah . Ta yaya alkawarin ɗa da aka yi wa Ibrahim ya amfani Saratu ? Amma ta kasance da ra’ayin da ya dace kuma ta ba da gaskiya ga alkawuran da Jehobah ya yi . 11 : 11 , 12 ) Me ya sa ta kasance da irin wannan tabbaci ? 11 , 12 . Yayin da Musa ya yi tunani sosai a kan abin da Jehobah ya yi alkawari zai yi wa Isra’ilawa , hakan ya sa ya ƙara ba da gaskiya ga Allah kuma ya so shi sosai . Alal misali , ko da yake talakawa ne , suna tunanin yadda za su yi arziki sosai da kuma samun kwanciyar rai duk da cewa rayuwa yanzu tana cike da “ wahala . . . da baƙin ciki . ” ( Zab . Kana da ƙoshin lafiya da kuzari kuma kana jin daɗin rayuwa . Waɗanda suke kula da aikin mai da duniya aljanna suna faranta maka rai domin suna ƙaunar ka sosai . Alal misali , kana taimakon waɗanda aka ta da daga matattu kuma kana koya musu game da Jehobah . ( Yoh . 17 : 3 ; A . M . 24 : 15 ) Irin wannan tunanin ba mafarki ba ne . Waɗannan abubuwan za su faru tabbas domin abin da Littafi Mai Tsarki ya ce ke nan . — Isha . 11 : 9 ; 25 : 8 ; 33 : 24 ; 35 : 5 - 7 ; 65 : 22 . Sa’ad da muke gaya wa ’ yan’uwanmu abin da za mu so mu yi a sabuwar duniya , muna taimaka wa juna mu yi tunanin wannan kyakkyawan yanayi . ( Ibran . 11 : 26 ) Yin tunani baiwa ce kuma yayin da muke yin tunanin yadda Jehobah zai cika alkawuransa , za mu so Jehobah sosai kuma za mu daɗa ba da gaskiya gare shi . Me ya sa muke bukata mu daina damuwa ainun ? Mene ne ya kamata mu yi don kada ta zama illa a gare mu ? “ Cikin dukan ƙuncinsu ya ƙuntata . ” ( Isha . 2 : 8 ) Kamar yadda mahaifiya take ƙaunar jaririnta , Jehobah yana ƙaunar mutanensa kuma yana ɗaukan mataki don ya cece su . ( Isha . 49 : 15 ) Jehobah zai iya sa kansa cikin yanayin da mutane suke ciki , kuma idan muka yi hakan , muna koyi da shi . — Zab . 9 : 36 ) Yesu yana ƙaunar mutane kuma yana tausayinsu kamar Ubansa . — Zab . 6 : 30 , 31 , 34 . Ali ya tuna da furucin Yesu cewa : “ Kamar yadda kuke so mutane su yi maku , ku yi masu hakanan kuma . ” ( Luk . Abin da Yesu yake nufi a nan shi ne ya dace mu yi wa kanmu wannan tambayar , ‘ Mene ne zan so mutane su yi mini da a ce ina cikin yanayinsu ? ’ Wasu suna wahala saboda rashin lafiya ko wani rauni da suka ji ko kuma tsufa . Ƙari ga haka , mambobin wasu ’ yan’uwa ba sa bauta wa Jehobah kuma wasu ’ yan’uwa suna rainon yaransu ba tare da taimakon abokin aurensu ba . Kowane mutum yana da nasa damuwa da wataƙila ba mu taɓa fuskanta ba . Mene ne ya taimaka wa Yesu ya yi alheri ? Ka ba da misali . Ta yaya za mu yi koyi da misalin Allah wajen yin alheri ? A ce kana so ka yi wa wani wa’azi sai ya gaya maka cewa : “ Ban da lokaci yanzu ina aiki . ” Yin tunani a kan abubuwan da ba su taɓa faruwa da mu ba zai taimaka mana mu yi koyi da hikimar Jehobah kuma mu san yadda wani mataki da za mu ɗauka zai iya shafan wasu . Duk da abubuwa masu kyau da Allah ya tanadar musu , Musa ya san cewa za su yi wa Jehobah rashin biyayya . Idan muna so mu yi koyi da Allah a nuna hikima , ya kamata mu yi tunanin abubuwan da za su faru idan muka ɗauki wasu matakai . 22 : 3 . Amma wuta zai iya ƙone gida har ya halaka waɗanda ke ciki idan ba a mai da hankali wajen yin amfani da ita ba . Hakazalika , tunani yana da kyau idan yana taimaka mana mu yi koyi da halayen Jehobah . Wace irin rayuwa ce Hawwa’u ta yi tunaninta ? Zunubin da Hawwa’u ta yi a Lambun Adnin ba zina ba ne . 5 : 28 ) Ƙari ga haka , Bulus ya yi gargaɗi : “ Kada kuwa a shirya ma jiki kafa da za a bi sha’awoyinsa . ” — Rom . ( Mis . 27 : 11 ) Hakika , za mu yi farin ciki sosai idan muka ajiye wa kanmu “ dukiya cikin sama . ” 6 : 19 ) Yesu ya yi amfani da kwatanci don ya nuna cewa “ ɗawainiyar duniya , da ruɗin dukiya ” za su iya hana mu saka Mulkin Allah farko . 12 : 25 , Littafi Mai Tsarki ) Maganar alheri daga wani da ya fahimci yanayinmu zai sa mu yi murna . Bayyana ra’ayinka wa iyaye masu bi ko abokin aure ko kuma wani amini mai dangantaka mai kyau da Allah zai sa ka dogara ga Allah kuma ka rage yin alhini . Ta yaya Jehobah yake taimakonmu sa’ad da muke alhini ? Bari mu yi amfani da baiwar nan da Allah ya ba mu don mu yi tunani game da begenmu kuma mu yi koyi da halayen Jehobah kamar su ƙauna da alheri da hikima da kuma farin ciki . — Rom . MUNA yin farin ciki sosai a duk lokacin da muka halarci manyan taronmu . Masu ba da abinci a hotal ɗin sun ga cewa aiki ya fi ƙarfin su saboda yawan mutanen , sai dukansu suka yi yaji nan take . Saliyo , 1982 Yin aiki da ’ yan’uwa masu bi ya taimaka wa matasa da yawa su kafa maƙasudai a bautar Jehobah . A waɗannan manyan taron da yawa , an jera tebura masu tsayi a waɗannan wuraren cin abincin don mutane su gama cin abinci da wuri kuma su ba wa wasu dama . Wani mutum da ba Mashaidi ba ya ce : “ Wannan wani irin addini ne haka ? Wani hafsan Sojan Amirka ya bincika wurin cin abincinmu a filin wasan Yankee da ke birnin New York kuma bayan haka , sai ya ƙarfafa wani Manjo mai suna Faulkner na hukumar tanadar da kayayyakin yaƙi na ƙasar Biritaniya ya yi irin wannan bincike . Saboda haka , shi da matarsa sun halarci taron “ Triumphant Kingdom ” ( Mulki Mai Nasara ) da aka yi a garin Twickenham , a ƙasar Ingila , a shekara ta 1955 . A shekara ta 1995 , an gaya wa masu halartan taro su soma zuwa da abincinsu . Har ila , akwai zarafin taimakawa a wasu sassa a manyan taro . Kevin Williams Na Ya Ba Da Labarin Halina da idanuna da kuma fara’ata duk sun yi kama da na shi . Sun yi aiki na sa’o’i da yawa duk da yanayin ƙauyen da kuma zafin rana . A shekara ta 1843 , Thomas ya rubuta : “ Na yi sanyin gwiwa kuma na kasala ba kaɗan ba . . . . ” Duk da haka , shi da matarsa sun jimre kuma bangaskiyarsu ga Jehobah Allah ce ta taimake su . Kafin a gama gina gidan , sai Mary ta haifi ɗanta na biyu mai suna Thomas WhittonWilliams , wanda ya zama kakana . A shekara ta 1883 ne Thomas Whitton Williams da matarsa Phoebe , suka ƙaura zuwa birnin Perth , a Yammacin Ostareliya . Violet ta soma hidimar majagaba . Amma , babu mutumin da ya taɓa yin hakan . ’ Yarsa mai suna Florenceta yi hidima a ƙasar Indiya a matsayin mai wa’azi ƙasashen waje . Sun ba wa itacen suna Lady Williams apple kuma an yi amfani da sabon itacen a matsayin iri . Ƙari ga haka , wannan itacen aful ne aka fi sani a duniya yanzu . Shi da matarsa sun ba da kai a yin ayyukan gine - gine a ƙasar Ostareliya da kuma Tsibirin Solomon . Wani rukunin mawaƙa sun kira wani sabon albam ɗinsu Antichrist Superstar ( Tauraron Magabtan Kristi ) . Wani Sarkin ƙasar Jamus mai suna Martin Luther , ya kira fafaroma magabcin Kristi . Wane ne maƙaryaci sai wanda yana mūsun Yesu shi ne Kristi ? Yohanna ya ambata “ magabtan Kristi , ” kuma hakan ya nuna cewa magabcin Kristi ba mutum ɗaya ba , amma rukunin mutane ne . Mene ne kuma Yohanna ya rubuta game da wannan magabcin Kristi ? Saboda haka , a ƙarni na farko , annabawan ƙarya da kuma ’ yan ridda sun riga sun bazu a ko’ina , suna neman su gurɓata ikilisiyar Kirista . Dukan mutanen da ke yaɗa ƙarya game da Yesu Kristi da kuma koyarwarsa suna cikin mutanen da Yohanna ya kira “ magabcin Kristi . ” Manzo Bulus ya faɗi ra’ayin Jehobah game da wannan magabcin sa’ad da ya kira shi “ ɗan halaka . ” Suna yaɗa ƙarya kuma suna yaudarar mutane da gangan domin kada su san Uban , wato Jehobah Allah da kuma Ɗansa , Yesu Kristi . Bari mu tattauna biyu cikinsu . A wani ɓangare kuma , sanin sunan Allah , wato Jehobah , ya taimaka wa bayin Allah da yawa su kusace shi . Sanin cewa Allah yana da suna ya burge ni sosai , domin abu ne da ban taɓa ji ba . ” Tun daga lokacin , Richard ya yi canje - canje a rayuwarsa don halinsa ya jitu da ƙa’idodin Littafi Mai Tsarki kuma ya riƙa faranta wa Jehobah rai . Ya So Mutane SHAFI NA 13 • WAƘOƘI : 83 , 57 ▪ Kana Rayuwa Bisa Addu’ar Misali Kuwa ? — Sashe na I A waɗannan talifofin , za mu koyi yadda za mu yi rayuwar da ta jitu da roƙon da aka yi a cikin addu’ar . BANGO : Shaidun Jehobah suna zuwa tsibiran Bocas del Toro da suke arewa maso yammar gaɓar teku a Panama don su yi wa’azi wa wasu mutane da ke zama a wuraren . 1 : 24 . Mene ne Yesu ya nuna sa’ad da ya mai da ruwa zuwa ruwan inabi a wani bikin aure ? Labaran Linjila guda huɗu sun ba da bayanai game da wasu mu’ujizai da Kristi ya yi da suka ƙarfafa bangaskiyarmu . 9 : 11 ) Hakika , Allah ya ba Yesu iko sosai , shi ya sa manzo Bulus ya ce game da shi : “ Kristi ikon Allah . ” ( 1 Kor . Wataƙila yawan mutane da suka zo bikin ya fi abin da aka zata , saboda haka ruwan inabin ya kasa . A bayyane yake cewa Maryamu da Yesu sun ji tausayin ma’auratan kuma ba sa son su sha kunya . Yesu ya san cewa nuna karimci farilla ce , saboda haka , ya mai da wajen lita 380 na ruwa zuwa “ ruwan anab mai - kyau . ” ( Karanta Yohanna 2 : 3 , 6 - 11 . ) 4 , 5 . ( a ) Wane darasi ne muka koya daga mu’ujiza ta farko da Yesu ya yi ? Idan muka yi iya ƙoƙarinmu don mu taimaka wa mutane kuma muka ƙarfafa dangantakarsu da Allah , muna nuna karimci kamar Yesu . An daɗe ana fama da talauci . Amma , muna farin cikin sanin cewa mu’ujizojin da Yesu ya yi suna nuna abubuwa masu kyau da za mu more a Mulkinsa , sa’ad da kowa zai sami isashen abinci . Yesu ya yi amfani da gurasa guda biyar da kifi biyu don ya ciyar da maza 5,000 da mata da kuma yara ! Yadda Yesu ya yi amfani da ikonsa na yin mu’ujiza don ya kula da dukan iyalai har da yara yana ƙarfafa mu , ko ba haka ba ? Har wasu cikin ’ yan’uwanmu ba sa samun isashen abinci su ci su “ ƙoshi . ” ( Karanta Markus 4 : 37 - 39 . ) Ta yaya Allah Maɗaukakin Sarki ya nuna cewa shi mai sarrafa yanayi ne ? Ƙari ga haka , Yunana 1 : 4 , ta ce : “ Ubangiji ya aike da babban iska cikin teku , babban hadari kuwa ya tashi a teku , har jirgin yana bakin fashewa . ” Dukan mutane za su kasance da kwanciyar hankali sa’ad da Jehobah da Yesu suka soma nuna ikonsu bisa yanayin duniya a lokacin sarautar Kristi na shekara dubu . Ba za a ƙara yin bala’i da ke tsoratar da mutane ba . 17 : 17 ) Alal misali , muna iya taimaka musu bayan an yi wani bala’i . “ Na yi murna saboda duniyar da ya halitta , amma na fi son ’ yan Adam . ” — MIS . 8 : 31 , New World Translation . Mene ne ya nuna cewa Yesu yana ƙaunar ’ yan Adam sosai ? ( Filib . 2 : 5 - 8 ; Mat . 20 : 28 ) Hakika , yana ƙaunar ’ yan Adam ƙwarai ! Ta hakan , Yesu ya nuna abubuwa masu kyau da za su faru a duniya nan ba da daɗewa ba . Mu’ujizojin da Yesu ya yi sa’ad da yake duniya sun nuna cewa yana ƙaunar ’ yan Adam . Bari mu tattauna mu’ujizojin Yesu guda huɗu . Mutumin ya san cewa Yesu yana da ikon warkar da shi , amma Yesu zai so ya warkar da shi kuwa ? Shin Yesu zai yi watsi da shi kamar yadda Farisawa suke bi da mutanen da suke fama da kuturta ne ? Ƙari ga haka , ya warkar da mutane ba tare da ɓata lokaci ba , a wani lokaci ma , ya yi hakan daga nesa . ( Yoh . 4 : 46 - 54 ) Mene ne waɗannan abubuwan al’ajabi suka nuna ? 72 : 13 ) Hakika , a lokacin , Yesu zai yi marmarin taimaka wa waɗanda suke sha wahala . ’ Yan watanni bayan Yesu ya warkar da kuturun a Galili , sai ya je Yahudiya don ya yi wa’azin bishara ta Mulkin Allah . Babu shakka , Yesu ya motsa dubban mutane da saƙonsa da kuma yadda ya bi da su . 4 : 18 - 21 . 9 , 10 . ( a ) Me ya sa mutane suke zuwa tafkin Baitasda ? Mene ne yake kai su wannan wurin ? Sa’ad da Yesu ya tambaye shi ko yana so ya warke . Ta yaya labarin da ke Markus 5 : 25 - 34 ya nuna cewa Yesu yana tausayin waɗanda suke rashin lafiya ? Shaiɗan yana so mu ɗauka cewa ba a ƙaunarmu kuma ba mu da amfani . Hakika , Yesu Sarki ne da kuma Babbar Firist mai tausayi ! 3 : 8 . ( Yohanna 11 : 33 - 36 . ) Yesu ya so Li’azaru sosai kuma shi ya sa ya ta da shi daga mutuwa . — Yoh . 11 : 43 , 44 . 14 , 15 . ( a ) Me ya nuna cewa Jehobah yana da burin kawar da wahala da ’ yan Adam suke sha ? 40 : 26 ) Ba wai zai iya tuna da su kawai ba , amma shi da Ɗansa suna da burin yin hakan . 17 , 18 . ( a ) Mene ne ya sa Yesu ya yi mu’ujizai sa’ad da yake duniya ? Littafin Malakai 4 : 2 , ta ce za mu yi “ tsalle tsalle kamar ’ yan maruƙa ” don ƙoshin lafiya . Za mu yi farin ciki don mun sami ’ yanci daga ajizanci . Fina - finai da littattafai da kuma kafofin yaɗa labarai suna ɗaukaka irin wannan salon rayuwa . Hakika , da taimakon Jehobah , Kiristoci na gaskiya za su iya kasancewa da ɗabi’a mai kyau . — Karanta 1 Tasalonikawa 4 : 3 - 5 . A wannan lokacin , za mu iya yin zunubi idan muka sami zarafin yin haka . Idan muka kusaci Jehobah ta yin addu’a , shi ma zai kusace mu . Yadda aka yi rainonmu ko kuma halinmu a dā zai iya sa mu soma son yin abubuwan da Jehobah ba ya so . Ta yaya Kalmar Allah za ta kāre mu daga yin tunanin banza ? Shawarar da ke cikin Kalmar Allah “ da farko dai tsattsarka ce . ” 8 , 9 . ( a ) Me ya sa wani saurayi ya yi zina da wata karuwa ? Misalai 5 : 8 ta ce : “ Ka nisanta tafarkinka da ita [ karuwa ] ; Kada ka kusanci ƙofar gidanta . ” An kwatanta hadarin ƙin bin wannan shawara a littafin Misalai sura ta 7 . Inda ya guje ta da bai faɗa cikin wannan jarabar ba . — Mis . Alal misali , daddare wasu tasoshin talabijin sukan nuna wasu shirye - shirye marasa ɗa’a , saboda haka ba zai dace mu riƙa dudduba tsarin ayyukan da ke talabijin don kawai muna so mu ƙayatar da kanmu . Me ya sa yin kwarkwasa bai da kyau ? Ya guji matar Fotifa sa’ad da ta yi ƙoƙari ta rinjaye shi . ( Far . 39 : 7 , 8 , 10 ) Wani masanin Littafi Mai Tsarki ya ce kamar dai matar Fotifa , tana cewa : “ ‘ Bari mu kasance tare na ɗan lokaci , ’ don tana ganin hakan zai sa [ Yusufu ] ya soma sha’awarta . ” 39 : 12 . Littafi Mai Tsarki ya gargaɗe mu cewa abin da muke gani zai iya shafan zuciyarmu kuma ya sa mu riƙa sha’awar banza . ( 2 Sam . 11 : 2 ) Sai ya ci gaba da kallonta kuma hakan ya sa ya soma tunaninta . Sakamakon haka , ya soma sha’awar matar wani kuma ya yi zina da ita . ( Ayu . 31 : 1 , 7 , 9 ) Wajibi ne mu guji zura wa mutum ido da kuma yin tunanin banza game da shi ko ita . Idan abubuwan da muka tattauna ya sa ka ga cewa akwai wasu wuraren da kake bukatar ka ɗauki wasu matakai don ka guji sha’awoyin banza , ka yi hakan nan da nan . ’ Yan’uwa masu bi za su iya taimaka mana idan muna fama da sha’awoyin banza . Ko da yake , gaya wa wani game da irin wannan matsalar ba shi da sauƙi , amma neman taimakon ɗan’uwa da ya manyanta zai taimaka mana mu yi canja - canje . ( Mis . 18 : 1 ; Ibran . Ka bayyana . ( b ) Me ya sa ya kamata waɗanda suke kallon batsa su nemi taimako ba tare da ɓata lokaci ba ? Dattawa sun cancanta su taimaka mana . Ya ce : “ Na san cewa tunanin da nake yi ba ya faranta wa Jehobah rai , amma ina tsoron gaya wa dattawa yadda nake ji . ” Sun saurare ni yayin da nake bayyana musu damuwata . Idan mutum ya ƙi neman taimako da wuri , hakan zai iya sa wannan mugun sha’awar ta “ habala ” kuma ta kai ga yin ‘ zunubin ’ da zai shafi wasu kuma ya ɓata sunan Jehobah . 141 : 5 ; Ibran . Shaidun Jehobah da dama sun riga sun yi nazarin Littafi Mai Tsarki da shi . Littafinsa na Sanin Da ke Bishe Zuwa Rai na Har Abada na makafi ya riga ya tsufa . Da yake ba ya ji sosai kuma saboda yanayin wurin , nakan ɗaga muryata sosai sa’ad da nake nazarin Littafi Mai Tsarki da shi . Kingsley ya yi marmarin halartan taro a Majami’ar Mulki , amma yin hakan bai kasance da sauƙi ba . Sa’ad da ake taro , Kingsley yakan sa kunnensa kusa da lasifika kuma ya saurari jawabai cikin natsuwa , har ma ya yi kalami ! Bayan na yi nazari da Kingsley na ɗan lokaci , sai ya yi rajista a Makarantar Hidima ta Allah . Makonni biyu kafin ya yi aikin da aka ba shi , wato karanta Littafi Mai Tsarki , sai na tambaye shi ko yana shiri . Ya ce , “ E , Ɗan’uwa , na karanta wajen sau 30 . ” Sai na yaba masa kuma na ce ya karanta in ji . Ashe , ya haddace karatun gaba ɗaya ! Ya ce : “ A’a , a kowace rana , ina karantawa sau 30 . ” Me ya sa ? A ranar 6 ga Satumba ta shekara ta 2008 ne Kingsley ya yi baftisma , bayan na yi shekara uku ina nazarin Littafi Mai Tsarki da shi . Me ya sa ya kamata mu yi addu’a cewa a tsarkake sunan Allah ? Ta yaya za mu yi amfani da addu’ar da aka ambata a Matta 6 : 9 - 13 sa’ad da muke wa’azi ? Jehobah ya ɗauke shafaffu a matsayin ’ ya’yansa kuma ya ba su gatan zuwa sama , shi ya sa ya dace su kira Jehobah “ Uba . ” ( Rom . 8 : 15 - 17 ) Kiristoci da suke da begen yin rayuwa a aljanna a duniya za su iya kiran Jehobah “ Uba ” don shi ne ya ba su rai kuma yana biyan bukatun dukan masu bauta masa da gaske . Iyayen da suke koya wa yaransu addu’a suna koya musu tarbiyya mai kyau don hakan zai sa yaran su ɗauki Jehobah a matsayin Ubansu wanda yake sama . 5 : 11 , 12 ; 91 : 14 . Muna da gatan sanin sunan Allah da kuma na kasancewa “ jama’a . . . domin sunansa . ” ( A . M . 15 : 14 ; Isha . Ba zai dace mu yi kamar wasu a ƙarni na farko da ba sa aikata abin da suke wa’azinsa ba . Wata ’ yar’uwa a ƙasar Norway da mijinta ya rasu ya bar ta da yaro ɗan shekara biyu , ta ce : Wannan mawuyacin lokaci ne a rayuwata . Shekaru biyar bayan haka , sai ta auri wani dattijo . Yanzu , ɗanta yana da shekara 20 kuma ya yi baftisma . Jehobah zai tsarkake sunansa sa’ad da ya halaka duk waɗanda suke gāba da sarautarsa . Talifin ya bayyana cewa “ lokatai guda bakwai ” da aka ambata a littafin Daniyel ɗaya ne da “ zamanan Al’ummai ” da Yesu ya yi maganarsa . ( b ) Wane gata ne muke da shi ? Annabcin da aka rubuta a Ru’ya ta Yohanna 12 : 7 - 12 ya sa mu fahimci dalilin da ya sa munanan abubuwa suke faruwa a duniya tun lokacin da aka kafa Mulkin Allah . Yesu ya ce : “ Wannan bishara kuwa ta mulki za a yi wa’azinta cikin iyakar duniya domin shaida ga dukan al’ummai ; sa’annan matuƙa za ta zo . ” — Mat . Suna yin hakan ta yadda suke rayuwa da kuma ta yin wa’azin bishara da ƙwazo . Wataƙila ka san wasu da suka kafa misali mai kyau wajen yin nufin Allah da ƙwazo duk da cewa sun tsufa . — Karanta Filibiyawa 2 : 17 . Mene ne ra’ayinka game da abin da Jehobah zai yi don ya amsa addu’ar da muke yi cewa a yi nufinsa a duniya ? Za mu ci gaba da yin addu’a a yi nufin Allah har sai Mulkin Allah ya kawar da dukan magabtansa . Yoh . 21 : 4 ) Yawancin mutanen da za a ta da “ marasa adalci ” ne , wato waɗanda ba su sami damar sanin Jehobah da Yesu a lokacin da suka yi rayuwa a duniya ba . Za mu sami gatan taimaka wa waɗanda aka ta da su daga matattu su san nufin Jehobah don su sami damar yin rayuwa “ har abada . ” — A . M . 24 : 15 ; Yoh . 17 : 3 . 1 - 3 . Tana ganin cewa Jehobah ya amsa addu’o’i guda biyu da ta yi . Ta roƙi Jehobah ya ba ta zarafi ta yi wa’azi . Saurayin yana tare da mahaifiyarsa da kakarsa , suna masa rakiya zuwa tasha don zai yi tafiya zuwa Afirka ta kudu . Waɗanne bukatu ne za mu tattauna ? Sa’ad da muke cikin matsala , mukan yi addu’a ba tare da ɓata lokaci ba , kuma Jehobah yana farin cikin jin addu’o’in masu bauta masa da aminci . ( Zab . 34 : 15 ; Mis . Ka lura cewa Yesu ya ce mu roƙi a ba “ mu ” abincin yini , ba a ba “ ni ” ba . Wani mai kula da da’ira a Afirka mai suna Victor ya ce : “ Ina gode wa Jehobah sosai cewa ni da matata ba ma damuwa game da yadda za mu sami abinci da kuma kuɗin haya . Ya kammala maganar da wannan shawara mai muhimmanci : “ Kada fa ku yi alhini a kan gobe . ” ( Mat . Ba zai dace mu riƙa yin addu’a don waɗannan bukatu kawai ba . Bukatu da suka shafi dangantakarmu da Jehobah sun fi muhimmanci . ( Ka duba hoton da ke shafi na 25 . ) Allah zai iya ɗau ranmu don zunubin da muka yi . . . . Muna yin zunubi kullum kuma muna bukatar gafara kullum , hakan ya nuna cewa hadayar da Yesu ya bayar ne kaɗai Jehobah zai yi amfani da ita don ya kawar da zunubanmu . Irin waɗannan kurakurai suna ba mu damar nuna cewa muna ƙaunar ’ yan’uwanmu kuma muna so mu gafarta musu yadda Allah ya gafarta mana . — Kol . Me ya sa yake da muhimmanci mu riƙa gafarta wa mutane ? ( Lev . 19 : 18 ) Idan muka gaya wa wasu batun , za su iya goyon bayanmu kuma hakan zai jawo matsala a cikin ikilisiya . ( Karanta Matta 6 : 14 , 15 . ) 12 , 13 . ( a ) Mene ne ya faru da Yesu jim kaɗan bayan ya yi baftisma ? Ana bukatar lokaci don a warware wannan batun . Shin Allah ya halicci mutum da wani aibi ne ? ( Luk . Amma , Shaiɗan yana ƙoƙari ya jarabci mabiyan Yesu , har da kai . Jehobah yana tanadar mana da ruhunsa mai tsarki don ya ƙarfafa mu kuma ya taimaka mana kada mu faɗa wa jaraba . Allah yana yin amfani da Kalmarsa da kuma ƙungiyarsa don ya gargaɗe mu game da abubuwan da ya kamata mu guje wa , kamar ɓata lokaci da kuɗi da kuma kuzarinmu a kan abin duniya da ba su da muhimmanci . Espen da matarsa Janne suna zama a wata ƙasa mai arziki a Turai . Sun daina hidimar majagaba sa’ad da suka haifi ɗansu na fari , kuma yanzu suna da yara biyu . Domin Shaiɗan da duniyarsa ba za su iya tilasta mu mu yi zunubi ba . Amma za mu iya yin tsayayya , kamar yadda ’ yan’uwanmu da yawa suka yi . — 1 Kor . Mene ne za mu riƙa yi don mu tsira daga duniyar Shaiɗan ? Shin kana son ka yi rayuwa a duniyar da Shaiɗan ba zai kasance ba ? Hakika , ka ƙuduri niyyar yin rayuwa bisa addu’ar misali . BAYAN Anita * ta yi baftisma a matsayin Mashaidiyar Jehobah , sai mijinta ya soma tsananta mata sosai . Ta ce : “ Ya hana ni zuwa taro kuma ya ce kada in ambaci sunan Allah . 10 : 36 ) Shin me zai taimaka maka ka jure ? Wani abu da zai taimaka mana mu jure shi ne yin addu’a ga Allah . Ta koma aiki kuma hakan ya taimaka mata don aikinta yana bukatar natsuwa sosai amma hakan bai hana ta yin baƙin ciki ba . Ta tabbata cewa ya yi hakan . Ta ce : “ Allah ya ba ni kwanciyar hankali da natsuwa . Alal misali , a lokacin da ikilisiyar da ke Tasalonika take fuskantar tsanantawa , manzo Bulus ya ƙarfafa su ‘ yi ma junansu ta’aziya , su gina juna , kamar yadda suke yi . ’ ( 1 Tas . 32 : 2 ) Babu shakka , hakan yana da ban ƙarfafa . Har ila , akwai wasu abubuwa da za su iya taimaka mana mu jimre . Ya ce : “ Duk da gajiyar da nake ji , na tabbata cewa muna yin abubuwan da ke ƙarfafa dangantakarmu da Jehobah . A waɗanne hanyoyi ne za mu iya yin shiri don taron Tuna Mutuwar Yesu kowace shekara ? Waɗanne abubuwa ne suka taimaka wajen yaɗa bishara a ƙarni na farko ? ( Rom . 15 : 4 ) — 3 / 15 , shafuffuka na 17 - 18 . Littafi Mai Tsarki ya ambaci tsari mai muhimmanci da za a bi kafin a yi wa wani yankan zumunci . A wasu ranakun kuma sai in je fati , in sha miyagun kwayoyi kuma in yi lalata . Ina amfani da kowane abu don in ji ma mutane rauni . A lokatai da yawa mukan ta da rigima har ma a rufe makarantar na ɗan lokaci . Ban gamsu da zanga - zanga da nake yi ba , saboda haka , na soma aikata laifi don ina kiyayyar mutane . Alal misali , akwai lokacin da muka kalli wani fim da ya nuna yadda ’ yan Amirka suke wulakanta ’ yan Afirka a dā . Sun gayyace ni zuwa taronsu kuma na je . ( Zabura 83 : 18 ) Babu wata wariya a ikilisiyar duk da cewa mutanen daga kabilu dabam - dabam ne . Da farko na so halartan taron Shaidun Jehobah amma ban so yin nazarin Littafi Mai Tsarki da su ba . Washegari , sai suka yi ta cika baki game da kisan da suka yi . A lokacin ne na tsai da shawarar canja rayuwata da kuma soma nazarin Littafi Mai Tsarki . Amma har bayan na yi baftisma , na ci gaba da yin kokari don in rage zafin rai . A watan Oktoba ta 1974 , na soma hidima ta cikakken lokaci , ina yin sa’o’i ɗari a kowane wata don koya wa mutane Littafi Mai Tsarki . Maimakon haka , na tabbata cewa Littafi Mai Tsarki ne ya taimaka mini in yi hakan . — Ibraniyawa 4 : 12 . Har wa yau , mu abokai ne sosai . Kana iya cewa , ‘ Ni ba kamili da kuma mai adalci ba ne kuma ba na yin abin da ya dace a koyaushe . ’ Ayuba “ kamili ne mai - adalci ” kuma . — Ayuba 1 : 1 ( Ayuba 1 : 1 ) Ya kuma ce Lutu “ mai - adalci ” ne . ( 1 Sarakuna 14 : 8 ) Amma bari mu tattauna wasu abubuwa game da rayuwar waɗannan mutanen . ( 2 Sama’ila , sura ta 11 ) Littafi Mai Tsarki ya ce Jehobah “ bai ji daɗin mugun abin da Dauda ya yi ba . ” — 2 Sama’ila 11 : 27 . Ayuba da Lutu da kuma Dauda sun yi kura - kurai , wasu masu tsanani ne sosai . Allah ya kira Ayuba “ kamili , ” Lutu “ mai - adalci ” kuma Dauda mutumin da ke yin “ abin da ke daidai ” a idanun Allah a koyaushe domin sun kaunace shi kuma sun yi ɗokin yin biyayya gare shi . Saboda haka , idan mun yi tunanin banza ko mun yi wani abu da daga baya muka san cewa bai dace ba , ya kamata mu yi la’akari da misalan da muka tattauna a wannan talifin . Abin Da Ke Ciki SHAFI NA 27 A wannan talifin , za a tattauna wasu abubuwa masu ban mamaki da za su faru nan ba da daɗewa ba . Kari ga haka , talifin zai taimaka mana mu san dalilin da ya sa za mu dogara ga Jehobah a lokacin kunci mai girma . Za mu bincika dalilin da ya sa bai kamata mu saka hannu a tashen - tashen hankula da ake yi a duniya ba . 3 Sun Ba da Kansu da Yardar Rai ​ —⁠ A Kasar Rasha BANGO : Wani rukunin masu wa’azi suna ɗan shakatawa da rana yayin da suke wa’azi a wasu sassan yankin Saiberiya Duk da haka , masu shela suna nazarin Littafi Mai Tsarki da ɗarurruwan mutane ! Matthew ya ce : “ Bayan wannan jawabin , na ci gaba da tunani game da Rasha , sai na yi addu’a ga Jehobah musamman game da burina na ƙaura zuwa wajen . ” Mene ne sakamakon wannan matakin da ya ɗauka ? Matthew Duk da waɗannan matsalolin , Matthew ya ce : “ Ƙaura zuwa Rasha shi ne shawara mafi kyau da na taɓa tsai da . ” Hiroo ya yi shekaru 12 yanzu a Rasha kuma ya yi hidima a ikilisiyoyi da dama . Yanzu ina dogara ga Jehobah sosai a dukan fannonin rayuwata . ” A shekara ta 2005 , Hiroo ya auri Svetlana , kuma sun ci gaba da yin hidimar majagaba tare . Matthew ya ce : “ Mutane 200 ne suka halarci taro a ikilisiya da na kai ziyara , kuma dattijo guda da ya ɗan tsufa da kuma wani matashi bawa mai hidima ne suka gudanar da dukan taron . A matsayinsa na bawa mai hidima , an ce ya kula da lissafin kuɗi da littattafai da kuma yanki . Ita ce hanya mafi kyau na tafiyar da rayuwata ! ” Waɗannan ma’aurata tare da wasu ’ yan’uwa da yawa da suka ba da kansu sun ci gaba da taimakawa kuma ikilisiyoyin suna ƙaruwa . Hakan ba shi da sauƙi . Amma Jehobah ya taimaka mini in ga cewa zan amfana idan na ci gaba da hidimata . ” Yin wa’azi a wuraren da ake bukatar masu wa’azin bisharar Mulki sosai yana sa mutum ya kasance da ƙwazo kuma ya yi farin ciki a rayuwa . ” Ba da daɗewa ba suka sami mutane da suke neman su san gaskiyar da ke cikin Littafi Mai Tsarki . Sai wani tsoho ya buɗe ƙofa kuma ya ce , ‘ Ku masu wa’azi ne ? ’ Sa’ad da muka ce e , sai ya ce : ‘ Na san za ku zo wata rana . Mun yi sa’o’i da yawa muna amsa tambayoyinsu kuma muka rera waƙoƙin Mulki tare da su , sa’an nan muka ci abincin dare tare . Oksana ta ce : “ Bayan mun ga wannan taswira , mun fahimci cewa ƙasar na bukatar masu wa’azin bisharar Mulki sosai . Hakan ya taimaka mana mu tsai da shawarar ƙaura zuwa Rasha . ” ya taimaka mana sosai . Sun ƙaura zuwa Rasha a shekara ta 2008 . Wannan hidimar ta ƙarfafa iyalinmu . ” ( Mat . 6 : 22 , 33 ) Ta yaya yin hidima inda ake bukatar masu shela ya shafi Aleksey ? Idan ka tsai da shawarar yin haka , kana iya jin kamar Yury , wanda ya ce game da shawararsa na yin hidima a inda ake bukatar masu shela sosai : “ Abin da na yi da - na - sani a kai kawai shi ne ban soma da wuri ba . ” Ka duba Hasumiyar Tsaro ta 15 ga Oktoba , 1999 , shafuffuka na 23 - 27 , na Turanci . “ Wurin takawar ƙafafuwana kuma zan maishe shi mai - daraja . ” ​ —⁠ ISHA . Mene ne “ faradise ” ko kuma aljanna da manzo Bulus ya gani a wahayi ? Mene ne ‘ matashin sawu ’ yake nufi a cikin Littafi Mai Tsarki ? Littafi Mai Tsarki ya bayyana cewa duniya ‘ matashin sawu ’ ne . Ƙari ga haka , an kwatanta haikali na dā da Isra’ilawa suka yi amfani da shi a matsayin matashi sawu . ( 1 Laba . 28 : 2 ; Zab . Mene ne haikali na alama , kuma yaushe ne aka soma amfani da shi ? An soma bin wannan tsarin a shekara ta 29 bayan haihuwar Yesu , a lokacin da aka yi masa baftisma kuma aka shafe shi a matsayin Babban Firist na haikali na alama da Jehobah ya samar . ​ —⁠ Ibran . 9 : ​ 11 , 12 . Sa’ad da muka yabi Jehobah , muna yin koyi da bayin Jehobah masu aminci da aka kwatanta a Zabura 99 : ​ 1 - 3 , 5 . 6 , 7 . A shekara ta 1919 , an bayyana waɗanda Jehobah ya amince da su da suke hidima a haikali na alama . Sun kyautata yadda suke ibada don Allah ya amince da hidimarsu . ( Isha . 4 : ​ 2 , 3 ; Mal . ( Karanta . ) Aljannar da Bulus ya yi maganarta tana iya nufin aljannar da za mu mora a duniya a nan gaba . Bayin Allah suna bin wannan tsarin shi ya sa suke moran wannan yanayi mai kyau a yau . ​ —⁠ Mal . Kamar su , muna da kyakkyawan dalili na kasancewa da bangaskiya . Waɗanda suka daɗe a cikinmu sun shaida wasu canje - canjen da suka daɗa inganta sashen ƙungiyar Jehobah da ke duniya . Za su iya tuna da lokacin da ɗan’uwa guda yake kula da ikilisiya maimakon rukunin dattawa da kuma lokacin da mutum ɗaya ne ke kula da ofishin Shaidun Jehobah maimakon Kwamitin da Ke Kula da Ofishin Shaidun Jehobah . Me ya sa ? 16 , 17 . Waɗanne canje - canje ne suka burge ka , kuma me ya sa ? 18 , 19 . Jehobah ya ba mu gatan taimakawa a kyautata yanayin na salama da muke mora yanzu . 26 : 15 ; 54 :⁠ 2 . Idan muka yi hakan , muna sa mutane da suke lura da mu su so wannan yanayi na salama da bayin Allah suke mora . Jehobah da Yesu suna farin ciki matuƙa sa’ad da suka ga yadda muke moran yanayi na salama a yau . Farin ciki da muke yi a yanzu sa’ad da muke yin iya ƙoƙarinmu don mu kyautata wannan yanayin soma taɓi ne na farin ciki da za mu yi a nan gaba . Waɗanne abubuwa ne kamar waɗanda suka faru a shekara ta 66 bayan haihuwar Yesu za mu shaida ba daɗewa ba ? A CE kana raye a Urushalima a shekara ta 66 bayan haihuwar Yesu kuma kana ganin abubuwa da yawa suna faruwa . A sakamakon haka , Yahudawa da suka yi tawaye suka ɓoye a cikin ginin da ke kāre haikali . Yesu ya gargaɗi almajiransa cewa : “ Sa’anda kuka ga Urushalima tana kewaye da dāgar yaƙi , sa’annan ku sani rushewarta ta kusa . ” ( Luk . Yesu ya daɗa cewa : “ Sa’annan waɗanda ke cikin Yahudiya su gudu zuwa duwatsu ; waɗanda suke cikin tsakiyarta su fita waje ; waɗanda ke cikin ƙauyuka kada su shigo ciki . ” ( Luk . Sai wani abin mamaki ya faru . Ta yaya za a soma ƙunci mai girma ? Don suna goyon bayan gwamnatocin ‘ yan Adam maimakon su goyi bayan Yesu da Mulkinsa . Ƙari ga haka , sun yi watsi da ƙa’idodin Allah don su saka hannu a harkokin siyasa . Idan wani ya tambaye shi cewa , ‘ Waɗannan raunukan da ke a hannuwanka fa ? ’ Zai ce , ‘ Ai , raunuka ne da aka yi mini a gidan abokaina . ’ ” ( Zak . Ba za a ƙyale ‘ ƙahoni goma , ’ wato rukunin siyasa su halaka mutanen Allah ba . Yawancin mutane za su nemi mafaka a ƙungiyoyin ‘ yan Adam da aka kwatanta da “ fannun duwatsu . ” ( R . Ka yi tunani , a lokacin mu kaɗai ne za mu riƙa bauta wa Allah kamar annabi Daniyel na dā ko da wane irin yanayi ne muke ciki . ​ —⁠ Dan . Wataƙila za a yi shelar cewa an kusan halaka wannan mugun zamanin Shaiɗan . Littafi Mai Tsarki ya kwatanta wannan saƙon da ƙanƙara , ya ce : “ Ƙanƙara kuma manya manya suka faɗo daga sama bisa mutane , kowane guda nauyinsa ya yi wajen talent ɗaya : mutane fa suka yi saɓon Allah domin alobar ƙanƙara , gama tsananinta da girma ne ƙwarai . ” ​ —⁠ R . Yoh . 16 : 21 . ( b ) Mene ne mutane za su yi sa’ad da suka ga alamu a sama ? Wataƙila wasu abubuwa za su faru kusan a lokaci ɗaya . Sa’an nan za su ga Ɗan mutum yana zuwa a cikin girgije tare da iko da babbar daraja . ” ( Luk . 21 : ​ 25 - 27 ; karanta Markus 13 : ​ 24 - 26 . ) Shin za a yi alamu masu ban tsoro da kuma wasu aukuwa a sararin sama a lokacin da wannan annabci zai cika ? 25 :⁠ 46 . 24 : 30 ) Amma , yaya ‘ yan’uwan Kristi da abokansu masu aminci za su aikata a wannan lokacin ? Mene ne zai faru sa’ad da Gog na Magog sun soma kai wa mutanen Allah hari ? Littafin Matta da na Markus sun ce : “ [ Ɗan mutum ] za ya aike mala’iku , za ya tattara zaɓaɓunsa daga ƙusurwoyi huɗu , daga iyakar nisan duniya zuwa iyakar nisan sama . ” ( Mar . 13 : 27 ; Mat . 24 : 31 ) Wannan tattarawa ba ya nufin lokacin da aka fara zaɓan shafaffu kuma ba ya nufin hatimi na ƙarshe da za a yi wa shafaffu da suka rage a duniya . ( Mat . 13 : 43 . Ya ce : “ Alama ta Ɗan mutum za ta bayyana a sama ” kuma Yesu zai zo “ bisa gizagizai na sama . ” ( Mat . Saboda haka , za a sauye kamanin waɗanda za su je sama “ farat ɗaya , da ƙyaftar ido , da ƙarar ƙaho na ƙarshe . ” 38 : 16 ) Ta yaya mutanen Allah za su kasance ? Za su bi umurnin da aka ba da a zamanin Sarki Jehoshaphat : “ Babu bukata ku yi wannan yaƙi : ku yi shiri , ku tsaya shuru , ku ga ceton Ubangiji a wurinku , ya Yahuda da Urushalima ; kada ku ji tsoro , kada ku yi fargaba . ” ( 2 Laba . Ta wajen ja - gorar ruhu mai tsarki , manzo Bitrus ya ce : “ Da ya ke fa dukan waɗannan abu za su narke haka nan , waɗanne irin mutane ya kamata ku zama cikin tasarrufi mai - tsarki da ibada kuma ? Kuna sauraron ranar Allah , kuna kuwa marmarin zuwanta ƙwarai . . . Talent wani ma’aunin gwada nauyi da kuma darajar kuɗi ne a zamanin Manzo Yohanna . Ka duba Hasumiyar Tsaro ta 15 ga Yuli , 2013 , shafuffuka na 13 zuwa 14 . Shafaffu da suke raye a duniya a lokacin ba za su tafi da jikinsu na zahiri zuwa sama ba . A aya ta 1 , an kwatanta lokacin tsufa da “ miyagun kwanaki . ” Amma , hakan ba ya nufin an ƙaddara cewa za ka yi baƙin ciki a rayuwa . Alal misali , Ishaku da Yakubu da Ahijah sun makance . ( Far . 27 : 1 ; 48 : 10 ; 1 Sar . 4 : ​ 19 , 20 ) Mu ma muna bukata mu kasance da bangaskiya sosai . 48 : ​ 1 - 4 , 10 ; Ibran . 11 : 21 ) A yau , Ines mai shekara 93 tana fama da wata cutar mutuwar jiki , amma ta ce : “ Kowace rana ina ji kamar Jehobah yana yi min albarka sosai . Ina tunanin Aljanna a kowace rana . Muna ƙarfafa bangaskiyarmu ta wajen yin addu’a , da karanta Kalmar Allah da kuma halartan taron Kirista . Jehobah yana farin cikin amsa addu’o’inka , ko da akwai wasu abubuwan da ba za ka iya yi ba . ​ —⁠ Mis . Ka yi amfani da duk wani tanadin da aka yi maka . ‘ Yan’uwa da yawa da ba sa iya halartan taro sukan gaya wa ‘ yan’uwa su yi masu rekod ɗin jawaban da aka yi a taro don su saurara . 1 : ​ 11 , 12 . Kada ka riƙa damuwa a kan abubuwan da ba za ka iya yi ba . Wata ‘ yar’uwa mai suna Heidi da ta ba shekaru 80 baya sosai ba ta iya fita wa’azi gida - gida kamar yadda take yi a dā . Ya ba da gudummawar kuɗi kuma ya yi shiri don mutane su taimaka wajen gina haikali . ( 1 Laba . 28 : 11 – 29 :⁠ 5 ) Kai ma za ka iya yin ƙoƙarinka wajen taimakawa a wa’azi da kuma wasu ayyukan Mulki da ake yi a faɗin duniya . Mai yiwuwa sun yi aiki tuƙuru a gina bulo a ƙasar Masar sa’ad da suke zaman bayi . Yanzu sun zama ƙwararrun maƙera don an ba su aikin ƙera mazauni . ( Fit . Yana da muhimmanci a san da aikinka ne ? Amma a lokacin da aka ƙera waɗannan kayayyakin masu matuƙar kyau , mutane ƙalilan ne suka sami zarafin ganinsu . Haka ma yake da duk wani abin da muka cim ma a hidimarmu ga Jehobah . Me ya sa Yesu bai ɗauki wasu mutane da muhimmanci fiye da wasu ba ? Me ya sa ? Ko da ba ma saka hannu a irin waɗannan abubuwan , a wani lokaci yana shafanmu da kuma iyalanmu . Allah ya halicce mu da halin ƙin rashin adalci . ( b ) Mene ne za mu tattauna a wannan talifin ? 26 : 52 ) Kiristoci na gaskiya sun san cewa babu wata ƙungiya ko gwamnati a duniyar nan da ta fi wani kyau . Da yake mu ajizai ne , wataƙila wasu a cikinmu suna ƙoƙari su kawar da ra’ayin wariya da suke da shi a dā . ( Irm . 17 : 9 ; Afis . Littafi Mai Tsarki ya bayyana cewa an sami rashin jituwa tsakanin mutane da suka fito daga waɗannan wuraren . Sa’ad da Jehobah ya halicci Adamu da Hawwa’u , ya so su haifi ‘ ya’ya kuma su mamaye duniya . ( Far . 1 : ​ 27 , 28 ) Ƙari ga haka , Allah ya halicci ‘ yan Adam a yadda za su iya haifan ‘ ya’ya masu launin fata dabam - dabam . Shaiɗan ya zargi Allah a kan yadda yake tafiyar da sarautarsa a lambun Adnin . Shin kana nuna goyon bayanka ga sarautar Jehobah ta wajen bin dokokinsa da ƙa’idodinsa a maimakon yin abin da ka ga dama ? Alal misali , idan wani ya tambaye ka mene ne matsayinka game da siyasa ko wasu ƙungiyoyin ‘ yan Adam , me za ka ce ? Ƙari ga haka , suna ƙoƙari su magance waɗannan matsalolin da anniya . Wasu a Korinti suna cewa : “ ‘ Ni na Bulus ne , ’ wani kuwa , ‘ Ni na Afolos ne , ’ wani kuwa , ‘ Ni na Kefas ne , ’ ko kuwa , ‘ Ni na Almasihu ne . ’ Shin ta yaya za su magance wannan matsalar ? Bulus ya shawarce su cewa : “ Yanzu fa , ‘ yan’uwa , ina roƙonku , ta wurin sunan Ubangijinmu Yesu Kristi , dukanku ku yi magana ɗaya , kada tsatsaguwa su kasance a tsakaninku ; amma ku zama cikakku cikin hankali ɗaya da shasara ɗaya . ” Hakazalika , bai kamata mu bar wani abu ya ɓata haɗin kai da muke mora a cikin ƙungiyar Jehobah ba . ​ —⁠ 1 Kor . 1 : ​ 10 - 13 ; karanta Romawa 16 : ​ 17 , 18 . A maimakon haka , suna aiki da umurnin ainihin ƙasar da suke wakilta . ( b ) Wane darasi ne za mu koya daga labarin Zoila ? Zoila wata ‘ yar’uwa ce daga Meziko da ta ƙaura zuwa Turai kuma tana halartan taro a wata ikilisiya a can . Amma ta roƙi Jehobah ya taimaka mata don kada ɓacin rai ya sa ta yi abin da zai sa yanayin ya daɗa muni . Ba zai dace mu faɗi ko kuma yi wani abin da zai haifar da rashin haɗin kai tsakanin mu da ‘ yan’uwanmu ko kuma wasu ba . ​ —⁠ Rom . Kana iya yin bincike kai kaɗai ko kuma a ibada ta iyali game da irin waɗannan batutuwa . A wasu lokatai , bayin Jehobah sukan sami kansu a yanayin da zai bukaci su fita dabam da sauran mutane , kamar abokan aikinsu ko ‘ yan ajinsu ko maƙwabtansu ko kuma wasu . ( 1 Bit . Jehobah yana so mu ji daɗin rayuwa shi ya sa ya halicci abubuwa dabam - dabam . ( Zab . 104 : 24 ; R . Yoh . Wataƙila wasu a cikin ikilisiyar da ke wurin suna da ‘ yancin ‘ yan ƙasar Roma , saboda haka sun kasance da wasu gata da sauran ‘ yan’uwansu Kiristoci ba su da shi . “ Himma domin gidanka za ta cinye ni . ” ​ —⁠ YOH . WAƘOƘI : 127 , 118 1 , 2 . ( a ) Waɗanne wuraren ibada ne bayin Jehobah suka yi amfani da shi a dā ? TUN zamanin dā , bayin Allah suna da wuraren da aka tsara don yin ibada . 8 : 20 ; 12 : 7 ; 26 : 25 ; 35 : 1 ; Fit . 15 : 21 ) Kiristoci a ƙarni na farko sun yi taro a gidajen Kiristoci ‘ yan’uwansu . ( A . M . 69 : 9 ; Yoh . 2 : 17 ) Ko da yake ba Majami’ar Mulki da za a kira “ gidan Ubangiji ” kamar yadda aka kira haikali da ke Urushalima . ( 2 Laba . Za a tattauna wasu ƙa’idodin a cikin wannan talifin . Alal misali , wani mutum a Turkiya ya ce : “ Na lura cewa Majami’ar Mulki tana da tsabta da kuma tsari , kuma hakan ya burge ni . Magajin garin ya halarta . Ya ce : “ Tsabtar majami’ar ta nuna cewa ku masu bi ne da gaske . ” Hakika Jehobah yana son bayinsa da kuma baƙi su saki jiki a Majami’ar Mulki . 3 :⁠ 1 . Ƙungiyar Jehobah tana iya ƙoƙarinta don ta gina Majami’un Mulki madaidaici . Wasu ‘ yan’uwa a ikilisiya da ke Costa Rica da suka amfana daga wannan tanadin ta rubuta cewa : “ Muna ji kamar muna mafarki ne sa’ad da muka tsaya a gaban Majami’ar Mulki ! 127 :⁠ 1 . ‘ Yan’uwa da yawa sun yi farin ciki sosai da yake sun taimaka wajen gina Majami’ar Mulki . Ƙari ga haka , muna bukatar mu tsabtace jikinmu . ​ —⁠ R . Yoh . 19 :⁠ 8 . Idan muka tsabtace da kuma shirya Majami’ar Mulkin da kyau , hakan zai sa mu yi marmarin gayyatar mutane zuwa taronmu . Ƙari ga haka , mutane za su ga cewa wa’azin da muke yi game da sabuwar duniya gaskiya ne . Za su ga cewa muna bauta wa Allah mai tsarki kuma ba da daɗewa ba zai mai da wannan duniyar aljanna . ​ —⁠ Isha . 6 : ​ 1 - 3 ; R . Wasu ‘ yan’uwa sukan ɗauki tsabtace Majami’ar Mulki da muhimmanci fiye da wasu . Ya kamata kowane rukunin dattawa su tsara yadda za a riƙa tsabtace ta kuma su tabbata cewa akwai isashen kayan aiki don tsabtace Majami’ar Mulki . Alal misali , Sarki Jehoash na Yahuda ya ba da umurni cewa firistoci su yi amfani da gudummawa da aka ba da a gidan Jehobah don “ a gyara duk inda ake bukatar gyara a haikalin . ” Mene ne ka ƙudura niyyar yi game da gine - ginen da muke amfani da su don bauta ta gaskiya ? Idan muka saka hannu a yin waɗannan abubuwan , muna nuna himma a bautar Jehobah kamar yadda Yesu ya yi . ​ —⁠ Yoh . 2 :⁠ 17 . Itatuwan Aleppo pine ( Pinus halepensis ) da oak ( Quercus calliprinos ) , da kuma terebinth ( Pistacia palaestina ) ne suka fi yawa a tuddan ƙasar . Me ya jawo hakan ? Abin Da Ke Ciki Me Zai Iya Tabbatar Maka Cewa Matattu Za Su Sake Rayuwa ? Na Yi Rayuwar Banza Sosai a Dā 10 Za Mu Iya Faranta wa Allah Rai Kuwa ? 12 ABIN DA KE SHAFIN FARKO | ZAI YIWU A SAKE RAYUWA — BAYAN MUTUWA ? Na san cewa ban cancanci zuwa sama ba kuma ban yi abubuwan da suka isa in shiga gidan wuta ba . ABIN DA LITTAFI MAI TSARKI YA CE : “ Masu - rai sun san za su mutu : amma matattu ba su san kome ba , ba su kuwa da sauran lada ; gama ba a kara tuna da su ba . Wane ra’ayi ne Ayuba mai aminci yake da shi game da Kabari ? ( Ayuba 1 : 13 - 19 ; 2 : 7 ; 14 : 13 ) Hakika , Ayuba bai ɗauka cewa Kabari gidan wuta ba ne inda wahalar da yake sha za ta daɗa karuwa ba . Littafi Mai Tsarki yana ɗauke da labaran mutane takwas da suka tashi daga mutuwa da za mu iya yin bincike a kansu . — Ka duba akwatin nan “ Tashin Matattu Takwas da Aka Ambata a Littafi Mai Tsarki . ” Babu ko ɗaya cikin mutane takwas da aka ambata da ya je sama ko kuma gidan wuta . Da a ce waɗanda aka tashe su sun je irin waɗannan wuraren , kana ganin da ba su ba mutane labari ba ? Ba a rubuta kome game da hakan a cikin Littafi Mai Tsarki ba . Za su iya farka daga wannan barci kuwa ? Ɗan wata gwauruwa a kauyen Nayin Yesu ya dakatar da wata jana’izar da ake yi a garin Nayin kuma ya ta da wannan matashin , ya mai da shi ga mahaifiyarsa da ke makoki . — Luka 7 : 11 - 15 . Tashin matattu mafi muhimmanci shi ne na Yesu Kristi kuma ya bambanta da waɗannan takwas da muka tattauna . Abin da za a tattauna a talifi na gaba ke nan . Yesu ya yi annabci a kan lokacin da za a ta da dukan mutanen da suke cikin Kabari sa’ad da ya soma sarauta . Hakan ya sa na kasance da bege sosai kuma na soma yin tunani game da nan gaba da gaba gaɗi . ” Ayuba ya yi wannan tambayar : “ Idan mutum ya mutu za ya sake rayuwa ? ” Sai ya amsa da gaba gaɗi : “ Dukan kwanakin yakina [ lokacin da nake kabari ] sai in jira , har a karɓe ni in huta . Za ka yi kira , ni ma in amsa maka . ” ​ — Ayuba 14 : 14 , 15 . Amma ga abin da nassi ya ce game da na Yesu : “ Yesu Kristi ; shi wanda ke ga hannun dama na Allah , ya rigaya ya hau sama . ” ( Ru’ya ta Yohanna 14 : 1 , 3 ) Amma mene ne waɗannan mabiyan Yesu za su yi a sama ? Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Mai - albarka kuma mai - tsarki ne shi wanda yake da rabonsa cikin tashi na fari : mutuwa ta biyu ba ta da iko bisansu ; amma za su zama firistoci na Allah da na Kristi , za su yi mulki kuma tare da shi shekara dubu . ” ( Ru’ya ta Yohanna 20 : 6 ) Mutanen da za a ta da zuwa sama za su zama sarakuna da kuma firistoci tare da Kristi kuma za su yi sarauta bisa duniya . Kalmar Allah ta tabbatar mana cewa biliyoyin mutanen da suka mutu za su sake rayuwa ( Daniyel 12 : 13 , LMT ) A ina ne za a ta da Daniyel daga mutuwa ? ( Yohanna 17 : 3 ) Dukan mutanen da suka yanke shawarar bauta wa Allah za su yi tsawon rayuwa kamar Jehobah , wato za su rayu har abada . Dukan mutanen da suke bauta wa Allah za su yi rayuwa har abada cikin koshin lafiya da kuma farin ciki * ( Ayyukan Manzanni 17 : 31 ) Shi ya sa Bulus ya kira Yesu “ nunan fari , ” domin shi ne mutumi na farko da ya tashi daga mutuwa da ba zai sake mutuwa ba har abada . Jehobah Allah yana faɗin gaskiya a koyaushe . ( Titus 1 : 2 ) Jehobah bai taɓa yin karya ba kuma ba zai taɓa yin hakan ba . ( Yohanna 11 : 35 ) A wani lokaci kuma , Yesu ya ga wata gwauruwa a kauyen Nayin da ɗanta tilo ya mutu . Ina ɗokin sake ganin kakana . ” da Shaidun Jehobah suka wallafa . Don karin bayani , ka duba babi na 3 a wannan littafin , Shaidun Jehobah ne suka wallafa ▪ Ka Ci - gaba da Jira ! 3 Bari Tsibirai da Yawa Su Yi Murna YAWAN JAMA’A MASU SHELA Me ya sa wannan taron da muka yi a ranar 22 ga Mayu , 2000 , yake da muhimmanci sosai ? George na jihar Queensland a shekara ta 1968 . Son yin karatu ya taimaka mini sosai a makaranta . Na ci sukolashif na zuwa jami’a . A wannan taron wani ɗan’uwa mai wa’azi a ƙasar waje ya ba da jawabi a yaren Hiri Motu . Ban gane kome da ya faɗa ba , amma jawabinsa ya motsa ni kuma na soma sha’war yin wa’azi a ƙasar waje , da koyon wasu harsuna don in ba da jawabai kamar yadda ya yi . Koyon yaren Tuvalu ba shi da sauƙi . Hakan ya sa ya zama dole mu yi yaren sa’ad da muka fita wa’azi da kuma a gida . Ta yaya za su yi nazari da kansu ? Ta yaya za su sami ci - gaba har su yi baftisma ? Hakika , waɗannan mutane masu tawali’u suna bukatar littattafanmu a yarensu ! A shekara ta 1980 ofishin Shaidun Jehobah da ke Fiji ya umurce mu mu yi aikin fassara , aikin da ba ma tsammanin za mu iya yi . Ba zan manta da warin tawadar da kuma ƙoƙarin da muka yi a wannan yanayi mai zafi don mu buga waɗannan littattafai da hannunmu ba . Amma , a wani lokaci mukan sami taimako daga wuraren da ba mu yi tsammani ba . Sai na tambayi wasu kuma suka ce haka ne . Kingdom News No . 30 a yaren Tuvalu Abin da muka soma bugawa a yaren Tuvalu don rarraba wa jama’a shi ne takardar gayyata zuwa taron Tuna Mutuwar Yesu . Hakan ya sa muna nazarin kimanin sakin layi bakwai kowane mako . * Bayan an tsara yadda littafin zai kasance , sai a gurza kuma a aika mana ta wasiƙa don mu duba kuma mu yi gyara . A yawancin lokaci , ana shirya fassarar da aka gama gyararta a inda masu fassarar suke . Amma , waɗannan ’ yan’uwan suna koyi da Jehobah wanda yake so a yi wa’azin bishara ga ‘ kowace . . . ƙabila da harshe da al’umma . ’ ( R . Yoh . Wani dattijo da yake aikin makaniki ya ce zai bar aikinsa washe gari kuma ya soma fassara ba tare da ɓata lokaci ba . Abin da ya yi ke nan . Hakan yana da ban ƙarfafa sosai don ɗan’uwan yana da iyali da yake ciyarwa . Amma Jehobah ya kula da shi da kuma iyalinsa , ya yi shekaru da yawa yana aikin fassara . Alal misali , akwai lokacin da aka yi tambaya ko ya dace a riƙa buga littattafanmu a yaren Tuvalu . Abin nema ya samu ! Yanzu barin in yi bayani game da gabatarwa da na ambata ɗazu . A shekara ta 2000 , Hukumar da ke Kula da Ayyukan Shaidun Jehobah ta ga cewa ya dace a horar da masu fassara a faɗin duniya . Bugu da ƙari , ana buga littattafanmu a harsuna fiye da 700 . ’ Yan watanni bayan haka , sai aka ba wa fassara Littafi Mai Tsarki fifiko . Hakan ya sa an fassara Littafi Mai Tsarki na New World Translation zuwa harsuna da yawa . Ganawa da iyayena , Ron da Estelle , a wani babban taro a Townsville , Ostareliya , a 2014 Ni da matata Loraini , yayin da muke wa’azi a Fiji Hakika , waɗannan kalaman marubucin zabura yana cika : “ Ubangiji [ ne ] yake mulki ; bari duniya ta yi farin ciki ; bari taron tsibirai su yi murna . ” — Zab . 77 : 12 . ( b ) Wace bukata ce Allah ya sa a cikin zuciyar ’ yan Adam ? Kafin ka ba da amsa , ka yi la’akari da waɗannan misalan : Shekaru da yawa , ’ yan’uwa sun ƙarfafa wata ’ yar’uwa mai suna Taylene ta kasance da ra’ayin da ya dace kuma kada ta riƙa kafa maƙasudan da suka fi ƙarfinta . 10 : 13 ) Wata ’ yar’uwa mai suna Sandra tana fama da ciwon da ba shi da magani . A wani taron yanki da aka yi , wata matar wani ɗan’uwa ta nuna mata ƙauna . Ƙaunar da ’ yan’uwa suka nuna mana ko da kaɗan ne , ya nuna mini cewa Jehobah yana ƙaunarmu sosai . ” Jehobah ya halicci ’ yan Adam a yadda za su nuna ƙauna kuma a ƙaunace su . 1 : 20 ) Alal misali , ya halicci wannan duniyar da mahalli da kuma yanayin da zai sa mu ji daɗin zama a cikinta . Jehobah ya halicci duniya a yadda za ta ba da amfanin gona da shuke - shuke dabam - dabam don mu iya dafa abinci masu daɗi da su , kuma hakan ya sa muna jin daɗin cin abinci . ( M . Ta ce : “ Ganin yadda aka tsara fure su tsira da kuma yadda tsuntsaye suke dawowa daga inda suka je cin rani , da yadda wani ƙaramin tsuntsu da ake kira hummingbird da ke zuwa kiwo a wurin da nake ajiye musu abinci a tagar kicin ɗina yana da ban sha’awa . Alal misali , Littafi Mai Tsarki ya gaya mana yadda ya bi da Isra’ilawa da suka yi masa rashin biyayya a kai a kai . Jehobah kuma fa ? Muna iya yin addu’a ga Jehobah a kowane lokaci . Jehobah yana jin roƙe - roƙenmu kuma yana fahimtarmu ko da wasu ba su fahimci yanayinmu ba . Ka ba da misali . 4 : 6 , 7 . Jehobah ya ba mu kyautar fansa “ domin mu rayu . ” ( 1 Yoh . Amma Allah yana shaidar ƙaunarsa garemu , da yake , tun muna masu - zunubi tukuna , Kristi ya mutu sabili da mu . ” ( b ) waɗanda suke da begen zama a duniya ? Waɗanne hanyoyi ne za mu iya nuna cewa muna ƙaunar Allah ? Alal misali , muna ƙaunar Allah da kuma maƙwabtanmu ta wajen yin wa’azin Mulki da himma . ( Mat . 27 : 55 ; Luk . 8 : 3 . 8 : 19 - 21 ; 18 : 28 - 30 ) Sanin cewa Yesu ya damu da waɗanda suka yi sadaukarwa don su bi shi abin ƙarfafa ne , ko ba haka ba ? Mai yiwuwa sun yi amfani da kuɗinsu da dukiyarsu don su taimaka wa abokan tafiyarsu . “ Ka jira shi , ko da ka ga kamar yana jinkiri . ” — HAB . WAƘOƘI : 128 , 45 Ko da mun daɗe muna jiran zuwan ƙarshen , me ya sa ya kamata mu ci - gaba da yin tsaro ? Ta yaya za mu nuna mun tabbata cewa muna gab da ƙarshen wannan zamani ? Alal misali , Irmiya ya annabta cewa Babiloniyawa za su halaka Yahuda kuma hakan ya faru a shekara ta 607 kafin haihuwar Yesu . ( Irm . 25 : 8 - 11 ) Ta ja - gorar ruhu mai tsarki , Ishaya ya annabta cewa Jehobah zai sa Yahudawa da suke zaman bauta su koma ƙasarsu , kuma ya ce : “ Masu - albarka ne dukan waɗanda ke sauraronsa . ” Yesu ne Sarkin kuma zai kawo ƙarshen wahala ta wajen halaka mugayen mutane da kuma ceton mutanensa daga wannan mugun zamani da Shaiɗan yake mulki . ( 1 Yoh . 6 : 10 ) Amma , idan mun yi shekaru da yawa muna jiran ƙarshen wannan zamani , wasu za su iya soma tunani ko ya dace mu ci - gaba da jiran zuwan ƙarshen wannan zamani . Shin muna da dalilai masu kyau na yin haka ? Bari mu gani . ( Mat . 24 : 3 , 7 - 14 ) Da yake Yesu bai faɗi lokacin da kwanaki na ƙarshe za su ƙare ba , ya kamata mu kasance a shirye kuma mu yi tsaro . 24 : 21 ; R . Yoh . 12 : 12 ) Saboda haka , mun san cewa yanayin duniya zai ci - gaba da daɗa muni . Amma , waɗanda suka ci - gaba da ‘ yin tsaro ’ kamar yadda Yesu ya umurta za su san ma’anar alamar da ya bayar game da kwanaki na ƙarshe . ( Mat . 24 : 27 , 42 ) Hakan ya faru tun shekara ta 1914 . Amma kada mu yarda shigewar lokaci ta sa mu soma sanyin gwiwa kuma mu daina ganin cewa ƙarshen zai zo nan ba da daɗewa ba . Sun yi hakan ta ƙara ƙwazo a yin wa’azin bishara ta Mulki . Mene ne Habakkuk ya tambayi Jehobah , kuma wace amsa ce Allah ya ba shi ? A sabuwar duniya , za mu tuna da yadda duk abubuwan da aka annabta game da ƙarshen wannan zamani suka faru . Babu shakka , za mu gode wa Allah don ya sa “ lokatai da zamanai . . . cikin ikonsa , ” kuma ya shawarce mu mu yi rayuwar da ke nuna cewa “ matuƙar dukan abu ta kusa . ” — A . M . 1 : 7 , Littafi Mai Tsarki ; 1 Bit . ( Ka duba sakin layi na 15 ) 6 : 33 ; Mar . 13 : 10 . ’ Yar’uwar ta tuna da wata mata da ke kuka tana cewa : “ Akwatunana ! Akwatunana ! Da yake mu san cewa lokaci yana ƙurewa , ya kamata mu mai da hankali ga yin wa’azi don mu taimaka wa mutane su tsira daga bala’in da ke tafe da zai shafi dukan duniya . Yayin da muke jiran ƙarshen wannan zamanin ya zo , bari mu bi shawarar da almajiri Yahuda ya bayar ta ja - gorar ruhu mai tsarki sa’ad da ya ce : “ Ya ku ƙaunatattuna , ku riƙa inganta kanku ga bangaskiyarku mafi tsarki , kuna addu’a da ikon Ruhu Mai Tsarki . Ku tsaya a kan ƙaunar da Allah ke yi mana , kuna sauraron jinƙan Ubangijinmu Yesu Almasihu mai kaiwa ga rai madawwami . ” ( Yahu . ( Ka duba hoton da ke shafin nan . ) ( b ) Mene ne zai fi sa mu farin ciki a sabuwar duniya ? 35 : 5 , 6 ) Ƙari ga haka , za mu yi farin cikin yin cuɗanya da ’ yan’uwa da abokai , hakan ya haɗa da waɗanda aka ta da su daga mutuwa ! ( Yoh . 73 : 28 ; Yaƙ . Wataƙila za mu koyi wasu al’adunsu . A sabuwar duniya , za mu ji daɗin rayuwa don Jehobah ne zai yi sarauta . Za mu yi farin cikin kasancewa a ƙarƙashin sarautar Allah a sabuwar duniya yayin da muke yin ayyuka don mu mai da duniya wuri mai kyau , muna koyar da waɗanda aka ta da su daga mutuwa da kuma yin nufin Allah . ( c ) Wane tabbaci ne za mu kasance da shi game da rayuwa a sabuwar duniya ? Amma haɗin kai zai sa mu kasance da wadar zuci da kuma matuƙar farin ciki yayin da muke yin nufin Jehobah a duk inda aka ce mu zauna a sabuwar duniya . Alal misali , an tura wasu da ke hidima a Bethel na Amirka su yi hidima a matsayin masu wa’azi a wasu yankuna kuma suna samun albarka a wannan sashe na hidima ta cikakken lokaci . A duk inda muka zauna da kuma aikin da muka yi a lokacin , muna da tabbaci cewa za mu yi godiya kuma za mu yi wadar zuci da farin ciki sosai . — Neh . 8 : 10 . ( b ) Ta yaya za mu nuna cewa mu masu haƙuri ne ? Alal misali , za mu iya jin cewa an ta da wasu mutane daga mutuwa kuma hakan zai sa danginsu da abokansu su yi murna sosai . ( Rom . 12 : 15 ) Idan muka kasance da haƙuri yanzu da muke jiran cikar alkawuran da Jehobah ya yi mana , hakan zai taimaka mana mu kasance da haƙuri a lokacin . — M . Wa . A Sarautar Yesu na Shekara Dubu , wataƙila zai ɗauki lokaci kafin masu adalci da marasa adalci su kawar da halayen da ba su da kyau . ( A . M . 24 : 15 ) Shin za mu iya bi da juna cikin ƙauna a lokacin ? Ƙari ga haka , yin hakan zai sa mu ƙara kasance da bangaskiya game da sabuwar “ duniya mai - zuwa . ” ( Ibran . 2 : 5 ; 11 : 1 ) Ban da haka , za mu nuna cewa muna son mu yi rayuwa a ƙarƙashin yanayi na adalci da Allah zai kawo a lokacin . Idan ka yi amfani da rayuwarka a yin hidima ta cikakken lokaci , kana shirya kanka don yin hidima ga Allah a sabuwar duniya da yake abubuwan da ka koya yanzu za su taimaka maka ka ci - gaba da hidima a sabuwar duniya . Ka riƙa yin ayyukan ibada Ko kuma mu yi ƙoƙarin ƙara fahimtar ƙa’idodin Littafi Mai Tsarki da yadda za mu yi amfani da su a rayuwarmu . Bauta wa Jehobah ita ce hanyar yin rayuwa mafi kyau . Ko a yanzu ma , za mu yi farin ciki idan muka bauta wa Jehobah da dukan zuciyarmu . Hakika , wasu a cikinmu da suka yi shekaru da yawa suna bauta wa Jehobah sun san cewa hakan ita ce rayuwa da ta fi kyau . — Zab . 1 : 1 - 3 ; Isha . Ta yaya za mu nuna cewa muna shirin yadda za mu yi rayuwa a sabuwar duniya ? Bari mu riƙa yin shiri yanzu don mu cim ma muradinmu na yin rayuwa har abada . Saboda haka , mu ci - gaba da koyan halaye masu kyau kuma mu yi wa’azin bishara da himma . MUNA rayuwa a mawuyacin lokaci . ( 2 Tim . 3 : 1 - 5 ) Bugu da ƙari , duniya za ta ci - gaba da lalacewa domin Littafi Mai Tsarki ya annabta cewa “ miyagun mutane da masu - hila za su daɗa mugunta gaba gaba . ” — 2 Tim . 3 : 13 . Alal misali , sau da yawa Intane da shirye - shiryen talabijin da fina - finai da littattafai da kuma talifofin mujallu suna ɗaukaka mugunta da kuma lalata . Yaya ake ɗaukan waɗanda suke bin ƙa’idodin Littafi Mai Tsarki ? Ƙari ga haka , ‘ dukan waɗanda suke so su yi rai mai - ibada [ “ rayuwa ta ibada , ” New World Translation ] cikin Kristi Yesu za su sha tsanani . ’ — 2 Tim . Littafi Mai Tsarki ya gargaɗi waɗanda suke son su yi nufin Allah kada su so wannan duniya da kuma ayyukanta . Kalmar Allah ta ce : “ Kada ku yaudaru : zama da miyagu ta kan ɓata halaye na kirki . ” — 1 Kor . Za ku bauta wa Ubangiji Allahnku . ’ Yawancin nishaɗi da ake tanadarwa a kofofin watsa labarai da shirye - shiryen talabijin da intane da littattafai na wannan duniya suna iya ɓata dangantakarmu da Jehobah . Maimakon haka , suna ƙarfafa mutane su dogara ga wannan duniya ta Shaiɗan . Har zuwa wane lokaci ? “ Masu - adalci za su gāji ƙasan , su zauna a cikinta har abada . ” — Zab . Abubuwan da ƙungiyar Jehobah take wallafawa sun bambanta da na duniyar nan domin suna sa mutane su koyi halin da zai sa sami rai na har abada . ko kuwa wace tarayya haske ya ke da duhu ? ” Gama za shi juyar da ɗanka ga barin bina , domin su bauta wa waɗansu alloli : hakanan fushin Ubangiji za ya yi ƙuna a kanka , ya hallaka ka farat ɗaya . ’ — K . Sha . 10 : 7 ) Amma , rayuwar Sulemanu ta nuna mana abin da zai iya faruwa da mutumin da ya ƙi bin umurnin Allah kuma ya auri wadda ba ta bauta wa Jehobah . — M . Wa . 4 : 13 . Shi ya sa ya dace Kirista ya guji yin tunanin auren wadda ba ta bauta wa Jehobah ! Wace shawara ce Littafi Mai Tsarki ya ba wanda ya riga ya yi aure kafin ya soma bauta wa Jehobah ? Mene ne mutum zai yi idan ya riga ya yi aure kafin ya soma bauta wa Jehobah ? 17 , 18 . Ka yi la’akari da Nuhu wanda ya yi rayuwa a muguwar duniya amma bai yi abota na kud da kud da mutanen ba . Nuhu da matarsa da ’ ya’yansu maza uku da matansu sun mai da hankali ga yin aikin da Allah ya ba su , kuma hakan ya ƙunshi gina jirgi . SA’AD DA Antoine Skalecki yake yaro , yana da wani doki da yake hawa . Akwai ranar da Antoine ya kusan rasa ransa sa’ad da ramin tonon kwal ya rushe a kansa . Antoine yana cikin ɗimbin yara da wasu mutanen Polan da ke zama a Faransa suka haifa a tsakanin shekara ta 1920 da 1939 . Me ya sa waɗannan mutanen Polan suka ƙaura zuwa Faransa ? Waɗannan Ɗaliban Littafi Mai Tsarki sun soma wa’azi a yankin tun 1904 . A shekara ta 1915 ne aka soma wallafa Hasumiyar Tsaro a yaren Polan kowane wata . An soma wallafa Awake ! Iyalin Antoine sun haɗu da Ɗaliban Littafi Mai Tsarki ne ta wajen kawunsa da ya halarci taro da farko a shekara ta 1924 . “ Shaidun Jehobah ” shi ne aka rubuta a jikin motar Daga baya , wato daga shekara ta 1948 zuwa 1950 an sake samun ƙarin masu shela sosai ! TARIHI Lokacin da nake fim ɗin yaƙi Ina da abubuwan da ya kamata su sa ni farin ciki kamar su suna da wadata da kuma mijin da ke so na sosai , amma duk da haka , ba na farin ciki . A wasu lokuta ma , muna halartan manyan taro . Sa’ad da na kusan kai shekara goma , mahaifiyata ta daina cuɗanya da Shaidun Jehobah . Alal misali , a shekara ta 2002 , na sami wata mai suna Cheri da muka taɓa yin aiki tare a birnin Hong Kong . Mabiyan addinin Buddha ba su iya ta’azantar da ita ba . Ƙawata Cheri tana fim Da fara’a ta gaya min cewa tana tuƙi kuma tana sha’awar abubuwan da take gani a karkarar sai farat ɗaya ta soma yin addu’a tana cewa : “ Ka gaya mini , Kai ne Allah na gaskiya ? Ta ga cewa lallai Allah ne ya amsa addu’arta , don haka , ta so ta haɗu da Shaidun Jehobah nan da nan . Ina iya gaya musu yadda nake ji . ” Na yi farin cikin jin hakan don a lokacin da take sana’ar fim , ba ta da abokai . A lokacin , na riga na koma birnin Hong Kong . Sai na tsai da shawarar tsara ayyukana da kyau don in ƙara ƙwazo wajen koya wa mutane Littafi Mai Tsarki . Shan wuya sanadiyyar hatsari da ciwo da rasuwa da bala’i ko kuma yaƙi za su iya sa mutane su ga kamar Allah bai damu da ’ yan Adam ba . Cikin kuskure ya zargi Allah yana cewa : “ Ina yi maka kuka , ba ka amsa mani ba ; nakan tashi tsaye , ka kan zuba mani ido kurum . Ayuba bai fahimci dalilin da ya sa yake shan wahala ba , balle ma ya san abin da ya sa aka ƙyale hakan ya same shi . Abin farin cikin shi ne , Littafi Mai Tsarki ya gaya mana dalilin da ya sa irin waɗannan abubuwan suke faruwa da kuma yadda ya kamata mu bi da su . Ga abin da Littafi Mai Tsarki ya ce game da Allah : “ Aikinsa cikakke ne ; gama dukan tafarkunsa shari’a ne : Shi Allah mai - aminci ne , marar - mugunta , kuma , mai - adalci ne shi mai - gaskiya . ” Babu shakka , Adamu da Hawwa’u ba su da wata hujja na cewa Allah ba ya kula da su . — Farawa 1 : 28 . Shi ya sa Littafi Mai Tsarki ce : “ Dukan talikai suna nishi suna naƙuda tare da mu har yanzu . ” Iblis ya gaya wa Hawwa’u cewa ba za ta mutu ba idan ta yi wa Allah rashin biyayya kuma da hakan , Iblis yana nufin cewa Allah maƙaryaci ne . Miƙa hannunka kaɗai yanzu , ka taɓa dukan abin da yake da shi , za ya la’anta ka a fuskarka ! ” ( Ayuba 1 : 10 , 11 ) Ko da yake Shaiɗan ya yi wannan furucin ne game da Ayuba , amma batun ya shafi dukan ’ yan Adam . ‘ Ka Tsaya da Karfi Cikin Imani ’ SHAFI NA 13 Ya kamata bayin Allah su ci gaba da kyautata dangantakarsu da Jehobah don su manyanta . Za mu koyi darussa masu muhimmanci game da bangaskiya daga labarin Bitrus a lokacin da ya so ya yi tafiya a kan Tekun Galili . ▪ A Waɗanne Hanyoyi ne Jehobah Yake Kaunar Mu ? A wannan talifin , za mu yi la’akari da yadda Jehobah ya nuna mana kauna da kuma yadda za mu nuna cewa muna kaunarsa . Kowane wata , littattafanmu da muka baza a amalanke kusa da wasu sanannun gine - ginen tarihi yana jan hankalin ɗarurruwan mutane MASU SHELA “ Ka kai . . . cikakken mutum , zuwa misalin tsawon cikar Kristi . ” — AFIS . A lokacin da Bulus ya rubuta wannan wasikar ga ’ yan’uwa da ke ikilisiyar Afisa , shekaru da yawa sun wuce da kafa ikilisiyar . Almajirai da yawa da ke cikin ikilisiyar sun riga sun manyanta , amma har ila wasu suna bukatar su yi hakan . Hakazalika , ’ yan’uwa da yawa a yau sun daɗe suna bauta wa Jehobah kuma sun manyanta . Kai kuma fa ? — Kol . ( 1 Bit . 2 : 21 ) Yesu ya ce yana da muhimmanci mutum ya so Jehobah da dukan zuciyarsa da ransa da kuma hankalinsa . Yana da dangantaka ta kud da kud da Jehobah kuma yana kaunar mutane sosai . Za su taimaka masa ya bi da mawuyacin yanayi ba tare da ɓacin rai ba . Kari ga haka , za su sa ya jimre yanayi na bakin ciki ba tare da ya karaya ba . Yesu Kristi ya san Kalmar Allah sosai . Kana nazarin Littafi Mai Tsarki kuma kana bauta ta iyali a kowane mako ? Yayin da kake nazarin Kalmar Allah , ka mai da hankali ga ka’idodin Littafi Mai Tsarki da za su taimake ka ka san ra’ayin Jehobah da kuma tunaninsa . Bayan haka , ka yi kokari ka bi waɗannan ka’idodin yayin da kake yanke shawarwari . Ta yin hakan , za ka kusaci Jehobah sosai . Ta yaya Kirista da ya manyanta yake ɗaukan ka’idodin Allah ? Yana nuna hakan ta yadda yake son yin nufin Jehobah maimakon bin ra’ayin ’ yan Adam . 12 , 13 . ( a ) Ta yaya Afisawa 4 : 15 , 16 suka nuna cewa haɗin kai a cikin ikilisiya yana da muhimmanci sosai ? ( b ) Ta yaya wani ɗan’uwa ya sha kan kasawa don ya kasance da haɗin kai da ’ yan’uwa a cikin ikilisiya ? ( Karanta Afisawa 4 : 1 - 6 , 15 , 16 . ) Ko kuma wane mataki ne kake ɗaukawa idan wani ɗan’uwa ya ɓata maka rai ? Ko kuma kana kokari ka yi sulhu da shi ? 6 : 14 - 22 ) Amma Dauda bai bar halin wasu ya sa shi ya yi sanyin gwiwa a bautarsa ga Jehobah ba . Amma , bai mai da kowa abokinsa na kud da kud ba . A maimakon haka , ya gaya wa manzanninsa masu aminci : “ Ku ne abokaina idan kun yi abin da na umurce ku . ” Mai yiwuwa sun fuskanci matsaloli a rayuwa kuma sun jimre kalubale a bautarsu ga Jehobah . Helga ta tattauna yanayin da abokanta da ke ikilisiyarsu . Yanzu , bayan shekaru da yawa , ina farin ciki cewa na yi amfani da kuruciyata a hidimar Jehobah . Yesu ya karfafa mabiyansa sa’ad da ya ce : “ Ku bari haskenku shi haskaka a gaban mutane , domin su ga ayyukanku masu - kyau , su girmama Ubanku wanda ke cikin sama . ” — Mat . 1 : 5 . Ta yaya lamirinmu zai taimaka mana mu tsai da shawara a batun jinya ? Hakika , za mu rika yin mugunta sosai . Ya kamata nazarin Littafi Mai Tsarki ya sa mu san Jehobah da halayensa da abubuwan da ke faranta masa rai ko ɓata masa rai . Don mu sami amsar waɗannan tambayoyin , bari mu tattauna hanyoyi uku da lamirinmu zai iya taimaka mana : ( 1 ) jinya , ( 2 ) nishaɗi , da ( 3 ) sa’ad da muke wa’azi . ’ Yan’uwa sukan rubuta wasiku a kai a kai zuwa ofisoshin Shaidun Jehobah don su sami karin bayani a batun jinya . Waɗanne shawarwari ne muke yi game da jinya ? Alal misali , ya kamata Kirista ya tuna cewa Littafi Mai Tsarki ya ce a guji cin “ jini . ” ( A . Sanin wannan yana iya shafan lamirin Kirista sa’ad da yake tsai da shawara a kan maganin da aka sarrafa daga waɗannan sassa huɗu na jini . Wasu cututtuka ba su da magani . Me ya sa ya kamata mu rika daraja shawarwarin wasu ? ( Ka duba hoton da ke shafi na 8 . ) Idan ba mu fahimci dalilin da ya sa wani ɗan’uwa ya tsai da wasu shawarwari ba , bai dace mu kushe shi ko kuma tilasta masa ya canja ra’ayinsa ba . 8 : 11 , 12 ) A wani ɓangaren kuma , watakila ya kamata mu bincika kanmu ko mu ne ke bukatar horar da lamirinmu don mu kara fahimtar ka’idodin Littafi Mai Tsarki . Littafi Mai Tsarki ya ba mu gargaɗi a kan wasu halayen “ ayyukan jiki . ” Ta yaya ka’idodin da ke cikin 1 Timotawus 4 : 8 da Misalai 13 : 20 za su taimaka mana sa’ad da muke zaɓan nishaɗi ? Mutane da yawa suna ganin cewa motsa jiki a kai a kai yana wartsake su kuma yana sa su kasance da koshin lafiya . Hakika , hakan ya nuna cewa yana da muhimmanci mu bi ja - gorar lamiri da aka horar bisa Littafi Mai Tsarki sa’ad da muke zaɓan nishaɗin da za mu yi . Ta yaya wasu iyaye suka taimaka wa ’ yarsu ta bi ka’idar da ke cikin Romawa 14 : 2 - 4 ? Christian da Daniela suna da yara biyu . Ɗaya cikin yaranmu ta ce a lokacin hutu a makarantarsu , wasu Shaidu matasa suna yin abubuwa da take gani ba su dace ba . Tana ji kamar ta yi abubuwa da suke yi . Abin mamaki , malamin ya nuna sanin yakamata kuma ya ba ni damar yin magana ga dukan ’ yan ajin a kan batun halitta . ” Shin lamirinka yana motsa ka ka yi abin da ya dace ? Ya mai da hankali ga guguwar iska kuma ya tsorata . 14 : 24 - 32 . 16 : 13 . Me ya sa Bitrus ya sauka daga cikin kwalekwale , kuma wane mataki ne muka ɗauka kamar Bitrus ? Ya tabbata cewa ikon Allah zai taimaka masa yadda ya taimaka wa Yesu . Bitrus ya kasance da bangaskiya kuma ya yi tafiya a kan ruwa , abin da ɗan Adam ba zai iya yi ba . Hakazalika , bangaskiya za ta taimaka mana mu yi abin da muke gani ba zai yiwu ba . ( Mat . Bangaskiyarmu ce ta sa muka ba da kanmu ga Jehobah kuma muka zama abokansa . In da ba da taimakonsa ba , da ba za mu iya ɗaukan wannan matakin ba . — Afis . Alal misali , tana taimaka mana mu yi tsayayya da babban makiyinmu Iblis . ( Mat . 6 : 30 - 34 ) Ban da haka , bangaskiyarmu za ta sa Jehobah ya ba mu kyautar rai na har abada . — Yoh . Mu tuna cewa ba guguwar iskar ko kuma rakumin ruwa ne ya sa Bitrus ya nitse ba . Labarin ya ce : “ Sa’anda ya ga iska , ya ji tsoro . ” ( Mat . Shin ina ba da gaskiya ga alkawuran Allah kamar yadda na yi a dā ? Jehobah ya tanadar da fansa don ya gafarta mana zunubanmu . 3 : 19 ) Saboda haka , za mu soma bakin ciki har ma mu daina zuwa taro ko kuma fita wa’azi . Manzo Bulus ya nuna cewa idan muna da kwazo a hidimar Jehobah , za mu kasance da ‘ tabbataccen bege har karshe . ’ Ta yaya ? Sa’ad da Yesu ya gaya musu cewa su rika gafarta wa waɗanda suke musu zunubi , sai suka ce masa : “ Ka kara mana bangaskiya . ” — Luk . 17 : 1 - 5 . Me ya sa bai kamata mu karaya ba idan muka lura cewa muna bukata mu karfafa bangaskiyarmu ? Bitrus manzo ne , amma ya ji tsoro kuma ya yi shakka . ( Mat . 16 : 8 ) Ka lura cewa darasi mai muhimmanci da muka koya game da abin da ya faru da Bitrus shi ne abin da ya yi bayan ya yi shakka kuma ya soma nitsewa cikin teku . Shin mene ne Bitrus ya yi sa’ad da ya kalli guguwar iska kuma ya soma nitsewa ? Kamar yadda Bitrus ya mai da hankali ga Yesu , wajibi ne mu “ zuba ido ga Yesu . ” ( Ibran . 12 : 2 , 3 ) Ko da yake , ba za mu iya ganin Yesu ido da ido ba kamar yadda Bitrus ya gan shi ba . Idan muka yi koyi da misalin da Yesu kuma muka bi sawunsa , za mu karfafa bangaskiyarmu ( Ka duba sakin layi na 15 ) 12 : 2 ) Bai bar abubuwan duniya su raba hankalinsa ba . Ka rubuta sunayen mutanen da za ka so ka haɗu da su da kuma abubuwan da za ka tattauna da su sa’ad da aka ta da su daga mutuwa . Ka roki Allah ya sa ka kara kasancewa da bangaskiya . ( Mar . 11 : 20 - 24 ) Hakazalika , ya kamata mu bi misalinsa don idan muka karfafa bangaskiyar wasu muna karfafa namu . yadda yake biyan bukatunmu ? Kamar yadda manzo Yohanna ya ce , yaya Allah ya koya mana mu kaunace shi ? Manzo Bulus ya ce : “ Allah yana shaidar kaunarsa gare mu , da yake , tun muna masu - zunubi tukuna , Kristi ya mutu sabili da mu . ” Abin da annabi Mikah ya ce Jehobah yake bukata a gare mu ke nan . — Karanta Mikah 6 : 8 . Mene ne za ka yi idan aka ba ka kyauta ? Kari ga haka , za ka ɗauki kyautar da tamani kuma za ka yi amfani da ita a hanyar da ta dace . 4 : 7 , 8 ) Amma wajibi ne su rika bin dokokin Allah don su ci gaba da jin daɗin waɗannan abubuwan . Waɗannan dokokin sun haɗa da ba da hadayar “ nunan fāri ” ta kasar . ( Fit . Wannan hanya ce mai kyau ta nuna kaunarmu ga Jehobah ko da muna da wadata ko a’a . ( 2 Kor . Ya daɗa cewa Ubanmu ya san ainihin abin da muke bukata . Sa’ad da yake matashi , Mike yana da makasudin yin hidima a wata kasa . Sai ya yi aure kuma suka haifi yara biyu . Sa’ad da Mike da iyalinsa suka karanta labaran ’ yan’uwa da suke hidima a wata kasa , sai suka tsai da shawara su saukaka rayuwarsu . Suka sayar da gidansu kuma suka koma karamin gida . Me ya sa ya dace mu rika yin bimbini a kan abubuwan da muka koya game da Jehobah kamar yadda Sarki Dauda ya yi ? Kari ga haka , ya yi tunani game da Dokar Allah kuma ya ce : “ Shari’a ta Ubangiji cikakkiya ce , tana mayar da rai : Shaidar Ubangiji tabbataciya ce , tana sa marar - sani ya zama mai - hikima . ” Idan muna kaunar Allah , mene ne ya kamata mu yi da koyarwar Littafi Mai Tsarki da Jehobah yake tanadarwa a yau ? Amma , Jehobah yana son mu sami ilimi da hikima da kuma fahimi , wato yana son mu yi amfani da abin da muka koya daga gare shi don mu taimakawa kanmu da kuma wasu . Wata yarinya mai suna Shannon ta ce , sa’ad da take ’ yar shekara 11 , da ita da kanwarta ’ yar shekara 10 sun halarci wani Taron Gunduma na “ Godly Devotion ” ( Ibada ga Allah ) tare da iyayensu . Sa’ad da ake ba da wani jawabi , an gaya wa matasa su zauna a wani bangare na musamman da aka keɓe . 3 : 12 ) Mene ne ya kamata mu yi sa’ad da aka ba mu gargaɗi ? 12 : 11 ) Idan muna kaunar Jehobah , ba za mu yi fushi idan ya yi mana horo ba kuma ba za mu guji shawararsa ba . A kwanakin Malakai , Yahudawa da yawa ba su saurari Jehobah ba . Saboda haka , Jehobah ya yi musu gargaɗi sosai . Wane hali ne ya wajaba mu guje wa a wannan duniya ? ( Rom . 12 : 2 ) Jehobah yana ba mu shawara a kan kari ta wurin kungiyarsa a kan batutuwa da yawa , kamar yadda maza da mata za su bi da juna da abokanmu da kuma nishaɗin da muke yi . Hakazalika , Jehobah ya ba mu ruhu mai tsarki kuma yana taimaka mana mu so nufinsa kuma mu aikata . Saboda haka , idan muna ɗaukan wasu matakai ba tare da neman shawararsa ba , hakan zai nuna cewa ba ma kaunarsa . — Filib . Melita Jaracz ce ta ba da labarin Kowa a gidanmu yana da aikin da aka ba shi ko wajen kula da dabobbi ko kuma yin wasu aikace - aikace a cikin gidan . Iyayena sun yi bakin ciki sosai kuma suka tambayi firist ɗin cocinsu , “ Ina ɗanmu Johnny yake ? ” Sa’ad da iyayena suka koyi cewa Littafi Mai Tsarki ya ce waɗanda suka mutu suna barci kuma za a yi tashin matattu a nan gaba , sai hankalinsu ya kwanta . — M . Wa . 9 : 5 , 10 ; A . M . 24 : 15 . Ina godiya cewa an horar da mu a yin wa’azi ! A shekara ta 1942 ne aka yi wa ni da kanwata Eva baftisma . Malama Scott ta matsa wa malamarmu sosai , duk da haka , malamata ta ce : “ Wannan shawarata ce . ” Malama Scott ta ce : “ Wannan ba shawarar ki ba ce . Kari ga haka , ina horar da mutane a sana’ar sau biyu a wata . A shekara ta 1955 , na yi shirin halartan babban taro na “ Triumphant Kingdom ” ( Mulki Mai Nasara ) a biranen New York da ke Amirka , da kuma Nuremberg a kasar Jamus . Shi mai natsuwa ne kuma mai son ibada sosai amma yana alheri da fara’a . Mijina Ted ba ya wasa da dangantakarsa da Jehobah kuma hakan yana burge ni . A duk lokacin da wani abu yake damun Ted sosai , zai sauka daga kan gado ya sake durkusa ya daɗe yana addu’a . A shekara ta 1974 , wani abin mamaki ya faru da mu , wato an ba wa mijina Ted gatan zama memban Hukumar da ke Kula da Ayyukan Shaidun Jehobah . A lokacin , ba a ɗaga takunkumi a kan aikinmu ba har ila . Ted da wasu a Ma’aikatan Shari’a a kasar Moscow bayan gwamnati ta yi rajistar aikinmu A shekara ta 1983 , mun sami damar gudanar da manyan taro . Mun yi hayar majami’u don gudanar da yawancin taron . Sa’ad da muke zuwa taron keɓe ofishin Shaidun Jehobah a Afirka ta Kudu a shekara 2007 , sai hawan jini ya soma damun mijina Ted a Ingila . Likita ya gaya masa cewa ya ɗaga tafiyarsa . Bayan ya sami sauki , sai muka koma Amirka . Mun gode cewa rashin lafiyar bai shafi yadda yake magana ba . Ko da yake ya ɗan nakasa , amma ya ci gaba da aikinsa . Sa’ad da membobin Hukumar da ke Kula da Ayyukan Shaidun Jehobah suna taro , yakan kira su a taron ta wayar tarho da ke falonmu don a gudanar da taron tare da shi . Ni da mijina Ted muna farin cikin karɓan bakin da ke zuwa Bethel da kuma Majami’ar Mulki . Aiki a Bethel bai da sauki , amma bauta wa Allah a wannan hanyar yana sa ni farin ciki . Har ila , ina son wa’azin bishara ko da yake ba na iya tsayawa na tsawon lokaci . 10 : 22 . Akwai Mai Jin Addu’a Kuwa ? Me Ya Sa Allah Ya Ce Mu Riƙa Addu’a ? 5 “ A dā ni ɗan caca ne sosai . Ina roƙo don a gafarta zunubaina kuma in zama Kirista na ƙwarai . ” — Magdalene , daga ƙasar Gana . Wani bincike da aka yi ya nuna cewa har mutanen da ba su da addini ma suna yin addu’a a kai a kai . Ko da kana yin addu’a ko a’a , za ka iya ce : ‘ Yin addu’a yana da wani amfani kuwa ? Shin waɗannan kalaman da aka yi a sama gaskiya ne ? Littafi Mai Tsarki bai ce addu’a abu ne da ake yi idan ba a son shan magani ba . Ya ce akwai mai jin addu’o’in da ake yi a hanyar da ta dace da kuma don dalilai masu kyau . Littafi Mai Tsarki ya tabbatar mana cewa akwai Allah kuma yana jin addu’a . Allah Maɗaukaki shi ne mai jin addu’o’inmu . ( Ibraniyawa 5 : 7 ) Za mu iya samun wasu misalai a littafin Daniyel 9 : 21 da 2 Labarbaru 7 : 1 . Nan da nan , sai na soma ƙyamar shan taba . Daga baya , na daina shan taba kwata - kwata . ” Shin Allah yana da niyyar taimaka maka idan bukatunka sun jitu da nufinsa ? ABIN DA KE SHAFIN FARKO | SHIN YIN ADDU’A ƁATA LOKACI NE ? Aminai suna tattaunawa da juna don dangantakarsu ta yi danƙo . Hakazalika , Allah yana so mu riƙa tattauna da shi don dangantakarmu da shi ta yi ƙarfi . Ya ce : “ Za ku kira gareni , ku tafi ku yi mani addu’a , ni ma in ji ku . ” ( Zabura 145 : 18 ) Idan mun ci gaba da yin addu’a ga Allah , babu shakka , dangantakarmu da shi za ta yi ƙarfi . ( Matta 7 : 9 - 11 , LMT ) Hakika , Allah yana so ka riƙa addu’a domin “ yana kula da ” kai kuma yana so ya taimake ka . Littafi Mai Tsarki ya ce : ‘ Kada ka yi alhini cikin kowane abu ; amma cikin kowane abu , ta wurin addu’a da roƙo tare da godiya , ka bar roƙe - roƙenka su sanu ga Allah . ’ — Filibiyawa 4 : 6 . Yesu ya ce : “ Masu farin ciki ne waɗanda suka san cewa suna bukatar ƙulla dangantaka da Allah . ” Ta yaya za mu amfana idan muka amince da gayyatar da Allah yake mana cewa mu riƙa yin addu’a ? Wani bincike da aka yi a shekara ta 2012 ya ce kashi 11 cikin 100 na mutanen da ba su gaskata da wanzuwar Allah ba da kuma waɗanda suke shakkar wanzuwarsa a ƙasar Amirka suna addu’a aƙalla sau ɗaya a wata . Yabo “ Zan albarkaci Ubangiji a kowane loto : yabonsa kuwa za ya zauna a bakina tuttur . ” — Zabura 34 : 1 . Kafin ka kama yin wani abu , za ka iya cewa , ‘ Yaya wannan abin zai amfane ni ? ’ A’a . ( Yaƙub 4 : 8 ) Ta yaya za mu amfana idan yin addu’a ya zama mana jiki ? “ Ka zuba nawayarka bisa Ubangiji , shi kuma za ya taimake ka . ” — Zabura 55 : 22 Na san cewa Jehobah zai taimaka mini in kula da su . ” Shin kana fuskantar matsaloli masu tsanani sosai ko kuma wani mawuyacin yanayi ? ( 2 Korintiyawa 1 : 3 , 4 ) Alal misali , lokacin da Yesu ya damu sosai , “ ya durƙusa , ya yi addu’a . ” “ Mala’ika daga sama ya bayyana gare shi , yana ƙarfafa shi . ” Ya yi addu’a , ya ce : “ Ya Allah , ka ƙarfafa hannuwana . ” Wasu zaɓin da muka yi za su iya shafanmu da ’ yan’uwanmu da kuma abokanmu . ( Yaƙub 1 : 5 ) Idan mun roƙi Allah ya taimaka mana mu kasance da hikima , zai iya yin amfani da ruhunsa mai tsarki wajen taimaka mana mu yi zaɓi mai kyau . Sa’ad da Yesu yake so ya yanke shawarwari masu muhimmanci , ya fahimce cewa yana bukata ya nemi taimako daga wurin Ubansa . Ta ce , “ Na dogara ga Jehobah ta wajen yin addu’a . ” ( Don samun ƙarin bayani , ka duba akwatin nan “ Amfanin Yin Addu’a . ” ) Kwanciyar hankali “ Kada ku yi alhini cikin kowane abu ; amma cikin kowane abu , ta wurin addu’a da roƙo tare da godiya , ku bar roƙe roƙenku su sanu ga Allah . Taimako don kada mu faɗa cikin jarraba “ Ku yi addu’a kada ku shiga cikin jarraba . ” — Luka 22 : 40 . Gafarar zunubai “ Idan mutanena , waɗanda ake kiransu da sunana , za su ƙasƙantar da kansu , su yi addu’a su nemi fuskata , su juyo ga barin mugun aikinsu ; sa’an nan zan ji daga sama , zan kuma gafarta masu zunubinsu . ” — 2 Labarbaru 7 : 14 . Magina da Hirudus ya ba wa aikin sun faɗaɗa filin da ke arewacin haikalin don hanyar ta daɗa faɗi . Hirudus bai so ya sa Yahudawa fushi ba ko kuma ya dakatar da ayyuka da kuma hadayar da ake yi a haikalin . Allahiyar adalci ( a hagu ) tana dūkan allahiyar rashin adalci Mazaunan tsibirin suka ce : “ Babu shakka wannan mutum mai - kisan kai ne , kuma ko da yake ya tsira daga teku , shari’a ba ta barinsa ya yi rai ba . ” ​ —⁠ Ayyukan Manzanni 28 :⁠ 4 . A Helenanci , kalmar nan “ di’ke ” tana da ma’ana biyu , wato “ Adalci ” da kuma allahiyar adalci . Ta yaya Allah zai cire talauci a duniya ? — Matta 6 : 9 , 10 . Gwamnatin da zai yi sarauta bisa dukan duniya ne zai iya kawar da talauci . Allah ya yi alkawari cewa zai kafa gwamnatin da zai yi hakan . — Karanta Daniyel 2 : 44 . Kamar yadda aka annabta , “ Sarkin Salama , ” wato Yesu zai sa a sami salama da kwanciyar hankali a duniya baki ɗaya . Don ƙarin bayani , ka duba babi na 8 a wannan littafin , Shaidun Jehobah ne suka wallafa ƘA’IDODIN LITTAFI MAI TSARKI DA ZA SU AMFANE MU A YAU ƘA’IDAR LITTAFI MAI TSARKI : “ Kuna gafarta ma juna , idan kowane mutum yana da maganar ƙara game da wani ; kamar yadda Ubangiji ya gafarta maku , hakanan kuma sai ku yi . ” — Kolosiyawa 3 : 13 . ( Romawa 3 : 23 ) Saboda haka , hikima ce a gare mu mu riƙa gafartawa don mu ma wata rana za mu bukaci wasu su gafarta mana . Wani rahoto da ke littafin nan Journal of the American College of Cardiology , da Dakta Yoichi Chida da kuma Farfesan Binciken Halin ’ Yan Adam Andrew Steptoe suka rubuta ya ce : “ Binciken kwanan nan ya nuna cewa yin fushi da gāba yana da haɗari sosai kuma hakan zai iya haifar da ciwon zuciya . ” SHAFI NA 4 “ Ka Kara Mana Bangaskiya ” ▪ Ka Bauta wa Jehobah Cikin Natsuwa IKILISIYOYI 66 : 14 . Mu kuma fa ? Jehobah ya yi abubuwan al’ajabi don ya ceci Isra’ilawa daga kasar Masar kuma bayan haka , ya halaka sarakuna da yawa a madadinsu . 11 : 20 , Littafi Mai Tsarki ) Magabtan Isra’ila sun ki su amince cewa Allah yana yaki a madadin mutanensa kuma hakan ya sa an halaka su . Alal misali , mazauna Gibiyon sun ki yaki da Isra’ila kamar yadda yawancin kasashen suka yi . A maimakon haka , sun yi sulhu da Isra’ila . 9 : 3 , 9 , 10 ) Sun yi hikima don sun amince cewa Allah na gaskiya ne yake goyon bayan Isra’ila . Rahab ma ta shaida ikon Allah a abubuwan da suka faru a zamaninsu kuma ta amince da shi . 18 : 39 ) Sun tabbata cewa abin da ya faru ikon Allah ne . Amma , mun tabbata cewa Allah yana taimakon mutane a yau kuwa ? Sa’ad da take matashiya , Shaidun Jehobah sun yi nazari da ita amma bayan ta yi aure kuma ta kaura zuwa tsibirin , ba ta sake haɗuwa da su ba . A cikin shekara ɗaya , ta ba da kanta ga Jehobah kuma ta yi baftisma . Bayin Jehobah da yawa a yau sun shaida ikonsa sa’ad da suka yi gwagwarmaya don su daina halayen banza kamar shan taba ko miyagun kwayoyin ko kuma kallon hotunan batsa . Daga baya , aka kawo wutar lantarki , sai Amy ta ɗauki wata mujallar Hasumiyar Tsaro kuma ta karanta wani talifi game da taron sauke makarantar Gilead . An tattauna dukan abubuwan da take fama da su a cikin talifin , wato sabawa da al’adar wasu mutane da yadda za a daina kewar gida da kuma bi da mutanen wata al’ada . Ta ce : “ Sai na ji kamar Jehobah ne yake yi min magana da daddaren . ( 1 Kor . 14 : 25 ) Hakika , muna da tabbaci sosai cewa Allah yana taimakon mutanensa . ( Karanta Ishaya 66 : 14 . ) Shin kana da tabbaci cewa Allah yana taimakonka ? Ka bayyana dalilin da ya sa ba ma gane yadda Jehobah yake taimakonmu a wani lokaci . Ayuba ya kasa fahimtar dalilin da ya sa Jehobah ya bar masifa su faɗa masa don ya damu ainun da matsalolinsa . ( Ayu . Wajibi ne mu yi bimbini a kan abin da Littafi Mai Tsarki ya ce game da matsalolinmu . Hakan ya ba ni mamaki ! ” 5 : 8 ) Ta yaya za mu iya kasancewa da zuciya mai tsabta ? Wajibi ne mu kasance da tsarki a tunaninmu kuma mu guji duk wani mugun hali . 9 : 24 , New World Translation . KA TAƁA tambayar kanka ‘ Shin Jehobah zai so ya ceci ni a lokacin kunci mai girma kuma ya sa in shiga cikin sabuwar duniya ? ’ 11 : 6 ) Hakan zai iya kasancewa da sauki , amma gaskiyar ita ce “ ba duka ke da imani ba . ” ( 2 Tas . 3 : 2 ) Waɗannan ayoyin sun taimaka mana mu fahimci cewa yana da muhimmanci mu kasance da bangaskiya sosai . ( b ) Waɗanne tambayoyi ne za mu tattauna yanzu ? Manzo Bitrus ya nuna cewa bangaskiya tana da muhimmanci sosai sa’ad da ya yi magana game da tabbatacciyar bangaskiya wadda “ ta kai zuwa yabo da daraja da girma a kan bayyanuwar Yesu Kristi . ” 9 : 24 , NW ) Ko kuma mu ce kamar manzannin Yesu : “ Ka kara mana bangaskiya . ” — Luk . 17 : 5 . A wannan talifin za mu tattauna wasu tambayoyi game da bangaskiya . * ( 1 Sar . 18 : 24 , 37 ) Sa’ad da lokaci ya yi da Jehobah zai kawo karshen farin , kafin a ga alama cewa za a yi ruwa , Iliya ya gaya wa Ahab : “ Ka hau , ka ci , ka sha ; gama da motsin ruwan sama mai - yawa . ” ( 1 Sar . 18 : 41 ) Karanta waɗannan labaran zai sa mu bincika kanmu ko muna da bangaskiya sosai . Ka kwatanta yadda za mu ci gaba da karfafa bangaskiyarmu . Ta yaya muke karfafa bangaskiyarmu ta : ( a ) yin tarayya da abokan kirki ? ( Karanta Ibraniyawa 10 : 24 , 25 . ) Muna karfafa bangaskiyarmu ga Jehobah sa’ad da muka ga yadda yake taimaka mana da kuma yadda yake amsa addu’o’inmu . Shi ya sa Joshua ya gaya wa Isra’ilawa cewa : “ Babu wani abu ɗaya ya sare daga cikin dukan alherai waɗanda Ubangiji Allahnku ya ambace su a kanku . ” Daga baya ya daɗa cewa : “ Ku ji tsoron Ubangiji , ku bauta masa cikin sahihanci da cikin gaskiya . . . Da ni da gidana , Ubangiji za mu bauta wa . ” ( Josh . Mene ne Yakub ya nuna cewa yana da muhimmanci idan za mu kasance da bangaskiya ? 2 : 18 ) Abubuwan da muke yi za su nuna cewa muna da bangaskiya sosai . Yin wa’azin bishara , hanya ce mafi kyau da za mu nuna cewa muna da bangaskiya sosai . Yesu ya ce muna iya yin addu’a don Jehobah ya biya bukatunmu , kuma hakan ya haɗa da “ abincin yini . ” ( Luk . Muna nuna bangaskiya idan muna yin iya kokarinmu duk da kalubalen da muke fuskanta ( Ka duba sakin layi na 14 ) Rebecca ta ce a wani lokaci mijinta ya ga cewa aikinsa zai ɓata dangantakarsu da Jehobah , sai ya bar aikin . Sa’ad da Bulus yake kaulin Habakkuk , ya ce : “ Mai - adalci ta wurin bangaskiya zai rayu . ” ( Gal . 3 : 11 ; Hab . 2 : 4 ) Saboda haka , yana da muhimmanci mu ba da gaskiya ga Mai taimakonmu da gaske . ( Afis . 3 : 20 ) Bayin Jehobah suna iya kokarinsu don su yi nufin Allah , amma suna dogara ga Jehobah don sun san cewa suna da kasawa . Babu shakka muna godiya cewa Allah yana yi mana albarka saboda kokarin da muke yi . ( a ) Ta yaya aka amsa rokon manzannin ? 5 : 14 . Ta yaya Jehobah yake albarkar waɗanda suka ba da gaskiya ? Tarihi Ya kasance da aminci da kwazo kuma duk da cewa ya fuskanci kalubale da kuma matsaloli , ya ji daɗin rayuwa . An haife shi a shekara ta 1926 kuma iyalinsu manoma ne a kauyen Podvirivka da ke yankin Chernivtsi Oblast a kasar Yukiren . Na karanta linjila tare da mujallun kuma hakan ya sa na san gaskiyar da Littafi Mai Tsarki yake koyarwa . A lokacin ana yaki kuma ba na son in yi kisa . Mun gaya wa hukuma cewa ba za mu saka hannu a yaki ba . 20 : 13 . Bishiyoyi da suka kone suna kwance a kan hanya . “ An daina yakin a shekara ta 1945 . Hukumar tsaro ta Soviet ta so ta sake tura ni gidan yari saboda na ci gaba da yin wa’azi da kwazo . 28 : 28 ) A wannan lokacin , yawancin aikin buga littattafanmu ana yin su ne a ɓoye a gidan kasa . “ Wata rana , ɗan’uwa da nake aiki da shi ya tambaye ni ‘ Nikolai , ka yi baftisma kuwa ? ’ Saboda haka , aikin bishara ta Mulki ta ci gaba . ” “ Aikin buga littattafai a gidan kasa yana da wuya fiye da zama a gidan yari ! Saboda haka , na karfafa dangantakata da Jehobah da kaina . Ɗaya daga cikin waɗanda suka bi ni ya hau kan doki kuma ya rika harbi har harsashin suka kare . Amma ya harbe ni a hannu . A wani lokaci ban iya halartan wani taro mai muhimmanci da ’ yan’uwa ba don jini na fita daga hancina da kuma bakina . ” Bayan wata 6 , sai Kotun Koli na kasar Yukiren ta yanke mini hukuncin kisa kuma aka ce za a harbe ni . Bayan da wani ma’aikacin tsaro ya bincika wasu tsofaffin mujallunmu , sai ya ce : ‘ Idan kuka ci gaba da karanta waɗannan mujallu , ba za a iya canja ra’ayin ku ba ! ’ Abin da muke bukata kawai a gare ku shi ne ku ba da haɗin kai kuma ku yi biyayya ga gwamnatin kasar . ’ ” “ Kowace rana muna aiki da kwazo , a wani lokaci ma muna yin aiki fiye da wanda aka ba mu ” Bayan da aka fito da shi daga sansanin a shekara ta 1967 , Kawu Nikolai ya taimaka wajen shirya ikilisiyoyi a kasar Estonia da kuma birnin St . A yau ikilisiyoyi biyu ne suke amfani da Majami’ar Mulkin . IDAN har ba a gaskata da dukan abin da aka rubuta a cikin jarida shekaru 200 da suka shige ba , bai kamata a gaskata da dukan bayanai da muke da su a Intane a zamaninmu ba . 7 : 7 ) Idan ba ka tabbata da labarin ba , da halama cewa labarin karya ne . Wasu za su iya aika wa wasu sakonnin imel da wani ya aika musu ba tare da sun bincika ba , kuma ba tare da sun yi la’akari da sakamakon ba . ( Yak . 1 : 5 , 6 ; Yahu . 22 , 23 ) An yi wa Yesu sharri kuma ya gaya wa mabiyansa cewa makiyansu za su tsananta musu kuma su ‘ kaga musu kowace irin mugunta ’ don su karyata su . ( Mat . Wajibi ne mu mai da hankali game da labaran ’ yan’uwanmu da muka ji . 7 : 12 ) Alal misali , ba zai dace mu yi gulman mutane ba , ko da gulman gaskiya ne . ( 2 Tas . 3 : 11 ; 1 Tim . Muna nuna cewa muna kaunarsu idan ba mu yaɗa labarin tun da wuri ba . Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Marasa - wayo su kan gāji wauta : Amma ana yi ma masu - hankali kambi da ilimi . ” — Mis . Ka duba “ Akwatin Tambaya ” da ke Hidimarmu ta Mulki ta Afrilu 2010 . Wannan labarin daga tabbatacciyar majiya ce ? “ Maryamu , . . . tana jin maganar [ Yesu ] . A wace hanya ce Martha da Maryamu suka kafa mana misali mai kyau ? WANE irin hali ne kake ganin Martha da aka ambata a cikin Littafi Mai Tsarki take da shi ? 11 : 5 ; 19 : 25 - 27 ) Shin me ya sa Littafi Mai Tsarki ya ce Yesu ya kaunaci Martha ? Wane darasi ne za mu iya koya daga wannan labarin ? Yesu ya ji daɗi da Martha da Maryamu suka gayyace shi zuwa gidansu , sai ya soma koya musu gaskiya game da Allah . An rubuta a Hasumiyar Tsaro ta 15 ga Satumba 1958 cewa : “ Abubuwa masu raba hankali . . . za su karu yayin da karshen duniya take gabatowa . ” A yau , ana amfani da fasahar kwamfuta da kuma Intane sosai wajen yaɗa bishara kuma mutane da ke zama a tsibirai masu nisa da kuma ko’ina a faɗin duniya suna samun damar sauraron bishara . Kamar yadda Littafi Mai Tsarki ya yi mana gargaɗi , yawan morar duniya yana da haɗari . Me ya sa yake da muhimmanci mu guji yin sha’awar abubuwan duniya ? ( Karanta Matta 6 : 22 , 33 . ) Amma mene ne Yesu ya yi ? Mene ne Yesu ya gaya wa wani mutum da ke gardama a iyalinsu kuma wane gargaɗi ne Yesu ya bayar ? Bayan haka , sai Yesu ya ci gaba da koyar da mabiyansa . 26 : 38 ; Yoh . 12 : 27 ) Yana da aiki da yawa a gabansa , kuma ya san cewa za a azabtar da shi kuma a kashe shi . Babu shakka , wannan sako ne mai ban karfafa kuma Filibus ya kai wannan sakon ga Helenawan . — Yoh . 12 : 20 - 26 . Ko da yake Yesu bai yarda wani abu ya raba hankalinsa daga wa’azin bishara ba , hakan ba ya nufin cewa ba ya shakatawa . Ya mai da hankali ga “ mafifitan al’amura ” kuma ya yi wa’azin bishara da kwazo a wurare dabam - dabam kamar Suriya da Asiya Karami da Makidoniya da kuma Yahudiya . Ta yaya Mark da Claire suka yi hakan ? Wasu bayin Jehobah sun bi misali mai kyau da Bulus ya kafa . Sun tsai da shawara cewa ba za su yi aure ba don su kara kwazo a bautarsu ga Jehobah . ( Mat . 19 : 11 , 12 ) Ma’aurata sukan kasance da hidimomin iyali da yawa . Sun daina sana’arsu a kasar Ostareliya kuma suka soma hidima ta cikakken lokaci . A waɗanne hanyoyi masu muhimmanci ne ’ yan Adam suka bambanta daga dabbobi ? Muna iya koyon wani yare domin kwakwalwarmu tana da fasaloli na musamman . Allah ne ya ba ’ yan Adam baiwa ta koyon yare . ( Zab . 139 : 14 ; R . Yoh . Allah ya ba da kyautar Littafi Mai Tsarki ga dukan waɗanda suke so su bauta masa kuma su yabe shi . A yau muna da Littafi Mai Tsarki ko sashensa a cikin harsuna fiye da 2,800 . Mene ne zai taimake ka ka fahimci kuma ka tuna abin da ka karanta da kyau ? Idan ka kai karshen wani sakin layi ko kuma kafin ka soma karanta wani kan magana a cikin wani littafi , ya kamata ka dakata kuma ka yi bimbini a kan abin da ka karanta don ka tabbata cewa ka fahimci shi da kyau . Shin mene ne za ka yi ? Wane lokaci ne ya fi dacewa mu rika yin bimbini a kan Kalmar Allah ? Shi ya sa yake da sauki mu yi abubuwa da ba su da wuya nan da nan . Ban da abubuwan da ka karanta a cikin Littafi Mai Tsarki , da akwai wasu abubuwa da za ka iya yin bimbini a kansu . Babu shakka , hakan zai motsa ka ka yabi Jehobah don alherinsa kuma idan kana tare da wasu , za ka so ka gaya musu game da ayyukan Allah . ( Zab . 104 : 24 ; A . M . ( b ) Ta yaya za mu yi amfani da shawarar da Bulus ya ba da sa’ad da muke shirin fita wa’azin bishara ? Alal misali , muna bukatar lokaci don mu yi bimbini yayin da muke shirin yin nazarin Littafi Mai Tsarki da wasu . Za ka kuma amfana sosai idan ka yi bimbini kafin ka fita wa’azin bishara . Yin wannan shirin zai motsa mu mu yi wa’azi sosai “ da shaidar Ruhu da iko ” daga Kalmar Allah . — 1 Kor . 2 : 4 . Waɗanne karin abubuwa ne za ka iya yin bimbini a kansu ? Shin kana rubuta muhimman bayanai sa’ad da ake ba da jawabi ga jama’a ko a manyan taro da kuma taron yanki ? na kowane wata da kuma littattafai da aka fito da su a taron yanki . Sa’ad da kake karanta littafin Yearbook of Jehovah’s Witnesses , ka dakata bayan ka karanta wani labari , hakan zai ba ka lokaci ka yi bimbini a kan abin da ka karanta kuma ya sa labarin ya ratsa zuciyarka . Kana iya jan layi a karkashin muhimman bayanai ko kuma ka rubuta bayanan a gefen littafinka . Wane littafi ne ya fi muhimmanci mu yi bimbini a kai , kuma me ya sa ? Yin bimbini a kan abubuwan da za su karfafa dangantakarmu da Jehobah za su taimaka wa mutum ya zama Kirista da ya manyanta . ( Ibran . Saboda haka , bari mu ci gaba da yin bimbini a kan Kalmar Allah . 15 , 16 . ( a ) Ta yaya za mu amfana idan muka yi bimbini a kan abubuwa da za su karfafa dangantakarmu da Jehobah ? Idan muka ci gaba da yin bimbini a kan abubuwa da za su karfafa dangantakarmu da Jehobah , za mu kasance da kwazo a ibadarmu . Yin bimbini sosai a kan kyauta mafi tamani da Allah ya ba mu , wato hadayar fansa na Yesu zai taimaka mana mu ɗaukaka gatan da muke da shi na kulla dangantaka ta kud da kud da Ubanmu Jehobah , Mai tsarki . ( Rom . 3 : 24 ; Yak . M . 17 : 11 . Ta yaya kake samun lokacin don yin bimbini ? A lokacin da iyayena suka gane cewa ban zan kara girma ba sai suka karfafa ni in rika yin aiki sosai don kada na rika damuwa da fasalina . Hakan ya sa na sami abokan ciniki da yawa . Ban kara tsayi ba kuma yin abubuwan masu sauki yana yi mini wuya kamar ɗaukan abu da ke saman kanta . Sai nake gani kamar an yi abubuwa don mutane da suka ninka ni a tsayi sau biyu . Na ji tausayin kaina amma abubuwa sun canja sa’ad da na kai ’ yar shekara 14 . Saboda haka , na yi makonni ba na fita waje . Hanyoyin zuwa unguwarmu suna da santsi sosai kuma da damina hanyar tana zama da caɓi . Shin ta yaya nake ciyar da kaina ? Abin bakin ciki shi ne a shekara ta 2004 , ciwon baya ya sa na daina hidimar majagaba . Hakika , ina da dalili mai kyau na yin farin ciki don kusantar Allah ta taimaka min . — Sarah Maiga ce ta ba da labarin . Kwamitin Masu Tsara Ayyuka Robert Butler Kwamitin Hidima Gary Breaux Kwamitin Koyarwa Izak Marais John Wischuk Shin zai sake juyawa ya yi musu ban kwana ? Mene ne ya motsa wannan matashin ya biɗi irin wannan rayuwar ? Wataƙila mutanen garin suna jin yaren Helas , amma ainihin yarensu Likoniyanci ne . A sakamakon haka , Bulus ya warkar da shi ta hanyar mu’ujiza . ​ —⁠ Ayyukan Manzanni 14 : ​ 5 - 10 . Babu shakka , tun Timotawus yana ƙarami , ya saba ganin wannan mutumin a kan titin Listra . Babu shakka , sun yi murna sa’ad da Bulus ya juya , ya tashi kuma ya sake koma birnin Listra da gaba gaɗi . Bayan sun taimaka wa mutane da yawa su zama Kiristoci , sai suka sake komawa Listra . Littafi Mai Tsarki ya ce “ suna ƙarfafa rayukan masu - bi , suna yi masu gargaɗi su lizima a cikin imani . Timotawus ya ga yadda Bulus ya sha wahala sosai don ya yaɗa bishara ga wasu . Suna yin abokai da mutanen da suke da imani sosai da za su ƙarfafa su . Kuma ba sa ƙyale tsanantawa ta hana su bauta wa Allah na gaskiya ba ! Ka yi tunanin irin farin cikin da iyalin Timotawus suka yi sa’ad da Bulus da kuma Sila suka zo wurinsu . “ Littattafai masu - tsarki ” da mahaifiyar Timotawus da kuma kakarsa suka koya masa ‘ tun yana jariri ’ sun ƙunshi shawarwari masu kyau don matasa . ( 2 Timotawus 3 : 15 ) Ga wani misali : “ Ka tuna da Mahaliccinka kuma a cikin kwanakin ƙuruciyarka . ” Ya lura cewa hanya mafi kyau na tuna da Mahaliccinsa ita ce yaɗa bishara game da Ɗan Allah , wato Kristi . Da sannu - sannu , Timotawus ya daina jin kunya kuma ya yi gaba gaɗi sosai wajen yaɗa bishara game da Yesu Kristi . Babu shakka , sun yi farin cikin ganin yadda yake ƙarfafa mutanen da yake haɗuwa da su . Allah ya sa a yi wasu annabci game da shi , wataƙila game da irin hidimar da zai yi wa ikilisiyoyi da yawa . Sun ɗibiya masa hannu , wato sun naɗa shi ya yi aiki na musamman a hidimarsa ga Jehobah . ​ —⁠ 1 Timotawus 1 : 18 ; 4 :⁠ 14 . Bayan sun ziyarci ikilisiyoyin da ke Galatiya , sai suka bi ta Roma kuma suka yi tafiya mai nisa . ( Ayyukan Manzanni 16 : ​ 6 - 12 ) A lokacin , Bulus ya ga cewa Timotawus yana da amfani sosai har ya bar shi a Biriya tare da Sila . Ya sami wannan sunan ta wajen yin aiki tuƙuru da nuna tawali’u da kuma jimre wa yanayi masu wuya . Bulus ya ba shi gatan ziyartar ikilisiyoyi don ya ƙarfafa su da kuma gatan naɗa mazan da suka ƙware a waɗannan ikilisiyoyin su zama dattawa da kuma bayi masu hidima . ​ —⁠ 1 Timotawus 5 :⁠ 22 . Sai ya aika wa Timotawus wani hurarren wasiƙa . a shafi na 11 Timotawus ya ma yarda a yi masa kaciya sa’ad da Bulus ya ce ya yi hakan . A wannan lokacin , Yusufu ya riga ya yi shekaru da yawa a fursuna . ( Farawa 39 : ​ 20 - 23 ; 41 : ​ 1 , 14 ) Batun nan da marubucin wannan littafin ya ambata ya nuna cewa ya san al’adun Masarawa sosai . Ba lallai ba . Su waye ne mutanen zamanin dā suke kira Helenawa ? Ya ce a sakamakon haka , “ ba ’ yan ƙasan Helas kaɗai ake kiran Helenawa ba , amma har da mutanen da aka koya musu al­’adun ƙasar . ” SHAFI NA 16 ▪ Abubuwan da Mulkin Allah Ya Cim ma a Cikin Shekara Ɗari BANGO : Wani mai kula da da’ira da kuma wasu majagaba na musamman a cikin jirgin ruwa a kogin Amazon . MASU SHELA MAJAGABA Ta yaya Mulkin Almasihu ya tabbatar maka cewa Allah yana ƙaunar ’ yan Adam ? Wane hali na musamman ne Allah yake da shi , kuma ta yaya sanin hakan ya shafi yadda kake ji game da Shi ? Mene ne ƙaunar Allah take tabbatar mana ? Ka yi la’akari da abubuwan da suka faru a tarihin gwamnatocin ’ yan Adam da ke ƙarƙashin mugun nan da ya ƙi jinin ’ yan Adam , wato Shaiɗan . ( 2 Kor . Shaiɗan ya yi tawaye ga sarautar Allah kuma ya yaudare Adamu da Hawwa’u su yi hakan . Ta yin hakan , Shaiɗan yana da’awa cewa sarautarsa ta fi sarautar Allah wanda ya halicci kowa da kome . Tarihi ya nuna cewa babu wanda zai iya yin sarauta cikin adalci kamar Allah . A yau , yanayin duniya sai daɗa muni yake yi . Bayan haka , idan wani ya sake ƙalubalantar yadda yake sarauta , za a halaka shi nan da nan domin a lokacin , ba a bukatar a sake tabbatar da ko sarautar wane ne zai amfani ’ yan Adam . Hakika , “ al’amuran Allah da ba su ganuwa , wato ikonsa madawwami da Allahntakarsa , a sarari ake ganinsu ; ta wurin abubuwa da an halitta ana gāne su . ” — Rom . ( Karanta Ru’ya ta Yohanna 4 : 11 . ) Dukan masu - aika mugunta ka ƙi su . ” ( Zab . 37 : 11 ) Allahnmu zai cika wannan alkawarin don yana son amintattun bayinsa su yi farin ciki a koyaushe . Littafi Mai Tsarki ya ce Allah “ zai share dukan hawaye kuma daga idanunsu : mutuwa kuwa ba za ta ƙara kasancewa ba ; ba kuwa za a ƙara yin baƙin ciki , ko kuka , ko azaba : al’amura na fari sun shuɗe . ” ( Karanta Yohanna 17 : 3 . ) Saboda ƙauna , Allah ya aiko Ɗansa , kuma Yesu da son ransa ya amince ya zo duniya ( Ka duba sakin layi na 13 ) 14 , 15 . 3 : 16 ) Saboda yadda Allah yake ƙaunar ’ yan Adam , ya ba da Ɗansa don ya fanshe mu duk da cewa mutuwar Yesu ya sa Allah baƙin ciki sosai . Sa’ad da aka ta da su kuma suka je sama , za su cancanta su yi sarauta don sun taɓa yin rayuwa a duniya . ( R . Mulkinka shi zo . Ka fadi bambancin da ke tsakanin sarautar Yesu da na ’ yan Adam . Sarautar Yesu ta bambanta sosai da na ’ yan Adam . Mulkin ’ yan Adam ya hadassa yaƙe - yaƙe da suka yi sanadin mutuwar miliyoyin mutane . Annabcin Littafi Mai Tsarki ya nuna cewa Yesu ya soma sarauta a Mulkin Allah sa’ad da aka soma kwanaki na ƙarshe a shekara ta 1914 . Me ya sa ya kamata mu so mutane kamar yadda Jehobah ya so su ? Ka lura cewa bayan ƙaunar Allah , dokar da ta fi muhimmanci ita ce ƙaunar maƙwabci . Amma , su wane ne ‘ maƙwabtanmu ’ ? Nufinsa shi ne su zauna tare , su yi farin ciki kuma cika duniya da ’ ya’yansu . ( Far . 1 : 27 , 28 ) Amma , sa’ad da suka yi rashin biyayya ga Jehobah , hakan ya ɓata aurensu kuma ya hadassa zunubi da kuma mutuwa ga dukan ’ yan Adam . ( Rom . 6 , 7 . ( a ) Mene ne Littafi Mai Tsarki ya ce game da shugabanci ? 11 : 3 ) A nan , ba a ce miji ya mulki matarsa ko ya wulaƙanta ta ba . Alal misali , Jehobah shi ne shugaban Kristi , amma ya nuna masa alheri da ƙauna . Kalmar Allah ta ba da amsar : “ Bari mu aika nagarta zuwa ga dukan mutane , tun ba waɗanda suke cikin iyalin imani ba . ” 12 , 13 . 7 : 9 , 14 , 15 . Bayin Jehobah wajen dubu biyar ne kawai a faɗin duniya a lokacin da aka soma kwanaki na ƙarshe a shekara ta 1914 . Mene ne sakamakon ? An soma tattara waɗanda suke cikin taro mai girma . Abin ban al’ajabi ne ganin yadda mutane a faɗin duniya suke sauraron wa’azin bishara ta Mulki . Mujallar da aka fi rarrabawa a faɗin duniya ita ce Hasumiyar Tsaro . 4 : 4 . 17 , 18 . Ko da mutane sun ƙi su saurare mu kuma suka gaya mana baƙar magana , mu nuna cewa muna ƙaunar maƙwabtanmu ta bin misalin Yesu . Sa’ad da yake ba da huɗuba a kan dutse , ya ce : “ Kun dai ji an faɗa , ‘ Ka so ɗan’uwanka , ka ƙi magabcinka . ’ Me ya sa dukan mutane za su ƙaunaci Allah da maƙwabtansu a sabuwar duniya ? Alal misali , ya kamata mu taimaki waɗanda suke cikin mawuyacin yanayi ko da sun ƙi sauraron wa’azin bishara ko kuma suna tsananta mana . Hakika , Mulkin Allah yana da muhimmancin a gare shi . — Karanta Matta 12 : 34 . Mutane nawa ne suka saurari umurnin Yesu a cikin Matta 28 : 19 , 20 , kuma me ya sa muka ce haka ? ( Ka duba ƙarin bayani . ) Me ya sa muke yin amfani da kayayyakin aiki dabam - dabam ? 13 : 18 , 19 ) Manomi zai yi amfani da kayayyakin aiki dabam - dabam don ya shirya gonarsa kafin ya soma shuki . Mene ne testimony card , kuma yaya ake amfani da shi ? Wasu kuma suna gani kamar an ba su katin kyauta ne . Wani kayan aiki da aka yi amfani da shi bayan shekara ta 1930 shi ne garmaho . Wasu suna kiran wannan kayan aiki da suna Haruna domin garmahon ne yake yi musu yawancin wa’azi . Sa’ad da wani magidanci mai suna Hillary Goslin ya ji waɗannan jawaban Littafi Mai Tsarki , sai ya karɓi garmaho daga wurin wani mai shela na sati ɗaya don ya yi amfani da shi wajen yi wa maƙwabtansa wa’azi . ( Karanta Matta 9 : 37 . ) Idan muka sha kan kunya da kuma tsoro , za mu ƙarfafa dangantakarmu da Jehobah kuma mu ƙware a yin wa’azi . — Karanta 2 Korintiyawa 12 : 9 , 10 . Saboda haka , masu shela suna bukatar su san yadda za su bi da waɗanda ba sa so saƙonmu da kuma taimaka wa waɗanda suka so saƙonmu . Ta wurin ja - gorar ruhu mai tsarki , Nathan H . ( b ) Ta yaya Jehobah ya taimaka maka kamar yadda ya yi alkawari a littafin Zabura 32 : 8 ? Yara ma suna ba da jawabi a makarantar ko da shi ke ba shi da sauƙi wa wasu su ba da jawabi a gaban ’ yan’uwa a ikilisiya . Ɗan’uwa Angelo Manera da aka ambata ɗazu , ya tuna da wani yaro da ya ba da jawabinsa na farko kuma ya ce : “ Ya tsorata sa’ad da ya fara ba da jawabin har ya soma kuka . Ka roƙi Jehobah ya taimaka maka ka sha kan tsoro . Mene ne Makarantar Littafi Mai Tsarki ta Gilead ta cim ma ( a ) a dā da kuma ( b ) tun shekara ta 2011 ? An ƙaddamar da wannan makarantar a shekara ta 1943 . Kuma tun lokacin , an horar da mutane fiye da 8,500 . Ka ambaci sunayen wasu makarantu da suka taimaka wa Shaidun Jehobah su ƙarfafa bangaskiyarsu . Babu shaka , Sarkin ya ci gaba da horar da bayinsa . Mene ne Charles Taze Russell ya ce game da wa’azin bishara , kuma yaya hakan ya zama gaskiya ? Sarkinmu Yesu Kristi ya ci gaba da horar da mu . H . Muna da tabbacin da ya nuna cewa yawancin waɗanda suke wajen a lokacin sun zama Kiristoci . Ya ƙara cewa : “ A cikinsu fa yawanci sun wanzu har wa yau , amma waɗansu sun rigaya sun yi barci . ” MANOAH da matarsa sun san cewa ba za su iya haifan ’ ya’ya ba . Bari mu tattauna waɗannan halayen ɗaya bayan ɗaya . Ta yaya Yesu ya nuna cewa yana ƙaunar almajiransa ? Yesu bai ji kunyar gaya wa almajiransa cewa yana ƙaunarsu ba . Wane darasi ne iyaye za su iya koya daga wurin Yesu ? Za ku iya taimaka wa yaranku su kusace ku idan kuna gaya musu cewa kuna ƙaunarsu . 22 : 15 ) Idan hakan ya faru , ku bi gurbin Yesu . Idan suka yi min gargaɗi kuma na ƙi jin maganarsu , suna yi min horo . 3 : 4 , 5 ) Mijinta mai suna Pranas ya ce : “ Daga baya , yaranmu sun yi sha’awar taimakawa a manyan taro da kuma wasu ayyuka na ƙungiyar Jehobah . Ta yaya Yesu ya nuna basira sa’ad da wasu masu sauraronsa suka yi marmarin binsa ? Akwai lokacin da wasu daga cikin masu sauraronsa a Galili suka so su bi shi . ( Yoh . ( b ) Me ya sa almajiran Yesu suka bukaci wannan gargaɗin ? Ku tambayi kanku : ‘ Mene ne zai iya sa ɗanmu ya kalli hotunan batsa ? Hakika , Jehobah yana taimaka wa iyaye su tarbiyyartar da yaransu . wajen taimaka wa waɗanda muke yin nazarin Littafi Mai Tsarki da su su san Jehobah da kuma abin da Littafi Mai Tsarki yake koyarwa . don ya ratsa zuciyarsu . — Ka duba ƙarƙashin KOYARWAR LITTAFI MAI TSARKI > MATASA . Iyaye za su iya yanke shawara cewa mahaifin ko mahaifiyar ta yi nazarin waɗannan littattafan tare da yaron a wani lokaci dabam amma ba lokacin Bauta ta Iyali ba . “ Yesu kuwa yana yin gaba a cikin hikima da girma , da kuma tagomashi wurin Allah da wurin mutane . ” — LUK . 2 : 52 . 1 , 2 . ( a ) Wane ƙalubale ne iyaye suke fuskanta sa’ad da yaransu suka kai ƙuruciya ? Idan ɗanku ko ’ yarku ta soma zama matashiya , za ku fahimci abin da Berenice take nufi . Wani masani game da yanayin yara ya amince cewa yara suna fuskanta ƙalubale a lokacin ƙuruciya . Amma kuma ya ce : “ Ƙuruciya ba lokacin ‘ hauka ’ ko ‘ wawanci ’ ba ne . Me ya sa Yesu ya kira manzanninsa abokansa ? Yesu ya nuna ƙauna da aminci ga manzanninsa . Ya kasance tare da su kuma ya saurare su sa’ad da suke bayyana masa ra’ayinsu . ( Mar . Shi ya sa ya ƙarfafa su su riƙa yin hidimomi da dama a bautar Jehobah . Ya gaya musu cewa zai tallafa musu don su yi nasara a wannan aikin . — Mat . 28 : 19 , 20 . Burin iyaye shi ne yaransu su ci gaba da kasancewa da dangantaka ta kud da kud da Jehobah . ( Mis . 24 : 14 ) Kamar yadda Yesu ya taimaka wa almajiransa , kuna bukata ku taimaka wa yaranku matasa su yi nasara a hidimarsu kuma su kasance da sha’awar koyar da Kalmar Allah da kuma yin wa’azi da ƙwazo . Idan wani abu ya katse min wasu ayyukan ibada da nake yi , ina sha’awa sake ci gaba da yin abin ba tare da ɓata lokaci ba . Ba na zaton zan kasance da irin wannan sha’awar da a ce iyayenmu ba su nace wajen tabbatar da cewa muna ayyuka na ibada babu fashi ba . ( b ) Ta yaya tawali’un da Yesu ya nuna ya shafi almajiransa ? A’a . A maimakon haka , almajiransa sun ƙara amincewa da shi sa’ad da ya dogara ga Jehobah sosai . Wani ɗan’uwa mai suna Barry da ya tarbiyyatar da yaransa huɗu ya ce : “ Idan kuka ba da hujjar da ta sa kuka tsai da wata shawara , hakan zai taimaka wa yaranku matasa su ga cewa kuna da ƙwaƙƙwaran hujja na yanke shawarwari kuma ba ku yi hakan bisa ra’ayinku ba . ” Yesu ya san cewa Bitrus yana ƙaunarsa , amma ya san cewa tunanin Bitrus a wannan karon ba daidai ba ne . Saboda haka , ya tsauta wa Bitrus don ya taimaka masa da sauran almajirai ta wajen bayyana abin da zai iya faruwa da waɗanda suka ƙi yin nufin Jehobah don yana da wuya . 13 , 14 . ( a ) Mene ne zai iya nuna cewa ɗanku ko ’ yarku ta soma shakka ? Sai suka rungume ni suka ce sun fahimci yanayina kuma suka ce za su taimake ni . ” Alal misali , sa’ad da wani mutum mai suna Natanayilu ya ji cewa Yesu ya fito daga Nazarat , sai ya ce : “ Ya yiwu wani abu mai - kyau shi fito Nazarat ? ” Mai sūka ? Mai wariya ? Saboda haka , kada ku kira ɗanku ko ’ yarku “ marar jin gari ” ko kuma “ mai rigima . ” Ku ci gaba da yin aiki tuƙuru yayin da kuke tarbiyyartar da yaranku don su bauta wa Jehobah . 6 : 17 , 18 ) Isra’ilawa sun kai musu hari a lokacin kaka , jim kaɗan bayan sun gama girbi kuma sun tara hatsi mai yawa . DAGA TARIHINMU Majagaba daga wasu ƙasashe sun dogara da katin wa’azi don su yi wa’azin bishara game da Mulkin . Majagaba na dā sun yi amfani da kekuna da babura don su yi wa’azin bishara a ƙasar Faransa Sa’ad da majagaban suke wa’azi a gidajen bene , sau da yawa masu kula da gidan sukan kore su . Waɗannan majagaba masu ƙwazo sun ji daɗin hidimarsu don irin waɗannan abubuwan ban dariya ! Tsakanin shekara ta 1931 da 1933 , masu wa’azin bishara ba su wuce 700 ba kuma yawancinsu suna zama a wurare dabam - dabam a faɗin ƙasar . 5 : 11 . Waɗannan majagaba masu ƙwazo sun kasance da ra’ayin da ya dace duk da ƙalubalen da suka fuskanta . Waɗannan majagaba masu haƙuri da ƙwazo sun kafa misali mai kyau ga waɗanda suke so su faɗaɗa hidimarsu . A yau , a ƙasar Faransa , akwai majagaba na kullum guda 14,000 . 65 : 12 , 13 ; 147 : 7 , 8 ; 148 : 3 , 4 . Jehobah yana so mu yi koyi da shi a nuna karimci . Sa’ad da manzo Bulus ya rubuta wasiƙarsa ta biyu zuwa ga ikilisiyar da ke Korinti , ya ƙarfafa ’ yan’uwa su kasance da kyakkyawar anniya sa’ad da suke bayarwa . 9 : 7 ) Bayan haka , Bulus ya ambaci waɗanda suke amfana daga halin bayarwa . ( 2 Kor . 9 : 15 ) Kyautar da Jehobah yake bayarwa ya haɗa da dukan alherin da ya nuna ga bayinsa ta wurin Yesu Kristi . Ta yaya za mu nuna godiya don dukan abubuwan da Jehobah da Ɗansa suka yi mana da kuma waɗanda za su yi a nan gaba ? Gudummawa ta hanyar tura kuɗi ta banki ko kuma wajen amfani da katin ATM . A haɗa da wasiƙar da ke nuna cewa kuɗin ko kuma kayayyakin kyauta ne . A haɗa da wasiƙar da ke nuna cewa kuɗin rance ne . © 2015 Watch Tower Bible and Tract Society of Pennsylvania 3 Littafin da Za A Iya Fahimta 4 Samun Taimako don Fahimtar Littafi Mai Tsarki 6 8 Amsoshin Tambayoyi Daga Littafi Mai Tsarki 16 Amsoshi ga Ƙarin Tambayoyi daga Littafi Mai Tsarki ABIN DA KE SHAFIN FARKO | ZA KA IYA FAHIMTAR LITTAFI MAI TSARKI “ Littafi Mai Tsarki sanannen littafi ne na addini . Fahimtar abin da ke cikin Littafi Mai Tsarki zai sa ka san yadda za ka : Sami gamsuwa da farin ciki Wane sakamako ta samu ? Ta ce : “ Littafi Mai Tsarki ya taimaka mini in san abin da ya sa aka halicce mu kuma in san abin da zan more a nan gaba . A yanzu , ba na ji kamar ina ɓata lokacina . ” Littafi Mai Tsarki zai iya amfanar kowa da kowa . ” Babu shakka , Littafi Mai Tsarki ya shafi rayuwar miliyoyin mutane . Babu shakka , Littafi Mai Tsarki tsohon littafi ne sosai . Shekarunsa nawa ne ? Yana ɗauke da amsoshi masu gamsarwa ga muhimman tambayoyi . Fassara . An rubuta asalin Littafi Mai Tsarki a kan fata da kuma ganye kuma waɗannan abubuwan za su iya lalacewa da sauri . Irin waɗannan littattafan suna da tsada kuma mutane ƙalilan ne suke iya sayen su . Amma na’urar buga littattafai da wani mai suna Gutenberg ya ƙera sama da shekara 550 da suka shige , ya sa wallafa Littafi Mai Tsarki ta yi sauƙi sosai . Don ƙarin bayani game da yadda rai ya soma , ka duba babi na 5 na littafin nan Ka Kusaci Jehovah , Shaidun Jehobah ne suka wallafa shi . Za ka ga abubuwa da yawa na zamanin dā da ba ka taɓa ji ba . ( Fitowa 16 : 31 ; Joshua 13 : 2 ; 2 Sama’ila 3 : 31 ) Waɗannan abubuwan za su iya ruɗar da kai . Alal misali , ya yi Huɗuba a kan dutse a gaban jama’a mai girma , kuma sai “ taron mutane suka yi mamaki da koyarwarsa . ” Da yawa cikin mutanen da suke koya wa Littafi Mai Tsarki ba Kiristoci ba ne . Ka kalli bidiyon nan Me Ya Sa Zai Dace Mu Yi Nazarin Littafi Mai Tsarki ? Za ka so ka san abin da ke cikin Littafi Mai Tsarki ? Mene ne ke faruwa da kai sa’ad da ka mutu ? ( Ka duba ƙarƙashin KOYARWAR LITTAFI MAI TSARKI > AN AMSA TAMBAYOYIN LITTAFI MAI TSARKI ) ( Ka duba ƙarƙashin KOYARWAR LITTAFI MAI TSARKI > AN AMSA TAMBAYOYIN LITTAFI MAI TSARKI ) Yin renon yara don su zama nagargaru Abin da za ka yi idan wani ya matsa maka ku yi lalata Abin da za ka yi idan wani ya zolaye ka Yadda za ka bi da jin kaɗaici Ta shiga gida - gida don ta tara wa ƙungiyarsu kuɗi . Amma abin baƙin ciki , ya tuna da munafuncin da limaminsu yake yi . Yakan sha giya ya bugu , ya yi cāca kuma ya saci kuɗi daga asusun coci . Duk da haka , sai ya zo yana ta wa’azi cewa Allah zai ƙone Daniel da wuta idan ya yi zunubi . Abin baƙin cikin shi ne , mutane sun saba yin hakan . Littafi Mai Tsarki ya gaya mana cewa wani halittar ruhu ne ya soma munafunci ba mutane ba . A lokacin da al’ummar Isra’ila suka soma munafunci da kuma bautar ƙarya , Allah ya gargaɗe su sau da sau a kan abin da zai faru da su . ( Ishaya 29 : 13 ) A lokacin da Isra’ilawa suka ƙi tuba , Allah ya ƙyale wasu al’ummai su halaka wuraren bauta na Isra’ila , wato Urushalima da haikalinta . Da farko , Babiloniyawa sun yi hakan a shekara ta 607 kafin haihuwar Yesu . Bayan haka , sai Romawa suka halaka ta a shekara ta 70 bayan haihuwar Yesu . A wani ɓangare kuma , Allah da Ɗansa , Yesu suna mutunta mutanen da suke faɗin gaskiya . Alal misali , a lokacin da Yesu ya soma hidima , wani mutum mai suna Natanayilu ya zo wurinsa . Yesu ya ce : “ Ku yi lura kada ku yi marmarin nuna adalcinku a gaban mutane , domin su gani . . . kamar yadda munafukai ke yi . ” A gaskiya , “ dukan mutane sun yi zunubi , sun kasa kuma ga darajar Allah . ” ​ —⁠ Romawa 3 :⁠ 23 . Wata rana almajiran Farisawa da mabiyan Hiridus suka zo wurin Yesu don su tambaye shi game da haraji . Mabiyan Kristi sun kasance da gaskiya sosai a lokacin da aka kafa ikilisiyar Kirista a Fentakos na shekara ta 33 . Kiristoci na gaskiya sun yi aiki tuƙuru don su daina munafunci . Koyarwar Yesu da na manzanninsa da ke cikin Littafi Mai Tsarki suna taimaka mana sosai , kamar yadda suka taimaka wa Kiristoci a ƙarni na farko . “ Na ga yadda ‘ yan’uwa suka damu da mutane da kuma yadda ake nuna ƙauna ta gaskiya . ” — PANAYIOTA Ta ga mutane suna nuna halin kirki da zuciya ɗaya ba da munafunci ba . Abin farin cikin shi ne , bayan ɗan lokaci da aka ma Daniel horo , sai ya soma ayyukan da yake yi a dā a ikilisiya da zuciya ɗaya . Jeffery , da ya daɗe yana kasuwanci ya ce : “ Da na ci gaba da yin nazarin Littafi Mai Tsarki , sai na fahimci cewa bai kamata na yi maguɗi don in sami kwangila ba . Me ya sa Allah yake so mu san Gaskiya ? SHAFI NA 9 ▪ Jehobah Allah Ne Mai Ma’amala da Mutane Shekaru dubbai yanzu , Jehobah ya yi amfani da yaruka dabam - dabam don ya yi ma’amala da bayinsa . Ƙari ga haka , ya ƙarfafa mu mu yi koyi da misalin Yesu wajen yin amfani da wannan baiwar don mu ɗaukaka Allah kuma mu yi furucin da zai amfani mutane . Dukan mu muna rashin lafiya ; saboda haka , yaya ya kamata mu ɗauki warkarwa da aka ambata a cikin Littafi Mai Tsarki ? 28 Na Kyautata Dangantakata da Allah da Kuma Mahaifiyata MASU SHELA 42 : 4 , Littafi Mai Tsarki . WAƘOƘI : 113 , 114 Me ya sa Jehobah yake sauƙaƙa yadda yake ma’amala da ’ yan Adam ? Me ya sa yaruka dabam - dabam da ’ yan Adam suke yi bai hana Jehobah yin ma’amala da su ba ? Jehobah ya san kome game da biliyoyin mala’iku da kuma ’ yan Adam da ya halitta . Jehobah ya yi amfani da yaren ’ yan Adam sa’ad da yake magana da Adamu . Dukan bayanan nan suna da muhimmanci a gare mu a yau . — Rom . Ka bayyana . 15 : 21 ) Ƙari ga haka , mutane sun yi amfani da harsunan Girka da kuma Helenanci . 8 , 9 . ( Karanta Ayyukan Manzanni 6 : 1 . ) Yayin da addinin Kirista yake yaɗuwa , Kiristoci sun yi amfani da yaren Girka wajen sadarwa . Da yake yaren Girka ya zama yaren da ake yi a ko’ina a lokacin , an fassara kuma an rarraba Linjilar Matta da Markus da Luka da kuma Yohanna a yaren Girka . Ko da yake Jehobah ne ya ja - goranci mutane su rubuta Littafi Mai Tsarki , duk da haka , ya amince mutane su rubuta shi a harsuna dabam - dabam . Shin yawan yaruka da kuma ɗan bambancin da aka samu a fassara ya hana Allah sadarwa da mutane ? Daga baya , Yahudawa da Kiristoci sun kofi Littafi Mai Tsarki sau da sau kuma hakan ya sa aka adana waɗannan rubuce - rubuce da aka hure da ruhu mai tsarki . Wajen shekaru 400 bayan haihuwar Yesu , wani marubuci mai suna John Chrysostom ya ce a zamaninsa , an fassara koyarwar Yesu zuwa yarukan Suriyawa da Masarawa da Farisawa da Habashawa da kuma wasu yaruka da dama . Ta yaya mutane suka yi ƙoƙarin hana yaɗuwar Littafi Mai Tsarki ? Duk da cewa malaman addini sun yi ƙoƙarin ƙona dukan fassarar Littafi Mai Tsarki da suka tattara a lokacin , ba a daina rarraba Littafi Mai Tsarki ba . A shekara ta 1919 ne aka naɗa wani ƙaramin rukunin ɗaliban Littafi Mai Tsarki a matsayin “ bawan nan mai - aminci , mai - hikima . ” Saboda haka , an bukaci Littafi Mai Tsarki da zai bayyana ainihin saƙon da ke cikin rubuce - rubuce na asali daidai kuma a harshen Turanci na zamani . Wannan kwamitin ya fitar da sassan fassarar Littafi Mai Tsarki guda shida a cikin shekara 10 , wato daga 1950 zuwa 1960 . Sa’ad da Ɗan’uwa N . Knorr yake fitar da sashe na farko a wani babban taro a ranar 2 ga Agusta , 1950 , ya gaya wa masu sauraro cewa : “ Ana bukatar fassarar Littafi Mai Tsarki a yaren zamani , fassarar da ta jitu da koyarwar gaskiya da za ta taimaka mana mu ƙara fahimtar gaskiya ta wajen fassara ainihin rubuce - rubuce na dā daidai kuma wadda mutanen zamani za su fahimta kamar yadda talakawa na zamanin dā suka fahimci koyarwar almajiran Kristi . ” An cim ma wannan burin a shekara ta 1963 , sa’ad da aka fitar da New World Translation of the Christian Greek Scriptures , kuma an fassara shi zuwa wasu harsuna shida , wato Faransanci da Jamusanci da Sfanisanci da yarukan mutanen Holland da Italiya da kuma Portugal . Septuagint yana nufin “ Saba’in . ” An ce an soma fassarar ne a Masar wajen shekaru 300 kafin haihuwar Yesu kuma an kammala fassarar wajen shekaru 150 bayan haka . WAƘOƘI : 37 , 116 Me ya sa aka sake kyautata juyin New World Translation ? ( b ) Tun daga lokacin , ta yaya mutanen Allah suke yin amfani da yare ? ( b ) Mene ne za mu tattauna a wannan talifin ? A shekara ta 1940 zuwa 1949 , Kwamitin Fassara Littafi Mai Tsarki na New World Translation sun kafa ƙa’idodin fassara da mafassara suke bi a yaruka fiye da 130 . Amma mafassaran sun cire sunan Allah . Ƙari ga haka , sun canja dokar mawallafan juyin American Standard Version na 1901 . Jehobah Mawallafin Littafi Mai Tsarki yana son mutane su san sunansa . ( Karanta Ezekiyel 38 : 23 . ) An yi hakan domin an gano sunan Allah a Littattafai na Tekun Gishiri da aka wallafa ba da daɗewa ba , kuma waɗannan littattafan sun yi sama da shekara 1,000 kafin a sami juyin Ibrananci . Rataye na juyin New World Translation na 2013 yana ɗauke da ƙarin bayani a kan wannan batun . Hakika , sunan Allah yana da ma’ana sosai ga mutanensa , shi ya sa Kwamitin Fassara Littafi Mai Tsarki na New World Translation suka yi amfani da sunansa a wannan fassarar . ( Karanta Malakai 3 : 16 . ) Domin kalmar tana nufin fatalwa ko kuma kurwa a waɗannan yarukan . Saboda haka , idan suka yi amfani da kalmar a yarensu , za a ɗauka cewa ana nufin wani abu ne da ke barin jikin mutum bayan mutuwa . Tambayoyin da mafassara suka yi sun sa an gano wasu abubuwa da za su iya sa juyin New World Translation na Turanci ya yi wuyar fahimta . Sa’ad da ake yin bitar juyin , an bincika dubban tambayoyin da mafassaran Littafi Mai Tsarki suka aika . Aka sauya kalmomin Turanci da aka daina amfani da su , kuma aka mai da hankali sosai wajen sa fassarar ta kasance da sauƙin fahimta . Mene ne ’ yan’uwa suka ce game da sabon juyin New World Translation na Turanci ? 14 , 15 . Samun damar sauraron abin da Jehobah yake faɗa a yarenmu ba ƙaramin gata ba ne ! ” An ba da wani rahoto daga ƙasar Ruwanda cewa : “ A cikin shekaru da yawa , mutanen da ’ yan’uwa suke nazarin Littafi Mai Tsarki da su , ba sa samun ci gaba don ba su da Littafi Mai Tsarki . Ba za su iya sayan wanda ake amfani da shi a coci ba don yana da tsada . Wani iyali a Ruwanda da ke da matasa huɗu sun ce : “ Mun gode wa Jehobah da kuma bawan nan mai aminci mai hikima saboda wannan Littafi Mai Tsarki . Muna karanta Littafi Mai Tsarki kullum don mu nuna godiya ga Jehobah . ” ( b ) Mene ne ka kuɗiri niyyar yi ? Shaiɗan yana ƙoƙari ya hana wannan aikin , amma mun tabbata cewa Jehobah yana so dukan mutane su saurare shi yayin da yake yi musu magana a yaren da za su fahimta da sauƙi . Wasu littattafai sun ba da wannan bayani , amma ba dukan masana ne suka yarda da hakan ba . 3 : 16 , New World Translation . Alal misali , yanzu a Turanci an rage wasu kalmomin da aka yi amfani da su a wannan juyin kuma an kyautata wasu muhimman kalmomin Littafi Mai Tsarki . Hakan ya yi daidai da ma’anar kalmar da aka yi amfani da shi a rubuce - rubucen asali da aka fassara zuwa “ bangaskiya ” a wasu wurare . — Zab . Kalmomin Ibrananci da Helenanci da aka fassara zuwa “ iri ” zai iya nufin irin da ake shukawa da kuma “ zuriya . ” A dā , an yi amfani da kalmar nan “ iri ” a juyin New World Translation na Turanci a ayoyi da yawa kuma hakan ya haɗa da Farawa 3 : 15 . 57 : 3 , NW . 6 : 12 , NW . ) A waƙar Ibrananci ana nanata abubuwan da suka fi muhimmanci ta yadda aka tsara su ba ta kalmomin ba . Ba shi da sauƙi a san bambancin da ke tsakanin waƙoƙin Ibrananci da rubutunsu . Alal misali , game da littafin 2 Sama’ila 13 : 21 , littattafai na Septuagint a yaren Girka suna ɗauke da waɗannan kalmomin : “ Amma ba ya son ya ɓata wa ɗansa rai , yana ƙaunarsa domin shi ne ɗansa na fari . ” Wani gajeren ƙamus ne da ke bayyana wasu kalmomin da aka yi amfani da su a cikin Littafi Mai Tsarki mu san lokacin da ya kamata mu yi magana ? mu yi furuci mai daɗin ji ? A SHEKARA ta 1871 , dajin da ke arewa maso gabashin jihar Wisconsin a Amirka ta kama wuta . An bayyana abin da Yaƙub yake nufi a aya ta 6 cewa : “ Harshe kuwa wuta ne . ” A’a . Ba za mu daina yin amfani da wuta don kada ta ƙona mu ba . 19 : 14 . 4 : 4 . Ta yaya za mu nuna godiya ga baiwar yin magana da Allah ya ba mu ? Saboda haka , muna nuna godiya ga baiwar yin magana da Jehobah ya ba mu ta wajen yin magana a hanyar da ta dace . Hakan ya ƙunshi furta ra’ayinmu da kuma faɗan abin da muke bukata . Ta yaya Littafi Mai Tsarki ya nuna muhimmancin yin magana a lokacin da ya dace ? Aful na zinariya suna da kyau sosai , amma sun fi kyau idan aka yi zubin a kan azurfa . Hakazalika , yin magana a lokacin da ya dace zai sa mutane su saurari maganarmu kuma su bi shawararmu . Ta yaya za mu yi hakan ? Ko da yake Shaidun Jehobah da ke wurin sun yi rashin danginsu da abokansu , suna son su yi amfani da Littafi Mai Tsarki don su taimaka wa waɗanda suke cikin irin wannan yanayin . ’ Yan’uwanmu sun fahimci cewa wannan ba lokacin gaya wa masu makoki game da tashin matattu ba . Abin da muka faɗa zai iya sa mutane farin ciki ko kuma ya sa su baƙin ciki . ( Karanta Misalai 12 : 18 . ) Mutane da yawa a duniya suna amfani da kalmomi da za su sa mutane baƙin ciki . 4 : 29 , 31 . Ƙari ga haka , zai sa mu yi maganganu masu daɗi da kuma ban ƙarfafa . Mene ne zai taimaka mana mu yi amfani da kalmomin da suka dace ? Sa’ad da Littafi Mai Tsarki yake magana game da dangantakar da ke tsakanin Jehobah da Ɗansa na fari , ya ce : “ Ubangiji Yahweh ya ba ni [ Yesu ] harshe na koyayyun mutane , domin in san yadda zan tokare da magana wanda ya gaji . ” ( Isha . Ana busa ƙaho a ƙasar Isra’ila don a gaya wa taron jama’a su haɗu ko kuma su koma tantinsu . An nuna misali mai kyau a yadda Yesu ya yi amfani da kalmomi masu sauƙin fahimta a cikin Matta sura 5 zuwa 7 . Kuma bai faɗi abubuwa da za su ɓata wa mutane rai ba . 25 : 15 ) Idan muna daraja mutane kuma mun damu da yadda suke ji , za mu riƙa yi musu maganar alheri . 2 : 23 . 9 : 33 - 37 ) Dattawa suna iya yin koyi da Yesu ta wajen ba da gargaɗi “ cikin ruhun tawali’u . ” — Gal . Da shigewar lokaci sai ya yi baftisma kuma daga baya ya yi hidima a Bethel . Idan muka bi misalin Yesu , za mu san lokacin da ya kamata mu yi magana , mu san abin da ya kamata mu faɗa kuma furucinmu ya kasance da daɗin ji . FURUCIN : Ka yi amfani da kalmomin da suka dace “ Ubangiji za ya toƙara shi a bisa shimfiɗarsa ta rashin lafiya . ” — ZAB . Ta yaya Allah ya taimaka wa waɗanda suke rashin lafiya a dā , kuma wane tunani ne mukan yi sa’ad da muke rashin lafiya ? Wasu sarakuna biyu a zamanin Iliya da Elisha sun taɓa samun kansu a irin wannan yanayin . Sarki Ahaziah , ɗan Ahab da Jezebel ya yi mugun faɗiwa kuma ya aika a tambayo masa ko zai warke daga ciwon . 1 : 2 ; 8 : 7 , 8 . Ƙari ga haka , Jehobah ya ta da waɗanda mutu suka ta wurin annabawansa . ( 1 Sar . Alal misali , ya hukunta Fir’auna da rashin lafiya a zamanin Ibrahim , kuma shekaru da yawa bayan haka , ya addabi Maryamu ’ yar’uwar Musa da cuta . ( Far . 12 : 17 ; Lit . Lis . 12 : 9 , 10 ; 2 Sam . A lokacin , ba wanda zai ce : “ Ina ciwo . ” — Isha . Wane ra’ayi ne ya kamata mu kasance da shi game da cututtuka masu tsanani , kuma waɗanne matakai ne ya kamata mu ɗauka game da su ? 12 : 4 - 11 , Littafi Mai Tsarki . ) Amma Littafi Mai Tsarki ya ce jim kaɗan za a kawo ƙarshen waɗannan baiwar da kuma wasu kamar baiwar yin harsuna dabam - dabam . Sarki Dauda ya ce : “ Mai - albarka ne shi wanda ya kula da matalauta : Ubangiji za ya cece shi cikin baƙar ranar . ( Zab . 41 : 3 ) Hakika , wanda ya kula da matalauta yana da tabbaci cewa Allah zai tuna da shi da kuma alherin da ya yi . Bisa ga Zabura 41 : 4 , mene ne Dauda ya roƙi Jehobah ya yi masa ? 12 : 7 - 14 ) Duk da haka , ya tabbata cewa Allah zai kula da shi sa’ad da yake rashin lafiya . ( a ) Ta yaya yanayin Dauda ya bambanta da na Sarki Hezekiah ? Wannan yanayin ya bambanta da na Dauda . Dauda yana da dangantaka mai kyau da Jehobah shi ya sa ya roƙi Allah ya ƙarfafa shi kuma ya tallafa masa don ya sami sauƙi . Bulus ya warkar da “ uban Bubliyus ” wanda “ ciwon zazzaɓi da atuni ” ya kwantar da shi . ( A . M . 28 : 8 ) Wani ɗan’uwa mai suna Turofimus ya bi Bulus zuwa wa’azi a ƙasar waje . ( A . Littafi Mai Tsarki bai ambaci wuri ko lokacin da Luka ya je makarantar likita ba . A yau , ba wani ɗan’uwa da zai iya warkar da mu ta mu’ujiza . Alal misali , manzo Bulus ya ƙarfafa Timotawus ya sha ruwan inabi . Ya faɗi hakan saboda Timotawus yana ciwon ciki wataƙila don ruwa marar kyau da yake sha . Kowane mutum yana da ’ yanci ya zaɓi maganin da yake so . Wasu mutane ko kuma kamfanoni suna nace wa mutane su saya wasu magunguna masu tsada don su ci riba sosai . M . 15 : 29 ) Hukumar ta yi amfani da wannan furucin “ ku zauna lafiya ” don ta yi wa ’ yan’uwa fatan alheri ne , amma hakan zai iya nufin cewa tana yi musu fatan kasancewa da ƙoshin lafiya . A maimakon haka , yana nufin tanadin da Jehobah ya yi ta wurin Yesu don dukan masu biyayya su sami rai na har abada . Babu shakka , wannan alkawari ne da muke sa rai cewa zai faru da gaske . — Isha . 41 : 12 . TARIHI MAHAIFIYATA ta ce : “ Me ya sa ba za ki bauta wa kakanninmu ba ? Na yi mamaki da mahaifiyata ta faɗi hakan don ita ce ta ce Shaidun Jehobah su yi nazarin Littafi Mai Tsarki da ni . Amma nazarin Littafi Mai Tsarki da Shaidun Jehobah suka yi da ni cikin wata biyu , ya tabbatar min cewa abin da nake koya gaskiya ne . Yayin da nake ci gaba da koyo game da Jehobah , na gaya wa mahaifiyata cewa ba zan ci gaba da saka hannun a bukukuwa na addinin Buddha ba . Ban taɓa tsammani cewa mahaifiyata za ta yi wannan maganar ba . Mahaifina ya goyi bayan mahaifiyata . Saboda haka , na gaya wa iyayena cewa zan daina halartar taro na tsawon wata uku . Wannan shawarar da na yanke ba ta taimaka ba a hanyoyi biyu . Saboda haka , na soma addu’a sosai kuma na dogara ga Jehobah . Da wasu ’ yan’uwa mata suka ji cewa ina so in soma hidimar majagaba sai suka shawarce ni in bari sai hankalin iyayena ya kwanta . Saboda haka , na jira sai na kai shekara 20 tukuna . Na gaya wa ofishin Shaidun Jehobah cewa su tura ni hidima a Japan ta kudu kusa da inda danginmu suke don hankalin mahaifiyata ya kwanta . Da yake ina so na faɗaɗa hidimata , sai na koyi Turanci . Ya ce yana so ya yi aure amma yana tunanin ko mene ne ra’ayina game da shi . Bayan wata ɗaya , sai na gaya masa cewa na yarda mu soma fita zance . Da shigewar lokaci , muka yi aure kuma na yi farin cikin cewa iyayena da kuma wasu danginmu sun halarci bikin aurenmu ! Bayan mun gama ziyarar dukan ikilisiyoyin da ke da’irar , sai aka kira mu a waya daga ofishin Shaidun Jehobah kuma aka tambaye mu ko za mu so mu yi hidimar mai kula da da’ira a ƙasar Nepal . Saboda haka , na kira su a waya kuma na gaya musu . Bayan shekara biyar , aka ce mu koma yin hidima a ƙasar Japan . Kowace ƙasa tana da nata tarihi da kuma a’lada . Ina matuƙar godiya cewa na sami gatan kyautata dangantakata da Allah da kuma mahaifiyata . Muna farin ciki sosai a hidimar mai kula da da’ira Ka bincika ko za ka iya amsa tambayoyi na gaba : Gog na Magog ba ya wakiltar Shaiɗan , amma yana nufin ƙasashen da suka haɗa kai don kai wa mutanen Allah hari gab da ƙarshen ƙunci mai girma . — 5 / 15 , shafuffuka na 29 - 30 . Ta yaya mu’ujizai da Yesu ya yi suka nuna cewa shi mai karimci ne ? Duk da cewa mu ajizai ne , me ya sa muke da tabbaci cewa za mu iya faranta wa Allah rai ? Mutane kamar su Ayuba da Lutu da kuma Dauda sun yi kura - kurai . Duk da haka , sun so su bauta wa Allah , sun yi da - na - sani don kura - kuransu kuma suka tuba . Shin za a kashe dukan mambobin addinin ƙarya a lokacin da za a halaka Babila Babba ? Waɗanne abubuwa ne Kirista zai iya yin bimbini a kansu ? Ta yaya guje wa tarayyar banza ya shafi fita zance ? Ta yaya Bitrus ya ƙarfafa bangaskiyarsa a lokacin da ya soma nitsewa ? Ya kamata mu mai da hankali don kada abubuwa da ba su da muhimmanci su raba hankalinmu daga abubuwa da suka shafi bautarmu ga Jehobah . — 10 / 15 , shafuffuka na 18 - 20 . Kwanan watan da talifin ya fito 3 / 1 Gündel ) , 3 / 1 Na Yi Rayuwar Banza Sosai a Dā ( S . Ka Ci - gaba da Bauta wa Jehobah a “ Miyagun Kwanaki , ” 7 / 15 7 / 15 4 / 15 Sun Ba da Kansu da Yardar Rai a Ƙasar Rasha , 7 / 15 Sun Ba da Kansu da Yardar Rai a New York , 1 / 15 “ Fansarku Ta Kusa ” ! Jehobah Allah Ne Mai Ƙauna , 11 / 15 “ Ka Ƙara Mana Bangaskiya , ” 10 / 15 Kana “ Ƙaunar Maƙwabcinka Kamar Ranka ” Kuwa ? 11 / 15 Ka Ƙulla Dangantaka ta Kud da Kud da Jehobah Kuwa ? Kana Rayuwa Bisa Addu’ar Misali Kuwa ? 6 / 15 Ka Shirya Yanzu don Yin Rayuwa a Sabuwar Duniya , 8 / 15 ‘ Ka Tsaya da Ƙarfi Cikin Imani , ’ 9 / 15 Ka Yi Aiki don Kyautata Yanayin Salama da Muke Mora , 7 / 15 Ku Inganta Aurenku don Ku Ji Daɗinsa , 1 / 15 Yadda Dattawa Suke Horar da Wasu don Su Ƙware , 4 / 15 Ya So Mutane , 6 / 15 Albarka a Lokacin Zaman Lafiya da Lokacin Wahala ( T . R . Nsomba ) , 4 / 15 Mun Gano Wata Sana’a Mai Albarka Sosai ( David da Gwen Cartwright ) , 3 / 15 Morris III ) , 5 / 15 Godenzi ) , 11 / 1 9 / 1 Waɗanne Ƙalubale Ne Hirudus Ya Fuskanta ? 5 / 1 Wane ne Magabcin Kristi ? 7 / 1 Zai Yiwu Gwamnati Guda Ta Mallaki Dukan Duniya ? Iyalin Hitoshi sun ƙarfafa shi ya yi tsayin daka a yin gaskiya , duk da haka , ya soma yin shakka . Hakika , wasu za su iya gani cewa hakan cin baya ne musamman a inda ake kasuwanci . A shekarun da suka shige , wani masani mai suna Robert S . Mafi muhimmanci ma , ta yaya za mu guji zama masu rashin gaskiya ? Kuma za mu sami mummunan sakamako idan aka gano cewa ƙarya muka yi . Amma , yin rashin gaskiya sau ɗaya tak zai iya ragargaje wannan dangantakar . Kuma da zarar an daina yarda da juna , zai iya zama da wuya a sake yarda da juna . Shin wani abokinka ya taɓa cin amanarka ? MECE CE ƘARYA ? Faɗin abin da ba daidai ba ga wani da ya kamata ya san gaskiya . MENE NE TSEGUMI ? ABIN DA KALMAR ALLAH TA CE : “ Kada ku zalunci [ zambaci , NW ] ɗan ƙodago wanda yake matalauci . ” ABIN DA KALMAR ALLAH TA CE : “ Mai yin sata kada ya ƙara yin sata : amma gwamma ya yi aiki , da hannuwansa yana aika abin da yake da kyau , domin shi kasance da abin da za shi ɗiba shi bayar ga wanda ya rasa . ” ( Afisawa 4 : 28 ) “ Kada ku yaudaru . . . ɓarayi , da masu - ƙyashi , da masu - maye , da masu - alfasha , da masu - ƙwace , ba za su gāji mulkin Allah ba . ” ​ — 1 Korintiyawa 6 : 9 , 10 . Kuma Kiristoci suna ɗaukan wannan furucin da muhimmanci . Mene ne yin haka ya ƙunsa ? Yawancin mutane sukan kalli kansu a madubi kowace safiya kafin su fita yin harkokinsu na yau da kullum . Me ya sa ? Domin suna so su yi kyau . Hakika , halinmu zai iya sa mu yi kyau ko muni . Littafin nan The ( Honest ) Truth About Dishonesty ( Gaskiya Game da Rashin Gaskiya ) ya ce : “ Mukan cuci mutane yadda ba za su gane cewa mu masu rashin gaskiya ba ne don mu kāre mutuncinmu . ” Mutane sun daɗe suna amfani da shi . Domin muna rayuwa ne a duniyar da mutane suke ƙoƙari su rinjaye mu mu bi ɗabi’u marasa kyau . Daga baya , sai na yi aure kuma ni da mijina muka soma nazarin Littafi Mai Tsarki da Shaidun Jehobah . “ Sa’ad da shugabana ya gano cewa na ƙi karɓan cin hanci daga wani kwastomanmu , sai ya ce mini : ‘ Allahnka ne ya sa kake da irin wannan hali mai kyau ! Hakan na kuma ba ni zarafin taimaka wa iyalina da kuma wasu su riƙa yin gaskiya . ” ​ —⁠ In ji Sonny a ƙasar Hong Kong . “ Shugabana ya gaya mini in yi ƙarya don wasu kayayyakin da suka ɓata , amma na ƙi . Kasancewa mai gaskiya a duniyar da ake rashin gaskiya sosai yana bukatar ƙarfin zuciya . Kasancewa da lamiri mai tsabta da kwanciyar hankali da kuma mutunci ya nuna cewa zama mai gaskiya ba tsohon yayi ba ne , ko ba haka ba ? © 2016 Watch Tower Bible and Tract Society of Pennsylvania 7 Ku Ci - gaba da “ Ƙaunar ‘ Yan’uwa ” da Anniya ! 17 Ruhu Mai Tsarki Yana Shaida Mana 28 Yin Aiki Tare da Allah ​ —⁠ Abin Farin Ciki Ne Yana son a yi wa’azin bishara a dukan duniya , kuma ya ba mu gatan yin wannan aikin tare da shi . Littafi Mai Tsarki ne madogaranta . Na Koya Mutunta Kaina da Kuma Mata 10 Mene ne Littafi Mai Tsarki Ya Ce ? ABIN DA KE SHAFIN FARKO Wataƙila ka taɓa tunani cewa : ‘ Yaushe zan daina makokin nan ? Zan ƙara ganin dangina ko abokaina da suka rasu kuwa ? ’ [ Ƙarin bayani ] Wani littafi mai suna Healing a Spouse’s Grieving Heart da Dr . Da alama cewa ya ɗan jima kafin Ibrahim ya soma warwarewa . Na yi shekaru shida ina makoki don rasuwarsa . Babu shakka , yin makoki na dogon lokaci ba laifi ba ne . Ta yaya zan sami ta’aziya ? Kamar yadda muka gani a talifin “ Ka Yi Koyi da Bangaskiyarsu ” da ke wannan Hasumiyar Tsaro , Ishaƙu ya yi shekaru uku yana makokin mahaifiyarsa Saratu . ​ —⁠ Farawa 24 :⁠ 67 . Amma ba dukansu ba ne suke da amfani . Wasu kuma za su ce ka yi kuka kuma ka nuna kana baƙin ciki sosai . Likitoci sun ce zub da hawaye sa’ad da ake makoki ba laifi ba ne . Littafi Mai Tsarki bai goyi bayan ra’ayin nan cewa laifi ne a yi kuka ko kuma jan namiji ba ya kuka ba . Mai makokin zai iya yin fushi idan wasu da yake gani da mutunci suka yi wani furucin da bai dace ba . Wani mutum mai suna Mike daga Afirka ta Kudu ya ce : “ Ina ɗan shekara 14 a lokacin da mahaifina ya rasu . Ƙari ga haka , za ka iya ganin kanka da laifi idan wataƙila kun yi gardama kafin ya rasu . Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Aboki kullayaumi ƙauna ya ke yi , kuma an haifi ɗan’uwa domin kwanakin shan wuya . ” ​ —⁠ Misalai 17 :⁠ 17 . Aminin ƙwarai da mutum zai kasance da shi shi ne Mahaliccinmu Jehobah . Ka rubuta wasu nassosin da za su iya ƙarfafa ka . ( Ka duba akwatin da ke ƙasa . ) Ita ma yin addu’a ya taimaka mata . Allah ya yi alkawarin ta da matattu . ​ —⁠ Ishaya 26 : 19 ; Yohanna 5 : ​ 28 , 29 . Bayan shekara ɗaya da wata uku , sai yayarta ma ta rasu . Wata daga cikin aminanta mai suna Ritsuko ta girme ta sosai . Wannan matar ta amince ta zama aminiyarta . Kaori ta ce : “ A gaskiya ban so hakan ba . Amma yadda matar ta bi da ni ya sa na kusace ta sosai . Ƙari ga haka , nakan ziyarce ta kuma ina jin daɗin tarayya da ita sa’ad da na koma gida . ” Poli ta ce : “ Ban ji daɗin rasuwar maigidana da muka yi shekaru 33 da aure ba . ” Bayan jana’izar , sai Poli ta ƙaura zuwa Kanada da autanta ɗan shekara 15 mai suna Daniel . Poli da ɗanta suna bauta wa Jehobah da aminci har yau . Ka tuna matar da muka ambata ɗazun mai suna Gail da maigidanta ya rasu ? Ta ɗauka cewa ba zai yiwu ta daina makokin maigidanta mai suna Rob ba . Za ka yi kira , ni ma in amsa maka : Za ka yi marmarin aikin hannuwanka . ” ( Ayuba 14 : ​ 13 , 15 ) Ayuba ya tabbata cewa Allah zai yi marmarin ta da shi . Littafin Matta ya ce : ‘ Yaƙub ya haifi Yusufu , ’ kuma a nan an yi amfani da kalmar Helenanci da ta nuna dalla - dalla cewa Yaƙub ne ya haifi Yusufu . Hakazalika , za a iya ce Yusufu “ ɗan ” Heli ne da yake shi ya auri Maryamu ‘ yar Heli . Ulun da aka yi masa rini a Shekara ta 135 B.H.Y . da aka samo a wani ƙogon Dutse kusa da tekun gishiri Ina shan kwalaben giya 10 zuwa 15 a rana a lokacin da nake shekara 16 , kuma ba da daɗewa ba , sai na soma shan ƙwayoyi . Sau da dama na kusan mutuwa don yawan ƙwayoyin da nake sha . Idan mutane suka gan ni ina wucewa , sai ka ga kowa yana canja hanya don tsoro . A yawancin lokuta , a ofishin ‘ yan sanda nake kwana ko kuma asibiti don raunukan da na ji . Na ɗauka cewa za ta yi farin ciki idan ina ba ta gwalagwalan da na sato . Bayan da aka yi nazari da ita sau ɗaya , sai ta daina shan taɓa da kuma karɓan kuɗin da nake satowa , har ma ta mayar mini da gwalagwalan da na ba ta . Matata ce ta ceto ni da ‘ yarmu mai shekara biyar daga wutan . Sa’ad da na farfaɗo , na ji kunya sosai kuma na ɗauka cewa Allah ba zai taɓa gafarta mini ba . Yayin da Shaidun Jehobah suka zo nazari da matata , sai na tambaye su , “ Allah zai iya gafarta mini dukan zunubaina kuwa ? ” Hakan ba sauƙi sam domin na fuskanci ƙalubale da yawa kamar su , mafarkai masu ban tsoro da ciwon kai da ciwon gaɓaɓuwa da na ciki da dai sauransu . Ƙari ga haka , ba na ɗauka cewa aikinta dafa abinci ne kawai kamar dā . KA YI KOYI DA BANGASKIYARSU | RIFKATU Ta soma sabawa da zama a kan rakumi bayan sun yi makonni suna tafiya . Sun yi tafiyar ɗarurruwan mil daga Haran kuma sun nufi arewa masu gabas . Wataƙila ba za ta sake ganin danginta ba . Babu shakka , tana ta tunanin yadda rayuwarta za ta kasance da yake sun kusa isa garin da za su je . Akwai wasu halaye masu kyau da Rifkatu take da su da mutane da yawa a yau ba su da su . Rifkatu kyakkyawar budurwa ce amma kyanta ba na fuska ba ne kawai . Abin da dattijon ya roƙa bai fi ƙarfinta ba ! Ƙari ga haka , ta ga yadda dattijon yake kallonta da fara’a kuma ta yi iya ƙoƙarinta don ta yi masa karimci . * Amma kana ganin Rifkatu ta san cewa rakuman suna jin ƙishi sosai ne a lokacin da ta ce za ta ba su ruwa ? Sai ya tambaye ta : “ ’ Yar wanene ke ? Ki faɗa mani , ina roƙonki . Shi bawan ɗan’uwan kakan Rifkatu ne mai suna Ibrahim . Wataƙila sunan wannan bawan Eliezer ne . Ka yi tunanin yadda Bethuel , baban Rifkatu da kuma ɗan’uwanta Laban , suke saurarawa sa’ad da Eliezer yake ba su labarin abin da ya faru . Eliezer ya gaya musu cewa sa’ad da ya isa rijiyar da ke kusa da Haran , sai ya yi addu’a ga Jehobah don ya zaɓa wa Ishaƙu mata . ( Farawa 24 : ​ 12 - 14 ) Wace ce ta zo ta yi dukan waɗannan abubuwan ? Kamar yadda suka saba yi a al’adarsu , sai suka amince a ɗaura wa Rifkatu da Ishaƙu aure . Me za ta ce ? Amsar da ta bayar ya nuna yadda ta ji game da babban canjin da ya faru a rayuwarta farat ɗaya . Za mu iya koyan darussa daga labarin Rifkatu ko da yadda ake aure a yankinmu ya yi dabam . Abin da ya fi mata muhimmanci ba ra’ayinta ba ne amma na Allahn da take bauta masa , Jehobah . Ko da yake Rifkatu ta saba ganin rakuma , amma ba za mu iya ce ta ƙware a hawan su ba . ( Farawa 29 : 10 ) Masu koyan hawan rakumi suna yawan cewa sun gaji , bayan sun zauna a kan rakumi na ɗan lokaci ! Ka yi tunanin yadda wannan dattijo yake mata bayani game da alkawarin da Jehobah ya yi wa amininsa Ibrahim , sa’ad da suke shan ɗumi daddare . Yayin da matafiyan suka kusan wuce Negeb kuma gari ya soma duhu , sai Rifkatu ta hango wani mutum yana tafiya cikin daji yana tunani . Littafi Mai Tsarki ya faɗa cewa da ganin sa , sai Rifkatu “ ta sauka daga bisa raƙumin , ” wataƙila ba ta ma jira rakumin ya kwanta ba . Wasu a yau za su iya ganin cewa hakan tsohon yayi ne . Babu shakka , maza da mata za su iya koyan darasi daga tawali’un da Rifkatu ta nuna domin wannan hali ne da kowa yake so , ko ba haka ba ? Muna son halin da Rifkatu ta nuna ko da yake ta rayu wajen shekaru 3,900 da suka shige . Ba abin da za mu ce sai da mu yaba mata don ƙarfin halinta da ƙwazonta da karimcinta da kuma tawali’unta , ko ba haka ba ? Wataƙila Eliezer ne wannan bawan ko da yake ba a ambata hakan a Littafi Mai Tsarki ba . ‘ Ba za ka kama [ wato kira ] sunan Ubangiji Allahnka a banza ba . ’ ME KUMA ZA MU IYA KOYA DAGA LITTAFI MAI TSARKI ? Za ka kuma iya samunsa a dandalin www.jw.org / ha AMSOSHI GA ƘARIN TAMBAYOYI DAGA LITTAFI MAI TSARKI Wannan talifin Hasumiyar Tsaro ya tattauna yadda Allah zai cika alkawarinsa da kuma yadda za mu amfana . Littafi Mai Tsarki ne madogaranta . Sashe ce ta aikin ilimantarwa na Littafi Mai Tsarki a dukan duniya wadda ake tallafa wa da gudummawar da aka ba da da son rai . ABIN DA KE SHAFIN FARKO | ME YA SA YESU YA SHA WAHALA KUMA YA MUTU ? Ya sha azaba sosai kafin ya mutu . * Bayanan da aka yi a cikin Linjilar game da yadda aka kashe Yesu ya yi daidai da yadda Romawa suke hukunta mutane a lokacin . ( Matta 26 : 56 ; Luka 22 : ​ 24 - 26 ; Yohanna 18 : ​ 10 , 11 ) Waɗannan abubuwan sun tabbatar mana da cewa marubutan Linjila sun faɗi gaskiya kuma abubuwan da suka ce game da Yesu daidai ne . Ko da yake mutane da yawa sun yarda cewa Yesu ya rayu a duniya kuma ya mutu , amma wasu ba su amince da tashinsa daga mutuwa ba . ( Luka 24 : 11 ) Amma sun daina shakka sa’ad da su da kuma sauran almajiran suka ga Yesu a lokuta dabam - dabam . Wani almajirin Yesu , mai suna Bitrus ya yi wannan bayanin game da tashin Yesu daga mutuwa . Ya ce : ‘ Allah ya tashe shi bisa rana ta uku , ya bayar da shi domin a bayyana shi , ba ga jama’a duka ba , amma ga shaidun da Allah ya rigaya ya zaɓa , wato mu ne , da muka ci muka sha tare da shi bayan da ya tashi daga matattu . ’ ( Ayyukan Manzanni 10 : ​ 40 , 41 ) Me ya sa ba a bayyana shi ga kowa ba ? Linjilar Matta ta ce sa’ad da maƙiyan Yesu suka ji cewa ya tashi daga mutuwa , sun yi ƙoƙari sosai don kada mutane su yaɗa labarin . ​ —⁠ Matta 28 : ​ 11 - 15 . Domin kome tsananin wahalar da muke sha , muna son mu ci gaba da rayuwa . Mene ne ya jawo hakan ? Amsoshin da ke cikin Littafi Mai Tsarki suna da ban ƙarfafa kuma sun nuna dalilan da suka sa Yesu ya sha wahala kuma ya mutu . Amma littafin Farawa yana kamar Linjila domin labaran da ke cikinsa gaskiya ne . Wannan bayanin da aka yi ya jitu da abin da ‘ yan kimiyya suke koyar a yau game da gādan hali da yara suke yi daga iyayensu . Shin da akwai wani matakin da Allah ya ɗauka don ya magance wannan matsalar ? An haife mu cikin wannan yanayin ko da yake ba mu yi wani laifi ba . Mutuwar Yesu ta ba mu zarafin yin rayuwa har abada Zai cika alkawuransa kuwa ? Da yake Allah yana bin wannan ƙa’idar don ya tabbatar da cewa mun sami ceto , hakan ya nuna mana cewa zai ci gaba da yin abin da ya dace . Allah ya yi amfani da fansar Yesu don ya ba mu zarafin samun rai na har abada cikin Aljanna a duniya . Mutuwar Yesu ta nuna cewa Allah yana bin ƙa’idarsa ta adalci kuma yana ƙaunar mutane sosai . Yesu ya kafa mana misali mai kyau ta wajen jimre da matsaloli . Shin kana son ka rayu har abada ? Yesu ya faɗi abin da za mu yi don mu rayu har abada . Mawallafan wannan mujallar suna son ka koyi wasu abubuwa game da Jehobah , wanda shi ne Allah na gaskiya da kuma Ɗansa , Yesu Kristi . Ka duba “ The Historical Character of Genesis , ” ( Abubuwan da Suka Nuna Cewa Littafin Farawa Gaskiya Ne ) a shafuffuka na 922 na Insight on the Scriptures , Littafi na 1 , Shaidun Jehobah ne suka wallafa shi . A dare na ƙarshe kafin Yesu ya mutu , ya tattara almajiransa masu aminci kuma ya kafa wani jibi da za su riƙa yi don tunawa da mutuwarsa . Muna gayyatar kai da iyalinka da kuma abokanka ku zo ku saurari jawabin da aka ɗauko daga Littafi Mai Tsarki . Ba a karɓan ko sisi a taron . Dukan mazaunan tsibirin sun mai da hankali a kan tekun . Amma mutane bakwai kawai cikin mazauna dubu saba’in da takwas ne suka rasa rayukansu . Littafi Mai Tsarki ya yi magana game da guguwar da ke tafe , wato “ ƙunci mai - girma , irin da ba a taɓa yi ba tun farkon duniya har yanzu , ba kuwa za a yi ba dadai . ” ( Matta 24 : 21 ) Wannan ba ƙarshen doron ƙasa ba ne sanadiyyar ɓatancin ‘ yan Adam kuma ba guguwa ba ce . Me ya sa ? Domin nufin Allah shi ne wannan duniyar ta kasance har abada . Littafi Mai Tsarki ya ce “ Allah ƙauna ne , ” kuma Allah wanda sunansa Jehobah ne ya yi alkawari cewa “ masu - adalci za su gāji ƙasan , su zauna a cikinta har abada . ” Ƙari ga haka , Yesu ya ƙarfafa mu mu “ yi tsaro . ” Bayan guguwar tsunamin da ta auku a 2004 , an saka na’urar faɗakarwa a wuraren da guguwar ta shafa don kada mutane su sake mutuwa haka a nan gaba . Littafi Mai Tsarki ya annabta cewa : ‘ Wannan bishara kuwa ta mulki za a yi wa’azinta cikin iyakar duniya domin shaida ga dukan al’ummai ; sa’an nan matuƙa za ta zo . ’ ​ —⁠ Matta 24 :⁠ 14 . Wannan wa’azin da ake yi ya nuna sosai cewa ƙarshe ya kusa . Matakin da suka ɗauka ya sa sun tsira . Ta yaya za ka yi hakan ? ( 2 Timotawus 3 :⁠ 1 ) Shaidun Jehobah da ke yankinku za su yi farin cikin taimaka maka ka fahimci abubuwan da nassosi suka ce da kuma yadda za ka bi su . Ka duba ƙarƙashin KOYARWAR LITTAFI MAI TSARKI > AN AMSA TAMBAYOYIN LITTAFI MAI TSARKI . Mutane sama da dubu ɗari biyu da ashirin ne suka rasa rayukansu sanadiyyar wannan guguwar tsunami da ta auku a 2004 kuma ba a taɓa yin tsunamin da ya yi irin wannan ɓarnar ba . “ Masu ƙaryan annabci da yawa za su tashi , su ɓad da mutane da yawa . Saboda yawaita da mugunta za ta yi kuma , ƙaunar yawancin mutane za ta yi sanyi . ” ​ — Matta 24 : 11 , 12 . Muguntar da ke cikin zuciyar mutane ? Shi mugun halittar ruhu ne . ME KUMA ZA MU IYA KOYA DAGA LITTAFI MAI TSARKI ? A dā , Iblis mala’ika ne mai aminci , amma bai “ tsaya a kan gaskiya ba . ” Iblis yana makantar da mutane da yawa don kada su san cewa ya wanzu da gaske . — 2 Korinthians 4 : 4 . WASU SUN CE yana wa mutane rufa ido , wasu kuma suna tsoron faɗawa cikin hannun miyagun ruhohi . ‘ Duniya duka tana hannun Mugun . ’ ME KUMA ZA MU IYA KOYA DAGA LITTAFI MAI TSARKI ? A wasu lokuta , miyagun ruhohi suna iya shigan mutum kuma su sa su su yi nufinsu . — Matta 12 : 22 . AMSOSHI GA ƘARIN TAMBAYOYI DAGA LITTAFI MAI TSARKI Ya Faru da Gaske Kuwa ? Me Ya Sa Yesu Ya Sha Wahala Kuma Ya Mutu ? Mene ne Littafi Mai Tsarki Ya Ce ? 3 Za Ka Iya Taimaka wa ‘ Yan’uwa a Ikilisiyarku ? 6 Yara da Matasa Kun Yi Shirin Yin Baftisma Kuwa ? Mene ne ya tabbatar musu cewa sun shirya su yi baftisma ? 24 Jehobah Yana Ja - gorar Mutanensa don Su Sami Rai na Har Abada Jehobah yana ja - gorar mutanensa a koyaushe . An tattauna yadda Allah ya ba wa mutanensa umurni da ja - gora a yanayi dabam - dabam . Mene ne keɓe kai , kuma ta yaya hakan yake da alaƙa da baftisma ? WANI dattijo ya gaya wa wani mai shela ɗan shekara 12 mai suna Christopher cewa : “ Na san ka tun kana jariri , kuma na yi farin ciki da na ji cewa kana son ka yi baftisma . ( Misalai 10 : 22 ; 1 Bitrus 5 :⁠ 8 ) Saboda haka , ya kamata iyaye su koya wa yaransu sosai abin da yake nufi mutum ya zama almajirin Kristi . Idan haka ne , ka kafa maƙasudi mafi kyau ! Misalai 20 : 11 ya ce : ‘ Ayyukan da saurayi [ yaro NW ] ke yi su ke bayyana yadda yake , kana iya sani ko shi amintacce ne , mai nagarta ’ ( LMT ) . Yin baftisma mataki ne mai muhimmanci da ya kamata matashi da ya nuna cewa ya manyanta ya ɗauka , kuma ya keɓe kansa ga Jehobah . ​ —⁠ Misalai 20 :⁠ 7 . Wataƙila bai kai shekara 20 ba sa’ad da aka ɗauke shi daga iyayensa kuma aka kai shi Babila . An ba shi wani gata na musamman a Babila . Yana cikin matasa kalilan da aka zaɓa su riƙa yi wa sarki hidima . Ko kaɗan ! Mene ne za ka iya koya daga misalin Daniyel ? Matashin da ya manyanta zai nace a kan abin ya yi imani da shi ko a yanayi mai wuya Hakika , dukan mu ajizai ne . Matasa da kuma manyan sukan yi kuskure a wani lokaci . Ka tambayi kanka , ‘ Shin na daɗe ina yi wa Jehobah biyayya ? ’ Ka yi tunanin abin da ka yi a lokacin da ka fuskanci gwaji ga bangaskiyarka . Idan hakan gwaji ne a gare ka , shin ka fahimci nufin Jehobah a gare ka ? ​ —⁠ Afisawa 5 :⁠ 17 . Ta yaya za ka san ko shawarar yin baftisma ya fito daga zuciyarka ? Yin tunani a kan yadda kake yin addu’a zai taimaka maka ka san ko shawarar da tsai da na yin baftisma ya fito daga zuciyarka . Ina yin kalami sa’ad da muke ibada ta iyali da son zuciyata ? ’ Amsoshin waɗannan tambayoyin za su taimaka maka ka ga ko kai ne da kanka kake son ka yi baftisma . ( Matta 5 : 33 ) To , ta yaya za ka nuna cewa ka ba da kanka ga Jehobah kuma ka yi watsi da muradinka da son ranka don ka bi ja - gorar Jehobah a dukan abubuwan da kake yi ? ​ —⁠ Romawa 14 :⁠ 8 . 18 , 19 . ( a ) Ta yaya furucin Rose da Christopher ya nuna cewa yin baftisma gata ne da ke kawo albarka sosai ? Ya ce ya yi farin ciki sosai cewa ya tsai da wannan shawarar . Ya ce : “ Shawarar yin baftisma da na yi yana da kyau sosai . WAƘOƘI : 51 , 58 Ta yaya yin bimbini a kan hadayar Yesu zai taimaka maka ka riƙa gode wa Jehobah ? Ƙari ga haka , yin nufinsa ne abu mafi muhimmanci a rayuwarka . Wannan alkawarin da ka yi wa Allah yana da muhimmanci sosai . Shi ya sa kake bukatar ka manyanta sosai kuma ya kasance kai ne ka tsai da shawarar yin baftisma da kanka . Ƙari ga haka , ka fahimci abin da keɓe kai ga Allah yake nufi . Amma , wataƙila kana ganin kamar ba ka yi shirin yin baftisma ba . Me ya sa nake da tabbacin cewa Littafi Mai Tsarki littafi ne daga Allah ? ( 2 Timotawus 3 : ​ 14 , 15 ) Wannan kalmar “ tabbata ” tana nufin amincewa da “ gaskiyar wani batu . ” Saboda haka , Timotawus ya tabbata cewa abubuwan da yake koya gaskiya ne kuma suna cikin Nassosi . 5 , 6 . Me ya sa yake da muhimmanci ku koyi yadda za ku yi amfani da “ hankalinku ” tun da wuri ? Kai kuma fa ? A maimakon haka , za su motsa ka ka ƙarfafa bangaskiyarka . Ka kwatanta yadda wannan jerin umurni don nazari na “ Menene Ainihi Littafi Mai Tsarki Yake Koyarwa ? ” da ke dandalinmu zai taimaka maka ka tabbata da abin da ka yi imani da shi . Mutane da yawa sun yi nazarin ƙasidar nan The Origin of Life ​ —⁠ Five Questions Worth Asking da littafin nan Is There a Creator Who Cares About You ? Da yake kana nazarin Littafi Mai Tsarki , wataƙila ka san amsoshin wasu tambayoyin da ke cikin waɗannan umurni don nazari . Idan kana iya shiga dandalin jw.org /⁠ ha , ka nemi jerin “ Menene Ainihi Littafi Mai Tsarki Yake Koyarwa ? ” za ka iya amfani da shi a nazarin Littafi Mai Tsarki don ya taimaka maka ka tabbata da abin da ka yi imani da shi . 13 , 14 . “ Waɗanne abubuwa ne nake nazarin Littafi Mai Tsarki a kai ? ” Matasa da yara da yawa da suke so su yi baftisma sun amfana sa’ad da suka rubuta maƙasudansu . Ɗaya daga cikin tambayoyin da ke shafin rubutun shi ne : “ Shin za ka bauta wa Jehobah ko da iyayenka da kuma abokanka sun daina yin hakan ? ” Kasancewa da halaye masu kyau da ibada da kuma yin ayyuka da suka shafi ibada za su nuna ka tabbata cewa abin da ka koya gaskiya ne kuma kana so ka bi waɗannan ƙa’idodin . 16 , 17 . ( a ) Mene ne ya kamata ya motsa mutum ya zama Kirista ? Shin za ka tashi ka tafi gida ne kuma ka manta da abin da wannan mutumin ya yi maka ? ( b ) Ta yaya bauta wa Jehobah zai sa rayuwarka ta kasance da ma’ana ? Shin kana gode wa Jehobah saboda abin da ya yi maka ? Idan amsarka e ce , kada ka ji tsoron keɓe kanka ga Jehobah . Bulus ya gaya wa ‘ yan’uwan da ke Filibbiyawa cewa su riƙa ci gaba a bautar su ga Jehobah . “ Why Live by Bible Standards ? ” — babi na 34 ( Malakai 3 : ​ 1 - 4 ) Bayan hakan , a shekara ta 1919 , Yesu ya naɗa “ bawan nan mai - aminci , mai - hikima ” domin ya ba wa mutanen Allah da aka tsarkake “ abincinsu a lotonsa . ” ( Ru’ya ta Yohanna 18 :⁠ 4 ) Shin a wane lokaci ne mutanen Allah suka zama bayi ? Daga nan , sai “ fata ta rufe su . ” Duka waɗannan abubuwan za su ɗauki lokaci . ​ —⁠ Ezekiyel 37 : ​ 7 - 10 , 14 . Sun yi nazarin Littafi Mai Tsarki kuma sun yi iya ƙoƙarin su su koya wa mutane abin da suke koya . A wannan lokacin ne mutane da yawa suka yi watsi da koyarwar gaskiya game da Allah kuma suka soma bin koyarwar ƙarya . Kari ga haka , sun zama ‘ yan ridda . Hakan ya sa ya kasance da wuya a bauta wa Jehobah kamar yadda ya yi wa Isra’ilawa wuya sa’ad da suke bauta a Babila . Ba mu san ainihin yadda Shaiɗan ya nuna wa Yesu haikalin ba . Matta ya ce ‘ Shaiɗan ya ɗauki ’ Yesu zuwa Urushalima kuma ya ‘ tsayar da shi a kan hasumiya ta haikali ’ wato wurin da ya “ fi tsayi ” a haikalin . A Hasumiyar Tsaro na 1 ga Maris , 1961 , an kwatanta hakan da lokacin da Shaiɗan ya so ya jarabci Yesu ta wajen nuna masa dukan mulkokin duniya daga wani dutse mai tsawo . Ƙari ga haka , Hasumiyar Tsaro ta ce , hakazalika , Shaiɗan bai ɗauki Yesu ya kai shi haikali na zahiri ba . Ta yaya Yesu ya tashi daga daji zuwa haikalin da ke Urushalima ? Wani masanin tarihi mai suna Josephus ya ce wannan ɓangaren rufin yana da tsawon kuma idan mutum ya tsaya daga wurin kuma ya dubi ƙasa , zai “ yi jiri . ” Za a iya kwatanta irin wannan yanayin da yin amfani da bidiyo wajen nuna wa mutum waɗansu ɓangarorin duniya . ( Matta 4 : ​ 8 , 9 ) Saboda haka , lokacin da Shaiɗan ya kai Yesu haikali , yana so Yesu ya sa ransa cikin kasada ta wajen yin tsalle daga kan haikalin . Hakika , kamar yadda aka faɗa a farkon talifin nan , ba mu san ainihin yadda Shaiɗan ya nuna wa Yesu haikalin ba . Annabcin da aka rubuta a Ezekiyel 37 : ​ 1 - 14 da kuma Ru’ya ta Yohanna 11 : ​ 7 - 12 sun cika a shekara ta 1919 . Amma annabcin da ke cikin littafin Ru’ya ta Yohanna 11 : ​ 7 - 12 yana magana game da wani ƙaramin rukunin ‘ yan’uwa shafaffu da suka soma ja - gorar mutanen Allah a shekara ta 1919 kamar yadda yake a ƙarni na farko . Mutanen da suke bin wannan hanyar za su iya ganin babbar alamar JW.ORG da ‘ yan’uwa suka saka a jikin ginin tun da suka soma ginin WAƘOƘI : 53 , 107 Wane hali ne Allah da kuma bayinsa suka kasance da shi tun aka soma halitta ? Yesu ne Jehobah ya soma halitta kuma bayan haka , sai ya halicci sauran abubuwa . Alal misali , Nuhu da iyalinsa sun gina jirgi tare . Kiristoci da ke ƙarni na farko sun kasance da haɗin kai . Manzo Bulus ya bayyana cewa sun kasance da haɗin kai duk da cewa baiwarsu da ayyuka dabam - dabam ya bambanta . A ƙarni na farko , manzo Yohanna ya ga mala’iku bakwai da suke busa ƙahoni a wahayi . ‘ Tauraron ’ ya yi amfani da makulli don ya buɗe ƙofar wani rami mai zurfi . Wane aiki ne bayin Allah suke bukata su yi , kuma ta wace hanya ce kaɗai za su iya yin wannan aiki ? Ta yaya muke kasancewa da haɗin kai yayin da muke wa’azin bishara ? Bayan mun yi taron fita wa’azi , sai mu je wurin mutane muna musu wa’azin bishara game da Mulkin . Ƙari ga haka , muna kasancewa da haɗin kai da ‘ yan’uwanmu a duniya sa’ad da muka halarci Taron tuna da Mutuwar Yesu a kowace shekara . Ƙari ga haka , ‘ yan makonni kafin ranar Taron tuna da Mutuwar Yesu , muna ba da haɗin kai wajen gayyatar mutane da yawa don su halarci wannan taro mai muhimmanci tare da mu . Fara ɗaya ba za ta iya yin ɓarna sosai ba . ( Karanta Afisawa 4 : ​ 15 , 16 . ) Yesu ya naɗa dattawa su yi ja - gora a cikin ikilisiya kuma yana so mu daraja su kuma mu bi umurninsu . Mene ne ‘ yan’uwa matasa za su iya yi don taimaka wa ‘ yan’uwa a ikilisiya su kasance da haɗin kai ? Ƙari ga haka , idan suka ji wani a cikin iyalin yana magana game da Jehobah , za su ga cewa kowa a cikin iyalin yana ƙaunar Jehobah kuma yana so ya faranta masa rai . ( Farawa 26 : 8 ; 1 Sama’ila 1 : ​ 5 , 8 ; 1 Bitrus 3 : ​ 5 , 6 ) Sa’ad da miji da matarsa suka yi haka , za su kasance da haɗin kai kuma za su kusaci Jehobah sosai . ​ —⁠ Karanta Mai - Wa’azi 4 : 12 . A wannan yanayin , dukan Kiristoci suna bukatar su bi umurnin Littafi Mai Tsarki wajen kāre aurensu . Daga baya , David ya fara karanta mujallun da Mary take ajiye masa . Da shigewar lokaci , ya fara halartar taron . A yau , Shaiɗan yana kai wa iyalai hari . Idan ku ma’aurata ne da suka daɗe da yin aure , za ku iya kafa misali mai kyau wa ma’auratan da ba su daɗe da yin aure ba . 16 , 17 . Sun shirya dukan abin da suke bukata don wannan tafiyar . Bayan haka , sun yi tafiya tare kuma sun taimaka wa juna . Mutanensa a faɗin duniya suna bauta masa a hanyar da yake so . ( Ishaya 2 : ​ 2 - 4 ; karanta Mikah 4 : ​ 2 - 4 . ) Mutanen Allah suna yi wa’azi cikin haɗin kai : A duk inda muke a duniya , muna bauta wa Jehobah kuma muna bin umurnin shugabanmu Yesu . Kowannenmu yana yin wa’azi , saboda haka miliyoyin mutane suna jin wa’azin bishara . Ta yaya za mu nuna cewa mun dogara ga Allah don ya yi mana ja - gora ? 1 , 2 . ( a ) Wace alama ce ta ceci rayukan mutane da yawa ? ( Ka duba hoton da ke wannan shafi . ) ( b ) Wace ja - gora ce Allah yake tanadarwa da za ta sa mutanensa su sami ceto ? Domin kada jirgin ƙasa ya buge motoci yayin da suke ƙoƙarin haye hanyar . A gaban Allah , rai da jini suna da tsarki kuma zai hukunta dukan wanda ya ƙi bin umurnin da ya bayar a kan wannan batun . ​ —⁠ Farawa 9 : ​ 5 , 6 . Za mu tattauna wasu misalai game da yadda Jehobah ya yi hakan a wannan talifin . Sa’ad da Allah ya ‘ yantar da mutanensa daga ƙasar Masar , sun bukaci sababbin dokoki . Za su zama al’ummar da ke bin umurnin Jehobah . Dokar ta tuna wa Isra’ilawa cewa su ajizai ne . ( Galatiyawa 3 : 19 ; Ibraniyawa 10 : ​ 1 - 10 ) Ƙari ga haka , Dokar ta kāre zuriyar Almasihu kuma ta taimaka wa Isra’ilawa su gane shi sa’ad da lokacin ya yi . Za mu iya tsayawa kuma mu duba ƙa’idodin da ke cikin waɗannan dokokin . Wane sabon yanayi ne ya sa Allah ya ba da sababbin dokoki ? A shekara ta 33 bayan haihuwar Yesu , Jehobah ya yi watsi da al’ummar Isra’ila kuma ya zaɓi ikilisiyar Kirista a matsayin mutanensa . Hakika , “ Allah ba mai - tara ba ne : amma a cikin kowace al’umma , wanda yake tsoronsa , yana aika adalci kuma , abin karɓa ne gare shi . ” ( Ayyukan Manzanni 10 : ​ 34 , 35 ) Suna bin “ shari’ar Kristi ” da ke bisa ƙa’idodi da aka rubuta a zukatansu , ba a kan dutse ba . Kafin Yesu ya gabatar da sabon alkawarin , ya ba su dokoki masu muhimmanci guda biyu . A dā mutanen al’ummai sukan je ƙasar Isra’ila don su bauta wa Jehobah . Wajibi ne mu nuna cewa muna ƙaunarsu a koyaushe . Yesu ya naɗa “ bawan nan mai - aminci , mai - hikima ” domin ya ba mabiyansa “ abincinsu a lotonsa . ” Wane mataki ne ya kamata mu ɗauka game da umurnan da muke samu yanzu ? Shin kana amfani da su ? Muna bukata mu saurari dukan umurnin da Jehobah yake tanadar mana ta ƙungiyarsa . Idan muka yi biyayya yanzu , zai kasance mana da sauƙi mu bi umurnin da za a ba mu a lokacin “ ƙunci mai - girma , ” a lokacin da za a halaka duniyar Shaiɗan gaba ɗaya . Hakazalika , Littafi Mai Tsarki ya bayyana mana cewa za a tanadar mana da littattafai da ke ɗauke da sababbin dokoki a sabuwar duniya . Wajibi ne Kiristoci na gaskiya su bi misalinsa kuma su yi wa’azin “ bishara ta Mulkin Allah ” a ko’ina . Suna bukatar su biɗi mutanen da ke son sanin gaskiya . Ko da yake almajiran Yesu sun mutu da daɗewa , bayin Jehobah da yawa suna bin misalin da suka kafa a yin bishara . Wasu kuma sun ƙaura zuwa wani yanki a ƙasarsu . Da yawa sun koyi sabon yare don su taimaka wa wata ikilisiya ko kuma rukuni . Akwai hanyoyi da yawa da za mu iya zama kamar masu yin wa’azi a ƙasar waje , a cikin ikilisiyarmu . Saboda haka , suna bukata su saba da sabon salon rayuwa da suka sami kansu a ciki . Ko da ba za mu iya zuwa inda ake bukatar masu shela ba , za mu iya ƙirƙiro wasu hanyoyin yi wa mutane wa’azi . ta wajen ƙarfafa ‘ yan’uwa su “ yi aikin mai - bishara ” Idan kana da ra’ayin da ya dace , za ka kasance da himma da kuma sha’awar yin wa’azin bishara . Alal misali , sukan ja - goranci masu fita wa’azi . Ko da yake , a wani yanayi , dattawa ne kawai za su iya taimaka musu . Irin taimakon da aka yi wa Salvatore ke nan . Sa’ad da wani ɗan’uwa da iyalinsa suka lura cewa iyalin Salvatore suna bukatar taimako , sai suka ba su kuɗi kuma suka taimaka wa matarsa ta sami aikin yi . Tana ƙarfafa mutane cewa Mulkin Allah zai kawar da dukan mugunta kuma ya mai da duniya aljanna ba da daɗewa ba . Don ba da gudummawa , ka shiga jw.org . A duk inda kuka ga an rubuta LMT , ana nufin an yi ƙaulin wata fassarar Littafi Mai Tsarki ne . Mene ne Littafi Mai Tsarki Ya Ce ? Littattafan da muke da su yanzu suna cike da kura - kurai kuma an kofe yawancinsu ƙarnuka da yawa bayan na farko . Shin ya kamata mu damu ko an canja Littafi Mai Tsarki ko a’a ? Kuma ta yaya suka tsira duk da hamayya da kuma ƙoƙarin da mutane suka yi don su canja saƙon da ke cikinsa ? ƘALUBALE : Fata da takardar ganye ne asalin abubuwan da marubuta da kuma mutanen da suka kofe Littafi Mai Tsarki suka yi amfani da su . Wani masanin Littattafan Sabon Alkawari mai suna Philip W . An samo wasu littattafai na Littafi Mai Tsarki na dā a cikin tuluna da ƙananan ɗakuna da kogon dutse da kuma wuraren da babu danshi . SAKAMAKO : Hakan ya sa dubban littattafai na Littafi Mai Tsarki na dā sun tsira har wa yau , wato kusan shekara 2,000 ke nan . Amma yanzu , littafin ya koɗe sosai har ma da ƙyar ake iya gane abin da aka rubuta a ciki . Ka yi la’akari da misalai biyu : Wani ɗan tarihi mai suna Heinrich Graetz ya ce : “ Bayin Sarki Epiphanes sun ƙona dukan nassosin da suka gani kuma sun kashe duk wani mutumin da bai ba su haɗin kai ba ko kuma ya kai ƙara . ” Bayan haka , an fassara da kuma buga Littafi Mai Tsarki a hanyar da ba a taɓa yi ba . Duk da haka , wasu mafassara da masu kofe Littafi Mai Tsarki sun nemi su canja saƙon da ke cikinsa . Wuraren ibada : A tsakanin ƙarni na huɗu zuwa ƙarni na biyu kafin zamanin Yesu , mafassaran juyin Samaritan Pentateuch sun saka furucin nan “ a Tudun Gerizim ne za ka gina bagadi , ” a ƙarshen Fitowa 20 : 17 . Samariyawa sun yi wannan ƙarin gishirin ne don ya goyi bayan haikalin da suke so su gina a Tudun Gerizim . Shin littattafai na dā na Littafi Mai Tsarki sun ba da tabbaci cewa ba a canja saƙon da ke cikin Littafi Mai Tsarki ba ? Wani cikin mutanen da suka yi bincike a kan Naɗaɗɗun Littattafai na Tekun Gishiri ya ce littafi guda “ ya ba da tabbaci cewa Yahudawan da suka yi sama da shekara dubu ɗaya suna kofe Littafi Mai Tsarki , sun yi aiki mai kyau sosai kuma ba su ƙara gishiri ba . ” Wani ƙamus mai suna The Anchor Bible Dictionary ya ce : ‘ Ko da yake littattafan suna ɗauke da wasu sababbin bayanai game da Littafi Mai Tsarki , amma sun sa mun kasance da tabbaci cewa ba a canja saƙon da ke cikinsa ba . ʼ “ Littafi Mai Tsarki ne kaɗai littafi na zamanin dā da za mu iya furtawa da tabbaci cewa ba a canja saƙon da ke cikinsa ba ” Wani mai suna Sir Frederic Kenyon ya ce game da Nassosin Helenanci : “ A cikin dukan littattafan da aka taɓa wallafawa , Littafi Mai Tsarki ne littafin da ya fi kasancewa da bayanan da suka nuna cewa saƙon da ke cikinsa gaskiya ne , kuma babu mutumin da zai iya cewa an canja saƙon da ke cikinsa . ” Me ya sa Littafi Mai Tsarki ya fi sauran littattafai ? Ra’ayin ɗaliban Littafi Mai Tsarki da yawa ya yi daidai da na manzo Bulus wanda ya ce : “ Kowane Nassi hurarre na Allah ne . ” ( 2 Timotawus 3 : 16 , Littafi Mai Tsarki ) Sun gaskata cewa Littafi Mai Tsarki ya tsira don Kalmar Allah ce kuma don Allah ne da kansa ya kāre shi har wa yau . Kuma waye ne ni da zan raina ikon Allah ? ” — Ishaya 40 : 8 . Amma idan ana iska sosai , kuturun ya ba shi ratar wajen kafa ɗari da hamsin , wato mita 45 . Maimakon ya kore su , ya taɓa su har ma ya warkar da su . — Matta 8 : 3 . ʼYan Shammai sun yarda cewa zina ce kaɗai za ta iya sa a kashe aure . A cikin shekara guda , an kashe mutane sama da dubu ɗari a Latin Amirka , a ƙasar Brazil kuma wajen dubu hamsin . Ga wasu dalilai : nuna bambanci da yin renon yara a wurin da ake yawan faɗa da shaye - shaye da ƙin daraja rayukan mutane da kuma ƙyale ʼyan ɓata - gari su yi abin da suka ga dama . “ Ƙaunar Allah ke nan , mu kiyaye dokokinsa . ” — 1 Yohanna 5 : 3 . Ya zama Mashaidin Jehobah bayan da aka yi nazarin Littafi Mai Tsarki da shi a shekara ta 2000 . E , kuma abubuwan da Alex ya yi sun dame shi sosai , shi ya sa ya tuba . Me ya taimaka masa ya yi canji ? César ya ce : “ Lokaci na farko ke nan da na fahimci ma’anar rayuwa . Me muka koya daga waɗannan misalan ? Ban taɓa tsammanin cewa zan iya daina irin waɗannan halayen ba . ” Allah ya yi alkawari a cikin Littafi Mai Tsarki cewa zai kawo ƙarshen zalunci a duniya nan ba da daɗewa ba . Me ya sa muke da tabbaci cewa Allah zai kawo ƙarshen zalunci ? ( Zabura 11 : 5 ) Mahaliccinmu yana son adalci da salama . Kuma wataƙila abubuwan da ka yi imani da su sun bambanta da na wasu Kiristoci . ( Ayyukan Manzanni 11 : 26 ) Ba a kira su da wasu sunaye ba don imaninsu ɗaya ne a lokacin . Littafi Mai Tsarki ne kaɗai zai iya taimaka mana mu san gaskiyar . Don idan ba mu yi hakan ba , ba za mu sami ceto ba ! Muna so ka karanta tambayoyi shida na gaba da kuma amsoshin da ke Littafi Mai Tsarki . Wannan ɗan bincike da kuma tunanin da za ka yi za su taimaka maka sosai a bincike mai muhimmanci da kake bukatar yi . 1 TAMBAYA : Wane ne Allah ? Yesu yana wa Allah biyayya don Allah ya fi shi girma . “ Uba ya fi ni girma . ” — Yohanna 14 : 28 . ‘ [ Yesu ne ] surar Allah marar - ganuwa , ɗan fari ne gaban dukan halitta . ʼ — Kolosiyawa 1 : 15 . Za a iya cika ko ƙarfafa mutane da ruhu mai tsarki . “ Mala’ika na bakwai ya busa ; daga bisani sai manyan muryoyi cikin sama , kuma suka ce , Mulkin duniya ya zama na Ubangijinmu , da na Kristinsa : zai yi mulki kuma har zuwa zamanun zamanai . ” — Ru’ya ta Yohanna 11 : 15 . Kuma za su yi sarauta tare da Yesu bisa ’ yan Adam . 6 TAMBAYA : Me ya sa Allah ya halicci duniya da kuma mutane ? WASU SUN YI IMANI CEWA addini abu ne da ’ yan Adam suka tsara . Wasu kuma suna gani cewa Allah yana amfani da addini ne don ya sa mu kusace shi . ABIN DA LITTAFI MAI TSARKI YA CE ME KUMA ZA MU IYA KOYA DAGA LITTAFI MAI TSARKI ? ABIN DA LITTAFI MAI TSARKI YA CE “ Bari kuma mu lura da juna domin mu tsokani juna zuwa ga ƙauna da nagargarun ayyuka ; kada mu fasa tattaruwanmu . ” ME KUMA ZA MU IYA KOYA DAGA LITTAFI MAI TSARKI ? Za ka kuma iya samunsa a dandalin www.jw.org / ha Littafi Mai Tsarki Daga Wurin Allah Ne ? LITTAFI MAI TSARKI YANA GYARA RAYUWAR MUTANE A shekara ta 1949 , mahaifina ya ƙaura daga ƙasar Jamus zuwa Ostareliya . Hakan ya sa na san Littafi Mai Tsarki tun ina ƙarami . Tana yawan gaya mana game da yadda duniya za ta zama aljanna da kuma yadda za mu yi farin ciki idan muka bi ƙa’idodin Littafi Mai Tsarki game da ɗabi’a . — Zabura 37 : 10 , 29 ; Ishaya 48 : 17 . Sa’ad da nake ɗan shekara 18 , na bar gida saboda rigimar mahaifina . Bayan shekara uku , sai matata ta haifi ’ ya mace , kuma na sake yin tunani a kan abin da ya fi muhimmanci a rayuwata . Amma daga baya , na yi da - na - sani don ban yi abin da ya dace ba . Halayena sun canja saboda abubuwan da nake kallo . Ina yawan yin ɗanyen magana da kuma wasan banza . Na kasance da ra’ayi marar kyau game da jima’i . Sai na soma nazarin Littafi Mai Tsarki , ko da yake shekara ashirin ke nan da na rabu da yin hakan . Wata rana , sai na tattara dukan abokan aikina . Ayoyin sun ce : “ Ka dogara ga Ubangiji da dukan zuciyarka , kada ka jingina ga naka fahimi : a cikin dukan al’amuranka ka shaida shi , shi kuma za ya daidaita hanyoyinka . ” Muna jin daɗin aurenmu sosai . Za mu koyi abin da ya sa ya dace mu yi duk wani sadaukarwa don Jehobah ya amince da mu . A wannan talifin , an tattauna wasu abubuwa huɗu da za su taimaka mana mu jimre da kuma misalai guda uku na waɗanda suka jimre da aminci . An tattauna wasu abubuwa masu ban ƙarfafa a wannan talifin da za su taimaka mana mu riƙa halartan taro a kai a kai . 31 Shin Wa’azin da Kake Yi Yana Kamar Raɓa Ne ? Wane ƙalubale ne Jephthah da ‘ yarsa suka fuskanta ? WATA budurwa ta ruga a guje don ta marabci mahaifinta . ( Alƙalawa 11 : ​ 34 - 37 ) Bangaskiyar da ta nuna ya sa mahaifinta farin ciki sosai don ya san cewa hakan zai faranta wa Jehobah rai . ( b ) Kamar yadda aka ambata a Zabura 106 , mene ne ya faru da Isra’ilawa saboda rashin biyayyarsu ? Jephthah da ‘ yarsa sun zauna tare da Isra’ilawa da suka yi rashin biyayya ga Jehobah kuma suna ganin mugun sakamakon wannan rashin biyayya kullum . Shin za mu koyi darasi daga abin da ya faru da su ? ( b ) Mene ne Jephthah ya yi ? 8 , 9 . ( a ) Waɗanne ƙa’idodin dokar da aka ba da ta hannun Musa ne suka taimaka wa Jephthah ? Ƙari ga haka , ya bi da mutane yadda ya kamata , har da waɗanda suka tsane shi , kamar yadda doka ta umurta . ​ —⁠ Karanta Fitowa 23 : 5 ; Levitikus 19 : ​ 17 , 18 . Wannan halin ya sa Jehobah ya albarkace Jephthah da sauran Isra’ilawa . — Ibraniyawa 11 : ​ 32 , 33 . Kada mu yarda ɓacin rai ya sa mu daina bauta wa Jehobah Hakan zai taimaka mana mu sha kan mawuyacin yanayi kuma mu kafa misali mai kyau wa ‘ yan’uwanmu . ​ —⁠ Romawa 12 : ​ 20 , 21 ; Kolosiyawa 3 :⁠ 13 . ( Kubawar Shari’a 18 : ​ 9 , 10 ) A cikin dokar da aka ba da ta hannun Musa , hadaya ta ƙonawa yana nufin kyauta ta musamman da mutum ya ba wa Jehobah . ( Alƙalawa 11 : 34 ) Duk da haka , Jephthah ya ce : “ Na riga na yi wa’adi ga Ubangiji , ba kuwa zan iya warware shi ba . ” Da a ce kai ne , da ka kasance da aminci kamar Jephthah kuwa ? ( Ka duba sakin layi na 16 , 17 ) ( Alƙalawa 11 : 36 ) Ta sadaukar da muradinta na yin aure da kuma haifan yara don ta yi wa Jehobah hidima . ( b ) Ta yaya kalaman da ke Ibraniyawa 6 : ​ 10 - 12 za su ƙarfafa mu mu yi sadaukarwa ? Mene ne ya taimaka wa Jephthah ya sha kan matsaloli da yawa da ya fuskanta ? Ya sa Jehobah ya yi masa ja - gora a rayuwa . Jephthah ya kasance da aminci duk da cewa wasu sun ɓata masa rai . ( Ibraniyawa 6 : 12 ) Bari mu yi koyi da Jephthah da ‘ yarsa don mun san cewa idan muka kasance da aminci , Jehobah zai albarkace mu . Hakan yana nufin cewa mutumin zai yi hidima ga Jehobah har mutuwarsa Lokacin Tuna Mutuwar Yesu : Wannan shi ne lokacin da ya gabaci taron Tuna Mutuwar Yesu da kuma ‘ yan makonni bayan haka . Yesu ya yi mana gargaɗi cewa a kwanaki na ƙarshe za mu fuskanci gwaji mai tsanani kuma za a tsananta mana sosai . Amma ya ce idan muka jimre za mu ci nasara . Haƙuri yana taimaka mana mu kasance da gaba gaɗi da kuma aminci . Wani littafin bincike ya ce haƙuri hali ne da ke taimaka mana mu kasance da bege kuma ƙi yin sanyin gwiwa sa’ad da muke fuskantar gwaji . Hakan zai sa mu shawo kan waɗannan gwajin kuma mu mai da hankali ga yadda za mu cim ma maƙasudinmu . ( Karanta 1 Korintiyawa 13 : ​ 4 , 7 . ) Ƙari ga haka , za ta taimaka musu su kyautata zaman aurensu . — 1 Korintiyawa 7 : 28 . ( Karanta 1 Korintiyawa 10 : 13 . ) Me ya sa hakan yake da muhimmanci ? Hakazalika , muna bukatar mu riƙa koyan abubuwan masu ƙarfafa dangantakarmu da Jehobah kuma muna bukatan hakan sosai don mu jimre da yanayi dabam - dabam da muke fuskanta kuma mu cim ma maƙasudinmu . Yana so mu yi tawaye da sarautar Allah kuma mu daina bauta masa . Idan ka jimre kuma ka kasance da aminci ga Jehobah , za su yi farin ciki sosai . Yesu ya mai da hankali ga ladar da zai samu idan ya jimre Ƙari ga haka , abin da ya fi masa muhimmanci , shi ne zai kasance cikin waɗanda za su tsarkake sunan Allah da kuma amince da sarautar Allah . ( 1 Bitrus 5 :⁠ 9 ) Labaran “ waɗanda suka jimre ” suna koya mana yadda za mu kasance da aminci kuma suna tabbatar mana cewa za mu iya yin nasara . Ƙari ga haka , labaran suna tuna mana cewa za mu sami lada idan muka kasance da aminci . ( Yaƙub 5 : 11 ) Bari mu tattauna wasu misalai . ​ — Ka duba ƙarin bayani . Misalinsu ya koya mana cewa za mu iya jimre sa’ad da aka ba mu aiki mai wuya . Ƙari ga haka , ba su gaji ba kuma ba su karaya ba . Shin kai dattijo ne a ikilisiya ko kuma mai kula da ɗa’ira da kake ganin aiki ya yi maka yawa ? ( Yaƙub 1 :⁠ 4 ) Ta yaya haƙuri zai cika “ aikinsa ” a gare mu ? Ƙari ga haka , wanda ya karaya kafin ya isa bakin teku , shi ma zai nitse . “ Suka lizima a cikin . . . zumunta . ” ​ — AYYUKAN MANZANNI 2 : 42 . SA’AD DA wata ‘ yar’uwa mai suna Corinna take shekara 17 , an kama mahaifiyarta kuma aka kai ta wani sansanin aiki mai nisa sosai . Daga baya , aka kama Corinna da kanta kuma aka kai ta wani yanki mai nisa da ake kira Saiberiya . Amma wataƙila halartan taro a kai a kai yana maka wuya . Mai yiwuwa , kana yin sa’o’i da yawa a wajen aiki ko hidimomi sun yi maka yawa , ko kuma kana yawan gajiya . Muna koyan abubuwa game da Jehobah a kowane taro . Babu shakka , hakan ya sa ka ƙara ƙaunar Jehobah sosai . Hakan yana sa mu tabbata cewa alkawuran da Jehobah ya yi game da nan gaba za su cika . Me ya sa yake da muhimmanci mu riƙa halartan taro ? Yesu yana ja - gorar ikilisiyoyi da ruhu mai tsarki . Ya gaya mana cewa mu ‘ ji abin da ruhu ke faɗa wa ikilisiyoyi . ’ Ƙari ga haka , zai iya taimaka mana mu yanke shawarwarin da suka dace . Ta yaya ‘ yan’uwa suke amfana sa’ad da muka yi kalamai kuma muka rera waƙa a taro ? Manzo Bulus ya ce : “ Mu . . . riƙa kula da juna . ” Sa’ad da muka halarci taro , muna taimaka wa ‘ yan’uwa a ikilisiya su kusaci juna . Kafin su zama garke guda , wajibi ne su kasance tare kuma su bi makiyayinsu . ( Markus 10 : ​ 29 , 30 ) Idan kana halartan taro a kai a kai , za ka iya zama kamar uba ko uwa ko ɗan’uwa ko ‘ yar’uwar wata a cikin ikilisiya . “ Sa’ad da na ji ‘ yan’uwa a ikilisiyarmu suke waƙa ta 68 , ‘ A Prayer of the Lowly One , ’ a karo na farko , sai na soma hawaye . Yesu ne shugaban ikilisiya , ya ce : “ Gama wurin da mutum biyu ko uku sun taru cikin sunana , nan ni ke a tsakiyarsu . ” Ya kamata su tuna cewa Jehobah ya san yanayinsu kuma yana farin ciki don ƙwazon da suke yi su bauta masa . NAZARIN LITTAFI MAI TSARKI Wannan mujallar ba ta sayarwa ba ce . Idan kuma kuka ga NW , ana nufin an yi ƙaulin fassarar New World Translation . Amma ba duka mutanen da muke yi musu wa’azi ne suke fahimtar hakan ba . Raɓa tana somawa ne da danshi a iska kuma daga baya ta zama ruwa kuma ta soma ɗiga . Sa’ad da muka nuna cewa muna ƙaunar mutane yayin da muke yi musu wa’azi , za su so su saurari abin da muke faɗa kuma hakan zai sa su saurare mu . Wannan tattaunawar da suka yi ya faranta ran Gavin , kuma ya amince a soma nazarin Littafi Mai Tsarki da shi . Idan babu raɓa , ba za a sami danshi ba . Shin muna ɗaukan wannan wa’azin da muhimmanci kuwa ? Raɓa albarka ce daga Jehobah . ( Kubawar Shari’a 33 : 13 ) Wa’azin bishara da muke yi zai iya zama albarka ga waɗanda suka saurare mu . Shaidun Jehobah suna wa’azin bisharar Mulki a ko’ina a duniya Raɓa da ke ɗiga a wani wuri ba za ta cim ma wani abin kirki ba , amma idan ana raɓa gama gari , ko’ina zai yi danshi . Muna bin addinin Katolika a iyalinmu kuma mun riƙe addinin da hannu bibiyu . An soma yaƙin basasa a ƙasar Sifen sa’ad da nake ‘ yar shekara sha biyu . Mahaifiyarmu ta soma shan wahala wajen neman abinci don ta ciyar da mu . Na yi ɗokin zama a gidan zuhudu don ina ƙaunar Allah . A ƙarshe , na nemi izinin yin magana da limami kuma na gaya masa abin da ya faru . Burina shi ne in yi abin da Allah yake so . Ina yi wa ‘ yan gidanmu magana game da gaskiyar da ke cikin Littafin Mai Tsarki a duk lokacin da na sami damar yin haka . Amma suna gani cewa an yaudare ni , musamman ma ƙanwata Araceli . Araceli : Na tsani addinina saboda yadda aka wulaƙanta ni a gidan zuhudu . Ƙari ga haka , na zubar da dukan siffofin addini da nake da su . Na tuna cewa Shaidun Jehobah sun sha zuwa gidanmu don su yi min wa’azi , amma ban taɓa sauraran su ba . A ƙarshe , sai na amince amma na ce musu : “ Zan yarda ku yi nazarin Littafi Mai Tsarki da ni idan har zan yi amfani da Littafi Mai Tsarki da nake da shi ! ” Felisa : Sa’ad da na yi baftisma a shekara ta 1973 , Shaidun Jehobah guda 70 ne suke Santander , babban birnin Cantabria . Na tuna na taɓa yin addu’a cewa : “ Na gode maka Jehobah , don ba ka yi watsi da ni ba kuma ka ba ni dama sosai don in sami abin da nake nema , wato gaskiyar Littafi Mai Tsarki . ” A maimakon haka , muna jin daɗin tattaunawa game da Littafi Mai Tsarki . Felisa : Yanzu , shekaruna 91 ne . Maigidana ya mutu , kuma ba ni da ƙarfi kamar dā . Amma har ila , ina karanta Littafi Mai Tsarki kowace rana . Na ji daɗin tattaunawa da wasu daga cikin su , kuma da yawa daga cikin su sun karɓi littattafai da mujallu . An yi nazarin Littafi Mai Tsarki da shi kuma ya soma fita wa’azi . Bayan haka , muna jin daɗin hira tare kuma mu riƙa tattaunawa game da Allahnmu , Jehobah da kuma Kalmarsa ! A ƙarshe , dukanmu , muna bauta wa Jehobah . “ Ku ba . . . Mene ne za mu iya yi idan nisanta kanmu daga harkokin siyasa da yaƙi ya kasance mana da wuya ? ( Ka duba ƙarin bayani . ) ( Matta 22 : 21 ) Muna ba “ Kaisar abin da ke na Kaisar ” sa’ad da muka bi dokokin gwamnati kuma muka daraja ma’aikatan gwamnati . ( Ishaya 2 :⁠ 4 ) Ba ma gāba da gwamnatocin ‘ yan Adam tun da yake Jehobah ne ya ƙyale su su riƙa yin sarauta . Addinan ƙarya suna goyon bayan siyasa , kuma hakan yana raba mutane . Amma domin ba ma saka hannu a harkokin siyasa , muna da haɗin kai da ‘ yan’uwanmu da ke faɗin duniya . ​ — 1 Bitrus 2 : 17 . Wani abu da za mu iya yi don mu yi shiri yanzu mu kasance ‘ yan ba ruwanmu shi ne mu ɗauki gwamnatocin ‘ yan Adam yadda Jehobah yake ɗaukansu . Ko da yake wasu gwamnatoci suna taimaka wa talakawansu , babu gwamnatin da za ta iya magance dukan matsaloli . Allah ya ƙyale gwamnatocin ‘ yan Adam su yi sarauta domin su sa ‘ yan Adam su yi zaman lafiya daidai gwargwado . Hakan yana taimaka mana mu yi wa’azin bishara game da Mulkin Allah . Abin da Bulus ya yi ke nan . ( Ayyukan Manzanni 25 : 11 ) Ko da yake Littafi Mai Tsarki ya ce Shaiɗan ne yake ja - gorar gwamnatocin ‘ yan Adam , bai ambata ba cewa shi ne yake ja - gorar kowane ma’aikacin gwamnati ba . Idan muka zama masu azanci za mu yi tunanin abubuwan da za su iya faruwa a nan gaba . Idan muka saka kuɗi da dukiyarmu kan gaba a rayuwa , zai yi mana wuya mu guji saka hannu a batun siyasa . Bayan shekara ta 1970 , Shaidun Jehobah da yawa a Malawi sun rasa dukan abubuwan da suka mallaka don sun ƙi goyon bayan wani rukunin siyasa . Fahariya . Hanya ta uku da za mu guji saka hannu a batun siyasa ita ce ta wurin dogara ga Jehobah . Ƙari ga haka , ka yi addu’a Jehobah ya ba ka ruhu mai tsarki , don zai sa ka zama mai haƙuri da kama kai . Waɗannan halayen za su taimaka maka idan gwamnati ta yi rashin adalci . Ka roƙi Jehobah ya ba ka hikima don ka san lokacin da zai yi wuya ka guje wa harkokin siyasa . ( Za ka sami ƙarin bayani a cikin akwatin nan “ Kalmar Allah Ta sa Sun Kasance da Gaba Gaɗi . ” ) Jehobah ya ba mu Littafi Mai Tsarki don ya ƙarfafa mu . Ka yi bimbini a kan ayoyin da za su taimaka maka ka guji saka hannu a batun siyasa . Littafi Mai Tsarki zai iya ƙarfafa ka ka kasance da bege ga abin da Allah ya ce game da nan gaba . Muna bukatar wannan begen don mu jimre da tsanantawa . ( Romawa 8 : 25 ) Ka zaɓi ayoyin da suka kwatanta abubuwan da kake son ka more a sabuwar duniya , kuma ka riƙa ganin kamar kana wajen . Abu na huɗu da zai taimaka mana mu guji saka hannu a siyasa shi ne yin bimbini a kan misalan da amintattun bayin Jehobah suka kafa . Ka yi tunanin Shadrach da Meshach , da kuma Abednego , waɗanda suka ƙi bauta wa sifofi da ke wakiltar gwamnatin Babila . Yesu bai saka hannu a siyasa ko kuma wasu batutuwa da ke raba mutane ba . Tana sa a ba da gaskiya ga Yesu Kristi , wanda ya mutu domin mu sami rai madawwami kuma wanda a yanzu shi ne Sarkin Mulkin Allah . Abin Da Ke Ciki Labarin Dauda da Goliyat ​ —⁠ Ya Faru da Gaske Kuwa ? Wataƙila ka ji rauni a hannu ko a ƙafa . Wataƙila ta wanke ciwon kuma ta ɗaure shi da bandeji . Babu shakka , ka yi kuka amma yadda ta lallashe ka ya sa ka ji sauƙi . A lokacin , akwai mutanen da ke gaggauta wajen ƙarfafa ka . Abin baƙin cikin shi ne , ba a iya magance matsalolin manya kamar na ƙaramin yaron da muka ambata ɗazun . Wani mai suna Julian ya ce sa’ad da aka sallame shi daga aiki , hankalinsa ya tashi sosai . Me ya sa kamfanin nan suka wulaƙanta ni haka bayan na daɗe ina musu aiki ? ’ Jikina ya mutu gabaki ɗaya kuma na tsorata ainun . ” Mai yiwuwa kana fama da ciwo mai tsanani kuma ba ka samun sauƙi . Robert da Luis da Raquel da kuma Julian sun sami ƙarfafa a waɗannan mawuyacin yanayi . ( Ka duba akwatin da ke shafi na 5 . ) Yesu ya ƙarfafa mutane ta wajen ba su shawarwari masu kyau da yadda ya bi da su da kuma a wasu lokuta , yadda ya warƙar da su . Sai Yesu ya ji tsausayin mutumin sosai kuma ya ce : “ Na yarda ; ka tsarkaka . ” ( 2 Korintiyawa 1 : 3 ) Ka yi la’akari da hanyoyi huɗu da Allah yake amfani da su wajen ƙarfafa mutane . Littafi Mai Tsarki ya nuna cewa Jehobah shi ne sunan Allah . “ Na ga cewa ya dace in yi kowane irin aiki kuma mun rage kuɗin da muke kashewa . ” ​ — In ji Jonathan Bayan haka , muka yi shekara biyu muna biyan bukatunmu ta wajen yin ƙodago da kuma karɓan taimako daga danginmu . Matata Priscilla tana yawan tunawa da abin da Yesu ya ce a littafin Matta 6 : 34 . Ayar ta ce kada mu damu don gobe , tun da kowace rana tana ɗauke da nata wahala . Ko da yake na sami aiki yanzu , amma muna sauƙaƙa salon rayuwarmu cikin jituwa da shawarar da Yesu ya bayar a Matta 6 : ​ 20 - 22 . A yanzu , na kafa wa kaina sababbin maƙasudai . ” ​ — In ji Raquel Ya nuna mini Mai - Wa’azi 3 : 6 kuma ya gaya mini cewa ‘ akwai lokacin sakewa . ’ Ganin yadda nake kasala yana sa ni baƙin ciki . Wani mai suna Julian da ya yi wajen shekara 30 yana fama da ciwon ƙwaƙwalwa da kuma kashin baya , ya ce : “ Na bar zama a kan kujera mai kyau , kuma na koma zama a kan keken guragu . Amma rayuwata tana da ma’ana domin ina bauta wa Allah da aminci . “ Ko da yake ɗanmu ya rasu sanadiyyar hatsarin jirgin sama , amma har ila muna tunawa da abubuwan da muka cim ma tare kuma hakan na sa mu farin ciki . ” ​ — In ji Robert Robert da aka ambata a talifi na farko ma ya ji hakan . Ya ce : “ Addu’ar da muke yi ga Jehobah ta sa ni da matata Maribel mun shaida irin salamar da Filibiyawa 4 : ​ 6 , 7 suka ambata . Ina da tabbaci cewa Jehobah yana yin amfani da su ne don ya ƙarfafa mu . ” KA YI KOYI DA BANGASKIYARSU | DAUDA DAUDA ya tsaya da ƙarfi don kada sojojin da ke gudu su ture shi . Me ya tsoratar da su ? Nauyin Goliyat ya kai na mutane biyu ko da bai riƙe wani makami ba . Sai Goliyat ya yi ihu don ya tsoratar da su . Rundunar Filistiyawa da Isra’ilawa sun ƙi su janye yayin da Goliyat ya ci gaba da tsokanar Isra’ilawa kowace rana . A ganin Dauda , wannan kafirin , wato Goliyat bai raina rundunar Isra’ila kaɗai ba amma har da Allahnsu Jehobah . Kuma mene ne za mu koya daga bangaskiyar Dauda ? ​ —⁠ 1 Sama’ila 17 : ​ 11 - 14 . Bari mu tattauna abubuwan da suka faru a watannin baya kafin wannan lokacin . Dauda matashi ne mai kyan gaske kuma wataƙila yana tsakanin shekaru sha uku zuwa sha tara . Me yake motsa shi yin hakan ? Halittun Jehobah ne kuma ya ƙware a kiɗi don ya jima yana koyo . Rayuwar Dauda ta canja tun daga wannan ranar . Waɗannan darussa ne masu kyau da ya kamata mu koya , ko ba haka ba ? ​ —⁠ Mai - Wa’azi 12 :⁠ 1 . Dauda yana ganin abin da Goliyat yake yi raini ne a gaban Jehobah . Saul da mutanensa sun ɗauka cewa ba za su iya yaƙan Goliyat ba . Amma Dauda bai yi wannan tunanin ba . Dauda ya san abin da ya taimaka masa ya yi nasara a waɗannan lokutan . Makiyayi zai saka dutse a tsakiya sai ya kada kuma ya sake igiya ɗaya don dutsen da ke ciki ya sami abin da yake fakonsa . Ka yi tunanin yadda matashin nan ya gaya wa Dauda cewa : “ Kai kana zuwa wurina da takobi , da māshi , da kunkeli : amma ni na zo wurinka cikin sunan Ubangiji mai - runduna , Allah na rundunan yaƙi na Isra’ila , wanda ka zarge ” shi . Kuma da yake Goliyat ya raina Jehobah , babu shakka , Jehobah zai koya masa hankali . Kamar yadda Dauda ya faɗa , ‘ yaƙin na Jehobah ne . ’ ​ — 1 Sama’ila 17 : ​ 45 - 47 . Bai taɓa yin kuskuren da Saul da rundunarsa suka yi ba . Ya saka dutse cikin majajjawa sai ya kada ta sosai . Kuma wannan wurin da mai ɗaukan makaman Goliyat bai kai ba ne Dauda yake fako da majajjawarsa . ​ —⁠ 1 Sama’ila 17 :⁠ 41 . Bayan haka , sai Saul da rundunarsa suka sami gaba gaɗi . A yau , bayin Jehobah ba sa yin yaƙi na zahiri domin tsohon yayi ne . Kamar Dauda , muna bukata mu san cewa Jehobah yana wanzuwa kuma shi ne ya kamata mu bauta wa da zuciya ɗaya . Idan muka yanke shawarar bauta wa Jehobah kuma muka ba da gaskiya gare shi kamar yadda Dauda ya yi , babu ƙalubale ko matsala da za su iya tsoratar da mu . Shin ka yi wannan tunanin sa’ad da kake karanta talifin da ya gabata ? Littafi Mai Tsarki ya ce tsayin Goliyat “ kamu shida ne da taƙi . ” Idan an haɗa duka , ya zama wajen kafa tara da inci shida . Wasu sun ce ba zai yiwu tsayin Goliyat ya kai haka ba . Amma ka yi la’akari da mutum mafi tsayi a duniya a zamaninmu . Wannan mutumin yana da tsawon sama da kafa takwas da inci sha ɗaya , wato mita biyu da ɗigo bakwai . ( Matta 12 : 3 ; 22 : ​ 43 - 45 ) An rubuta sunan Sarki Dauda sau biyu cikin sunayen mutanen da aka ce kakan - kakannin Yesu ne . ( Matta 1 : ​ 6 - 16 ; Luka 3 : ​ 23 - 31 ) Babu shakka , Dauda ya wanzu da gaske . Littafi Mai Tsarki ya ce an yi yaƙin a Kwarin Elah . Ya kuma ƙara da cewa Filistiyawan sun kafa sansani a tsakanin garuruwa biyu , wato Sokoh da Azekah . Shin waɗannan wuraren sun wanzu da gaske ? Sai ya sake juyawa ya ce , ‘ A gefen dama kuma za ku ga garin Azekah da mutane sun riga sun daina zama a ciki . Sai na soma tunanin yadda Saul da Dauda suka tsaya a inda nake tsaye . Abu mafi muhimmanci kuma shi ne cewa hurarriyar Kalmar Allah ce . Saboda haka , Allah na gaskiya Wanda ba zai yiwu ya yi “ ƙarya ” ba , shi ne ya faɗe su . ​ —⁠ Titus 1 : 2 ; 2 Timotawus 3 : 16 . “ Allah mai - sama za ya kafa wani mulki , wanda ba za a rushe shi ba daɗai , . . . za ya farfashe dukan waɗannan mulkoki [ na ‘ yan Adam ] ya cinye su . ” Mulkin Allah yana iko a sama . ​ — Matta 10 : 7 ; Luka 10 : 9 . Ba zai taɓa zuwa ba Don ƙarin bayani , ka duba babi na 8 na littafin nan , Shaidun Jehobah ne suka wallafa shi ( Ka danna KOYARWAR LITTAFI MAI TSARKI > AN AMSA TAMBAYOYIN LITTAFI MAI TSARKI ) ƘASAR HAIHUWA : MEZIKO TARIHI : MAI SON YIN FAƊA Amma abin baƙin ciki , yawan zalunci ya sa zama a wurin yana da haɗari . Ni ne na biyu cikin yara huɗu da iyayenmu suka haifa . Mahaifinmu ya yi watsi da mu sa’ad da na kai shekara biyar . Ban fahimci dalilin da ya sa ya yi watsi da mu ba . Da yake ni mai nuna ƙarfi ne , na koyi dambe da kokuwa kuma na horar da kaina a yin faɗa da kuma yin amfani da makamai . Ya gaya mana cewa shi Mashaidin Jehobah ne kuma yana son ya ba mu wani albishiri . Jorge ya ce zai so ya yi nazarin Littafi Mai Tsarki da mu kuma mun amince da hakan . Da na koya cewa Littafi Mai Tsarki bai ce Allah zai ƙone mutane cikin wuta ba , sai hankalina ya kwanta . Bayan haka , sai na soma ganinsa a matsayin Uba mai ƙauna da yake son yaransa su ji daɗin rayuwa . Na yarda cewa Jehobah zai magance rashin adalci a lokacin da ya ayyana . Ko da yake na ji haushi kuma na so in rama , amma ban rama ba . Washegari , sai na sake haɗuwa da shugabansu shi kaɗai . Da shugaban ya gan ni , sai ya zo wurina ya ce : “ Ka gafarce ni don abin da na yi maka jiya . Yanzu ina wa duk wanda zai saurara wa’azin salama . Muna hidima a ikilisiyar da ake Yaren Kurame a ƙasar Meziko don mu taimaka wa kurame su san Jehobah . Daga baya , an tura mu zuwa ƙasar Belize don mu koya wa mutanen da ke wurin Littafi Mai Tsarki . Rayuwa a duniyar nan tana cike da matsaloli . Domin mu ajizai , mun tabbata cewa za mu fuskanci yanayi da za su iya sa mu samu saɓani da ’ yan’uwanmu . Wannan talifin ya nuna yadda za mu iya yin amfani da ƙa’idodin Littafi Mai Tsarki don mu sasanta saɓani da ’ yan’uwanmu . A wannan talifin an tattauna wasu abubuwan da suka nuna cewa Shaidun Jehobah ne kaɗai a duniya suke cika annabcin Yesu da ke Matta 24 : 14 . A lokacin da kake tsai da shawarwari , shin kana yin abin da kake ganin ya dace ne ? Za mu tattauna yadda za mu guji faɗawa cikin wannan tarko , kuma za mu koya yadda za mu amfana daga dukan abubuwan da Jehobah yake tanadar mana . Waɗanne jayayya ko kuma saɓani tsakanin mutane ne aka ambata a cikin littafin Farawa , kuma ta yaya sanin hakan zai taimaka mana ? Ƙari ga haka , waɗannan misalan za su taimaka mana mun san yadda za mu magance matsaloli . Ya yi da’awa a lambun Adnin cewa kowane mutum zai iya yanke shawara game da nagarta da mugunta ba tare da bin ja - gorar Allah ba , kuma ya rinjayi ’ yan Adam su yi hakan . ( Far . 3 : 1 - 5 ) Idan muka yi la’akari da abubuwan da suke faruwa a duniya a yau , za mu ga cewa irin wannan halin yana jawo matsaloli . Mene ne Yesu ya koya wa mutane game da yadda za su sasanta rigima ? Akasin haka , Yesu ya koya wa mutane cewa su yi sulhu , ko da yin hakan zai kawo musu illa . Shin kana saurin gafarta wa ’ yan’uwa masu bi ? Kana farin cikin yin tarayya da su ko da sun ɓata maka rai ? Mene ne ya kamata mu yi idan aka ɓata mana rai ? Wa . 7 : 20 ; Mat . Bari mu yi la’akari da wata ’ yar’uwa mai suna Lucy . ( Karanta . ) Littafi Mai Tsarki ya nuna mana yadda za mu magance matsalar da za ta iya tasowa tsakanin ’ yan’uwa . Da yake Ibrahim yana so su yi zaman lafiya , sai ya ba wa Lutu damar zaɓan filin da shi da ’ yan gidansa za su zauna . Ya kamata Kiristoci su sasanta yawancin matsalolin da ke tsakaninsu da kansu . Za a bi da shi “ kamar Ba - al’ummi ko mai - karɓan haraji . ” Irin wannan zunubin ya ƙunshi zamba ko kuma ɓata sunan mutum . ( Mat . 18 : 12 - 14 ) Da farko , ya kamata a yi ƙoƙarin sasanta wata matsala ba tare da mutane su ji game da batun ba . Zai dace ka tattauna batun da mai laifin ba sau ɗaya ba . Me ya nuna cewa bin shawarar Yesu yana da amfani kuma hakan ya nuna cewa muna ƙaunar ɗan’uwanmu ? ( Zab . 34 : 14 ) A matsayinmu na masu son zaman lafiya , za mu kasance da dangantaka ta kud da kud da ’ yan’uwanmu masu bi kuma haɗin kai zai ƙaru a cikin ikilisiya . ( Zab . 133 : 1 - 3 ) Mafi muhimmanci , za mu kasance da dangantaka ta kud da kud da Jehobah , “ Allah na salama . ” ( Rom . abin da suke wa’azi a kai da kuma dalilin da ya sa suke wa’azi ? Yesu ya annabta cewa za a yi wa’azin bishara a dukan duniya . ( Mat . Rukunin addinai da yawa suna da’awa cewa suna wa’azin bishara . Shin almajiran Yesu za su jira mutane su zo su same su ne ? Bayan ya tashi daga mutuwa , Yesu ya yi magana da ɗarurruwan almajiransa kuma ya ce : ‘ Ku tafi fa , ku almajirtar da dukan al’ummai , kuna yi musu baftisma , . . . kuna koya musu su kiyaye dukan iyakar abin da na umurce ku . ’ ( Mat . 28 : 19 , 20 ) Suna bukatar su yi abubuwa huɗu . 10 : 7 ; Luk . 10 : 3 . Abin da Yesu yake nufi ke nan sa’ad da ya gaya wa almajiransa cewa za su zama “ masuntan mutane . ” Maimakon haka , yana nufin yin amfani da taru kuma hakan zai ƙunshi tsari da kuma mutane da yawa masu aiki da haɗin kai . — Luk . 5 : 1 - 11 . Mene ne ya kamata mu yi wa’azi a kai ? Me ya sa muke wa’azin bishara ? Yesu ya yi wa’azin ‘ bishara ta Mulki ’ kuma ya umurci almajiransa su yi hakan . Har wasu masu hamayya da mu sun san cewa mu ne muke wa’azin bishara . Yesu ya gaya wa almajiransa : “ Kyauta kuka karɓa , sai ku bayar kyauta . ” ( Mat . 10 : 8 ) Bai kamata a mai da wa’azin bishara sana’ar neman kuɗi ba . Sa’ad da wani mai bincike ke magana game da aikin da Shaidun Jehobah suke yi , ya ce : “ Ainihin dalilin da ya sa suke wannan aikin shi ne don wa’azi da kuma koyarwa . . . . Ta waɗanne hanyoyi ne Yesu da almajiransa suka yi wa’azin bishara ? Sun je gidajen mutane da kuma wasu wuraren da jama’a suke zuwa don su yi musu wa’azin bishara . Kamar yadda Yesu ya ba su umurni , sun ɗauki yin wa’azin bishara da muhimmanci sosai . Shaidun Jehobah sun ci gaba da wa’azin bishara ta wajen bin tsarin da Yesu da almajiransa suka bi . Yesu ya bayyana cewa za a yi wa’azin bishara har zuwa ‘ iyakar duniya . ’ ( Mat . ( Ka duba hotunan da ke shafi na 8 . ) Adadin da aka samu a wani bincike ya nuna cewa akwai manyan malaman coci wajen 600,000 a rukunonin coci dabam - dabam a ƙasar Amirka , amma adadin Shaidun Jehobah da ke wa’azi a ƙasar ya kai miliyan ɗaya da dubu ɗari biyu . Ƙari ga haka , ana buga New World Translation of the Holy Scriptures fiye da kofi miliyan 200 cikin harsuna fiye da 130 . A shekarar da ta shige , mun buga littattafan da ke bayyana Littafi Mai Tsarki biliyan huɗu da miliyan ɗari biyar . Shin akwai wani rukunin addini da suke yin irin wannan aikin ? Ta yaya muka sani cewa Shaidun Jehobah suna da ruhun Allah ? Har yaushe ne za mu ci gaba da yin wannan wa’azin bishara da aka yi annabcinsa ? Muna da tabbaci cewa “ Shaidun Jehobah ” ne suke yi wannan aikin . Domin mu ne ke wa’azin bisharar Mulkin . Da yake muna zuwa gidajen mutane da kuma inda jama’a suke don mu yi musu wa’azi , hakan na nuna cewa muna bin hanyoyin da suka dace wajen yin wannan wa’azin bishara . Gwamnati tana biyansu don hidimomin da suke yi , saboda haka ba sa ce a ba su kuɗi kuma ba sa zato cewa za a ba su da yake ana biyansu albashi . Saboda haka , ma’aikatan gwamnati da ke rajistan aure da karɓan haraji da kuma ba da takardan izinin gina gida da dai sauransu , sukan ce a ba su kyautar kuɗi kafin su yi waɗannan hidimomin . A irin wannan yanayin , Kirista yana iya lissafin kuɗin goron a cikin kuɗin da yake bukata ya biya don a yi masa wasu hidimomi . Yin hakan rashin adalci ne . — Fit . A wani yanayi , bayan an yi wa wasu Kiristoci jinya a asibiti , sukan ba wa likitoci da nas - nas kyauta don nuna godiya saboda jinya da aka yi musu . Ba zai yiwu mu tattauna dukan yanayin da za a iya fuskanta a kowace ƙasa ba . Saboda haka , ko da yaya yanayin ƙasarsu yake , ya kamata Kiristoci su yi abin da ya dace da zai sa su kasance da lamiri mai kyau . ( Rom . Mahallin ya nuna cewa Yesu ya ba da wannan kwatancin ne domin ya daidaita ra’ayin marubuta da Farisawa da suke zargin sa cewa yana tarayya da masu karɓan haraji da kuma masu zunubi . ( Luk . Saboda haka , za mu iya yin wannan tambayar , ‘ Tun da ana farin ciki a sama , shin bai dace a yi murna a duniya sa’ad da wani ya tuba kuma ya gyara halayensa ba ? ’ — Ibran . 12 : 13 . Bayan an yi wani bincike a wurin , an gano cewa wani dam ne ya raba waɗannan tafkuna biyu . A littafin Yohanna 5 : ​ 4 , wasu juyin Littafi Mai Tsarki sun ce mala’ika ne ya sa ruwan Baitasda yake motsi , amma wannan ayar ba ta cikin sanannun rubuce - rubucen Helenanci na dā ­ kamar Codex Sinaiticus na ƙarni na huɗu . SHAIDUN JEHOBAH suna son karanta Littafi Mai Tsarki sosai don yana ɗauke da shawarwari masu amfani . 15 : 4 ) Ba mu ɗauki Littafi Mai Tsarki a matsayin labarin da ’ yan Adam suka rubuta ba , amma ainihi yadda yake , wato “ maganar Allah . ” — 1 Tas . Wasu suna jin daɗin karanta littattafan Matta da Markus da Luka da kuma Yohanna saboda sun bayyana halayen Jehobah ta wurin Ɗansa . 1 : 1 ) Amma babu wani a cikin mu da zai ce ba ya jin daɗin karanta Zabura ko kuma shawarwarin da ke littafin Misalai . ( b ) Waɗanne littattafai ne ake wallafawa don rukunin mutane na musamman ? Ban da littattafan da aka wallafa don Shaidun Jehobah , ƙungiyar Jehobah tana wallafa wasu littattafai don matasa da kuma iyaye . 25 : 6 . Mene ne wannan haɗarin ? Ko kuma idan abin da aka wallafa a cikin wani littafi bai shafe mu ba fa ? ( Isha . 48 : 17 ) Za mu tattauna wasu shawarwari uku da za su taimaka mana mu ji daɗin karanta Littafi Mai Tsarki da kuma wasu abubuwan da ake tanadar mana . Hakan ya taimaka mini in koyi darussa da yawa . ” Idan muka yi bimbini a kan waɗannan tambayoyin , za mu ji daɗin karatun Littafi Mai Tsarki . Alal misali , ka yi la’akari da umurnin da aka bayar game da halin da ya kamata dattawa su kasance da shi . Tun da yawancin mu ba dattawa ba ne , muna iya tunani cewa wannan sashen ba zai amfane mu ba . ( A . M . 20 : 28 ) Jehobah yana son dattawa su kula da mu sosai . Ta yaya zan iya yin amfani da wannan darasin a rayuwata ? Ta yaya zan iya yin amfani da wannan umurnin don in taimaka wa wasu ? Za mu iya yin amfani da waɗannan ƙa’idodin don mu taimaka wa waɗanda suke son saƙonmu da kuma waɗanda muke yin nazarin Littafi Mai Tsarki da su don su san cewa dattawanmu sun bambanta da limaman Kiristendom . Ƙari ga haka , sa’ad da muke karanta waɗannan ƙa’idodin , za mu iya tunawa da ƙoƙarin da dattawa suke yi a madadinmu . Yin bimbini a kan hakan zai sa mu ƙara “ girmama masu fama da aiki ” a cikin mu . ( 1 Tas . 5 : 12 , LMT ) Dattawa za su yi farin ciki sosai idan muka nuna cewa muna daraja su don aikin da suke yi . — Ibran . Waɗanne muhimman abubuwa ne suka faru a lokacin da aka rubuta wannan sashe na Littafi Mai Tsarki ? Irin waɗannan bayanan za su taimaka mana mu koyi darussa da yawa . Jehobah yana lura da dukan masu bauta masa da aminci kuma suna da daraja a gabansa , hakan ya haɗa da matasa . — Zab . 148 : 12 - 14 . Ba matasa ba ne kawai suke fuskantar matsaloli da aka ambata a cikin littattafai da aka wallafa domin matasa ba . Mene ne kuma Littafi Mai Tsarki yake taimaka wa matasa su yi ? Alal misali , a mujallar Awake ! Wata ’ yar’uwa wadda matar aure ce da kuma mahaifiya ta ce : “ A dā , ba na jin daɗin karatun Littafi Mai Tsarki . ” Hakan ya sa na fahimci yadda littattafan ko kuma sassa dabam - dabam na Littafi Mai Tsarki suka jitu suka zama jigo ɗaya kamar wani hoto mai kyan gani . Ban taɓa jin daɗin karatun Littafi Mai Tsarki kamar haka ba . ” NAZARIN LITTAFI MAI TSARKI Sashe ce ta aikin ilimantarwa na Littafi Mai Tsarki a dukan duniya wadda ake tallafa wa da gudummawar da aka ba da da son rai . 5 : 17 . ( Mat . 2 , 3 . ( a ) Me ya sa Littafi Mai Tsarki bai ba mu dokoki game da kowane yanayi a rayuwa ba ? Amma , akwai abubuwa da yawa da Littafi Mai Tsarki bai ba da umurni a kansu ba . Hakan ya nuna cewa Jehobah mai hikima ne . Wasu suna ganin cewa za mu iya yin abin da muka ga dama . Yin hakan zai taimaka mana mu yanke shawara mai kyau , wato shawarar da za ta faranta wa Jehobah rai . Ƙari ga haka , Jehobah zai albarkaci irin wannan shawara . — Karanta Zabura 37 : 5 . Da yake Yesu ya san ra’ayin Ubansa , ya san cewa bai kamata ya mai da duwatsu su zama gurasa a wannan yanayin ba . 9 , 10 . ( Mis . 3 : 5 - 7 ) Sanin ra’ayin Jehobah ta wurin nazarin Littafi Mai Tsarki zai taimaka mana mu san ko mene ne nufin Jehobah a wani yanayi . Muna bukatar mu ɗauki yin nazarin Littafi Mai Tsarki da muhimmanci sosai idan muna so mu san ra’ayin Jehobah . Sa’ad da muke karanta ko kuma yin nazarin Kalmar Allah , za mu iya tambayar kanmu , ‘ Mene ne wannan bayani yake koya min game da Jehobah ? ’ Zai dace mu kasance da irin halin Dauda , marubucin Zabura da ya ce : “ Ya Ubangiji , ka nuna mini tafarkunka ; Ka koya mani hanyoyinka . Ka bishe ni cikin gaskiyarka , ka koya mani ; Gama kai ne Allah na cetona ; a gareka na ke sauraro dukan yini . ” Sa’ad da na fita wa’azi ? ’ Yin hakan zai sa mu yanke shawara mai kyau kuma Jehobah zai yi mana albarka . Duk da haka , ka san cewa babu wani takamaiman dokar Littafi Mai Tsarki da ta ce kada a saka wannan tufar . 2 : 9 , 10 , Littafi Mai Tsarki ) Wannan ƙa’idar ta shafi mazajen Kirista har ila . ( b ) Ta yaya za mu san abin da zai faranta wa Jehobah rai sa’ad da muke so mu shaƙata ? Ta ja - gorar ruhu mai tsarki , Yaƙub ya ce , ‘ Hikima mai - fitowa daga bisa tsatsarka ce da fari , bayan wannan mai - salama ce , mai - sauƙin hali , . . . tana cike da jinƙai da kyawawan ’ ya’ya , marar - kokanto , marar - riya . ’ ( Yaƙ . 3 : 17 ) Ya kamata sanin hakan ya sa mu guji duk wata irin shaƙatawa da za ta iya sa mu yin tunanin da bai dace ba . 5 : 13 - 15 ) Hakika , ba zai dace mu ce wa wasu su yanke mana shawara ba . 5 : 14 ) Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Gama kowane mutum za ya ɗauki kayan kansa . ” — Gal . 6 : 5 . Ta yaya muke amfana sa’ad da muka yanke shawarwarin da suke faranta wa Jehobah rai ? Idan muka saba da yanke shawarwarin da suka jitu da ra’ayin Jehobah , hakan zai sa mu kusace shi . ( Yaƙ . 26 : 14 ) Amma idan muka yi ƙwazo yayin da muke ƙoƙarin sanin ra’ayinsa game da abubuwa , za mu kasance da hikima da ilimi da kuma basirar da za su taimaka mana mu yanke shawarwarin da suka dace . 12 : 2 , Littafi Mai Tsarki . Me ya sa Jehobah yake bukata mu yi aiki tuƙuru don mu shawo kan kasawarmu ? 1 - 3 . ( a ) Waɗanne halaye ne za su iya zama da wuyar canjawa bayan mun yi baftisma ? Kevin ya ce , “ Daina saurin fushi ya yi min wuya fiye da barin halayen banza ! ” Amma ba za mu iya faranta wa Jehobah rai a kowane lokaci ba saboda mu ajizai ne . 7 : 18 , LMT ; Yaƙ . 3 : 2 . 3 : 9 , 10 ) Saboda haka , bai kamata mu ɗauka cewa bayan mun yi baftisma , ko kuma bayan mun yi shekaru da yawa muna bauta wa Jehobah , ba za mu riƙa yin kurakure ba ko kuma ba za mu kasance da halayen da ba su dace ba . Wataƙila , za mu yi shekaru da yawa kafin mu shawo kan wasu halaye marasa kyau . Jehobah ya riga ya gaya mana abin da yake so mu yi . Saboda haka , idan muna so mu ƙulla dangantaka da Jehobah , muna bukata mu yi koyi da shi da kuma Kristi . 13 : 11 . Muna bukatar mu ci gaba da yin iya ƙoƙarinmu don mu gyara halayenmu kuma mu yafa “ sabon mutum ” ko kuma sabon hali . Bulus ya gaya wa ’ yan’uwa masu bi cewa : “ Kun tuɓe tsohon mutum tare da ayyukansa , kun yafa kuma sabon mutum , wanda ake sabunta shi zuwa ilimi bisa ga surar mahaliccinsa . ” ( Kol . 74 : 16 ; Isha . 40 : 26 ) Hakazalika , Jehobah yana farin cikin ba wa bayinsa ƙarfin da suke bukata . Jehobah ya ba mu ’ yancin yin abin da muke so . 14 , 15 . ( LMT ) Ta wurin Kalmarsa da kuma ruhu mai tsarki , Jehobah yana taimaka mana mu san nufinsa kuma mu bi umurninsa . Ban da karanta Littafi Mai Tsarki a kai a kai , muna bukatar mu yi nazarin Kalmar Allah da kuma littattafanmu don mu yi koyi da halayen Jehobah sosai . Waɗannan mujallun za su taimaka mana a ƙoƙarin da muke yi don mu kasance da halaye masu kyau kuma mu shawo kan kasawarmu . Amintattun bayin Jehobah suna ɗokin lokacin da za su zama kamiltattu kuma su riƙa bauta masa har abada . Ta yaya za mu kasance da tabbaci cewa Littafi Mai Tsarki yana da ikon canja rayuwarmu ? 25 : 14 ) Yayin da muke ganin yadda Jehobah yake mana albarka saboda ƙoƙarin da muke yi , za mu kasance da tabbaci cewa Littafi Mai Tsarki zai iya taimaka mana mu ci gaba da kyautata rayuwarmu . — Zab . Shin me ya taimake su ? Linda : “ Na karanta warƙoƙinmu sosai don in san yadda zan gabatar da su wa mutane . AN YI kwanaki ana ruwa da iska a Cedar Point , a jihar Ohio na ƙasar Amirka , amma a ranar Litinin ta 1 ga Satumba , ta shekara ta 1919 , sai rana ta fito . Duk da cewa yanayin wurin yana da kyau , fara’ar mutanen ne aka fi gani . A wannan lokacin gwaji , amintattun ɗaliban Littafi Mai Tsarki sun “ mai da hankali ga ja - gorar Ubangiji , . . . suna yin addu’a a kowane lokaci don Allah ya ja - gorance su . ” Yanzu sun sake haɗuwa a wannan babban taro a Cedar Point suna farin ciki . A cikin makon , mahalartan sun yi mamakin ko mene ne ma’anar harufan nan “ GA ” da aka buga a tsarin ayyuka na taron da katin gaisuwa da kuma wurare dabam - dabam a filin taron . Rutherford ya bayyana ma’anar waɗannan harufa da mutane 6,000 da suka halarta suke mamakinsa . An rubuta a bangon cewa wannan mujallar The Golden Age , mujalla ce na “ Gaskiya da Bege da kuma Tabbaci . ” Za a yi amfani da ita wajen sanar da gaskiya a wata sabuwar hanya kuma za a riƙa zuwa gida - gida don gaya wa mutane cewa za mu riƙa kawo musu mujallar kowane wata . Sa’ad da aka yi tambaya ko mutane nawa ne za su so su soma wannan aikin , kowa ya tashi tsaye . Kuma za a riƙa yin Taron Hidima kowace ranar Alhamis da yamma don ’ yan’uwa su ba da labarai game da aikin kuma don a tattara rahotanni . Ka duba jigon nan “ Lokacin Gwaji , ” da ke babi na 2 na Mulkin Allah Yana Sarauta ! , shafuffuka na 22 zuwa 25 . Tana ƙarfafa mutane cewa Mulkin Allah zai kawar da dukan mugunta kuma ya mai da duniya aljanna ba da daɗewa ba . Littafi Mai Tsarki ne madogaranta . Me ya sa ? Domin Yesu ya yi rayuwa a sama kafin ya zo duniya . Babu shakka , Jehobah shi ne Uban Yesu kuma sama ne ‘ gidansa . ’ Wannan kwatanci game da Allah ya jitu da furucin wani marubucin zabura da ya ce : “ Ubangiji mai - girma ne , abin yabo ne ƙwarai : abin tsoro ne shi gāba da dukan alloli . Gama dukan alloli na dangogi gumaka ne ; amma , Ubangiji ya yi sammai . Jim kaɗan kafin Istifanus ya ga wannan wahayin , limaman Yahudawa da yake wa magana sun yi kulle - kulle kuma sun kashe Yesu . Allah ya halicci mala’iku shekaru da yawa kafin ya halicci mutane . Mala’iku suna wanzuwa sa’ad da Allah ya halicci duniya kuma sun yabe shi don ayyukansa . ​ —⁠ Ayuba 38 : ​ 4 - 7 . ( Matta 24 : 14 ) An bayyana aikin da suke yi a wani wahayin da aka saukar wa manzo Yohanna . Ya ce : “ Na ga wani mala’ika kuma yana firiya a tsakiyar sararin sama , yana da bishara ta har abada wadda za ya yi shelarta ga mazaunan duniya , ga kowane iri da ƙabila da harshe da al’umma . ” “ Aka yi yaƙi cikin sama : Mika’ilu [ Yesu Kristi ] da nasa mala’iku sun fita su yi gāba da maciji ; macijin kuma ya yi gāba tare da nasa mala’iku ; ba su rinjaya ba , ba a kuwa ƙara tarar da matsayinsu cikin sama ba . Aka jefar da babban maciji , wato tsohon macijin nan , shi wanda ana ce da shi Iblis da Shaiɗan , mai - ruɗin dukan duniya ; aka jefar da shi a duniya , aka jefar da mala’ikunsa kuma tare da shi . ” ​ — Ru’ya ta Yohanna 12 : ​ 7 - 9 . Waɗannan halittun mugaye ne sosai . Suna gaba da Jehobah kuma sun rinjayi yawancin mutane su yi tawaye da Jehobah . Shaiɗan da aljanunsa mugaye ne kuma ba su da tausayi . Alal misali , Shaiɗan ya kashe dabbobin Ayuba mutum mai aminci da kuma bayinsa . Za su yi mulki tare da Yesu bisa duniya kuma su sa kowa ya sami albarka . Mulkinka shi zo . Za su kuma mai da duniyar nan aljanna . Abubuwan da ke sa mutane baƙin ciki ba za su sake kasancewa ba . Za a tayar da su daga matattu kuma za su yi rayuwa a Aljanna a duniyar nan har abada . ​ — Luka 23 : 43 . Idan kana so Jehobah ya kāre ka , kana bukatar sanin abubuwan da ke faranta masa rai kuma ka yi su . Alal misali , Kiristocin da ke birnin Afisa a ƙarni na farko sun tattara dukan littattafan sihirinsu kuma sun ƙone su . Waɗannan wahayin sun tabbatar mana da cewa Jehobah Allah da Ɗansa , Yesu Kristi , har da mala’iku masu aminci da kuma mutanen da za su yi rayuwa a sama suna ƙaunarmu sosai . Zalbe Ka “ tambayi . . . tsuntsayen sararin sama za su koya maka . FIYE da shekaru 3,000 da suka shige , Ayuba ya gane cewa za mu iya koyan darussa da yawa daga tsuntsayen da Allah ya halitta . Littafi Mai Tsarki ya yi amfani da tsuntsaye don ya koya mana darussa masu kyau game da rayuwa da kuma dangantakarmu da Allah . Bari mu bincika kaɗan daga cikinsu . Tsattsewa Gaggafa ( Ayuba 39 : ​ 27 - 29 ) Idanun gaggafa suna ganin abubuwan da ke nesa , shi ya sa take iya ganin zomo da ke nisan kilomita ɗaya . Ƙananan kaji da ba su da wayo za su iya ɓoyewa a ƙarƙashin fukafukan uwarsu idan ana rana da kuma ruwan sama . Hakazalika , Yesu ya so ya kāre mazaunan Urushalima kuma ya ba su wurin fakewa . Daga baya , mafassarin wannan juyin Littafi Mai Tsarki mai suna Jacques Lefèvre d’Étaples ya ce wa amininsa : “ Abin mamaki ne sosai yadda Allah yake taimaka wa mutane da yawa su fahimci Kalmarsa . ” Yadda wannan mutumin ya bayyana Nassosi ya taimaka wa wasu mafassaran Littafi Mai Tsarki . ​ —⁠ Ka duba akwatin nan “ Yadda Fassarar Lefèvre Ta Shafi Martin Luther . ” Laƙabin Allah a littafin Zabura da ke cikin Fivefold Psalter , da aka wallafa a shekara ta 1513 Da yake an haifi Lefèvre cikin cocin Katolika , ya gaskata cewa za a iya yin gyare - gyare a cocin idan aka koya wa mutane da yawa Nassosi . Amma ta yaya mutane za su amfana daga Nassosi da yake yawanci a yaren Latin ne ? Yadda Lefèvre yake son Kalmar Allah ne ya sa ya tsai da shawarar fassara ta don mutane da yawa su karanta . Maza da mata sun yi farin cikin karanta kalaman Yesu a yarensu shi ya sa kofi 1,200 da aka soma bugawa suka ƙare a cikin ‘ yan watanni kawai . ( Markus 7 : 7 ; Kolosiyawa 2 :⁠ 8 ) Kuma ya yi imani cewa lokacin yaɗa bishara a “ dukan duniya ya yi don kada a sake ruɗan mutane da koyarwar ƙarya . ” Nan da nan suka ba da umurni cewa a fito da dukan fassarar Nassosin Helenanci da ya yi a fili kuma a ƙone su . Kuma sun yi da’awar cewa wasu littattafan da ya rubuta suna “ goyon bayan koyarwar Luther . ” Sa’ad da malaman addinai suka ce Lefèvre ya zo ya yi bayani , bai ce “ kome ba , ” sai ya gudu zuwa birnin Strasbourg . Ya yi imani cewa kowane Kirista yana da hakkin karanta Littafi Mai Tsarki da kansa . Martin Luther bai yi suna ba tukun sa’ad da ya bincika fassarar Lefèvre . Bernhard Merten ne ya ba da labarin Amma ba na iya yin haka domin ba ni da hannaye . Ni da mahaifiyata mun zauna tare da kakana a wani ƙaramin gari da ake kira Burg a Gabashin ƙasar Jamus . Ina jin daɗin ayyukan sosai . Ina farin ciki kuma ba na jin tsoro . A lokacin hutu kawai nake ganinsu . Ka taɓa yin tunanin yadda yake da wuya mutum ya riƙe cokali da yatsun kafa yana cin abinci ? Na soma shan taɓa sigari sa’ad da nake ɗan shekara 14 . Na shagala da ayyuka iri - iri . Na kuma shiga rukunin mawaƙa , na rubuta waƙoƙi kuma na soma wasanni na naƙasassu . Wannan ne lokaci na farko da na ji cewa Allah yana da suna . Da yake na riƙe imanina gam - gam , sai na yarda mu tattauna Littafi Mai Tsarki tare . Yayin da muke tattauna annabcin Littafi Mai Tsarki , sai na soma canja ra’ayina . Muna yin taro a ƙananan rukunoni a gidajen ‘ yan’uwa kuma ban san ‘ yan’uwa da yawa ba . Mun sami ‘ yancin bauta wa Jehobah a fili . Na cim ma maƙasudina kuma na yi farin ciki sosai . Ba na so in zama mai naƙasa . Alkawarin da Allah ya yi mana cewa zai “ sabonta dukan abu , ” har da hannuwana yana ƙarfafa ni . ( Zabura 28 :⁠ 7 ) Ina so in riƙe wannan gaskiyar hannu bibbiyu muddar raina . Na same ta duk da yake ba ni da hannuwa . “ Ubangiji yana kusa da dukan . . . waɗanda suke kira gareshi da gaskiya . ” ​ — Zabura 145 : 18 . ME KUMA ZA MU IYA KOYA DAGA LITTAFI MAI TSARKI ? ( Ishaya 1 : 15 ) Amma , za su iya ‘ daidaita al’amari ’ ta wajen canja salon rayuwarsu . ​ — Ishaya 1 : ​ 18 , Littafi Mai Tsarki . Mene ne ra’ayinka ? Tambayoyi Game da Ruhohin da Ke Sama 3 Lefèvre d’Étaples ​ —⁠ Ya So Mutane da Yawa Su San Kalmar Allah 10 3 Jehobah ‘ Yana Kula da Kai ’ A wannan talifofi guda biyu , za mu ga yadda Jehobah yake yi mana gyara kamar yadda maginin tukwane yake aikinsa kuma za mu koyi abubuwan da ya kamata mu yi don mu zama kamar yumɓu mai laushi sa’ad da yake yi mana gyara . 18 Jehobah “ Allahnmu Ubangiji Ɗaya Ne ” Da yake muna zama tare da mutane da suka fito daga ƙabilu da al’adu dabam - dabam , wajibi ne mu fahimci abubuwan da Jehobah yake bukata mu yi don mu ci gaba da bauta masa a matsayin “ Allahnmu . ” Abokai da suke bi da juna cikin alheri da karimci sukan so juna sosai . Hakazalika , Jehobah yana nuna alheri da karimci ga ’ yan Adam kullum . 14 : 17 ) Hakika , Jehobah yana sa ƙasa ta ba da amfani don mu sami isashen abinci . ( Zab . 37 : 25 ) Hakan ya nuna cewa Jehobah yana ƙaunarmu , ko ba haka ba ? Za mu sami amsar idan muka yi la’akari da addu’ar da Yesu ya yi kafin ya zaɓi manzanninsa . 6 : 12 ) Wataƙila sa’ad da Yesu yake addu’a , ya ambaci sunaye da halaye da kuma kasawar almajiransa da yawa kuma ya roƙi Ubansa ya taimake shi sa’ad da yake zaɓan su . Amma ba haka Jehobah yake ba . 3 : 16 ) Wannan hadayar da Allah ya tanadar ta cim ma abubuwa da yawa . Ta hadayar Kristi , Allah yana gafarta wa waɗanda yake ƙauna . Kalmarsa ta ce : Ko da bawan Allah “ ya fāɗi , ba za ya yi warwas ba , gama Ubangiji yana riƙe da shi a hannunsa . ” ( Zab . 37 : 24 ) Jehobah yana taimakon bayinsa a hanyoyi da yawa . Bayan haka , sai ta nuna wa waɗanda suke wurin littattafan . yadda Allah yake mulmula waɗanda suke masa biyayya ? Duk da haka , babu maginin ɗan Adam da ya iya ƙera abubuwa kamar Jehobah , don a kwana ta shida ta halitta , Allah “ ya sifanta mutum daga turɓayar ƙasa ” kuma ya zama kamiltacce wanda zai iya kasancewa da halayen Mahaliccinsa . ( Far . 2 : 7 ) Ƙari ga haka , an kira wannan kamiltaccen mutum , wato Adamu , da aka halitta da turɓayar ƙasa ‘ ɗan Allah . ’ — Luk . 3 : 38 . 2 , 3 . Ta yaya za mu iya bin misalin Isra’ilawa da suka tuba ? Duk da haka , tun daga lokacin Habila , ’ yan Adam da dama sun goyi bayan sarautar Allah . ( Ibran . A yau , duk waɗanda suke bauta wa Jehobah cikin ruhu da gaskiya suna ƙoƙari su zama masu tawali’u da kuma masu biyayya . Don mu sami amsar waɗannan tambayoyin , za mu tattauna abubuwa uku da Jehobah yake yi don ya mulmula mu kamar maginin tukwane : Yadda yake zaɓan waɗanda yake mulmulawa da abin da ya sa yake mulmula su da kuma yadda yake yin hakan . Jehobah ba ya mai da hankali ga siffar ’ yan Adam sa’ad da yake lura da ayyukansu , amma yana duban zuciyarsu . Allah ya nuna hakan a lokacin da ya kafa ikilisiyar Kirista . Ya ba mutane da yawa damar kusantar sa da kuma Ɗansa , duk da cewa ’ yan Adam ba sa ɗaukan waɗannan mutanen da daraja . ( Yoh . 6 : 9 - 11 ) Suna barin Jehobah ya mulmula su yayin da suke nazarin Littafi Mai Tsarki kuma suna ƙarfafa bangaskiyarsu a gare shi . 5 , 6 . Ya ce : “ Sa’ad da Shaidun Jehobah suka zo gidanmu , nakan rufe ƙofa kuma na yi banza da su . Amincewa da Jehobah a matsayin mai mulmula mu kamar maginin tukwane zai shafi yadda muke bi da ’ yan’uwanmu . 4 : 8 , 11 - 13 . Hakika , don Jehobah yana ƙaunar mu , yana mulmula mu cikin haƙuri . 8 , 9 . Muna da kwanciyar hankali duk da cewa muna cikin wannan muguwar duniya . Ban da haka , a irin wannan yanayi ne za a iya nuna ƙauna ta gaskiya ga waɗanda suka tashi a iyalan da babu zaman lafiya . 13 : 35 ) Ƙari ga haka , mun koyi cewa mu riƙa ƙaunar mutane , domin mun san Jehobah kuma yanzu muna shaida ƙaunarsa a gare mu . — Yaƙ . 4 : 8 . A sabuwar duniya za mu mori yanayin salama fiye da yadda muke mora a yanzu . 3 : 11 , 12 . 22 : 24 - 27 ) Bayan an ta da Yesu daga mutuwa kuma aka sauko wa manzannin ruhu mai tsarki , sun mai da hankali ga aikin da aka ba su , ba neman matsayi ba . — A . Dauda ya ce : “ Sa’anda ina tuna da kai a kan shimfiɗata , Ina tunaninka cikin tsaro na dare . ” Ta yaya Jehobah yake amfani da ruhu mai tsarki da kuma ikilisiyar Kirista don ya mulmula mu ? Jehobah zai ji addu’ar da muka yi da zuciya ɗaya . — Zab . 10 : 17 . ( Gal . 6 : 1 ) Maimakon haka , suna roƙon Allah ya ba su basira da kuma hikima . Idan muka fahimci yadda Jehobah yake mulmula mu , hakan zai taimaka mana mu kasance da dangantaka mai kyau da ’ yan’uwa a ikilisiya da kuma mutanen da suke yankinmu har da ɗalibanmu na Littafi Mai Tsarki . A lokacin da aka rubuta Littafi Mai Tsarki , maginin tukwane ba ya ɗiban yumɓu haka kawai kuma ya soma mulmula shi nan da nan . Amma yana somawa ne ta wajen cire duwatsun da suke ciki da kuma wasu abubuwan da ba a bukata a ciki . Hakazalika , Allah yana shirya zuciyar mutane don ya mulmula su . ’ Yar’uwar ta ce : “ Da shigewar lokaci , Tessie ta yi baftisma kuma daga baya ta yi hidimar majagaba na kullum , ko da yake tana da ƙananan yara . ” Har wa yau akwai wasu tukwane da ake mulmulawa da hannu kuma suna da kyan gaske . WAƘOƘI : 60 , 22 SA’AD DA Isra’ilawa suka je zaman bauta a birnin Babila na dā , sun ga cewa mutanen suna bauta wa gumaka da kuma aljanu . 10 : 11 , 19 . Kiristoci na gaskiya a yau , suna ɗaukan Jehobah a matsayin Mamallakin Dukan Halitta , wanda yake da ikon mulmula mutane da kuma al’ummai . Ka ba da misali . Allah ya hukunta shi kuma ya zama kuturu har mutuwarsa . — Mis . Idan haka ne , yaya ka bi da batun ? Amma idan muka soma kushe mutane ko kuma muka soma ba da hujjoji don abubuwa marasa kyau da muke yi maimakon mu roƙi Jehobah ya yafe mana zunubanmu kuma ya taimaka mana , hakan zai sa zuciyarmu ta taurara kuma mu ƙi bin shawarwari . Isra’ilawa sun nuna rashin bangaskiya bayan Jehobah ya cece su daga ƙasar Masar . Wannan misali ya nuna mana yadda rashin bangaskiya zai iya taurara zuciyarmu . Jehobah ya yi fushi kuma ya ce : “ Har yaushe mutanen nan za su rena ni . ” Saboda haka , muna bukata mu bincika bangaskiyarmu . Ka tambaye kanka : ‘ Shin maƙasudaina da kuma shawarwarina suna nuna cewa na gaskata da abin da Yesu ya ce ? Me zan yi idan ana bukatar in ƙara ba da lokaci a wurin aiki ? Me ya sa muke bukata mu ci gaba da “ gwada ” bangaskiyarmu , kuma ta yaya za mu yi hakan ? 13 : 5 ) Idan ka ga cewa kana bukata ka yi gyara , ka riƙa yin amfani da Kalmar Allah don ka daidaita ra’ayinka . Allah ya yi mana tanadin Kalmarsa da taron ikilisiya da kuma wa’azin bishara don mu ci gaba da zama kamar yumɓu mai laushi . 11 , 12 . Waɗanne halaye ne wa’azin bishara yake taimaka mana mu kasance da su , kuma ta yaya muke amfana daga hakan ? Ban da haka , yayin da muke nuna halaye irin na Kristi , za mu sa mutane su daraja wa’azin da muke yi kuma hakan zai shafi halayensu . Shin wannan matan za ta rubuta hakan da a ce ’ yan’uwan nan sun nuna cewa sun yi fushi ? Yawancin yara suna da tawali’u kuma suna son koyan abubuwa . ( Mat . 18 : 1 - 4 ) Hakazalika , iyaye masu basira suna iya ƙoƙarinsu don su koya wa yaransu gaskiyar da ke cikin Littafi Mai Tsarki kuma suna son yaransu so koyarwar da dukan zukatansu . ( 2 Tim . Iyayen sun ce : “ Mun yanke shawara cewa za mu bi umurnin da Littafi Mai Tsarki ya bayar , tun da mun san cewa yin abubuwan da Allah yake so zai kawo sakamako mai kyau . Saboda haka , abubuwan da yake haɗa mu da ɗanmu , shi ne al’amura da suka shafi iyali kawai . ” Ya daɗa cewa : “ Idan yanayinka ya sa ka nemi taimako da kuma gafara daga wurin Jehobah , hakan zai sa ka san cewa kana bukata ka dogara gare shi . ” Me ya sa wannan ƙarin hasken ya dace ? Ƙari ga haka , ya ga wani mutum tare da su , ‘ mai - yafe da lilin ’ da kuma ‘ ƙaho na ajiyar tawada . ’ Aikinsu kawai shi ne su yi wa mutane wa’azin bishara kuma su gargaɗe su game da abin da zai faru a nan gaba . Ƙari ga haka , suna bukata su keɓe kansu ga Jehobah kuma su goyi bayan ’ yan’uwan Kristi . ( Mat . 7 : 1 , 3 . ‘ Ku ji fa , ya Isra’ila : Ubangiji Allahnmu Ubangiji ɗaya ne . ’ — K . SHA . MABIYAN addinin Yahudawa sun yi shekaru da yawa suna ƙaulin kalmomin da ke Kubawar Shari’a 6 : 4 sa’ad da suke wani addu’a ta musamman da suke kira Shema . ( Karanta . ) Hakika , sun sani . Jehobah ne ya halicci sama da ƙasa , shi ne mai mulkin duniya da sararin sama . Babu wani Allah na gaskiya sai shi kuma babu wani Allah kamar sa . ( 2 Sam . Alal misali , Masarawa suna bauta wa allan rana da ake kira Ra , da kuma allahiyar sama da ake kira Nut , da allan duniya mai suna Geb , da allan kogin Nilu da ake kira Hapi da kuma dabbobi da dama . Sun gaskata cewa shi ne ya samar da rai kuma shi ne allan sama da ruwan sama da kuma guguwa . 6 , 7 . Bayan shekara 430 , Jehobah bai fasa cika alkawarin da ya yi ba . — Far . Hakika , Musa ya tuna wa mutanen cewa Jehobah ba zai daina ƙaunar su ba kuma zai ci gaba da kula da su . Tun da haka ne , ya dace su bauta masa shi kaɗai kuma su ƙaunace shi da dukan zuciyarsu da dukan ransu da kuma dukan ƙarfinsu . 6 : 6 - 9 . Bari mu koyi yadda za mu nuna ta ayyukanmu cewa mun fahimci cewa Jehobah “ Allahnmu Ubangiji ɗaya ne . ” ( b ) Ta yaya wasu matasa Ibraniyawa suka suna cewa Jehobah Allahn da ya cancanci a bauta masa shi kaɗai ne ? 1 : 1 – 3 : 30 . Mene ne ya kamata mu guje wa idan muna so mu bauta wa Jehobah shi kaɗai ? Har ila shi “ Ubangiji ɗaya ne . ” A littafin Kolosiyawa 3 : 5 ( karanta ) , an ba wa Kiristoci gargaɗi game da abubuwan da za su iya hana su bauta wa Jehobah shi kaɗai . Wane gargaɗi ne manzo Bulus ya bayar ? Manzo Yohanna ya ba da irin wannan gargaɗin sa’ad da ya ce duk wanda yake ƙaunar abubuwan duniya , wato “ kwaɗayin jiki , da sha’awar idanu , da darajar rai ta wofi , ” hakan ya nuna cewa “ ƙaunar Uba ba ta cikinsa ba . ” Annabi Ishaya ya ambata cewa “ a cikin kwanaki na ƙarshe , ” mutane daga dukan al’ummai za su soma bauta ta gaskiya . 2 : 2 , 3 ) Abin farin ciki ne cewa wannan annabcin yana cika a yau kuma muna shaida hakan ! Shin kana barin waɗannan abubuwan su shafi yadda kake sha’ani da su ? 18 , 19 . ( a ) Wace shawara ce aka ambata a Afisa 4 : 1 - 3 ? Da yake Afisa birni ne mai arziki kuma mutanen sun fito daga wurare dabam - dabam , manzo Bulus ya ba wa Kiristoci da ke wurin wata shawara da za ta iya taimaka mana a yau . Ka lura cewa Bulus ya ambaci wasu halaye kamar tawali’u da ladabi da haƙuri da kuma ƙauna . Ya kamata kowannenmu ya ci gaba da yin iya ƙoƙarinsa don ya sa ikilisiya ta ci gaba da kasancewa da haɗin kai . Mene ne za mu iya yi ? © 2016 Watch Tower Bible and Tract Society of Pennsylvania ADADIN MAHALARTAN TARON TUNA DA MUTUWAR YESU ( 2015 ) Sashe ce ta aikin ilimantarwa na Littafi Mai Tsarki a dukan duniya wadda ake tallafa wa da gudummawar da aka ba da da son rai . Don ba da gudummawa , ka shiga jw.org . Mene ne za mu iya yi game da laifuffukanmu da kuma na wasu ? Ta yaya Littafi Mai Tsarki ya annabta cewa bayin Jehobah za su ƙaru ? Abin mamaki shi ne , mutanen Allah sun ci gaba da ƙaruwa duk da cewa suna da maƙiyi da yake da ƙarfi sosai , wato Shaiɗan kuma Littafi Mai Tsarki ya ce shi ne “ allah na wannan zamani . ” ( 2 Kor . ( Karanta Romawa 5 : 12 , 19 . ) Bari mu koyi darasi daga abin da Littafi Mai Tsarki ya bayyana game da hakan . Littafi Mai Tsarki ya ce : “ ’ Ya’yan Eli ’ yan Belial ne : ba su san Ubangiji ba . ” Da a ce kana nan a zamanin Eli kuma ka ga yadda ya ƙi horar da ’ ya’yansa saboda zunubin da suka yi , mene ne za ka yi ? Shin za ka bar al’amarin ya shafe ka har ya sa ka daina bauta wa Jehobah ? Ta yaya Dauda ya yi zunubi mai tsanani , kuma wane mataki ne Allah ya ɗauka game da hakan ? Shin abin da Dauda ya yi zai sa ka sanyin gwiwa ko hana ka bauta wa Jehobah ne ? ( a ) Ta yaya manzo Bitrus ya kasa cika alkawarin da ya yi ? Wani misali da Littafi Mai Tsarki ya bayar kuma shi ne na manzo Bitrus . Alal misali , a lokacin da aka kama Yesu , manzanninsa sun gudu sun bar shi . Ƙari ga haka , Bitrus ya musunci sanin Yesu . Ban da waɗannan , da akwai wasu misalai da yawa game da bayin Jehobah da suka yi abubuwan da ya ɓata wa wasu rai . Daga baya Yahuda ya ci amanarsa , amma Yesu bai bar wannan zunubin ko kuma abin da Bitrus ya yi ya ɓata dangantakarsa da Ubansa Jehobah ba . ( Luk . Mene ne Littafi Mai Tsarki ya annabta game da bayin Jehobah a kwanaki na ƙarshe ? Yesu bai daina kasancewa da aminci ga Jehobah da kuma mutanensa ba . Muna bukatar mu kasance da aminci ga Jehobah da kuma yadda yake tsara abubuwa . Mafi muhimmanci , kada mu bar kurakuran wasu su sa mu daina bauta wa Jehobah . Idan muka bar hakan ya faru , za mu rasa gatan yin nufin Allah , ƙari ga haka , ba za mu kasance da begen yin rayuwa a sabuwar duniya ba . 3 : 13 ) Kada ka yarda kurakuran da wasu suka yi su hana ka jin daɗin waɗannan abubuwan da Allah ya yi alkawarin su . Ka tuna cewa sa’ad da Bitrus ya yi tambaya ko ya kamata mu gafarta “ har so bakwai , ” Yesu ya amsa : “ Ban ce maka , har so bakwai ba ; amma , har bakwai bakwai so saba’in . ” Wane misali mai kyau ne Yusufu ya kafa ? Sa’ad da aka soma ƙarancin abinci a Kan’ana , ’ yan’uwan Yusufu suka zo sayan abinci a ƙasar Masar amma ba su gane shi ba . A’a . Maimakon haka , ya gwada ’ yan’uwansa don ya ga ko sun canja halinsu . Sa’ad da Yusufu ya ga cewa ’ yan’uwansa sun canja da gaske , sai ya bayyana musu kansa . Idan muka lura cewa mun ɓata wa wani rai , Littafi Mai Tsarki ya gargaɗe mu mu je mu sami mutumin don mu sasanta batun . Idan muna gafarta wa mutane laifofinsu , Jehobah zai gafarta mana . Sai ta gaya wa mijinta wanda shi ma bai yi baftisma ba . A wannan lokacin , ma’auratan suna bukatar kuɗi sosai kuma ana bin su bashi . Duk da haka , sun yanke shawara su kai kuɗin wa mutumin da sunansa yake cikin fasfo ɗin . Amsoshin waɗannan tambayoyin ba su da wuya . Ta fi lu’u lu’ai tamani : Cikin iyakar abin da za ka yi marmarinsu , babu abin da za a gama shi da ita . ” ( Tit . 1 : 2 ) Kuma ya hure manzo Bulus ya rubuta wasiƙa zuwa ga Kiristoci Ibraniyawa a ƙarni na farko , ya ce : “ Ku yi mana addu’a , gama mun tabbata muna da lamiri mai kyau , muna kuwa so mu tafiyar da al’amuranmu da halin kirki . ” — Ibran . Shin za mu faɗi gaskiya a yanayin da yin ƙarya ko ƙin faɗin gaskiya zai sa mu sami abin duniya ? Wannan ra’ayin ya zama gama gari , kuma mutane da yawa suna ganin cewa ba zai yiwu ba mutum ya kasance mai gaskiya . Misalin Gagik ya nuna cewa mutum zai iya kasancewa mai gaskiya . 8 : 21 . Na kafa wa ’ ya’yana maza biyu misali mai kyau , kuma na samu gata a cikin ikilisiya . 13 : 5 , LMT ) Jehobah ya sha nuna cewa zai iya taimaka wa matalauta da suke gaskiya a kowane lokaci , kuma zai ci gaba da taimaka musu . Idan muna kwatanta gaskiya , za mu kasance da lamiri mai kyau kuma za mu iya yin wa’azin bishara da ƙarfin zuciya Shi ya sa masu tonon ƙasa ba su sami raguwar abinci sosai ba a biranen Falasɗinu da aka ci da yaƙi ba . Bai kamata Kiristoci su riƙa girmama shafaffu ainun ba . Ba sa yin ƙarya da maƙirci don su ɓata sunan wasu , kuma ba sa yin zamba ko kuwa sata . — wp16.2 , shafi na 10 . ( Mat . 24 : 42 ) Don kada hankalinmu ya rabu , muna bukatar mu guje wa abubuwa marar kyau da za su iya raba hankalinmu kamar yadda Yesu ya ce . Aaron da Stephanie A gaskiya , zan iya yin hidima ga Jehobah fiye da yadda nake yi a yanzu . ’ Wannan tunanin da ta yi ya motsa ta ta ƙaura zuwa Gana don ta daɗa ƙwazo a hidimarta . A shekara ta 2005 , sun taimaka da aikin agaji bayan an yi wata mahaukaciyar guguwar ruwa da iska , wato Hurricane Katrina . Sun taimaka sa’ad da ake gina ofishin Shaidun Jehobah a tsibiran Micronesia . Hans ya ce : “ Mun yi addu’a ga Jehobah ya ja - gorance mu don mu je duk inda yake so . Hans da matarsa sun aika wasiƙu zuwa ofisoshin Shaidun Jehobah guda huɗu . Saboda haka , sun ɗauki matakai da za su sa su cim ma maƙasudinsu . Hakan ya taimaka min in ci gaba da hidimata a nan . Ta ce : “ Nakan je wajen abokiyata a duk lokacin da na kasa fahimtar dalilin da ya sa mutane suke yin wasu abubuwa . George da Adria sun ce sa’ad da suka ƙaura zuwa Gana , sai suka ji kamar sun koma yin rayuwa irin ta mutanen dā . Ta daɗa cewa : “ Da yake ina nesa da iyalina , ina addu’a ga Jehobah ya taimake ni . Hakan ya sa na kasance da dangantaka ta kud ta kud da Jehobah fiye da dā . Ƙari ga haka , na shaida haɗin kai da ke tsakanin mutanen Jehobah . Christine da Gideon Abin ban al’ajabi , domin bukatar da ake da ita na masu wa’azi , hakan ya sa ɗaliban Littafi Mai Tsarki sun zama masu koyar da Littafi Mai Tsarki ! Amy ta bayyana yadda ta fahimci cewa ana bukatar masu wa’azi sosai . Ta ce : “ Jim kaɗan bayan mun isa Gana , mun nemi kurame yayin da muke wa’azi a wani ƙaramin ƙauye . Mun sami kurame guda takwas a wannan ƙauyen ! ” Suna taimaka wa wata ikilisiyar yaren kurame . Ƙari ga haka , da akwai kurame masu shela fiye da 300 da kuma wasu da suke son saƙonmu a ƙasar . Sun yi farin ciki sosai sa’ad da aka gayyace su zuwa aji na 126 na Makarantar Littafi Mai Tsarki na Gilead . 110 : 3 ; Mis . 27 : 11 . Alal misali , ka duba talifofin nan “ Za Ka Iya Yin Hidima a Inda Ake Bukatar Masu Shelar Mulki ? ” da kuma “ Za Ka Iya Ƙetaro Zuwa Makidoniya ? ” da ke cikin Hasumiyar Tsaro na 15 ga Afrilu da kuma na 15 ga Disamba , 2009 . WAƘOƘI : 95 , 13 Wace albarka ce za mu samu saboda alherin Jehobah ? Da yake mai gonar yana bukatar ƙarin ma’aikata , sai ya koma kasuwa kuma ya ci gaba da neman ma’aikata har kusan yamma . Ya gaya wa duk ma’aikacin da ya samu cewa zai biya shi hakkinsa . Sa’ad da waɗanda suka soma aikin tun da safe suka ga haka , sai suka soma gunaguni . Shin ba ni da izinin biyan ma’aikatana abin da na ga dama ? Ko kuna kishi ne don karimci da na nuna ? ’ — Mat . Shi ya sa Sarki Sulemanu ya ce : “ Babu wani mai - adalci ko ɗaya cikin duniya , wanda yana aika nagarta , ba tare da zunubi ba . ” Amma Jehobah ya nuna ƙaunarsa ga ’ yan Adam masu zunubi a wata hanya mai ban al’ajabi . 2 : 9 ) Saboda haka , “ kyautar Allah rai na har abada ce cikin Kristi Yesu Ubangijinmu . ” — Rom . 6 : 23b . ( Rom . 5 : 12 , 14 , 17 ) Abin farin ciki shi ne , muna da zaɓi . Idan muka yi imani da fansar Kristi , hakan zai sa alherin Allah ya mallake mu . Ta yaya ? Manzo Bulus ya yi wa Kiristoci gargaɗi cewa : “ Zunubi ba za ya sami mulki bisa kanku ba : gama ba ƙarƙashin shari’a kuke ba , amma ƙarƙashin alheri . ” Bulus ya bayyana cewa : “ Alherin Allah . . . yana koya mana , da nufin mu rayu da hankali da adalci da ibada cikin wannan zamani na yanzu , yayin da muna ƙin rashin ibada da sha’awoyi na duniya . ” — Tit . 2 : 11 , 12 . ( Ka duba hoton da ke shafi na 21 . ) 1 : 6 ) Kuma zai ci gaba da tanadar mana da daidai abin da muke bukata don mu jimre da gwajin . 1 : 13 , 14 ) Allah ya gafarta mana zunubanmu kuma hakan ya ba mu damar morar abubuwa da yawa . 5 : 10 ) Wannan sulhu da Allah ya yi da mu ya sa mun sami salama da kuma dagantaka mai kyau da shi . Za mu iya kasancewa da adalci a gaban Allah . ( Karanta Daniyel 12 : 3 . ) Za mu iya kusantar Allah ta wurin addu’a . Jehobah cikin alherinsa ya ba mu gatan yin addu’a . Ta yaya Allah yake ‘ taimakon mu a kan kari ’ saboda alherinsa ? Za mu iya samun taimako a lokacin da ya dace . Bulus ya ƙarfafa mu mu yi addu’a da gaba gaɗi “ domin a yi mana jinƙai , a kuma yi mana alherin da zai taimake mu a kan kari . ” A yawancin lokaci , Jehobah yana jin addu’o’inmu duk da cewa mu ajizai ne , kuma yana amsa addu’o’inmu ta hanyar ’ yan’uwanmu Kiristoci . Ƙari ga haka , sun yi ƙoƙarin rinjayar wasu ’ yan’uwa su bi halayensu . A yau , duk wanda ya yi hakan “ ya rena ruhu na alheri . ” — Ibran . Ta hanyar ruhu mai tsarki , Bitrus ya ce : “ Ku fa , ƙaunatattu , domin kun rigaya kun sani , ku yi hankali kada ya zama a janye ku bisa ga kuskure na masu - mugunta , har ku fāɗi daga cikin tsayawarku . Bulus ya ce : “ Da yake fa muna da bayebaye dabam dabam , gwargwadon alherin da aka ba mu , . . . ko hidima , mu yi tattalin hidimarmu ; wanda yake koyarwa , shi maida hankali ga koyarwarsa , wanda yake gargaɗi , ga gargaɗinsa . . . wanda ya nuna jinƙai , sai da fara’a . ” ( Rom . 1 , 2 . Ta yaya manzo Bulus ya nuna cewa yana godiya don alherin da Allah ya nuna masa ? Wane aiki na musamman ne aka ce Bulus ya yi ? A wannan kwanaki na ƙarshe , an gaya wa mutanen Jehobah su yi ‘ bishara ta mulki . . . cikin iyakar duniya domin shaida ga dukan al’ummai . ’ ( Mat . ( Afis . 1 : 3 ) Shin kowannen mu yana yin koyi da Bulus wajen yin bishara da ƙwazo don ya gode wa Jehobah domin alherinsa ? — Karanta Romawa 1 : 14 - 16 . 6 , 7 . Muna samun kwanciyar hankali sa’ad da muka koyi cewa idan muka ba da gaskiya ga hadayar Yesu , za a gafarta mana zunubanmu kuma za mu kasance da lamiri mai kyau ! ( Ibran . 5 : 18 - 20 . ( b ) Wane aiki mai ban al’ajabi ne shafaffu za su yi wa ’ yan Adam ? 22 : 28 - 30 ; Filib . 3 : 20 , 21 ; 1 Yoh . 3 : 2 ) Jehobah zai nuna musu “ mafificiyar wadatar alherinsa . ” Za su kasance cikin “ sabuwar Urushalima , ” wato amaryar Kristi . ( R . Yoh . Kuma za a ta da “ waɗansu tumaki ” masu aminci da suka mutu a wannan kwanaki na ƙarshe don su ci gaba da bauta wa Jehobah . Yohanna ya ce : “ Na ga matattu kuma , ƙanana da manya , suna tsaye a gaban kursiyin ; aka buɗe littattafai : aka buɗe wani littafi kuma , littafin rai ke nan : aka yi ma matattu shari’a kuma bisa ga abin da aka rubuta cikin littattafai , gwargwadon ayyukansu . ( Mar . 13 : 10 ) Babu shakka , wa’azin da muke yi yana nuna alherin Jehobah . Sa’ad da muke wa mutane wa’azi , za mu iya bayyana musu cewa dukan ’ yan Adam za su amfana sosai daga hadayar fansar Yesu Kristi sa’ad da zai soma sarauta , kuma a hankali za su zama kamiltattu . Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Ana bege halitta da kanta kuma za ta tsira daga bautar ɓacewa zuwa cikin ’ yancin darajar ’ ya’yan Allah . ” Hakika , muna ɗaukaka alherin Jehobah sa’ad da muke wa mutane wa’azi da ƙwazo ! MASU SHELA ADADIN MAHALARTAN TARON TUNA DA MUTUWAR YESU ( 2015 ) WAƘOƘI : 40 , 98 Me ya sa ya kamata mu guji son abin duniya ? Me ya sa ka kasance da tabbaci cewa Jehobah zai biya bukatunka kullum ? Mene ne bambancin bukatunmu da abin da muke so ? Amma abubuwan da ’ yan Adam suke so ba su da iyaka . Waɗanne abubuwa ne mutane suke so ? Mene ne son abin duniya ? Ta yaya Shaiɗan yake sa mu yi “ sha’awar ” abubuwan da muke gani ? Za su iya zama tarko ko kuma su raba hankalinmu daga abubuwan da suka shafi bautar mu ga Jehobah , kamar nazarin Littafi Mai Tsarki da shirya da kuma halartan taro ko kuma fita wa’azi a kai a kai . Sa’ad da aka shuka saƙon Mulki a ‘ wurin ƙayayuwa . . . sha’awar abubuwa masu - shigowa , su kan shaƙe magana , ta zama marar - amfani . ’ — Mar . 4 : 14 , 18 , 19 . 24 : 21 , 22 ; Luk . Mene ne za mu tattauna , kuma me ya sa ? Karanta Matta 6 : 25 . Duk da haka , Yesu ya san cewa ‘ rai ya fi gaban abinci , jiki kuma ya fi tufafi . ’ A huɗubarsa ta farko a kan dutse , Yesu ya gaya wa masu sauraronsa su roƙi Ubansu na sama ya biya bukatunsu , ya ce su yi addu’a cewa : “ Ka ba mu yau abincin yini . ” ( Mat . ( Zab . Yesu ya tambayi masu sauraronsa : “ Ku ba ku fi [ tsuntsaye na sama ] daraja dayawa ba ? ” Yesu ya ce mu lura da halittun Jehobah . Babu shakka zai kula da mu ! Shin muna da bangaskiya cewa Jehobah zai biya bukatunmu kuma zai yi hakan ? Ya kamata “ ibada ” ta sa mu gamsu da “ abinci da sutura ” da muke da su . — 1 Tim . 6 : 6 - 8 . Idan muka yi hakan , kamar yadda Yesu ya ce , ‘ waɗannan abubuwa duka fa za a ƙara mana su . ’ Idan mutum yana yawan damuwa game da abin da zai faru a nan gaba , zai soma dogara ga kansa maimakon Allah , kuma hakan zai iya shafan dangantakarsa da Jehobah sosai . — Mis . Shin za ka iya sauƙaƙa rayuwarka don ka ƙara biɗan al’amura na Mulkin Allah ? Ya dace da Yesu ya ce mu biɗi Mulkin Allah ba abin duniya ba . Sauƙaƙa rayuwarmu yanzu zai taimaka mana mu sami “ rai wanda yake hakikanin rai . ” — 1 Tim . Ka daina sayan abubuwan da ba su da muhimmanci Ka tsai da shawara a kan abin da za ka saya a kowane mako ko wata da kuma yawan kuɗi da za ka kashe * Ka kawar da abubuwan da ba ka amfani da su ( Ka duba hoton da ke shafin nan . ) ( Mat . 24 : 3 ; karanta Markus 13 : 32 - 37 . ) A matsayinmu na Shaidun Jehobah , muna ɗaukan wannan gargaɗin Yesu da muhimmanci . Ƙari ga haka , mun san cewa mutanen Allah a ko’ina suna wa’azin bishara . Amma , kome ƙoƙarin da muka yi , ba za mu san ainihin lokacin da za a fara ƙunci mai girma ba . Ta yaya muka sani ? Annabce - annabcen da Jehobah ya yi suna cika a kan lokaci . Hakan ya faru ne a ranar 14 ga Nisan a shekara ta 1513 kafin haihuwar Yesu . ( Josh . ( b ) Ka ba da misalin abin da zai iya faruwa idan masu tsaro suka yi barci a bakin aiki . 10 , 11 . ( a ) Mene ne za mu mai da hankali a kai kuma me ya sa ? Idan ba mu kasance a faɗake a wannan lokacin ba , hakan zai kasance da haɗari sosai ! Bari mu tattauna wasu abubuwa guda uku da za su iya hana mu kasancewa a faɗake , idan ba mu mai da hankali ba . Mene ne ka lura da shi sa’ad da kake magana da mutane ? Ta yaya tasirin wannan duniyar yake shafan ra’ayin mutane a yau , kuma ta yaya za mu guji hakan ? 13 : 11 - 14 . Da yake mu ajizai ne , hakan zai iya hana mu kasancewa a faɗake . Ka yi la’akari da abin da ya faru a dare na ƙarshe kafin a kashe Yesu . Abin da ya kamata almajiransa su yi ke nan . — Mar . 14 : 32 - 41 . Bisa ga littafin Luka 21 : 36 , ta yaya Yesu ya umurce mu mu ci gaba da ‘ yin tsaro ’ ? Tun da Yesu ya ce ƙarshe zai zo a “ sa’ar da ba [ mu ] sa tsammani ba , ” yanzu ba lokaci ba ne da za mu yi sanyin gwiwa a bautarmu ga Jehobah , kuma ba lokacin biɗan abin duniya da sha’awoyin jiki ba ne . ( Mat . 24 : 44 ) Ta hanyar Littafi Mai Tsarki , Allah da Yesu sun bayyana abin da za su yi mana a nan gaba da kuma yadda za mu kasance a faɗake . Wajibi ne mu tuna cewa muna gab da ƙarshen duniya kuma mu kasance a shirye don abubuwan da za su faru . ( R . Yoh . Sa’ad da ka soma tafiya da sauri , sai shi ma ya soma bin ka da sauri . Alal misali , shin kana fama da wani hali marar kyau da za ka so ka daina ? Kana fama da rashin aiki duk da ƙoƙarin da kake yi wajen neman aiki ? Ko kuma wani abu dabam yana sa ka baƙin ciki ? Ƙari ga haka , a aya ta 10 da ta 13 , Jehobah ya yi wa duk wanda yake bauta masa wannan gayyatar : ‘ Kada ka ji tsoro ; gama ina tare da kai : kada ka yi fargaba ; gama ni ne Allahnka : ni ƙarfafa ka : na taimake ka . . . . 3 : 23 . Na zo ne don dattawa suna son in zo nan . Takuya ya ce : “ Ni ne mai zunubi , amma Jehobah ya yi amfani da dattawa don ya taimaka min . ” Rashin aiki yana sa mutane da yawa alhini . Wasu sun rasa aikinsu kuma sun kasa samun wani aiki . Shin yaya za ka ji idan aka ƙi ba ka aiki a duk inda ka je neman aiki ? Amma ba ta sami aikin wucin gadi da take so ba . Da shigewar lokaci , za su saba da cin “ abinci na ganye ” maimakon cin naman ‘ sa ’ mai kitse , kuma hakan zai iya inganta lafiyarsu . ( Mis . 15 : 17 ) Idan ka mai da hankali ga faranta wa Jehobah rai , ka tabbata cewa zai biya bukatunka a lokacin da ka tsufa . Amma ta yaya ya yi hakan ? Jehobah ya yi amfani da wasu ma’aurata , wato Tony da matarsa Wendy , da ke cikin ikilisiyar . Yadda waɗannan ma’aurata suka ba da kansu don bauta wa Jehobah ne ya motsa Tony da Wendy su taimaka musu , kuma sun yi shekara 15 suna taimaka wa José da Rose . An canja wasu sunaye . Lis . 1 : 32 , 33 ) Yusufu ya sami albarka ta musamman daga wurin mahaifinsa Yaƙubu . Wataƙila , mutanen da suka rage daga al’umma goma na Isra’ila ne suka kai bauta a Babila . Sarakunan ƙabilu biyu na kudancin Yahuda sun fito ne daga al’ummar Yahuda , kuma firistoci suna zama ne a Yahudiya domin suna hidima a haikalin da ke Urushalima . A yaushe ne wannan annabcin ya cika ? Annabcin ya cika a shekara ta 537 kafin haihuwar Yesu , sa’ad da waɗanda suke wakiltan ƙabilu biyu na Yahuda da al’umma goma na Isra’ila suka koma Urushalima don su sake gina haikalin . 31 : 1 , 6 , 31 . Da farko , wannan annabcin ya soma cika ne a shekara ta 1919 , sa’ad da Allah ya ’ yanta mutanensa daga addinin ƙarya , kuma suka sake kafa bauta ta gaskiya kuma suka sake kasancewa da haɗin kai . 8 : 23 ) Waɗannan suna kama da sandar Yusufu kuma ba su da begen yin sarauta da Kristi a sama . ( Yoh . 10 : 16 ) Kamar yadda Yesu ya ambata , dukan mutanen Allah suna da haɗin kai duk da cewa suna da bege dabam - dabam ! Yesu ya yi wa almajiransa kwatanci da yawa sa’ad da yake yi musu bayani game da kwanaki na ƙarshe . Amma na yi mamaki cewa na ba da dukan ƙasidu da nake da su . A lokacin da nake matashi , na ji daɗin koya wa mutane Kalmar Allah don ina so su kasance da bege . Ɗan’uwan ya sauƙo daga kan kekensa kuma ya gaya min mu zauna a kan wani katako . Akwai ranar da ya gayyace ni zuwa gidansa don mu ɗan shaƙata . A watan Satumba na shekara ta 1939 , sa’ad da nake ɗan shekara 16 , Britaniya ta sanar da cewa za ta yaƙi Jamus . Kowane dare ina ganin jiragen sama masu yawa na ƙasar Jamus suna wucewa ta yankinmu . Amma ba da daɗewa ba , masu gadi da fursunoni suka soma tambayata dalilin da ya sa aka kawo ni , sai na bayyana musu imanina . Ana kiran waɗannan jiragen sama masu ruwan bama - bamai doodlebugs , wato , wani ƙwari da ke tashi a sama . Ƙari ga haka , muna nazarin Littafi Mai Tsarki da wani iyali da ke da yara uku . Daga baya , dukan iyalin sun yi baftisma . Akwai wani lokaci da wani mutum ya yi mana barazana kuma na gaya wa ɗan sanda , sai ya ce , “ To , me kake ganin dama zai yi ? ” Bayan na sauke karatu na wata biyar a New York , sai aka tura mu huɗu da ke ajin wa’azi a ƙananan yankunan da ke Tekun Caribbea . A wasu lokatai , mukan yi makonni ba mu iya aika ko kuma karɓan saƙo . Mutanen masu fara’a ne da masu son addini kuma suna karanta Littafi Mai Tsarki sosai . Mukan zo bakin teku kuma mu ziyarci mutane daga safe har yamma . Muna gaya musu cewa za a ba da jawabin da aka ɗauko daga Littafi Mai Tsarki . Mun yi farin ciki sosai a lokacin ! Shi da matarsa ne suka fara zama Shaidu Jehobah a Dominican Republic , kuma sun zo ƙasar Puerto Rico a shekara ta 1957 . Ɗan’uwa Nathan Knorr , wanda yake shugabanci a lokacin ya zo Puerto Rico . Duk da haka , lokacin da ni da matata muka sake haɗuwa da Ɗan’uwa Knorr , ya gayyace mu ɗakinsa kuma ya yi mana abinci . Mun ziyarci iyalina a Ingila sau da yawa daga Puerto Rico . Ni da Maxine a Puerto Rico ba da daɗewa ba bayan aurenmu da kuma lokacin da muke bikin cika shekara 50 na aurenmu a 2003 Saboda haka , ku ci gaba da farin ciki a hidimarku , Jehobah ne kuke wa hidimar . ” — 2 Kor . Muna taimaka wa “ bawan nan mai - aminci , mai - hikima ” wajen koya wa ’ yan’uwa da ke dukan duniya game da Jehobah . ( Mat . ( Ka duba hoton da ke shafin nan . ) AURE abu ne mai muhimmanci a rayuwarmu . Shi ya sa sanin dalilin da ya sa Jehobah ya ƙafa aure zai iya sa mu kasance da ra’ayin da ya dace game da aure , kuma hakan zai taimaka mana mu more albarkar da aure yake kawowa . Bayan Allah ya halicci Adamu , ya kawo masa dukan dabbobi don ya sa musu suna , amma shi Adamu ba shi da “ mataimaki mai - dacewa da shi . ” ( Karanta Farawa 2 : 20 - 24 . ) Yesu da kansa ya ba da tabbaci cewa Jehobah ne ya ce : “ Saboda wannan namiji za ya bar ubansa da uwatasa shi manne wa matatasa , su biyu kuwa za su zama nama ɗaya . ” ( Mat . Jehobah ba ya so mata da miji su kashe aurensu ko kuma maza su auri mata da yawa . Adamu ya yi farin cikin samun matarsa wanda daga baya ya kira ta Hauwa’u . ( Far . 1 : 28 ) Ko da yake suna ƙaunar iyayensu , yaran za su yi aure don su ma su sami nasu iyalin . Ka bayyana littafin Farawa 3 : 15 . Duk da cewa Shaiɗan ya ruɗi Adamu da Hauwa’u a lambun Adnin , Jehobah ya sa ’ yan Adam su kasance da bege a annabci na farko da ya yi a cikin Littafi Mai Tsarki . ( Karanta Farawa 3 : 15 . ) Tawayen da Adamu da Hauwa’u suka yi ya shafi aurensu da kuma na ’ ya’yansu . Alal misali , Hauwa’u da kuma mata gabaki ɗaya za su yi naƙuda sosai a lokacin haihuwa . 3 : 16 ) Littafi Mai Tsarki ya ce wajibi ne magidanta su yi shugabanci a hanya mai kyau . Adamu da Hauwa’u sun haifi ’ ya’ya kafin su mutu saboda zunubinsu . ( Far . Lamek wanda zuriyar Kayinu ne , shi ne mutum na farko da aka ce ya auri mata biyu . Mene ne Jehobah ya yi wa mugayen mutane a zamanin Nuhu , kuma wane darasi ne muka koya daga hakan ? Ibrahim ya tabbata cewa ɗansa Ishaku ya auri wadda take bauta wa Jehobah . Dokar da aka ba da ta hannun Musa ta taimaka wajen kāre maza da matansu a ibadarsu ga Jehobah . Dattawa suna taimaka wa ma’aurata idan suna fuskantar matsala a aurensu . Ƙari ga haka , da akwai dokokin da aka kafa game da cin amana da kishi da kuma zargi . Sha . 24 : 1 ) Ba a bayyana mene ne “ abin da ba daidai ba ” da zai sa mutum ya saki matarsa , amma mun san cewa ba ƙananan kurakurai ba ne . — Lev . Za a yi masa yankan zumunci idan bai tuba ba , don a tsarkake ikilisiyar . ( 1 Kor . 5 : 11 - 13 ) Ƙari ga haka , yana bukatar ya ‘ yi aikin da zai nuna ya tuba ’ kafin a dawo da shi . ( Luk . 3 : 8 , LMT ; 2 Kor . 3 : 23 , 24 ) Sa’ad da Yesu ya mutu , an daina bin Dokar da aka ba da ta hannun Musa kuma Allah ya ƙafa wani sabon tsari . ( Ibran . Kuma ya daɗa cewa wanda ya san zai iya yin hakan , ya yi . ( Mat . 19 : 10 - 12 ) Mutane da yawa sun ƙi yin aure domin ba sa son wani abin da zai raba hankalinsu a bautar su ga Jehobah . Mene ne zai taimaka wa mutum ya tsai da shawara ko zai yi aure ? Mutum ne da kansa zai yanke shawara ko zai yi aure ko ba zai yi ba . Hakika , yin aure zai taimaka wa mutum ya guji barin sha’awarsa ta sa shi yin wasa da al’aura don ta da sha’awa ko kuma ya yi lalata ba . Ƙari ga haka , ya kamata waɗanda suke so su yi aure su yi la’akari da shekarunsu , shi ya sa Bulus ya ce : ‘ Idan kowane mutum yana tsammani yana yin abin da bai dace ga [ “ budurcinsa , ” NW ] , idan ya riga ya wuce lokaci , idan hali ya nufa haka , ya yi abin da yake so ; bai yi zunubi ba ; bari ya yi aure . ’ ( 1 Kor . 7 : 2 , 9 , 36 ; 1 Tim . 7 : 39 ) Da zarar sun yi aure , za su yi nasara a aurensu idan suka bi shawarar da Littafi Mai Tsarki ya ba da game da aure . Wace irin ƙauna ce ma’aurata za su yi wa juna ? Littafi Mai Tsarki ya bayyana muhimmancin ƙauna . Eʹros tana nufin ƙaunar da take sa mata da miji su yi sha’awar juna . Stor·geʹ ƙauna ce tsakanin iyali kuma suna bukatar su kasance da wannan ƙaunar musamman idan suka haifi ’ ya’ya . Amma ( a·gaʹpe ) wato ƙaunar da take cike da gaskiya da aminci , ita ce za ta sa ma’aurata su yi nasara . 4 , 5 . ( a ) Wane hakki ne miji yake da shi a cikin iyali ? Manzo Bulus ya bayyana hakkin da ma’aurata suke da shi . Idan miji ya ƙaunaci matarsa , zai yi wa matar sauƙi ta daraja shi kuma ta taimaka masa . Amma na nemi taimakon Jehobah kuma ina saurarar shawarar da matata take bayarwa . Amma idan hakan ya faru , suna iya koyan darasi daga kuskuren da suka yi kuma su gafarta wa juna . Ƙari ga haka , yana taimakawa wajen magance matsaloli kuma yana sa ma’aurata su kusaci juna sosai . ( b ) Me ya sa ma’aurata suke bukatar su riƙa tarairayar juna ? Yana da muhimmanci ma’aurata su riƙa lura da yadda suke ji a jikinsu kuma su biya bukatar juna . 10 , 11 . ( a ) Me ya sa ake yawan kashe aure a yau ? Yesu ya ce namiji zai bar iyayensa kuma ya manne wa matarsa . Bayan haka , sai ya ce : “ Abin da Allah ya gama fa , kada mutum shi raba . ” ( Mat . Me ya sa wasu ma’aurata suke fuskantar matsala a aurensu ? Wani abin da yake kawo matsala kuma shi ne batun kuɗi da yadda za a bi da surukai da kuma yadda za a tarbiyyartar da yara . Duk ’ ya’yan da suka haifa suna da “ tsarki ” a gaban Jehobah kuma za su iya more dangantaka da Jehobah . Amma idan mijin yana so su rabu fa ? Ma’aurata za su yi farin ciki sosai idan suka fi mai da hankali ga ibadarsu ga Jehobah ( Ka duba shafi na 17 ) Muna rayuwa a miyagun zamani kuma ma’aurata da yawa suna kashe aurensu . Duk da haka , za mu iya kasancewa da farin ciki kuma mu yi nasara a aurenmu . [ 1 ] ( sakin layin na 5 ) An canja wasu sunaye . © 2016 Watch Tower Bible and Tract Society of Pennsylvania MAJAGABA Don ba da gudummawa , ka shiga jw.org . An ɗauko nassosin da aka yi amfani da su a nan ne daga Littafi Mai Tsarki Cikin Tsohuwar Hausa a Sauƙaƙe . A duk inda kuka ga an rubuta LMT , ana nufin an yi ƙaulin wata fassarar Littafi Mai Tsarki ne . Ta yaya za mu samu ci gaba a ibadarmu ga Allah , kuma ta yaya za mu taimaka wa ɗalibanmu su yi hakan ? Za mu tattauna wannan batu mai muhimmanci a waɗannan talifofin . 30 Amsoshin Tambayoyin Masu Karatu ( Yaƙ . 2 : 23 ) Nan da nan sai ka fahimci cewa ka sami wani abin da ya fi zinariya tamani ! Ana iya samun burbuɗin zinariya da yawa a ƙorama da kuma teku . Sa’ad da ka soma nazarin Littafi Mai Tsarki da Shaidun Jehobah , kana iya ji kamar mai neman zinariya da ya samu zinariya da yawa masu tamani . Yayin da kake bincike a kan ayoyin Littafi Mai Tsarki , ka koyi yadda za ka iya kusantar Jehobah da kuma yadda za ka ci gaba da kasancewa cikin ƙaunarsa . Mai haƙa ma’adanai yana iya ganin ’ yar ƙaramar zinariya a cikin duwatsu . Idan ka duba duwatsun za ka ɗauka cewa babu zinariya a ciki . Amma haƙar za ta cim ma ruwa domin a ƙarshe , ana samun zinariya . Hakazalika , mutum yana bukatar ya ci gaba da yin bincike bayan ya san muhimman koyarwa game da Kristi . ( Ibran . 6 : 1 , 2 ) Kana bukatar ka yi iya ƙoƙarinka wajen koyan sababbin abubuwa kuma ka koyi darussa masu muhimmanci daga nazarin Littafi Mai Tsarki da kake yi . Hakika , burinka ba kawai ka ƙara ilimi a kan Littafi Mai Tsarki ba ne . Manzo Bulus ya ce , “ ilimi ” yakan sa mutum ya soma girman kai . WAƘOƘI : 45 , 70 Ta yaya za ka samu ci gaba a hidimarka ga Jehobah ba tare da yin sanyin gwiwa ba ? Waɗanne canje - canje ne za su iya taimaka maka ka ƙware a yin wa’azi ? Ya kamata dukan Kiristoci su yi tunani sosai a kan sashe na ƙarshe na wannan annabcin , don Ubanmu da ke sama ya ce : “ Ni , Ubangiji , zan hanzarta wannan a lotonsa . ” Kamar yadda fasinjoji da ke cikin mota sun san lokacin da direban ya ƙara wuta , mu ma mun san cewa muna bukatar mu ƙara ƙwazo a hidimarmu . Ta yaya muke ɗaukan batun ƙara ƙwazo a hidimarmu ? Shin muna yin iya ƙoƙarinmu don mu yishelar Mulki da ƙwazo ? ’ Yan’uwa da yawa suna yin hidimar majagaba na kullum ko na ɗan lokaci . Hakan ya nuna cewa ana bukatar ’ yan’uwa maza dubbai su cancanci zama bayi masu hidima . 15 : 58 . Karanta 1 Timotawus 3 : 1 . A ce wani ɗan’uwa yana so ya zama bawa mai hidima . Ƙari ga haka , idan ya zama bawa mai hidima , zai ci gaba da yin aiki tuƙuru don ya zama dattijo . ( b ) Ta yaya za mu ɗanɗana kuma mu ga cewa “ Ubangiji nagari ne ” ? Yaya yake ji game da tafarkin da ya zaɓa ? Ƙari ga haka , idan muka bauta wa Allah da dukan zuciyarmu , za mu yi farin ciki sosai . 9 , 10 . 15 : 3 , 4 ; 21 : 5 . Za mu iya zama masu hikima da basira da sanin yakamata da ilimi da hankali da kuma fahimi idan muna karanta Kalmar Allah kuma muna yin bimbini a kanta . 1 : 1 - 4 ; Tit . 1 : 7 - 9 ) Ƙari ga haka , za mu san ra’ayin Allah a kan batutuwa da yawa yayin da muke karanta littattafanmu da ke bayyana Littafi Mai Tsarki . Ta yaya waɗanda suke cikin ikilisiya za su nuna cewa su tabbatattu ne ? Ka zama wanda za a riƙa tabbatawa da shi . Muna bukatar mu yi iya ƙoƙarinmu don mu kula da ayyukan da aka ce mu yi a ƙungiyar Jehobah ko da mu maza ne ko mata . 4 : 2 ) Mutane sukan lura da ayyuka masu kyau da muke yi . — Karanta 1 Timotawus 5 : 25 . Ta yaya za ka bi misalin Yusufu sa’ad da mutane suka yi maka rashin adalci ? Alal misali , ’ yan’uwan Yusufu sun wulakanta shi , amma hakan bai sa ya riƙe su a zuciya ba . Mene ne sakamakon haka ? ( Zab . 105 : 19 ) Abin da Yusufu ya fuskanta ya taimaka masa ya cancanci yin wani aiki na musamman . 14 , 15 . ( a ) Me ya sa muke bukatar mu “ mai da hankali ” ga yadda muke wa’azi ? ( b ) Ta yaya za ka iya bi da canjin yanayi ? ( Ka duba hoton da ke shafi na 20 da kuma akwatin nan “ Kana Shirye Ka Gwada Wata Hanyar Yin Wa’azi ? ” ) Ya kamata mu bi misalinsa a matsayinmu na masu shelar Mulkin Allah . A wasu wurare kuma , ba za mu iya shiga wasu gidajen bene ko kuma gidajen da aka saka musu ƙofa ba . Idan haka yankinku yake , za ka iya neman wata hanya dabam da za ka yi wa mutane wa’azi . Kada ka karaya idan yin wa’azi a inda jama’a suke yana yin maka wuya . Yanzu Eddie yana jin daɗin yin wa’azi a inda jama’a suke . ( Karanta 1 Timotawus 4 : 15 . ) Ta yaya wasu za su amfana idan kana da ƙarin aiki a ƙungiyar Jehobah ? Idan ka yi wasu canje - canje a tsarin ayyukanka ko kuma salon rayuwarka , za ka samu damar taimaka wa mutane su koya game da alkawuran da Allah ya yi . Ayyukanka a cikin ikilisiya za su sa ’ yan’uwa su ƙaunace ka kuma su tallafa maka . Amma ta yaya Kiristocin da suka manyanta za su taimaka wa sababbi su samu ci gaba a ƙungiyar Jehobah ? Za mu tattauna wannan a talifi na gaba . Matar tana son su ci gaba da tattaunawar , sai Venecia ta soma nazari da ita . Sai Peter ya soma nazarin Littafi Mai Tsarki da shi . Wani mutum ya amsa wasiƙar kuma ya ce : “ Ina godiya , don abin da kuka rubuta ya ƙarfafa ni sosai . Ta yaya za mu taimaka wa sababbi su san yadda za su yi wa mutane wa’azi ? 1 , 2 . Me ya sa muke bukatar mu koyar da wasu su samu ci gaba a ƙungiyar Jehobah ? YESU ya ɗauki yin wa’azi game da Mulkin Allah da muhimmanci sosai . ( Mat . 10 : 5 - 7 ) Ko da yake Filibbus mai wa’azi ne sosai , ya taimaka wa yaransa mata huɗu su ƙware wajen koya wa mutane Littafi Mai Tsarki . ( A . M . 4 : 2 . Ya ce : “ Saboda wannan mu kuma , tun ran da muka ji wannan , ba mu fasa yin addu’a da roƙo domin ku cika da sanin nufin [ Allah ] cikin dukan hikima mai - ruhaniya da fahimi kuma , da za ku yi tafiya wadda ta cancanta ga Ubangiji , kuna gamshe shi sarai , kuna ba da ’ ya’ya cikin kowane kyakkyawan aiki , kuna ƙaruwa kuma cikin [ cikakken ] sanin Allah . ” Sa’ad da na karanta game da yadda Yesu da Bulus da kuma wasu suka nace a hidimarsu , hakan ya taimaka mini in nace a hidimata ga Jehobah kuwa ? ’ Kana iya tambayar kanka , ‘ Ta yaya zan koya wa ɗalibina ya riƙa nazarin Littafi Mai Tsarki a kai a kai ? ’ Ka ƙarfafa shi ya riƙa karanta kowane mujallun Hasumiyar Tsaro da Awake ! Ya kamata ɗalibin ya ji daɗin nazarinsa kuma hakan zai taimaka masa ya san Jehobah da kyau . Yesu ya ba su umurni a kan abubuwan da suka fi muhimmanci . Alal misali , ya tattauna da wata mata da ta zo ɗiban ruwa a wata rijiyar da ke kusa da garin Sychar . ( Yoh . Idan muka taimaka wa sababbi su yi hakan , za su yi farin cikin ganin yadda mutane suke saurarar wa’azinmu sa’ad da suke tattaunawa da su yadda ya kamata . ( b ) Ta yaya za mu iya taimaka wa sababbi su ƙware a yin wa’azi ? Dattawa suna iya yin aiki da wasu don su taimaka wa tsofaffi su sami isashen abinci da kuma gyara musu gidansu . Hakan ya koya wa wani ɗan’uwan da yake yawan fita wa’azi da shi cewa muna bukatar mu ƙaunaci kowa a cikin ikilisiya . — Rom . 16 , 17 . ( a ) Ta yaya Bulus ya taimaka wa Timotawus ya samu ci gaba ? Abubuwan da ka ji daga gare ni kuwa a gaban shaidu da yawa , sai ka danƙa ma mutane masu - aminci , waɗanda za su iya su koya ma waɗansu kuma . ” Timotawus ya yi amfani da abin da ya koya daga Bulus a hidimarsa da kuma wasu fannoni na ibadarsa ga Jehobah . — 2 Tim . ( A . M . 5 : 2 . Jehobah yana so a koyar da bayinsa sosai don su kula da ayyukansu a ƙungiyarsa . Shi ya sa Allah ya ba mu gatan taimaka wa sababbi su ƙware don yin aikin da aka ba su a cikin ikilisiya . [ 1 ] ( sakin layi na 7 ) Abubuwan da Yesu ya ambata sun ƙunshi : ( 1 ) Su yi wa’azi game da Mulkin Allah . ( 4 ) Su dogara ga Allah sa’ad da ake tsananta musu . A wani lokaci , ya kamata a koya wa sababbi cewa nacewa yana da muhimmanci yayin da suke wa’azi game da Mulkin Allah . Johannes Rauthe yana wa’azi a shekara ta 1920 Wilhelm Hildebrandt ya sa an turo masa mujallun The Bible Students Monthly a Faransanci don ya yaɗa bishara . An aiko shi Faransa ba a matsayin colporteur wato ( majagaba ) ba amma don ya zama sojan Jamus . Mene ne ya faru ? Sai ya nemi wani aiki dabam . Sa’ad da suka ga cewa ya ƙi ƙarya amincinsa sai masu gadin suka yi kamar za su kashe shi don su tsoratar da shi , duk da haka Hans ya riƙe aminci har aka daina yaƙin . Bayan wannan lokacin , ɗaliban Littafi Mai Tsarki a Jamus sun sha zuwa kotu don suna wa’azi . Amma wannan tallafin bai fito a Jamusanci ba . 8 Ka Ci Gaba da Roƙon Jehobah Ya Albarkace Ka Ƙari ga haka , za mu ga yadda iyaye za su iya taimaka wa yaransu su gaskata da Allah da kuma Kalmarsa . WAƘOƘI : 81 , 32 A wace hanya ce za mu iya ƙarfafa ’ yan’uwanmu maza da mata ? Amma ka kasance da tabbaci cewa Allah zai taimake ka . — Karanta Ishaya 41 : 10 , 13 . An yi amfani da hannun da ke sake don an kwatanta mutumin da ya karaya ko ya fid da rai a kan wani abu ko kuma yana ganin ba shi da bege . ( 2 Laba . 15 : 7 ; Ibran . Karanta Zafaniya 3 : 16 , 17 . 5 : 7 ) Allah ya gaya wa Isra’ilawa cewa hannunsa mai iko ‘ bai gajarta ba , har da ba zai iya ceton ’ bayinsa masu aminci ba . Wane darasi mai muhimmanci ne za mu iya koya daga yadda Isra’ilawa suka yi nasara a kan Amalakawa ? Ba da daɗewa ba bayan Isra’ilawa sun bar ƙasar Masar , sai Amalakawa suka kai musu hari . ( a ) Mene ne Asa ya yi sa’ad da Kushawa suka kai wa Yahuda hari ? ( b ) Ta yaya Jehobah ya amsa addu’ar Nehemiya ? Magabtansu suna ta yi musu barazana kuma hakan ya sa sun daina gina ganuwar Urushalima . 10 , 11 . ( a ) Mene ne Shaiɗan yake yi don ya sa mu mu karaya ? 29 : 12 ) Yana da muhimmanci mu roƙi Jehobah ya ba mu ruhu mai tsarki don ya taimaka mana mu jimre da duk wata matsalar da Shaiɗan zai kawo . ( Zab . 18 : 39 ; 1 Kor . Ƙari ga haka , ya ƙarfafa Nehemiya da kuma abokansa don su iya gina ganuwar Urushalima . Za ka ga yadda Jehobah zai ƙarfafa ka da kuma ba ka ƙarfin jimrewa . ( Filib . 15 : 7 ) Hakan ya motsa Asa ya yi iya ƙoƙarinsa don ya sa Isra’ilawa su koma bauta ta gaskiya . Sa’ad da muka ƙarfafa ’ yan’uwanmu , muna taimaka musu su jimre da matsaloli kuma su kasance da ra’ayin da ya dace da kuma bege game da nan gaba . WAƘOƘI : 60 , 38 Bulus ? 10 : 32 - 34 , Littafi Mai Tsarki ) Bulus ya kwatanta famar da Kiristoci suke yi da na wanda ’ yan wasan guje - guje ko ’ yan damben Girka suke yi . ( Ibran . Waɗannan abubuwan sun ƙunshi koyarwar ƙarya da ilimin falsafa da kuma ayyuka marasa kyau kamar su yin lalata da shan sigari da yin maye da kuma shan mugayen ƙwayoyi . Idan muna so mu yi nasara a kan Shaiɗan da kuma duniyarsa , dole ne mu yi kokawa sosai . Yayin da muke wannan kokawar , Jehobah yana koyar da mu da kuma taimaka mana . Shin kana yin abin da kake koya ? ( b ) Labaran su wane ne za mu tattauna ? Idan muna so mu yi nasara , wajibi ne mu riƙa tuna dalilin da ya sa muke kokawa . Yakubu ya yi fama da matsaloli da yawa amma ya jimre domin yana ƙaunar Jehobah , kuma ya ɗauki dangantakarsa da Allah da muhimmanci sosai . Ban da haka , ya gaskata cewa Jehobah zai cika alkawarin da ya yi cewa zai albarkaci ’ ya’yansa . Abin da mu ma muke so ke nan . Ta yaya Rahila ta ci gaba da ƙoƙartawa duk da yanayin da take ciki ? Jehobah ya amsa addu’ar Rahila kuma ya albarkace ta da yara . 30 : 8 , 20 - 24 , LMT . Babu shakka , misalin da Yakubu da kuma Rahila suka kafa ya taimaka wa ɗansu Yusufu musamman ma sa’ad da yake cikin matsala . Sun ci gaba da kokawa kuma sun yi aikin da ya jitu da addu’arsu . Me ya sa muke bukatar mu yi kokawa don Allah ya albarkace mu ? Saboda haka , ko da mun daɗe muna bauta wa Jehobah ko a’a , dukanmu muna bukatar mu guji duk wani abin da zai iya ɓata dangantakarmu da shi . Kana roƙon Jehobah ya taimake ka ? Addu’a da kuma ruhu mai tsarki za su ba ka ƙarfin zuciyar yin abin da ya dace kuma ka sami albarkar Jehobah . 12 , 13 . Akwai misalai da yawa a kan yadda Kalmar Allah da ruhu mai tsarki da kuma littattafanmu suka taimaka wa Kiristoci su daina sha’awoyin banza . da ke cikin Hasumiyar Tsaro na 15 ga Maris , 2013 , sai na ga cewa Jehobah yana so ya taimake ni . ” Ka ci gaba da roƙon Jehobah kuma ka riƙa nacewa . “ SHI ma’aikacina ne zaɓaɓɓe , domin yā sanar da sunana ga al’ummai , da sarakuna . ” ( A . Ɗaya daga cikin waɗannan ‘ sarakunan ’ shi ne sarkin Roma mai suna Nero . ( 1 Kor . 11 : 1 ) Kuma hanya ɗaya da za mu iya yin koyi da shi ita ce ta yin la’akari da abubuwan da Bulus ya fuskanta da kuma yadda ya bi da tsarin shari’a a zamaninsa . Dokar da Allah ya ba da ta hannun Musa ita ce dokar da ake bi a ƙasar Isra’ila kuma ita ce Yahudawa suke bi a ko’ina . Ba sa tilasta wa mutanen da ke zama a daularsu su bar addininsu , sai dai idan suna ganin cewa zai kawo wa ƙasarsu matsala ko kuma ya lalata ɗabi’ar mutanensu . Ƙasar Roma ta ba wa Yahudawan da ke zama a daularsu ’ yanci sosai . Ƙari ga haka , ba a tilasta musu su yi aikin soja . ( A . M . 13 : 50 ; 14 : 2 , 19 ; 18 : 12 , 13 ) Bari mu yi la’akari da wani abin da ya faru . Dattawan ikilisiyar da ke Urushalima sun ji jita - jitan da Yahudawa suke yaɗawa game da wa’azin da Bulus yake yi , cewa yana koyar da mutane su “ ridda daga Musa . ” Idan hakan gaskiya ce , za a hukunta Yahudawan da suke tarayya da Kiristoci . Bulus ya bi shawarar da dattawan suka ba shi , kuma hakan ya ba shi damar kāre wa’azin da yake yi . ( Filib . 24 : 5 , 6 ) Waɗannan abubuwan da suka faɗa zai iya sa a yi wa Bulus hukuncin kisa . Bulus ya natsu kuma ya daraja su . Littafin nan The Life and Epistles of Saint Paul ya ce duk sa’ad da aka kawo wa Nero ƙara , yana saurarar ƙarar a fadarsa kuma yakan nemi shawarar ƙwararrun mutane a batun . Yesu ya gaya wa mabiyansa : “ Kuma a gaban mahukunta da sarakuna za a kawo ku sabili da ni , domin shaida garesu da Al’ummai . ” ( Mat . 8 : 9 ; Irm . 3 : 12 ; 1 Bit . 3 : 15 . Wasu shari’ar da aka yi a kotu sun sa an yi canje - canje a tsarin dokoki kuma hakan ya ba mu damar yin wa’azi da kuma ibada . 10 : 31 , Littafi Mai Tsarki . Ta yaya 1 Korintiyawa 10 : 31 da Filibiyawa 2 : 4 suka shafi irin shigar da muke yi ? Amma ba za ka ga irin wannan shigar a taron Shaidun Jehobah ba . . . . Yara maza da manya suna saka kwat da taye , ’ yammata kuma suna saka siket na zamani da ya dace . ” Hakika , ana yaba wa Shaidun Jehobah don suna saka “ tufafin da ya dace da . . . masu bayyana shaidar ibada ” ga Allah . ( 1 Tim . Dokar ta nuna cewa Jehobah ya tsani tufafin da ba sa nuna bambancin da ke tsakanin namiji da tamace , amma irin tufafin da ake yayinsu ke nan a yau . 7 , 8 . ( Ka duba sakin layi na 7 , 8 ) Idan muka yi haka , za mu yi alfahari cewa mu Shaidun Jehobah ne . Saboda muna iya ƙoƙarinmu don mu bi wannan ayar Littafi Mai Tsarki da ta ce : “ Ku matar da gaɓaɓuwanku fa waɗanda ke a duniya ; fasikanci , ƙazanta , kwaɗayi . ” ( Kol . Amma ƙa’idodin da Jehobah ya ƙafa ba sa canjawa . — Mal . Saboda haka , ’ yan’uwanmu suna farin ciki idan mun guji saka tufafin da suka matse mu ko kuma da suke nuna siffar jikinmu . ( Ayu . 31 : 1 ) Ƙari ga haka , yana da kyau mu saka kayan yin iyo da suka dace a lokacin da muke hutawa a bakin teku ko kuma muke iyo . Bulus ya faɗi dalilin da ya sa ya ce hakan , ya ce : “ Kristi kuma bai yi son kai ba . ” ( Rom . 15 : 2 , 3 ) Hakika , Yesu ya fi mai da hankali ga yin nufin Allah da kuma taimaka wa mutane . Iyaye suna da hakkin koya wa yaransu su bi ƙa’idodin Littafi Mai Tsarki . Yana da kyau iyaye su gaya wa yaransu wuri da kuma yadda za su samu tufafin da ya dace ! Amma , Kiristoci ba sa bin Dokar Musa kuma ba a tilasta musu su yi hakan . ( Lev . 19 : 27 ; 21 : 5 ; Gal . 3 : 24 , 25 ) A wasu al’adu , ana amincewa da gemun da aka gyara da kyau , kuma hakan ba zai hana mutane saurarar saƙonmu ba . Ƙari ga haka , wasu ’ yan’uwa maza da aka naɗa suna barin gemu . Muna godiya cewa Jehobah bai tsara mana ƙa’idodin da za mu riƙa bi game da tufafi da kuma adonmu ba . Saboda haka , ko a batun saka tufafi da kuma yin ado , za mu iya nuna cewa muna so mu ‘ yi tafiya da tawali’u tare da Allahnmu . ’ — Mi . Jehobah ya kafa ƙa’idodi kuma muna farin cikin bin waɗannan ƙa’idodin . MASU SHELA Wannan mujallar ba ta sayarwa ba ce . Idan kuma kuka ga NW , ana nufin an yi ƙaulin fassarar New World Translation . Na yi ƙoƙarin ɓoye baƙin ciki na . “ Yanzu na yi shekara huɗu ina hidimar majagaba a garinmu , kuma na fahimci muhimmancin bin ja - gorar da aka ba ni . Ƙari ga haka , na soma nazarin Littafi Mai Tsarki da kakata da ba ta son Shaidun Jehobah . Amma da ta dawo daga taron , sai ta yanke shawara cewa ba za ta je bikin ba , domin ba ta so ta sa kanta a cikin yanayin da zai iya ɓata dangantakarta da Jehobah . Mijinta ya gaya wa danginsa cewa matarsa ta halarci “ taron Shaidun Jehobah , ” amma idan ta dawo za ta zo bikin . * Wata ’ yar’uwa matashiya a Faransa ta ce : “ Malamanmu suna mamaki cewa har ila akwai ɗaliban da suka gaskata da Littafi Mai Tsarki . ” Ɗaya daga cikinsu shi ne yin amfani da hankalinku don zai ‘ tsare ’ ku , kuma zai kāre ku daga ra’ayin ƙarya da zai sa ku daina kasancewa da bangaskiya . — Karanta Misalai 2 : 10 - 12 . Mene ne za mu tattauna a wannan talifin ? 11 : 1 . Me ya sa muke bukatar bangaskiya kafin mu iya gaskata da Allah da kuma halitta , kuma wane mataki ne ya kamata mu ɗauka ? Manzo Bulus ya rubuta game da halitta cewa : “ Tun halittar duniya al’amuran Allah da ba su ganuwa , wato ikonsa madawwami da Allahntakarsa , a sarari ake ganinsu ; ta wurin abubuwa da an halitta ana gāne su ; har kuwa su rasa hujja . ” — Rom . Waɗannan abubuwan za su iya taimaka mana mu ‘ ga ’ Mahaliccinmu da idanunmu na bangaskiya . Me ya sa yake da kyau ku yi amfani da abubuwan da ƙungiyar Jehobah take tanadar mana , kuma ta yaya kuka amfana ? Wani matashi ɗan shekara 19 a Amirka ya yi magana a kan ƙasidu biyu a Turanci da suka tattauna game da kimiyya da suka taimaka masa . suna da ban sha’awa ! Kasancewa da irin wannan bangaskiyar zai taimaka maka ka guji koyarwar ƙarya . — Irm . ( Karanta 1 Tasalonikawa 5 : 21 ; 1 Timotawus 2 : 4 . ) 8 , 9 . ( a ) Waɗanne batutuwa ne wasu suke jin daɗin yin nazari a kai ? Wasu suna jin daɗin nazarin annabce - annabcen Littafi Mai Tsarki , ko kuma su gwada ko labaran da ke cikin Littafi Mai Tsarki ya yi daidai da abin da masu ilimin tarihi da masanan kimiyya ko kuma masu tona kayan tarihi suka faɗa . Ta yaya za ku iya yin nazarin littafin Farawa 3 : 15 ? Bayan haka , kuna iya yin bincike don ku san lokacin da aka rubuta waɗannan ayoyin kuma ku rubuta su bi da bi . Hakan zai taimaka muku ku san cewa “ ruhu mai tsarki ne ” ya yi musu ja - gora . — 2 Bit . Wata ’ yar’uwa daga Ostareliya ta yi nazarin wani talifi a cikin Hasumiyar Tsaro na 15 ga Disamba , 2013 , kuma ta fahimci yadda Idin Ƙetarewa yake da alaƙa da Farawa 3 : 15 da kuma zuwan Almasihu . Me ya sa wannan ’ yar’uwar ta ji hakan ? Hakan ya ƙarfafa bangaskiyarta kuma ya sa ta kusaci Jehobah sosai . — Mat . Amma , annabawan Jehobah ba su yi hakan ba . 16 : 9 , 10 ; 24 : 18 - 22 ) Ƙari ga haka , sun rubuta kurakuransu da kuma na wasu bayin Allah . Ta yaya matasa za su ƙara nuna godiya don amfanin bin ƙa’idodin Littafi Mai Tsarki ? Mutane da yawa sun ga amfanin barin Littafi Mai Tsarki ya yi musu ja - gora , kuma hakan ya tabbatar musu cewa Allah ne ya hure waɗanda suka rubuta Littafi Mai Tsarki . ( Karanta Zabura 19 : 7 - 11 . ) Wata matashiya a Japan ta ce : “ Muna farin ciki a iyalinmu idan muka yi abin da Littafi Mai Tsarki ya ce . Amma , har yanzu ba su iya magance matsalolin da mutane suke fuskanta ba . — Zab . Wace hanya ce ta fi dacewa a tattauna batun halitta ko kuma Littafi Mai Tsarki da abokan makaranta da malamai ko kuma wasu ? Ta yaya za ku iya tattaunawa da mutane game da halitta da kuma Littafi Mai Tsarki ? Wasu mutane sun ce sun gaskata da juyin halitta amma suna ganin akwai Allah . Zai so ya saurare ku idan kuka kasance da sauƙin kai kuma kuna shirye ku saurare shi . — Tit . 3 : 2 . Ya rubuta : “ Kowane gida akwai mai - kafa shi ; amma wanda ya kafa dukan abu Allah ne . ” ( Ibran . Hakika , wani mai basira sosai ne ya ƙera abubuwa masu kyau . Saboda haka , ku saurari abin da za su faɗa . Ku yi tambayoyin da suka dace kuma ku furta ra’ayinku cikin ladabi da sauƙin kai , musamman ma sa’ad da kuke tattaunawa da tsofaffi . Ƙari ga haka , za su san cewa kun yi tunani sosai a kan abubuwan da kuka yi imani da su . 26 : 4 . Hanyar da ta fi kyau da za mu ƙarfafa bangaskiyarmu ita ce ta wurin karanta Kalmar Allah . Sa’ad da wani mai kula da da’ira yake tunani game da lokacin da yake matashi , ya ce : “ Karanta Littafi Mai Tsarki gabaki ɗaya ya taimaka mini in fahimci cewa Littafi Mai Tsarki Kalmar Allah ce . Ta yaya za su taimaka musu su kasance da bangaskiya sosai ? [ 1 ] ( sakin layi na 5 ) Ka duba talifin nan “ Al’amura Nasa da Ba Su Ganuwa , . . . a Sarari Ake Ganinsu ” a cikin Hasumiyar Tsaro na 1 ga Satumba , 2013 shafi na 15 , da kuma talifin nan “ Halitta Tana Bayyana Allah Mai Rai ” a cikin Hasumiyar Tsaro na 15 ga Oktoba , 2013 , shafuffuka na 7 - 19 . Ta yaya za ku iya yin amfani da misalan da suka dace a koyarwarku ? A hankali ne yaranmu za su zama masu bangaskiya . ” Kana iya ganin cewa ka amsa tambayar ɗanka amma daga baya za ka ga cewa ya sake yi maka irin wannan tambayar ! ( Mat . Mahaifina yana yi mini waɗannan tambayoyin ne don yana so na ba da amsa bisa ga yadda na fahimci batun ba abin da suka gaya mini ba . Ku san tunanin yaranku da ra’ayinsu da kuma damuwarsu . Ku so abubuwa game da halitta kuma ku riƙa karanta littattafanmu da suke tattauna wannan batun . ( Mat . 6 : 26 , 28 ) Idan kuka yi hakan , za ku samu ƙarin ilimi da kuma gode wa Jehobah don abubuwan da ya halitta . Mene ne iyaye za su iya yi idan suna nazarin Littafi Mai Tsarki sosai ? da yaransu . Shin tsuntsaye suna bukatar a yi musu ja - gora kafin su sauko ƙasa ? Bayan kun karanta , kada ku gaya wa yaranku nan da nan cewa Jehobah ne ya hure annabinsa ya rubuta wannan ayar . Ƙari ga haka , yana iya nuna cewa dole ne wani abu kamar ƙwallo ko kuma dutse ya tsaya a kan wani abu . Hakan zai taimaka wa yaron ya koya cewa ko da yake an rubuta Littafi Mai Tsarki da daɗewa , abin da ke cikinsa gaskiya ne domin Jehobah ne ya sa aka rubuta waɗannan abubuwan . — Neh . Kuna iya tattaunawa da su game da shawarwari masu kyau da ke cikin littafin Galatiyawa 5 : 19 - 23 . 4 : 12 . Ku riƙa tunani sosai don ku san yadda za ku sa yaranku su ji daɗin abin da kuke koya musu . ( Gal . 5 : 22 , 23 ) Kamar ’ ya’yan itace , zai ɗauki lokaci kafin yaranku su kasance da bangaskiya sosai . Idan kuna so ku koyar da yaranku da kyau , wajibi ne ku san Kalmar Allah sosai ( Ka duba sakin layi na 17 ) Wani abu mafi muhimmanci shi ne misalin da kuke kafawa . Wasu ma’aurata a yankin Bermuda suna addu’a tare da yaransu sa’ad da suke cikin matsala , kuma suna roƙon Jehobah ya yi musu ja - gora . Ƙari ga haka , suna ƙarfafa yaransu su riƙa addu’a da kansu . Amma Allah ne kaɗai zai sa shukin ya yi girma . 6 : 4 . Bulus yana gaya wa Kiristoci Ibraniyawa cewa su riƙa yin nufin Allah . A cikin Littafi Mai Tsarki an bayyana abin da nufin Allah yake nufi . Amma daga baya , sun yi rashin biyayya kuma ba su nuna bangaskiya ba . Hakan ya sa yawancinsu ba su shiga ƙasar alkawari ba . ( Lit . Lis . 14 : 30 ; Josh . Talifi na biyu ya nuna yadda bangaskiya ba kawai fahimtar albarkar da Jehobah yake shirya mana a nan gaba ba ne . 31 Ka Sani ? Ni ne ɗan fari a cikin yara huɗu . Iyayena William da Jean sun bauta wa Jehobah da ƙwazo . * Don haka ina da misalai da yawa masu kyau da zan yi koyi da su . Wani likita da ya sha giya ya bugu ya zo yana zagin Mahaifina domin ya ƙi saka hannu a yaƙi , kuma ya ce mahaifina matsoraci ne wanda yake gudun shiga aikin soja . Na tsorata , amma abin da Mahaifina ya yi ya burge ni . Ya ci gaba da rarraba mujallu ga mutanen da suka taru . Bayan haka , sai sojan da mutumin suka bar wurin . Ni da iyayena za mu je taron yanki a Wichita a shekara ta 1940 Mun samu wani wurin da ya dace don yin taro kuma muka yi wasu gyare - gyare . Kowannenmu yakan ba da jawabi a taron , sai ɗayan ya amsa dukan tambayoyin . Daga baya , wata ‘ yar’uwa tsohuwa ta soma halartan taron . Sa’an nan wasu ɗaliban Littafi Mai Tsarki da kuma wasu da suka daɗe ba sa halartan taro sun soma zuwa . Ba da daɗewa ba aka kafa ikilisiya a wurin . Sai muka kira wani ɗan’uwa kuma ya zo ya kai mu gidansa da kuma taron ikilisiya . Wannan ne lokaci na farko da na ga yadda Jehobah ya yi mini tanadin abubuwan da nake bukata don na saka al’amura na Mulkin Allah a kan gaba a rayuwata . Bayan mun yi tunanin a kan misalai masu kyau da ‘ yan’uwa suka kafa mana sa’ad da muke girma , sai muka tsai da shawarar yin duk wata hidimar da ƙungiyar Jehobah ta ce mana mu yi . Bayan haka , a shekara ta 1962 , mun yi farin ciki sosai sa’ad da aka gayyace mu mu halarci aji na 37 na makarantar Gilead . Mun yi baƙin ciki sosai da muka bar jihar New York , amma mun yi farin ciki sa’ad da muka haɗu da ‘ yan’uwanmu a tashar jirgin ƙasa da ke Nairobi ! Mun yi baƙin ciki sosai ranar da muka bar Afirka fiye da yadda muka yi a ranar da muka bar New York , domin muna ƙaunar mutanen Afirka . A matsayinmu na iyaye , mun ɗauki hakkinmu da muhimmanci sosai , kuma mun koya wa yaranmu gaskiyar da ke cikin Littafi Mai Tsarki . Muna so mu kafa musu misalai masu kyau da ‘ yan’uwa suka kafa mana . Ko da yake su ƙananan yara ne , sukan yi tambayoyi kamar , “ Mene ne zan yi idan na girma ? ” Mun taimaka musu su kafa makasudin soma hidima ta cikakken lokaci , kuma mun koya musu amfanin auren wanda ya kafa makasudi irin na su . Mukan gaya musu “ Kada ku yi aure sai kun kai shekara 23 . ” Yayin da suke girma , a wasu lokuta ba sa so mu yi ibada ta iyali . Hakan ya sa mun fahimci cewa mun koya musu su so abubuwan da suka shafi ibadarsu ga Jehobah . Amma , a wasu lokatai sukan yi shakkar wasu koyarwar Littafi Mai Tsarki kuma hakan yana sa mu baƙin ciki sosai . Shekarun da muka yi renon yaranmu sun shige da sauri . Tare da Paul da Stephany da Kimberly da kuma Brian a ofishin Shaidun Jehobah da ke Malawi a shekara ta 2002 Ɗan’uwa Marais , mai kula da Sashen Taimakon Masu Fassara ya kira ni kuma ya gaya mini cewa ana shirin koya wa masu fassara a faɗin duniya Turanci kuma ana son in zama ɗaya daga cikin masu koyarwar ko da yake shekarata 64 . Bayan haka , sai muka saka ƙwazo a sabon aikinmu kamar yadda mahaifiyata za ta so mu yi . WAƘOƘI : 124 , 79 Me ya sa muke bukatar mu canja ra’ayinmu game da baƙi ? 1 , 2 . ( a ) Waɗanne ƙalubale ne baƙi da yawa suke fuskanta a yau ? ( Ibran . 13 : ​ 2 , LMT ) Saboda haka , bari mu tattauna waɗannan tambayoyin : Ta yaya Jehobah yake ɗaukan baƙi ? Bayan Jehobah ya ceci mutanensa daga ƙasar Masar , ya ba su dokoki game da yadda za su riƙa bi da baƙin da suka bi su . ( Fit . Maimakon Jehobah ya umurci Isra’ilawa su riƙa daraja baƙi kawai , ya gaya musu cewa su ji tausayin su . ( Karanta Fitowa 23 :⁠ 9 . ) Mene ne zai taimaka mana mu bi da baƙi yadda Jehobah yake so ? Har a yau muna da tabbaci cewa Jehobah ya damu da mutanen da suka fito daga wata ƙasa da suke halartan taro a ikilisiyarmu . ( K . Sha . Mene ne ya nuna cewa Kiristoci a ƙarni na farko sun koyi ƙin nuna bambanci a tsakaninsu ? ( A . M . 2 : ​ 5 , 44 - 47 ) Hakan ya nuna cewa waɗannan Kiristocin sun fahimci ma’anar furucin nan “ karimci , ” wato “ yi wa baƙi alheri . ” ( b ) Mene ne ya wajaba mu daina yi ? ( 1 Bit . 2 : ​ 11 - 14 ) Hakazalika , idan muka ga cewa muna nuna bambanci , ya kamata mu yi iya ƙoƙarinmu don mu daina yin hakan . ( 1 Kor . 4 :⁠ 7 ) Muna bukatar mu kasance da irin ra’ayin manzo Bulus wanda ya gargaɗi ‘ yan’uwansa shafaffu cewa , su “ ba baƙi ba ne , . . . amma . . . na cikin iyalin Allah . ” Ko da yake tana da ‘ yancin yin kala , ta nemi izini kafin ta yi hakan . Sa’ad da Boaz ya ji hakan , sai ya ƙyale ta ta yi kala a cikin dami - damin hatsin da aka girbe . ​ —⁠ Karanta Ruth 2 : ​ 5 - 7 , 15 , 16 . Ƙari ga haka , ya daraja wannan baƙuwar kuma ya ƙarfafa ta . ​ —⁠ Ruth 2 : ​ 8 - 10 , 13 , 14 . Muna gaishe da sababbi sa’ad da suka halarci taro a Majami’ar Mulki ? Sa’ad da waɗanda suka fito daga wata ƙasa suka halarci taro a Majami’ar Mulki , ya kamata mu gaishe su sosai . Ta hakan muna yi musu alheri . A yawancin lokaci , waɗannan baƙi suna jin kunya kuma suna zama su kaɗai . Wataƙila ba ka jin daɗin yin magana da waɗanda suka fito daga wata ƙasa . Mene ne zai taimaka mana mu fahimci waɗanda ba su saba da al’adar wata ƙasa ba ? Za mu ga cewa suna bukatar taimako don su iya yaren . [ 1 ] ( sakin layi na 1 ) An canja sunan . WAƘOƘI : 142 , 92 ( b ) Waɗanne ƙalubale ne waɗanda suke koyon wani yare suke fuskanta , kuma waɗanne tambayoyi ne za a tattauna ? Ka soma halartan taro a ikilisiyar da ake wani yare a ƙasarku ? Ban da koyon sabon yare , waɗanda suke hidima a inda ake wani yare suna bukatar su tabbata cewa suna nazarin Kalmar Allah a kai a kai da kuma binciken abubuwan da suke da wuyan ganewa . Ka ba da misali . 8 : ​ 2 , 8 . 5 , 6 . Abin da muka karanta a wani yare ba zai ratsa zuciyarmu kamar wanda muka karanta a yarenmu ba . Ƙari ga haka , wani ma’aikacin fadar da aka ba shi aikin horar da su ya ba su sunan mutanen Babila . ( Dan . Wataƙila Sarki Nebuchadnezzar yana so ya nuna wa Daniyel cewa allan Babila ya fi ƙarfin Jehobah . ​ —⁠ Dan . Marubucin Zabura 119 ya jimre sa’ad da waɗanda suke fadar sarki suke masa ba’a . Kuma karanta Kalmar Allah ta ƙarfafa shi da kuma taimaka masa ya fita dabam da su . ( b ) Ta yaya za mu cim ma hakan ? ( Afis . 5 : ​ 15 , 16 ) Amma , bai kamata mu yi nazari don muna so mu karance shafuffuka da yawa ko kuma don kawai mu yi kalami a taro ba . Tun da yake ina son in koyi yaren , abin da nake karantawa ba ya ratsa zuciyata . Serge ya ce : “ Sa’ad da muka lura cewa wannan yanayin ya hana ɗanmu samun ci gaba a ƙungiyar Jehobah , sai muka koma ikilisiyarmu ta dā . ” A irin wannan yanayin , iyaye suna iya yin tunanin koma ikilisiyar da ke amfani da yaren da yaransu suka iya har sai dangantakar yaransu da Jehobah ta yi danko . ​ —⁠ Karanta Kubawar Shari’a 6 : ​ 5 - 7 . ( Gal . 6 :⁠ 5 ) Muriel da aka ambata ɗazu ta ce ita da mijinta sun sadaukar da abin da suke so don su taimaka wa ɗansu . ( Karanta Romawa 15 : ​ 1 , 2 . ) Ya ce : “ Ɗanmu ya samu ci gaba sosai sa’ad da muka koma ikilisiyar da ake Faransanci kuma ya yi baftisma . Yanzu yana hidimar majagaba na kullum , kuma yana tunanin komawa rukunin da ake wani yare ! ” Ko da a wane irin yanayi ne muka samu kanmu , ya kamata mu ƙuduri niyyar ƙarfafa dangantakarmu da Jehobah . 119 :⁠ 11 . [ 2 ] ( sakin layi na 18 ) Don ku ga ƙa’idodin Littafi Mai Tsarki da za su iya taimaka wa iyalinku , ku duba talifin nan “ Raising Children in a Foreign Land ​ — The Challenges and the Rewards ” da ke cikin Hasumiyar Tsaro na 15 ga Oktoba , 2002 . don su jawo hankalinsa ga Kalmar Allah Sashe ce ta aikin ilimantarwa na Littafi Mai Tsarki a dukan duniya wadda ake tallafa wa da gudummawar da aka ba da da son rai . Sai yaron ya ɗauki na azurfa kuma ya gudu . Yaron ya yi murmushi kuma ya ce : “ E , na sani . ” Sai baƙon ya tambaye shi , “ To me ya sa kake ɗaukan na azurfa ? Za ka fi samun kuɗi idan ka ɗauki na zinariyar ! ” Wanda yake da fahimi yana ganin alaƙar abin da ya koya da abin da ya sani a dā da kuma yadda hakan zai amfane shi . Amma wanda yake da hikima yana yin abin da ya koya a rayuwarsa . Amma hakan yana nufin cewa yana da hikima ne ? A’a . An ce ɗaya daga cikinsu “ mai hikima ” ne . Wannan mutumin ya yi tunani sosai a kan abin da zai iya faruwa da gidansa a nan gaba , don haka ya gina gidan a kan dutse . Yanzu tambayar ita ce , ta yaya za mu zama masu hikima kuma mu kiyaye ta ? Na biyu , littafin Misalai 18 : 1 ta ce : “ Mutumin da ya kula da kansa kaɗai ba ya jituwa da kowa , ko wani ya faɗi maganar da ke daidai ba zai yarda ba . ” ( Mis . 19 : 20 ) Idan muka ci gaba da yin waɗannan abubuwan , za mu zama masu hikima . Alal misali , Littafi Mai Tsarki ya umurci mace ta riƙa daraja maigidanta . ( Afis . 5 : 33 ) Mene ne mijin zai iya yi da zai sa matarsa ta daraja shi ? ( Afis . 5 : ​ 28 , 33 ) Matar tana iya tunanin cewa idan tana son mijinta ya ƙaunace ta sosai , tana bukatar ta ƙi gaya masa kuskuren da ta yi duk da cewa mijin ya kamata ya san da hakan . Amma hakan ya dace ne ? Yadda kuka horar da yaranku zai shafi yadda za ku riƙa tattaunawa da su a nan gaba Idan iyayen suka daka masa tsawa ko kuma horo , hakan zai sa yaron ya yi shiru . Kada ku yi fushi nan da nan don yaronku ya kunyatar da ku . Kuna iya kiran sa kuma ku tattauna da shi cikin kwanciyar hankali . Idan ya daraja iyayensa , kamar yana daraja Jehobah ne . ( Afis . Zai ga cewa iyayensa suna ƙaunarsa kuma zai ci gaba da daraja su . Wasu iyayen ba sa son su ɓata wa yaransu rai , shi ya sa ba sa yi musu horo . Shin yaron zai ji tsoron Jehobah kuma ya bi ƙa’idodinsa ? 13 : 1 ; 29 : 21 . WAƘOƘI : 81 , 134 Ko da mu shafaffu ne ko kuma “ waɗansu tumaki , ” dukanmu muna sa ran ganin yadda Allah zai cika nufinsa ga ‘ yan Adam da kuma yadda zai tsarkake sunansa . ( Yoh . 10 : 16 ; Mat . Me ya sa ya kamata ka kasance da bangaskiya sosai a kan abin da kake begensa ? Me ya sa Kiristoci suke da tabbaci cewa Allah zai cika alkawuransa ? Ba a haifi dukanmu da bangaskiya ba , saboda haka , wajibi ne mu koyi kasancewa da wannan halin . Domin Jehobah shi ne Allah maɗaukaki , ba abin da zai hana shi cika nufinsa . Wannan shi ne dalilin da ya sa Kiristoci suka tabbata cewa Jehobah “ Allah mai - aminci ” ne wanda yake cika alkawuransa . ​ —⁠ K . Sha . 7 :⁠ 9 . ( Ibran . 11 : 39 ) Dukansu sun tabbata cewa Allah zai kawo ‘ zuriyar ’ da aka ce zai ƙuje Shaiɗan kuma ya cika nufin Jehobah . ( Far . ( Gal . 3 : 16 ) Amma , alkawarin da Jehobah ya yi zai sa a ta da su daga mutuwa kuma su soma rayuwa a cikin aljanna a duniya . ​ —⁠ Zab . 13 :⁠ 14 . ( Ka duba hoton da ke shafi na 21 . ) Ibrahim yana ɗaya daga cikin waɗannan mutanen . Jehobah yana ba mu abinci a kan kari ta wurin abubuwan da “ bawan nan mai - aminci , mai - hikima ” yake mana tanadinsu . Yin addu’a ya taimaka wa bayin Jehobah a dā su ƙarfafa bangaskiyarsu . Kuma sa’ad da suka ga cewa Allah ya amsa addu’o’insu , hakan ya ƙara ƙarfafa bangaskiyarsu . ( Neh . 1 : ​ 4 , 11 ; Zab . 34 : ​ 4 , 15 , 17 ; Dan . 9 : ​ 19 - 21 ) Mu ma muna iya gaya wa Jehobah dukan abubuwan da ke damun mu don mun san cewa zai saurare mu kuma ya ba mu ƙarfin jimrewa . Bai kamata mu riƙa roƙon Jehobah ya taimaka mana kawai ba . 21 : ​ 3 , 15 ; 2 Laba . 24 : ​ 20 , 21 ) Daniel da abokansa suna da zarafin su “ karɓi fansarsu ” ta wajen kin kasancewa da aminci . 18 : 13 ; 22 : ​ 24 - 27 ; Irm . 11 : 35 ) Bayan Yesu ya zama sarki a shekara ta 1914 , an ta da Kiristoci shafaffu da suka mutu zuwa sama , kuma za su yi sarautar wannan duniyar tare da shi . ​ —⁠ R . Yoh . Alal misali , an haifi ɗan’uwa Rudolf Graichen a Jamus a shekara ta 1925 . Irin waɗannan hotunan sun sa in riƙa tunanin yadda aljanna za ta kasance . ” Ta yaya kasancewa da bangaskiya sosai zai taimaka maka ? Yawancin bayin Jehobah a yau ba sa fuskantar tsanantawa mai tsanani . Wasu sun bi misalin Musa da kuma ubanni na dā ta wajen ƙin yin suna ko kuma arziki don su bauta wa Allah . Mene ne ya taimaka musu ? A matsayinmu na Kiristoci , yaya ya kamata mu ɗauki bangaskiyar da muke da shi ? Kuma hakan zai sa ya sami gatan ƙulla dangantaka ta kud da kud da Jehobah har abada . ( Rom . Don haka muka soma gaskatawa da Yesu kuma muka samu begen rai na har abada . ​ —⁠ Karanta 1 Yohanna 4 : ​ 9 , 10 . Ka bayyana dalilin da ya sa bangaskiya ba kawai sanin abin da Allah yake yi mana ba ne ? Me ya sa bangaskiya take da muhimmanci sosai , kuma ta yaya za mu iya ƙarfafa ta ? Alal misali , mun gaskata da Allah da Yesu Kristi da mala’iku da kuma Mulkin Allah a sama duk da cewa ba ma ganin su . ( Ibran . Ta yaya misalin Nuhu ya taimaka mana mu fahimci abin da yake nufi mutum ya kasance da bangaskiya ? Ta wurin gina babban jirgin , Nuhu ya nuna cewa yana da bangaskiya . ( Yaƙ . 2 : 18 ) Yaƙub ya nuna bambancin da ke tsakanin gaskatawa da kuma kasancewa da bangaskiya . Don a fahimci wannan batun , Yaƙub ya daɗa cewa : “ Kamar yadda jiki ba tare da ruhu ba matacce ne , haka nan kuma bangaskiya ba tare da ayyuka ba matacciya ce . ” ​ —⁠ Yaƙ . Mene ne gaskatawa da Yesu ya ƙunsa ? Alal misali , Yohanna ya ce : “ Wanda yana ba da gaskiya ga Ɗan yana da rai na har abada ; amma wanda bai ba da gaskiya ga Ɗan ba , ba zai gan rai ba , amma fushin Allah yana bisansa zaune . ” ( Yoh . 3 : 36 ) Don haka , bangaskiya ta ƙunshi yin biyyaya ga umurnin Yesu . Ka nuna bangaskiyarka ta wurin yin amfani da kowace dama don ka yi wa’azi game da Mulkin Allah ( Ka duba sakin layi na 12 ) 3 : ​ 5 , 8 - 10 . Littafi Mai Tsarki ya ce , “ Ba ya kuwa yiwuwa a gamshe shi ba sai tare da bangaskiya : gama mai - zuwa wurin Allah dole ya ba da gaskiya cewan yana da rai , kuma shi mai - sākawa ne ga dukan waɗanda ke biɗarsa . ” ( Ibran . 11 :⁠ 6 ) Kalmar Allah ta ce “ bangaskiya ga Allah ” kamar “ tushe ” ce a gare mu , wato tana cikin abubuwa na farko da Kiristoci na gaskiya suke bukatar su kasance da shi . 14 , 15 . Marubutan Littafi Mai Tsarki sun ambata bangaskiya sau da yawa , kuma hakan ya nuna cewa bangaskiya tana da muhimmanci sosai . Amma hakan ba ya nufin cewa bangaskiya ce hali mafi muhimmanci da Kiristoci suke bukatar su kasance da shi . 13 :⁠ 2 ) Amsar da Yesu ya bayar ga tambayar nan , “ Wace ce babbar doka a cikin Attaurat ? ” ya nuna cewa ƙaunar Allah ce abu mafi muhimmanci . ( Mat . 16 , 17 . Amma ba za mu daina ƙaunar Allah da kuma maƙwabtanmu ba . Ya cancanci mu yaba masa . ( Afis . 2 :⁠ 8 ) Za mu ci gaba da kasancewa da salama da kuma haɗin kai har sai lokacin da dukan duniya za ta cika da kamiltattun mutane , masu aldaci da kuma farin ciki , waɗanda za su yabi Jehobah har abada . Bari mu ci gaba da kasancewa da tabbaci a kan alkawuran Jehobah ! Littafin ya ambata cewa wani ƙwararan masanin shari’a mai suna Ulpian ya yi magana a kan wata shari’a da wani kakakin Roma mai suna Celsus ya yi a ƙarni na biyu . Irin waɗannan abubuwan sun faru a daular Roma a zamanin dā , kuma hakan ya nuna cewa kwatancin da Yesu ya yi ya faruwa da gaske . Aikinsa shi ne ya tabbatar da cewa mutanen suna biyan haraji ga Romawa kuma suna zaman lafiya . Wani masani mai suna Emil Schürer ya ce : “ Amma duk da ikonsu , hukumomin Romawa suna iya ɗaukan wani mataki a yankinsu ba tare da sun tuntuɓe ‘ yan majalisan ba , musamman idan wani ya taka doka a batun siyasa . ” Irin wannan ya taɓa faruwa a lokacin da kwamandan sojoji mai suna Kuludiyas Lisiyas ya saka Bulus ɗan ƙasar Roma a gidan yari . ​ — A . 3 Wata Kalma da Take Ratsa Zuciya ! 4 Ku Riƙa Ƙarfafa Juna Manzo Bulus ma ya ɗauki ƙarfafa mutane da muhimmanci sosai . 9 Abin da Ke Sa Mu Bauta wa Allah Cikin Tsari Talifofin nan sun amsa waɗannan tambayoyin : Me ya sa ya kamata mutanen Jehobah su kasance da tsari ? Ta yaya za mu nuna cewa muna goyon bayan ƙungiyar Jehobah ? Ƙari ga haka , za mu yi la’akari da matakin da ɗaliban Littafi Mai Tsarki suka ɗauka a kan Babila Babba , kuma za mu koyi lokacin da suka daina zaman bauta . Alal misali , a lokacin da yake warkar da wata mata da ta yi shekara 18 a tanƙware , Yesu ya ce : “ Mace , an sake ki daga kumamancinki . ” ( Luk . Yesu ya yi amfani da wannan kalmar sa’ad da yake magana da wata mata da ta yi shekara goma sha biyu tana zubar da jini . Ta shiga cikin mutane a hankali , kuma ta zo ta bayan Yesu ta taɓa bakin rigarsa . 5 : 34 . Boaz wani Baisra’ile mai kuɗi ya kira uth ‘ yar Moab “ Ɗiyata . ” Kuma sun ji daɗin sanarwar da aka yi . Sarkin Isra’ila ne aka hure ya san yadda tsarin ginin zai kasance , kuma ya gaya wa Sulemanu yadda zai yi ginin . Dauda ya ce , “ aiki kuwa da girma : gama haikalin ba domin mutum ba ne , amma domin Ubangiji Allah ne . ” ​ — 1 Laba . Nan da nan Isra’ilawan suka ɗauki mataki . Ƙarnuka bayan haka , Jehobah ya kafa wani abin da ya fi haikalin nan muhimmanci . 24 : 14 . Ƙari ga ba da kyautar kuɗi da kaya masu amfani , akwai wasu hanyoyin ba da kyauta da za su amfane wa’azin bishara ta Mulki a dukan duniya . Kafin ka zaɓa wata hanyar ba da gudummawa , ka fara tuntuɓar ofishin Shaidun Jehobah da ke ƙasarku don neman bayani game da tsarin da ya dace a ƙasarku . Tun da yake dokokin sun dangana ga ƙasarku , yana da muhimmanci ka fara tuntuɓar lauya kafin ka tsai da shawara a kan yadda za ka ba da gudummawa . Kana kuma iya ce a ba su kuɗin bayan ka rasu , bisa ga dokokin bankin . Fegi da Gida : Kana iya yi wa “ Watch Tower ” kyautar fegin da za a iya sayarwa , idan kuma gida ne da mutum yake ciki , yana iya ci gaba da zama a ciki yayin da yake da rai . Wasiyya da Ajiya : Ana iya ba “ Watch Tower ” dukiya ko kuɗi a matsayin gādo bayan mutuwa , ta hanyar rubuta takardar da aka saka hannu bisa doka , ko kuma a rubuta “ Watch Tower ” a matsayin wanda zai ci moriyar ajiyar . A shekara ta alif da ɗari takwas da saba’in , waɗanne ƙoƙarce - ƙoƙarce ne shafaffu suka yi don su fahimci Kalmar Allah sosai ? 36 : ​ 17 , 19 . Ta wurin bakin Irmiya , Jehobah ya gaya wa waɗanda za su yi zaman bauta cewa su amince da yanayinsu kuma su yi iya ƙoƙarinsu su ji daɗin rayuwa a wajen . A zamanin dā ƙasar Babila ce cibiyar kasuwanci , kuma rubuce - rubucen da aka tono sun nuna cewa Yahudawa da yawa sun koyi yin kasuwanci a wajen , kuma wasu sun zama ƙwararrun maƙera . Bautar da suka yi a Babila ba kamar wanda suka yi ƙarnuka da suka shige a ƙasar Masar ba . ​ —⁠ Karanta Fitowa 2 : ​ 23 - 25 . 55 :⁠ 11 . Amma a wannan talifin da kuma na gaba , za mu ga dalilin da ya sa ya dace mu sake bincika wannan batun . Saboda haka , idan mutanen Allah sun zama bayinta a shekara ta 1918 , hakan yana nufin cewa suna bin koyarwar addinin ƙarya a wannan lokacin . A ranar Fentakos ta shekara ta 33 bayan haihuwar Yesu , ruhu mai tsarki ya sauko kan dubban Yahudawa da baƙin da suka zama Kiristoci . Waɗannan Kiristocin sun zama ‘ zaɓaɓen iri , zuriyar firist ba - sarauci , al’umma mai - tsarki , jama’a abin mulki na Allah kansa . ’ ( Karanta 1 Bitrus 2 : ​ 9 , 10 . ) Amma , bayan mutuwar manzannin , sai wasu maza suka soma koyarwar ƙarya domin “ su janye masu bi bayansu . ” ( A . M . Sa’ad da wasu suka lura cewa coci suna koyarwar ƙarya , sai suka ƙi bin waɗannan koyarwar . Amma gaya wa mutane ra’ayinsu a fili yana da haɗari sosai saboda ana iya kashe su don hakan . Saboda haka , limamai da wasu masu ilimi ne kawai suke iya karanta Littafi Mai Tsarki , kuma wasu a cikinsu ba su iya karatu ko kuma rubutu sosai ba . Kiristoci shafaffu masu aminci suna taro a ƙananan rukuni , kuma wasu ba sa yin taron gaba ɗaya . Ka ba da bayani . Shin Kiristoci na gaskiya za su taɓa samun ‘ yancin bauta wa Allah yadda ya dace ? Abubuwa biyu masu muhimmanci sun faru da suka sa aka kasance da begen samun wannan ‘ yancin . Na farko ya faru a shekara ta 1450 sa’ad da aka ƙera na’urar buga littattafai da ake juyawa da hannu . Ƙari ga haka , yakan ɗauki watanni goma kafin wanda ya iya rubutu sosai ya gama Littafi Mai Tsarki guda ɗaya . Ƙera na’urar buga littattafai da kuma mafassaran Littafi Mai Tsarki masu gaba gaɗi sun sa aka kasance da begen samun ‘ yanci daga Babila ( Ka duba sakin layi na 12 , 13 ) Na biyu shi ne yadda wasu maza masu ƙarfin zuciya a farkon ƙarni na 16 suka tsai da shawarar fassara Kalmar Allah zuwa harsunan da mutane suka iya . Amma wasu masu gaba gaɗi sun ƙi barin Babila Babba ta shawo kansu don sun koyi gaskiya da ke cikin Kalmar Allah , kuma suna so su ci gaba da koyon abubuwa . Hakan ya nuna cewa an soma samun ‘ yanci daga addinin ƙarya . ( b ) Ka bayyana yadda Ɗan’uwa Russell ya koyi gaskiya . Suna so su karanta da yin nazarin Littafi Mai Tsarki da kuma tattauna da juna ba tare da wani ya riƙa gaya musu abin da za su yi ba . Ƙari ga haka , ya yi magana da shugabanan coci da yawa da fatan cewa za su amince da koyarwar da shi da abokansa suka binciko daga Littafi Mai Tsarki kuma su koya wa mabiyansu . ( a ) A wane lokaci ne Kiristoci suka soma bin addinin ƙarya ? ( b ) Waɗanne tambayoyi ne za a tattauna a talifi na gaba ? Amma , muna bukatar mu san amsoshin tambayoyin nan : Ta yaya muka san cewa sun samu ‘ yanci daga Babila Babba shekaru da yawa kafin 1914 ? Shin a lokacin wasu ‘ yan’uwa sun ƙi bauta wa Jehobah kuma suka rasa alherinsa ne ? A ƙarshe , idan Kiristoci sun bi addinin ƙarya daga ƙarni na biyu bayan haihuwar Yesu , a wane lokaci ne suka samu ‘ yanci ? WAƘOƘI : 101 , 93 Yaushe ne Kiristoci shafaffu suka daina bin addinin ƙarya ? Abin farin ciki shi ne , ba za su ci gaba da yin haka har abada ba . A lokacin Yaƙin Duniya na Ɗaya , yaya mutanen Allah suke ɗaukan Babila Babba ? 5 : ​ 29 , Littafi Mai Tsarki ) Mene ne hakan ya nuna mana ? Shekarun da suka shige , mun ɗauka cewa Jehobah ya yi fushi da mutanensa don ba su yi wa’azi da ƙwazo a lokacin Yaƙin Duniya na Ɗaya ba . Wannan dalilin ne ya sa muka ce Jehobah ya ƙyale su su yi zaman bauta a Babila Babba na ɗan karamin lokaci . Muna da ƙwaƙƙwaran dalilin da ya sa muka gaskata da hakan . Fahimtar ainihin abin da ya faru da Ɗaliban Littafi Mai Tsarki a lokacin ya taimaka mana mu fahimci wasu abubuwan da suka faru da aka ambata a cikin Littafi Mai Tsarki . A shekara ta 1914 , Ɗaliban Littafi Mai Tsarki sun nuna wa mutane fiye da miliyan tara bidiyon nan “ Photo - Drama of Creation . ” Wasu rahotanni sun kara nuna cewa a shekara ta 1916 , mutane guda 809,393 ne suka halarci taro a Amirka , kuma a shekara ta 1918 , lambar ta ƙaru zuwa 949,444 . Hakika , Ɗaliban Littafi Mai Tsarki sun sa ƙwazo sosai a yin wa’azi ! A lokacin Yaƙin Duniya na Ɗaya , ‘ yan’uwan da suke yin ja - gora sun yi iya ƙoƙarinsu don su yi wa Ɗaliban Littafi Mai Tsarki da suke wurare dabam - dabam tanadin abin da zai riƙa ƙarfafa dangantakarsu da Jehobah . Ɗan’uwa Rutherford ya ce mana mu shirya babban taro a birane da yawa da suke yammacin Amirka kuma mu tura ‘ yan’uwan da za su ba da jawaban da za su ƙarfafa ‘ yan’uwa sosai . ” Ko da yake su masu tawali’u ne , ‘ yan’uwan ba su fahimci abin da Jehobah yake nufi sa’ad da ya gaya musu cewa su riƙa yin biyayya ga masu mulki ba . Ta yaya Ɗaliban Littafi Mai Tsarki suka nuna cewa suna daraja rai ? 12 , 13 . ( a ) Me ya sa aka tura ‘ yan’uwa guda takwas kurkuku ? ( b ) Shin hakan ya sa ‘ yan’uwan su ƙi kasancewa da aminci ne ? An kama ɗan’uwa Rutherford da Van Amburgh da kuma wasu ‘ yan’uwa guda shida . Macmillan ya rubuta , shafi na 99 ) An yi wa waɗannan Ɗaliban Littafi Mai Tsarki hukuncin yin shekaru da yawa a kurkuku a birnin Atlanta da ke jihar Georgia . Waɗannan maza guda takwas sun ƙudura niyyar bin abin da Littafi Mai Tsarki ya ce duk da cewa suna kurkuku . Shi ya sa ba za mu kashe kowa ba . ” Hakika , waɗannan ‘ yan’uwan sun kasance da gaba gaɗi kuma sun nuna cewa za su ci gaba da kasancewa da aminci ! A shekara ta 1919 , Yesu ya naɗa “ bawan nan mai - aminci , mai - hikima ” don ya riƙa yi wa dukan bayin Allah ja - gora . ( Mat . Shaiɗan ya yi iya ƙoƙarinsa don ya ga cewa babu wanɗanda suke bauta wa Allah a duniya amma bai yi nasara ba . Rahoton hidima na shekara ta 1928 zuwa 1937 ya nuna cewa hakan gaskiya ne . Me ya sa masu shela a ƙasar Britaniya suka daina yin ƙwazo a wa’azi ? Majagaba masu ƙwazo sun mai da hankali ga yin wa’azi Wata ‘ yar’uwa mai suna Hilda Padgett * ta ce : “ Da daɗewa , yawancinmu muna ɗokin samun wannan saƙon kasancewa da ƙwazo daga hedkwatarmu kuma yin hakan ya kawo sakamako mai ban al’ajabi . ” F . Wallis ta ce : “ Shawarar da aka ba da cewa a keɓe ranakun da za a riƙa yin sa’o’i biyar ana wa’azi yana da kyau sosai ! Ya tuna da wasu rukunin masu shela da suke tuƙa keke suna wa’azi daga safe zuwa yamma kuma a lokacin rani suna saka wa mutane jawabai da aka ɗauka a faifai don su saurara . A cikin Hidimarmu Ta Mulki ɗin , an ambata cewa : “ Muna bukatar majagaba guda 1,000 . ” A shekara ta 1938 , wanda yake hidima a matsayin zone servant ( yanzu ana kiransa mai kula da da’ira ) mai suna Jim Carr ya bi shawarar da aka bayar cewa a buɗe gidajen da majagaban za su riƙa zama a birane . An ƙarfafa rukunin majagaba su zauna da kuma wa’azi tare , ta hakan za a rage yawan kuɗin da ake kashewa . BANGO : ADADIN MAHALARTAN TARON TUNA DA MUTUWAR YESU ( 2015 ) A duk inda kuka ga an rubuta LMT , ana nufin an yi ƙaulin wata fassarar Littafi Mai Tsarki ne . Idan kuma kuka ga NW , ana nufin an yi ƙaulin fassarar New World Translation . WAƘOƘI : 121 , 45 Me ya sa yake da muhimmanci mu ƙarfafa juna ? WATA yarinya ‘ yar shekara 18 mai suna Cristina ta ce : “ Iyayena ba sa ƙarfafa ni sai dai su riƙa sūka na . Kalamansu suna da zafi sosai . Yana da muhimmanci mu riƙa ƙarfafa juna . Rubén ya ce : “ Na yi shekaru da yawa ina ɗaukan kaina a matsayin wanda ba shi da amfani . Ta yaya za mu ba da ƙarfafa a hanyar da ta dace ? Wani malami mai suna Timothy Evans ya ce : “ Kamar yadda shuke - shuke suke bukatar ruwa sosai , haka ma yara . . . suke bukatar a riƙa yaba musu . ( 2 Tim . 3 : ​ 1 - 5 ) Wasu iyaye ba sa yaba wa yaransu domin su ma iyayensu ba su yaba musu ba sa’ad da suke yara . Mene ne ƙarfafa mutane ya ƙunsa ? ( Karanta Mai - Wa’azi 4 : ​ 9 , 10 . ) Littafin Misalai 24 : 10 ta ce idan muka karaya a lokacin wahala , hakan zai sa ba za mu yi ƙarfi ba . 1 : ​ 6 - 10 ) Ka yi tunanin yadda annabi Daniyel ya ji sa’ad da Allah ya aika mala’ika don ya ƙarfafa shi . 3 : 17 ; 17 :⁠ 5 ) Ta hakan , Allah ya yaba wa Yesu kuma ya tabbatar masa cewa ya amince da abin da yake yi . Mene ne za mu koya daga yadda Yesu ya bi da manzanninsa ? Yesu . 22 : ​ 24 , 33 , 34 ) Amma Yesu ya yaba musu don sun kasance tare da shi har ma a lokacin da yake shan wahala . ( 1 Kor . 4 : 17 ; Filib . 2 : ​ 19 , 20 ) Manzon ya gaya wa ‘ yan’uwa da ke koranti cewa Titus mutumin kirki ne . Ya ce : “ Titus abokin tarayyana ne , da abokin aikina kuma zuwa gare ku . ” ( 2 Kor . Kalamansu suna sa ni farin ciki sosai ! ” 1 : ​ 11 , 12 , LMT . Ka yi la’akari da misalin Joshua . Hakazalika , mu ma muna bukatar mu ƙarfafa dattawan ikilisiya har da masu kula da da’ira don suna aiki tuƙuru a madadin mu . Wani mai kula da da’ira ya ce : “ A wasu lokuta , ‘ yan’uwa suna ba mu katin gaisuwa don su nuna mana cewa sun ji daɗin ziyarar da muka yi musu . Sa’ad da Bulus ya yaba wa Kiristocin da ke Korinti don sun bi shawarar da ya ba su , hakan ya ƙara motsa su su yi abin da ya dace . ( 2 Kor . Bayan ka ba su shawara , sai ka ƙarfafa su . A wace hanya ce za mu iya ƙarfafa wasu ? Ku riƙa yaba wa ‘ yan’uwanku don aikin da suke yi da kuma halayensu masu kyau . ( 2 Laba . 16 : 9 ; Ayu . 1 :⁠ 8 ) Ko da yake ƙarfinmu ba ɗaya ba ne , Jehobah da Yesu suna farin ciki da abubuwan da kowannenmu yake yi a ƙungiyarsa . Mutane za su ƙarfafa mu idan mu ma muna ƙarfafa su . ​ —⁠ Luk . 6 :⁠ 38 . Mene ne zai sa ƙarfafar da muke yi ta ratsa zuciya sosai ? 18 , 19 . Bulus ya ce : “ Ku ƙarfafa wa juna zuciya , ku riƙa inganta juna , kamar dai yadda kuke yi . ” ( 1 Tas . Me ya sa ba abin mamaki ba ne cewa bayin Allah suna bukatar tsari ? Ƙari ga haka , za mu tattauna abin da ya kamata mu yi sa’ad da ƙungiyar Jehobah ta ba mu umurni . ( 1 Kor . 14 : ​ 33 , 40 ) Ja - gorar da ke cikin Littafi Mai Tsarki ya taimaka wa bayin Jehobah su yi wa’azi a faɗin duniya a ƙarni na farko da kuma zamaninmu . Me ya sa ka tabbata cewa Jehobah Allah mai tsari ne da babu kamarsa ? 3 : 19 ) Abubuwan da muka sani “ kaɗan ne kawai daga cikin al’amuran [ Allah ] . 26 : ​ 14 , Littafi Mai Tsarki ) Duk da haka , wannan ɗan ilimin da muke da shi a kan duniyoyi da kuma damin - damin taurarin da ke sama sun nuna mana cewa halittun Allah suna da tsari ba kaɗan ba . ( Zab . Ilimin kimiyya ya taimaka mana mu san abubuwa da yawa game da sama da duniya , kuma ya inganta rayuwarmu a wasu fannoni . Ƙari ga haka , yawancin mutane sun kasa bayyana dalilin da ya sa mutane ba sa so su mutu . ( M . Wa . 3 : 11 ) Me ya sa mutane sun kasa samun amsoshi ga tambayoyi masu muhimmanci kamar waɗannan ? Jehobah ya tsara al’ummar Isra’ila da kyau sosai . Jehobah ya tsara Kiristoci a ƙarni na farko kuma ya kafa hukumar da za ta kula da ayyukansu , wadda ta ƙunshi manzannin kaɗai a dā . ( A . M . Muna iya tambayar kanmu : ‘ Shin ina ƙarfafa ‘ yan’uwana su kasance da aminci ga Jehobah ? Mai kula da da’ira yana yin iya ƙoƙarinsa don ya san mazan da ake so a naɗa kuma ya yi wa’azi tare da su . 3 : ​ 4 , 5 ) Bayan haka , dattawa da kuma mai kula da da’ira za su yi taro . Za su duba abin da Littafi Mai Tsarki ya ce game da halin da mutum da ya cancanci a naɗa shi dattijo ko kuma bawa mai hidima zai kasance da shi . ​ —⁠ 1 Tim . 5 : ​ 1 - 3 . Bulus ya ce : “ Ku shaida wannan mutum , kada ku yi ma’amala da shi . ” Idan ka san cewa akwai mutumin da yake da irin wannan halin a cikin ikilisiya , shin za ka daina yin tarayya da shi ? Idan ka yi hakan , za ka taimaka masa ya fahimci cewa abin da yake yi ba shi da kyau kuma hakan zai iya sa ya canja halinsa . Ta yaya za mu iya sa ikilisiya ta kasance da tsabta ? Ku yi la’akari da abin da ya faru a Koranti na dā . Hakan ya sa sun kai ƙara a kotu . Amma Kalmar Allah ta taimaka mana mu fahimci cewa gwamma mu yi haƙuri da asarar da muka yi da mu yi abin da zai ɓata sunan Allah ko kuma ya sa ‘ yan’uwanmu su ƙi kasancewa da salama . ( Karanta Matta 5 : ​ 23 , 24 ; 18 : ​ 15 - 17 . ) Allah ya yi annabci game da yadda mutanensa za su kasance a nan gaba kuma ya ce : “ Zan haɗa su tare kamar tumaki a garke . ” 3 :⁠ 9 ) Abin farin ciki ne mu kasance da gatan bauta wa Jehobah tare da ‘ yan’uwanmu ! Idan dattawa suna so a kasance da tsabta da kuma haɗin kai a cikin ikilisiya , wajibi ne su ɗauki mataki nan da nan sa’ad da wani ya yi zunubi mai tsanani . 15 :⁠ 3 ) Domin Bulus yana ƙaunar ‘ yan’uwan da ke Koranti , ya rubuta musu gargaɗin da ke cikin littafin Korintiyawa na Ɗaya . 6 :⁠ 1 . [ 1 ] ( sakin layi na 13 ) Ka duba littafin nan Organized to Do Jehovah’s Will , shafuffuka na 134 - 136 . Ta yaya Afodiya da Sintiki suka soma rigima , kuma ta yaya za mu iya hana irin waɗannan matsalolin faruwa ? Amma tun da yake mu ajizai ne , a wasu lokuta ana yin amfani da Littafi Mai Tsarki don a yi mana gyara . Ku yi la’akari da abin da ya faru tsakanin Afodiya da Sintiki a ƙarni na farko . Amma , wataƙila ga abin da ya faru tsakaninsu . Littafi Mai Tsarki bai gaya mana abin da ya faru daga baya ba , amma wataƙila waɗannan matan sun bi shawarar da manzo Bulus ya ba su . ​ — Filib . Amma idan muna bin umurnin da ke cikin Kalmar Allah , za mu iya magance irin waɗannan matsalolin ko kuma mu hana su faruwa . 4 , 5 . Ba shi da sauƙi mu kame kanmu sa’ad da aka ɓata mana rai ko kuma aka yi mana rashin adalci . Jehobah ya san abin da zai iya faruwa idan ba mu kame kanmu ba . Jehobah da kuma Yesu sun ɗauki batun yafewa da muhimmanci sosai . Waɗanne ja - gora ko umurnin da ke cikin Littafi Mai Tsarki ne za su iya amfanar mu ? 5 : ​ 1 - 5 , 13 ; 1 Tim . 5 : ​ 19 - 21 ) Kuma Jehobah ya bukaci kowa a ƙungiyarsa ya kasance da tsabta da kuma dangantaka mai kyau da shi . ​ —⁠ 2 Kor . Ta yaya aka bayyana sashen ƙungiyar Jehobah ta sama a littafin Ezekiyel ? A cikin shekaru goma da suka wuce , canje - canjen da ake yi a ƙungiyar Jehobah ta duniya ya nuna cewa Jehobah ne yake ja - gorar ƙungiyarsa . Gine - gine . Muna gode wa waɗanda suka ba da kansu kuma suke aiki tuƙuru don su ga cewa an yi waɗannan gine - ginen ! Ilimantarwa . Jehobah yana so ya ilimantar da mutanensa . Wannan ya nuna mana cewa Jehobah yana so ya ilimantar da mutanensa ! Ko da mutane suna son yin abubuwan da ba su da kyau , muna bukatar mu “ ƙi mugunta ” kamar yadda Jehobah ma ya ƙi mugunta . ( Zab . ( Afis . ( Karanta Romawa 14 : 12 . ) Babu shakka , muna bukatar taimakon Jehobah don mu yanke shawara mai kyau . ​ — Irm . 22 :⁠ 6 ) Sai ta yi addu’a ga Jehobah kuma ta nemi ja - gorarsa kamar yadda Littafi Mai Tsarki ya umurce mu mu yi . Hakika wannan matar za ta ji cewa Jehobah ya amsa addu’arta . Wace shawara ce aka ba mu game da ɗalibanmu na Littafi Mai Tsarki ? An kuma ba da shawarar cewa mu soma nazarin littafin nan “ Ku Tsare Kanku Cikin Ƙaunar Allah ” da zarar mun kammala nazarin littafin nan Menene Ainihi Littafi Mai Tsarki Yake Koyarwa ? da ɗalibin ko da ya yi baftisma . Ƙungiyar ta ba da wannan shawarar ne don a taimaka wa sababbi su ‘ kafu cikin bangaskiyarsu . ’ A littafin Romawa sura ta 6 da 8 , mun samu bayani mai muhimmanci da ya shafi dukanmu Kiristoci . An kuma nuna yadda muke amfana ta wajen kasancewa da begen samun lada . Denton Hopkinson ne ya ba da labarin Saboda haka , ni ma na yanke shawarar bauta wa Jehobah . Tun daga wannan lokacin , ni da mahaifiyata muna wa’azi a kai a kai . Garmahon yana da girma da kuma nauyi sosai . Da yake ni ƙaramin yaro ne , ɗaukansa ya yin mini wuya ! Na yi abin da ya faɗa kuma bayan na yi aiki na shekara biyu , sai na je na gaya ma wani mai kula da da’ira cewa ina so in soma hidimar majagaba , sai ya ce min , “ Ka soma kawai ! ” Ni da wasu muna sanar da jigon jawabin da za a yi a birnin Rochester , New York , 1953 Amma an tilasta mini in soma aikin soja a watan Disamba na shekara ta 1952 . Mun yi watanni da yawa kafin mu samu biza , bayan da muka samu , sai muka kama hanya da jirgin ƙasa kuma muka bi ta birnin Rotterdam da Bahar Rum da kogin Suez da Tekun Indiya da Malaysia da kuma Hong Kong . A wajen wajibi ne mu yi rayuwa da ta jitu da al’adar mutanen , da ƙasarsu da kuma yarensu . Amma , wurin da za a tura mu hidima a nan gaba zai ba mu zarafin koyan yaren sosai . Ba da daɗewa ba , na koyi cewa mutanen Filifin sun ɗauka cewa yin jawabi ga jama’a yana nufin a yi jawabin fili ko waje ! Ina kwana a kan tabarma a ƙasa . Ban taɓa sayan mota ba a duk shekarun da nake hidima . Ban je makaranta ba don koyon wani yare , amma na koya ta wajen sauraron ‘ yan’uwa sa’ad da suke wa’azi da kuma a taron ikilisiya . Yin hidima tare da ‘ yan’uwanmu a ƙasar Filifin ya sa ni farin ciki sosai ! Adadin masu shela a ƙasar ya ninka na lokacin da na soma hidima shekaru 60 da suka shige sau goma . Ta yaya za ka sami ‘ salama ta Allah ’ ? 1 , 2 . ( a ) Me ya sa ba za mu yi mamaki ba idan muka sami kanmu a mawuyacin hali ? Yoh . 12 : 17 ) Saboda haka , ba abin mamaki ba ne cewa a wasu lokuta bayin Allah sukan sami kansu a mawuyacin hali . Ta yaya za ka “ zuba nawayarka bisa Ubangiji ” ko kuma ka gaya masa damuwarka ? Abu na farko da za mu yi shi ne yin addu’a ga Jehobah . 55 : ​ 1 , 22 ) Bayan ka yi iya ƙoƙarinka don ka magance matsalar , zai dace ka yi addu’a ga Jehobah kuma ka rage yin alhini ko damuwa . Ta yaya zai yi hakan ? Saboda haka , ‘ salama ta Allah ’ za ta iya taimaka maka ka shawo kan kowace matsala . 1 : ​ 7 - 9 . ( Luk . 11 : ​ 10 - 13 ) Hakan zai sa mu tattauna abu na uku da zai taimaka mana sa’ad da muke alhini ko damuwa . Ban da haka ma , za ka guji wasu yanayin da za su iya sa ka sami kanka a wani hali . ‘ Tsawon jimrewa da nasiha da kuma nagarta . ’ ‘ Tawali’u da kamewa . ’ Mene ne Yesu yake nufi da ya ce : “ Kada fa ku yi alhini ” ? FILIBIYAWA 1 : ​ 10 , 11 Ka kasance da ra’ayin da ya dace . MATTA 14 : 23 Mene ne za ka yi idan kana yawan tunanin don abin da ka yi a dā ? 55 : ​ 2 - 5 ) Duk da haka , bai bar alhini ya sa ya daina dogara ga Jehobah ba . Dauda ya yi addu’a don matsalolin da yake fuskanta , amma ya san cewa yana bukatar ya ɗauki mataki don ya bi da abubuwan da suke sa shi alhini . ( 2 Sam . Ta yaya sanin ma’anar sunan Allah zai iya ƙarfafa bangaskiyarka ? 17 , 18 . Jehobah yana yin amfani da taron ikilisiya da muke yi a kowane mako don ya taimaka wa Kiristoci su bi da alhini . Ka yi la’akari da yadda wani dattijo a ƙasar Kanada ya koyi cewa yana da muhimmanci ya gaya wa Jehobah damuwarsa . 11 : 6 . WAƘOƘI : 85 , 134 ( 1 Yoh . 4 : 19 ) Hanya ɗaya da Jehobah ya sāka wa bayinsa ita ce ƙaunar da ya nuna mana . Wane alkawari ne aka yi mana a Malakai 3 :⁠ 10 ? Manzo Bitrus ya yi wa Yesu tambaya cewa : “ Mun bar abubuwa duka , mun bi ka ; me za mu samu ? ” ( Mat . 19 : 27 ) Maimakon Yesu ya tsauta wa Bitrus don ya yi wannan tambayar , ya tabbatar wa almajiransa cewa za su sami albarka don sadaukarwa da suka yi . Ko a yanzu ma zai albarkace mu . Me ya sa Jehobah ya yi wa bayinsa alkawari cewa zai albarkace su ? Ban da albarkar da bayin Allah masu aminci suke samuwa yanzu , suna marmarin samun wasu har ila a nan gaba . ( 1 Tim . ( Mat . 5 : 12 ) Ban da ladan zuwan sama da wasu za su samu , waɗanda suke da begen rayuwa a duniya su ma suna ‘ farin ciki , da . . . murna ƙwarai . ’ ( Zab . 37 : 11 ; Luk . Alkawuran Allah suna taimaka mana mu sami kwanciyar hankali . Ta yaya muka tabbata cewa Jehobah zai albarkace mu ? Ya kamata mu kasance da bangaskiya ga Jehobah kuma mu riƙa bin umurninsa . An rubuta Littafi Mai Tsarki don ya amfane mu . ( Far . 41 : ​ 1 , 37 - 43 ) A lokacin da matar Yusufu ta haifa masa yara biyu , “ ya kira sunan ɗan farin Manasseh : Gama , in ji shi , Allah ya sa na manta da dukan wahalata , da dukan gidan ubana . Duk da haka , Yusufu ya san cewa Jehobah ne ya albarkace shi . ​ — Far . 45 : ​ 5 - 9 . Ta yaya Yesu ya kasance da aminci sa’ad da aka jarabce shi ? Yesu ma ya kasance da aminci sa’ad da aka jarabce shi amma Allah ya albarkace shi . Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Domin farin zuciya da aka sa gabansa , yana rena kunya . ” ( Ibran . Ƙari ga haka , Allah ya albarkace shi kuma ya ba shi ayyuka da yawa . Littafi Mai Tsarki ya ce , “ ya kuwa zauna ga hannun dama na al’arshen Allah . ” 13 , 14 . Yana taimaka mana sa’ad da matsalar kuɗi ko ciwo ya sa ba ma iya bauta masa yadda muka saɓa yi . Kuma muna da tabbaci cewa Jehobah yana kula da bayinsa da suke bauta masa da aminci . ​ — Karanta Ibraniyawa 6 : ​ 10 , 11 . 65 : 2 ) Littafi Mai Tsarki ya ce shi “ Uban jiyejiyenƙai , Allah na dukan ta’aziyya ” ne . Don haka , zai taimaka mana wataƙila ta wurin ‘ yan’uwanmu . ( Ka duba hoton da ke shafi na 24 . ) 37 : 11 . Amma bai kamata mu manta cewa “ Allah ya fi zuciyarmu girma , ya kuwa san abu duka . ” Yana da kyau mu riƙa yin tunani a kan yadda Jehobah yake yi mana albarka yanzu da kuma yadda zai yi mana nan gaba , ko ba haka ba ? Muna da tabbaci cewa zai albarkace mu . ​ — Karanta Kolosiyawa 3 : ​ 23 , 24 . Ta yaya muka “ mutu ga zunubi ” ? Shin za ka tuna da Romawa 5 : 12 ? An yi amfani da wannan ayar sau da yawa a littafin nan Menene Ainihi Littafi Mai Tsarki Yake Koyarwa ? Duk da haka , muna da tabbaci cewa Allah yana sane da yanayinmu . Ya san mu turɓaya ne kuma zai nuna mana jin ƙai . ( Zab . ( b ) Mene ne ‘ alherin ’ Allah da aka ambata a Romawa 3 :⁠ 24 ? Wannan bayanin zai taimaka mana mu fahimci yadda Jehobah yake gafarta mana zunubanmu . Wani masani mai suna John Parkhurst ya ce : “ Wannan kalmar Helenanci da aka yi amfani da ita tana nufin abin da Allah da Yesu suka yi don su ceci mutane daga zunubi da mutuwa . ” Ƙari ga haka , mu ajizai ba mu cancanci wannan fansa da Allah da Yesu suka tanadar don gafarar zunubanmu ba . Ta yaya za a ce Kiristocin da suke raye a duniya sun “ mutu ga zunubi ” ? Don haka , suna da begen yin rayuwa a sama . Wannan ne ya sa Bulus ya ce sun “ mutu ga zunubi ” ko da yake har ila suna nan duniya suna yi wa Allah ibada . 6 : ​ 9 , 11 ) Sun daina halaye marasa kyau kuma suka gyara rayuwarsu . ( Rom . 6 : ​ 19 , 20 ) Bayan haka , sai muka koyi gaskiyar Littafi Mai Tsarki muka gyara halayenmu kuma muka yi alkawarin bauta wa Allah , muka yi baftisma . Tun daga lokacin , muradinmu ne mu riƙa biyayya da “ zuciya ɗaya , ” muna bin umurni da ƙa’idodin Allah . Ko kuma na daina yin zunubi kuma ina rayuwa daidai da ƙa’idodin Allah ? ’ Suna ganin abubuwan da suka yi a dā kamar “ abin kunya ” ne kuma waɗannan abubuwan suna iya kai ga mutuwa . ( Rom . 6 : 21 ) Amma sun gyara halayensu . ( 1 Kor . 6 : ​ 9 - 11 ) Haka yanayin wasu yake a ikilisiyar da ke Roma . Me ya kamata mu tambayi kanmu game da yin biyayya da “ zuciya ɗaya ” ? Kai fa , yaya dangantakarka da Allah take ? Ka yi tunani game da manzo Bulus . Duk da haka , ya ce shi ma mai zunubi ne . Me ya sa muke bukatar mu kasance masu faɗan gaskiya ? Shaiɗan “ uban ƙarya ” ne . ( Lev . 19 : ​ 2 , 11 ) Saboda haka , mutumin da ba ya ƙarya kai tsaye zai iya yin ha’inci ko kuma ya yaudari mutane . Ko da yake ya je asibiti ko kuma wurin da ake sayar da magani , za ka ce ya faɗi ainihin dalilin da ya sa bai je aiki ba ne ? ( Rom . 6 : 12 ; 7 : ​ 18 - 20 ) Amma idan muka yi ƙoƙari wajen guje wa kowane irin zunubi , hakan zai nuna cewa muna godiya ga alherin Allah . Ta wurin alherin Allah an gafarta mana zunubanmu kuma Allah zai ci gaba da yin hakan . Ko kuma yana magana har da waɗanda za su yi rayuwa a duniyar nan ? Sun zama “ na Ruhu ” a matsayin masu ‘ jiran ɗayanci , watau , fansar jikinsu . ’ ( Rom . 3 : ​ 23 - 26 ; 4 : 25 ; 8 : 30 . Saboda haka , su ma za su amfana daga umurnin da ke littafin Romawa sura 8 . Mun sami tabbaci a littafin Romawa sura 8 : 21 cewa sabuwar duniya za ta zo . Kana da tabbacin hakan kuwa ? ( b ) A wace hanya ce Bulus ya yi amfani da kalmar nan “ jiki ” a littafin Romawa 8 : ​ 4 - 13 ? Abin takaici shi ne Kirista zai iya soma yin irin wannan rayuwar . 4 , 8 , 12 ) Kuma ka tuna cewa a Koranti akwai wani ɗan’uwa da ya auri “ matar ubansa . ” ( 1 Kor . Gargaɗin Bulus da ke Romawa 8 : 6 bai shafi waɗanne irin mutane ba ? Bayin Allah sukan tuna waɗannan abubuwan a wasu lokuta . Ƙari ga haka , Bulus ya rubuta cewa jima’i yana da muhimmanci tsakanin ma’aurata kaɗai . ( Ka duba sakin layi na 10 , 11 ) Sun bar sha’awoyinsu suna yin mulki a kansu . Waɗanne abubuwa ne za mu iya ƙwallafa ranmu a kai ? Yadda Kiristocin da ke Roma suka bincika kansu don su san abubuwan da suka ƙwallafa ransu a kai ya dace . Wataƙila waɗannan Kiristocin sun ƙwallafa ransu ga “ al’amuran jiki ” ne , ko ba haka ba ? Mene ne muka fi mai da hankali a kai kuma ta yaya furucinmu zai nuna hakan ? Alal misali , akwai lokacin da Yesu ya juya ruwa ya zama ruwan anab ko giya kuma Bulus ma ya gaya wa Timotawus ya sha “ ruwan anab ” kaɗan . ( 1 Tim . 5 : 23 ; Yoh . 2 : ​ 3 - 11 ) Shin Bulus da Yesu sun ƙwallafa ransu ga giya ne , suna hirarsa a kowane lokaci ? 8 :⁠ 6 ) Hakan ba batun wasa ba ne don zai iya sa mutum ya ɓata dangantakarsa da Allah yanzu kuma ya kasa samun rai na har abada a nan gaba . Amma Bulus ba ya nufin cewa idan mutum ya soma ƙwallafa ransa ga abubuwa na jiki ba zai iya canjawa ba . Mutumin da aka yi maganarsa a Koranti da ya bi sha’awoyin “ jiki ” har sai da aka yi masa yankan zumunci kafin ya gyara halinsa kuma aka dawo da shi . Abin da ya taimaka masa shi ne ya daina bin sha’awoyin jiki kuma ya soma yin abin da ya dace . ​ — 2 Kor . 2 : ​ 6 - 8 . Babu shakka , gargaɗin da Bulus ya ba da game da sakamakon ƙwallafa rai ga “ al’amuran jiki ” zai taimaka mana mu yi duk wani canji da muke bukatar yi . Ta yaya za mu sami wannan ladan ? Da yawa daga cikinsu sun yi aure kuma sun ji daɗin zama da iyalansu , ban da haka ma , sun ji daɗin aikin da suka yi don su biya bukatunsu . ​ — Mar . 6 : 3 ; 1 Tas . 2 : 9 . Duk da haka , bayin Allah ba su bar waɗannan abubuwan su zama tamkar abin da suka saka a gaba ba . ( Karanta Ayyukan Manzanni 18 : ​ 2 - 4 ; 20 : ​ 20 , 21 , 34 , 35 . ) Ta yaya muke samun salama sa’ad da muka ƙwallafa rai ga “ al’amuran ruhu ” ? Kuma abin da yake taimaka mana mu yi hakan shi ne yin ƙokari mu kasance da salama a iyalinmu da kuma ikilisiya . Me ya sa muke bukatar mu nuna godiya don umurnin da yake littafin Romawa sura 8 ? Amma mu riƙa rayuwar da ta jitu da ƙa’idar nan da ta ce , idan muka ƙwallafa ranmu ga “ al’amuran ruhu ” za mu sami rai da kuma salama . Za ka yi iya ƙoƙarinka ka kame kanka ne ? Ban da haka , Kalmar Allah ta ce wanda yake kame kansa mai hikima ne . Me ya sa masu kame kansu suke farin ciki ? Don suna kame kansu , mutane da yawa waɗanda a dā suna faɗa sosai suna farin ciki yanzu . 3 : 12 ) Adolfo wani mai kula da da’ira a ƙasar Sifen ya tuna irin rayuwar da yake yi kafin ya soma bauta wa Jehobah . Adolfo ya ce yana farin ciki don canjin da ya yi a rayuwarsa . Kuma yana godiya ga Jehobah don yadda ya taimaka masa ya zama mai kame kansa . Iblis magabcin Jehobah yana zaginsa . Idan wani ya yi maka baƙar magana ko kuma ya bi da kai yadda bai dace ba , mene ne za ka yi don ka kame kanka kuma ka yi abin da zai faranta wa Jehobah rai ? Mutane da yawa suna ganin cewa wawanci ne mutum ya zama mai kame kansa . Suna ganin cewa idan mutum mai ƙarfi ne zai zama mai cin zali . “ Da tsawon jimrewa a kan rinjayi mahukunci , harshe mai - taushi kuma yakan karye kashi . ” ​ —⁠ Mis . Tambayoyi don bimbini : Ta yaya saurin fushi zai shafe ni ? 3 KA RIƘA YIN ADDU’A . Ka roƙi Jehobah ya ba ka ruhu mai tsarki , wato iko mafi girma a sama da kuma duniya . Adolfo ya ce : “ Yin addu’a a kai a kai ya taimaka mini sosai , musamman sa’ad da nake cikin mawuyacin yanayi . ” Hakazalika , Jehobah zai amsa addu’armu na neman taimakon ruhu mai tsarki idan muka “ nace da addu’a . ” ​ —⁠ Rom . 12 :⁠ 12 . 1 : 5 . Mene ne za ka iya yi don ka amfana daga karatun Littafi Mai Tsarki ? Ko da yake mun gaskata da tashin matattu , laifi ne mu yi makoki ? Yin imani cewa za a ta da mutane daga mutuwa ba ya kawar da baƙin ciki da Kirista yake yi idan aka yi masa rasuwa . Wane ne mai riƙe da ƙaho na ajiyar tawada da kuma mutane shida masu makami da aka ambata a littafi Ezekiyel sura ta 9 suke wakilta ? Na ( 1 ) littafi Mai Tsarki ya fuskanci ƙalubalen ruɓewar kayayyakin da aka yi amfani da su don a rubuta shi , kamar fata da takardar ganye ; ( 2 ) hamayya daga ‘ yan siyasa da malaman addinai da suka yi ƙoƙari su halaka Littafi Mai Tsarki ; kuma na ( 3 ) wasu mafassara da masu kofe Littafi Mai Tsarki sun nemi su canja saƙon da ke cikinsa . ​ — wp16.4 , shafuffuka na 4 - 7 . Ka san ainihin abubuwan da kake bukata , kuma ka daina sayan abubuwan da ba su da muhimmanci . Littafin Ayuba 28 : ​ 12 , 15 ya faɗi cewa hikimar da Allah yake bayarwa ta fi zinariya ko azurfa tamani . Wanda yake nazari da kuma bincike sosai a kan abubuwa zai zama mai ilimi . Nuna farin ciki sa’ad da aka sanar cewa an dawo da wani , Mayu Na Ji Jiki Sosai ( J . Ba da Kansu da Yardar Rai a Ƙasar Gana , Yuli Abin da Ke Sa Mu Bauta wa Allah Cikin Tsari , Nuwamba Jehobah Ya Kira Shi “ Aminina , ” Fabrairu Kada Ka Bar Kurakuran Wasu Su Hana Ka Bauta wa Jehobah , Yuni “ Kada Ku Daina Yi wa Baƙi Alheri , ” Oktoba Ka Yi Wa’azi Game da Alherin Allah , Yuli Janairu Ku Gaya wa Jehobah Damuwarku , Disamba ‘ Ku Tafi . . . , Ku Almajirtar da Dukan Al’ummai , ’ Mayu Matasa , Ku Ƙarfafa Bangaskiyarku , Satumba Ruhu Mai Tsarki Yana Shaida Mana , Janairu Tufafinka Suna Ɗaukaka Allah Kuwa ? Yara da Matasa Kun Yi Shirin Yin Baftisma Kuwa ? Fernández ) , Afrilu Robison ) , Fabrairu Hopkinson ) , Disamba Oktoba Me Ya Sa Yesu Ya Sha Wahala Kuma Ya Mutu ? Na 2 BANGO : Don ba da gudummawa , ka shiga jw.org . © 2016 Watch Tower Bible and Tract Society of Pennsylvania Tana ƙarfafa mutane cewa Mulkin Allah zai kawar da dukan mugunta kuma ya mai da duniya aljanna ba da daɗewa ba . 3 Amfanin Karanta Littafi Mai Tsarki 5 Me Zai Sa Ka Ji Daɗin Karatun ? ABIN DA KE SHAFIN FARKO | YADDA ZA KA JI DAƊIN KARANTA LITTAFI MAI TSARKI Mutane da yawa ba sa son karanta Littafi Mai Tsarki . Wata mata mai suna Eunice da ta ba shekara 50 baya ta ce : “ Littafi Mai Tsarki yana taimaka mini na zama mutumiyar kirki kuma na canja halayena marasa kyau . ” ABIN DA KE SHAFIN FARKO | YADDA ZA KA JI DAƊIN KARANTA LITTAFI MAI TSARKI Ga abubuwa biyar da suka taimaki mutane da yawa . Ka nemi wurin da akwai haske da kuma iska mai daɗi , hakan zai sa ka amfana sosai daga karatun . Ta yaya zan yi koyi da shi ? ’ Bayan haka , sai ka nemi nassosin da za su taimaka maka ka cim ma su . Da akwai abubuwa da yawa da za ka iya yi da za su sa ka ji daɗin karatun . Bari mu yi la’akari da waɗannan abubuwan . Ƙari ga haka , ka nemi Littafi Mai Tsarki da aka fassara da kyau sosai . * A yau , za a iya samu Littafi Mai Tsarki a intane . Idan kana so ka san game da mutanen da aka ambata a cikin Littafi Mai Tsarki , kana iya karanta surorin da suka yi magana game da su . Abigail Maryamu ( Mahaifiyar Yesu ) Matta surori 1 - 2 ; Luka surori 1 - 2 ; ka kuma duba Yohanna 2 : ​ 1 - 12 ; Ayyukan Manzanni 1 : ​ 12 - 14 ; 2 : ​ 1 - 4 Rifkatu Farawa surori 17 - 18 , 20 - 21 , 23 ; ka kuma duba Ibraniyawa 11 : 11 ; 1 Bitrus 3 : ​ 1 - 6 Wasu maza masu bangaskiya 1 Sama’ila surori 16 - 30 ; 2 Sama’ila surori 1 - 24 ; 1 Sarakuna surori 1 - 2 Musa Fitowa surori 2 - 20 , 24 , 32 - 34 ; Littafin Lissafi surori 11 - 17 , 20 , 21 , 27 , 31 ; Kubawar Shari’a sura 34 Nuhu Farawa surori 5 - 9 Bitrus “ See the Good Land ” ​ — Wannan ƙasidar tana ɗauke da taswira da kuma hotunan wuraren da aka ambata a cikin Littafi Mai Tsarki Littafi Mai Tsarki ba kamar sauran littattafai ba ne . Shi ya sa Littafi Mai Tsarki ya ce , “ Maganar Allah mai - rai ce , mai - aikatawa . ” Yana inganta rayuwarmu a yanzu . Mene ne sakamakon ? Ka kalli bidiyon nan Ta Yaya Za Mu San Cewa Abin da Ke Littafi Mai Tsarki Gaskiya Ne ? Ka duba ƙarƙashin KOYARWAR LITTAFI MAI TSARKI > AN AMSA TAMBAYOYIN LITTAFI MAI TSARKI . Na yi ƙoƙarin yin magana da mutanen da suka mutu , ina yawan zuwa makabarta tare da abokan makarantarmu , kuma muna kallon fina - finai masu ban tsoro . Muna jin daɗin kallon fina - finan duk da cewa muna jin tsoro . Na soma rayuwar banza sa’ad da nake ‘ yar shekara goma . Ko da yake ba na jin daɗinsa , amma yana ƙayatar da ni idan na bugu . Ina son waƙa da kuma rawa sosai . Hakan ya sa mahaifiyata fushi sosai don ba ta san irin rayuwar da nake yi ba . Mun yi gardama da ita , sai na bar gida . Matan suna da sauƙin kai da kirki kuma hakan ya sosa zuciyata sosai . Sai na yarda su soma nazarin Littafi Mai Tsarki da ni . ( Yohanna 5 : ​ 28 , 29 ) Na sake koya cewa Allah yana kula da ni sosai . Shaidun Jehobah sun nuna mini ƙauna sosai . ( Yohanna 13 : ​ 34 , 35 ) Hakan ya bambanta sosai da yadda aka marabce ni a wani coci . Sun sa in ga cewa bai kamata in gudu ko in ja - da - baya ba . Tsawon rayuwarsa ya kai shekara 365 kuma hakan yana da wuyan fahimta . A yau , mutane suna yawan rayuwa shekara 70 ko 80 . Saboda haka , idan an haɗa shekarun mutane huɗu a zamaninmu , na Anuhu ya fi nasu ! ( Farawa 5 : ​ 21 - 23 , 25 ) Shin ƙarshensa ke nan ? Shin kai mai iyali ne ? Yin abin da ya dace yana maka wuya ne ? Idan haka ne , za ka iya koyan darussa da dama daga bangaskiyar Anuhu . A lokacin da aka haifi Anuhu , ‘ yan Adam suna yin abin da bai dace ba . Shi ya sa mutane ba sa saurin mutuwa a lokacin . Duk da haka , ɗabi’ar mutanen da kuma dangatakarsu da Allah sun taɓarɓare . Amma suna yin saɓo da suna mai tsarki na Allah . ​ — Farawa 4 : ​ 8 , 23 - 26 . Wannan furucin ya nuna cewa Anuhu ya kasance da aminci a duniyar da ke cike da munanan abubuwa . Hakan ya nuna cewa shi magidanci ne sa’ad da yake wajen shekara 65 . Yana da aure amma Littafi Mai Tsarki bai ambata sunan matarsa ba . Ƙari ga haka , Nassi bai ambata adadin yaran da ya haifa ba , ya dai ce “ ya haifi ‘ ya’ya maza da mata . ” Wane sakamako ne ya samu ? Littafi Mai Tsarki ya ba da ‘ yan bayanai kawai game da wannan batun . Shin iyalin Adamu sun yi makokin kakansu mai son kai ? Ba mu da labari . Wata rana , Jehobah ya yi magana da bawansa . Annabci da yawa da aka yi bayan zamanin Anuhu sun bi wannan salon rubutu . Dalilin shi ne : Annabin ya yi amfani da wannan salon rubutun domin ya kasance da tabbaci sosai cewa annabcin zai cika ko da yake bai faru ba tukun . ​ — Ishaya 46 : 10 . Anuhu ya gargaɗi miyagun mutane da gaba gaɗi Shin ya kasance wa Anuhu da sauƙi ya idar da wannan saƙon , wataƙila ta wajen yi wa dukan mutanen wa’azi ? Saƙon hukuncin da Anuhu ya idar bai canja ba tukun . Ya shafe mu a yau yadda ya shafi mutane a zamanin Anuhu . Dukanmu na bukatar mu yi la’akari da gargaɗin Anuhu kuma mu sanar da wasu . Ta yaya Anuhu ya mutu ? Wataƙila Jehobah ya saukar masa da wahayi dab da mutuwarsa , don ya ga yadda duniya za ta kasance sa’ad da ta zama aljanna . Ya ce : “ Dukan waɗannan suka mutu cikin bangaskiya . ” Ka yi tunani cewa abin da ya faru ke nan . Ya yi addu’a ga Allah yayin da yake hutawa . Anuhu ya ga cewa Jehobah yana ƙaunarsa kuma ya amince da ayyukansa . Yana da tabbaci cewa zai zauna a irin wannan wurin . Za su tashi daga mutuwa kuma su zauna cikin kyakkyawar duniya mai cike da salama . ​ —⁠ Yohanna 5 : ​ 28 , 29 . Wasu marubuta sun ce Yahuda ya yi ƙaulin littafin afokirifa da ake kira Book of Enoch ( Littafin Enok ) , amma wannan littafin ya faɗi abubuwa game da Anuhu da ba gaskiya ba ne . Wataƙila dalilan da suka sa Allah ya ɓoye gawar Musa da na Yesu ke nan . ​ — Kubawar Shari’a 34 : ​ 5 , 6 ; Luka 24 : ​ 3 - 6 ; Yahuda 9 . Wata ƙaramar yarinya ta ga hayaƙi yana fitowa daga wani kamfani kuma yana ta ƙaruwa . Ka yi la’akari da misalai uku da ruwan dare gama gari ne . Wasu mutane ba su fahimci abin da hurarren kalmomin nan suke nufi ba : “ Kome da lokacinsa , . . . akwai lokacin haifuwa , da lokacin mutuwa . ” Ka yi la’akari da waɗannan dalilai uku da suka sa mutane ba sa fahimtar Littafi Mai Tsarki yadda ya dace . Amma ta yaya za su sami wannan taimakon ? Yesu ya ce : “ Mai - taimako , wato ruhu mai - tsarki , wanda Uban zai aiko a cikin sunana , zai koya muku abubuwa duka . ” Ruhu mai tsarki yana kuma sa mutanen da suka fahimci Littafi Mai Tsarki sosai su taimaki waɗanda suke bukatar taimako . ​ —⁠ Ayyukan Manzanni 8 : ​ 26 - 35 . Alal misali , an ce annabi Daniyel ya rubuta wasu abubuwa da za su faru a nan gaba . Daga baya , mutane za su fahimci annabcin da Daniyel ya rubuta , amma sai a lokacin da Allah ya ƙayyade . Sun yi imani cewa yin hakan yana sa su yi koyi da manzannin Yesu domin sun daidaita ra’ayinsu a duk lokacin da Yesu ya yi musu gyara . ​ —⁠ Ayyukan Manzanni 1 : ​ 6 , 7 . Saboda haka , zai dace ka nemi taimako don ka fahimci abin da kake karantawa . E A’a Abin da Littafi Mai Tsarki ya ce Ƙari ga haka , wahala da mugunta suna faruwa sanadiyyar zaɓi marar kyau da mutane suke yi . ​ — Yaƙub 1 : ​ 14 , 15 . Don sanin dalilin da ya sa Allah bai cire wahala ba tukun , ka duba babi na 11 na littafin nan Me Za Mu Koya Daga Littafi Mai Tsarki ? , Shaidun Jehobah ne suka wallafa shi ( Ka danna KOYARWAR LITTAFI MAI TSARKI > AN AMSA TAMBAYOYIN LITTAFI MAI TSARKI ) Tana sa a ba da gaskiya ga Yesu Kristi , wanda ya mutu domin mu sami rai madawwami kuma wanda a yanzu shi ne Sarkin Mulkin Allah . Littafi Mai Tsarki ne madogaranta . 4 Kyauta Mafi Daraja Daga Allah ​ — Me Ya Sa Take da Tamani ? 16 MENE NE LITTAFI MAI TSARKI YA CE ? WATAƘILA wannan abin feƙe fensir mai kama da jirgin ruwa da ake miƙa wa Jordan bai da daraja a gare mu . * Ta yaya za ka nuna godiya don kyautar ? Don ƙarin bayani , ka duba talifin nan : “ Me Ya Sa Ake Ce da Yesu Ɗan Allah ? ” a dandalin jw.org / ha . Mene ne yake sa ka daraja kyautar da aka ba ka ? Muna ɗaukan wasu kyauta da tamani sosai idan mutanen da muke darajawa ne suka ba mu kyautar . Wasu kyautar kuma ba su da tsada amma muna daraja su domin wani danginmu ko kuma abokinmu ne ya ba mu . Ƙari ga haka , yana kula da mu sosai kamar yadda uba yake kula da yaransa . Allah ya kira mutanensa a dā da suna Ifraimu kuma ya ce musu : “ Ashe , Ifraimu ba ƙaunataccen ɗana ba ne ? . . . Wanda ba ya son kai yana ba da kyauta kuma ba ya sa ran cewa za a biya shi wata rana . Littafi Mai Tsarki ya ce : ‘ Ta haka aka bayyana ƙaunar Allah gare mu , da Allah ya aiko da Ɗansa makaɗaici . ’ Don me ? Wasu kyauta suna da tamani domin wanda ya ba da kyautar ya yi sadaukarwa sosai . ( Kolosiyawa 1 : ​ 13 - 15 , LMT ) Ba a taɓa samun irin dangantakar da ke tsakanin Yesu da Jehobah ba . Ba za ka taɓa mantawa da abin da ya yi maka ba , ko ba haka ba ? Kuma ba za mu iya guje wa rashin lafiya da mutuwa ba ko kuma mu kasance da dangantaka da Allah ba . Hakika , idan muka gaskata da hadayar da Yesu ya yi , hakan zai sa a gafarta zunubanmu kuma mu sami rai na har abada . Za ka iya yin scan ɗin alamar nan da na’urarka . Ka duba babi na 7 na littafin nan Me Za Mu Koya Daga Littafi Mai Tsarki ? ‘ Ƙaunar Almasihu gare mu ita ke mallakarmu , . . . Ya mutu ne saboda dukan mutane , domin waɗanda ke raye , kada su yi zaman ganin dama nan gaba , sai dai su yi zaman wannan da ya mutu saboda su . ’ ​ — 2 Korintiyawa 5 : ​ 14 , 15 , Littafi Mai Tsarki . IDAN aka ba mu kyauta mai daraja sosai , ya kamata mu nuna godiya . Yesu ya nanata amfanin yin hakan bayan da ya warkar da maza goma da suke fama da wata mummunar cuta da babu maganinta a lokacin . Amma , sa’ad da Yesu yake addu’a ya ce : ‘ Rai na har abada ke nan , su san ka , Allah makaɗaici mai - gaskiya , da shi kuma wanda ka aiko , Yesu Kristi . ’ ( Yohanna 17 :⁠ 3 ) Idan ka ji cewa wani ya cece ka sa’ad da kake yaro , shin ba za ka so ka san game da wannan mutumin da kuma dalilin da ya sa ya cece ka ba ? Wanda ya ba mu wannan fansar , wato Jehobah Allah , yana so mu san shi kuma mu ƙulla dangantaka ta kud da kud da shi . Muna farin cikin gayyatar ka don mu nuna godiya tare ga kyauta mafi daraja daga Allah . Sayar da bayi tsakanin Afirka da kuma Amirka babbar sana’a ce sosai A kowane dare , Blessing tana bukatar ta sami Euro 200 zuwa 300 don ta iya biyan bashin sama da Euro 40,000 da uwar gidanta take bin ta . * Blessing ta ce , “ Na yi tunanin guduwa amma ina jin tsoron abin da za su yi wa iyayena idan na yi hakan . Amma da ya ƙi kwana da matar ubangijinsa , sai ta yi masa sharri cewa ya so ya yi mata fyaɗe . Don haka , aka jefa shi cikin kurkuku kuma aka ɗaura shi da sarka . ​ — Farawa 39 : ​ 1 - 20 ; Zabura 105 : ​ 17 , 18 . Da shigewar lokaci , sana’ar bayi ta ci gaba da ƙaruwa . Daga ƙarni na 16 zuwa 19 , sana’ar sayar da bayi tsakanin Afirka da kuma Amirka ta zama babban sana’a sosai a duniya . An ce dubban mutane da aka ɗauke su bayi sun mutu sakamakon hatsarin jirgin ruwa da aka yi a Tekun Atilantika . A ƙarni na 18 , bayin da suke aiki a yankunan da ke baƙin teku na Karibiya da ke Hispaniola sun yi tawaye . Hakika , sun cancanci samun ‘ yanci . Babu wani ‘ yancin da mutane suka samu a duniya da zai kai irin na Isra’ilawa . ( Fitowa 3 : ​ 7 , 8 , Littafi Mai Tsarki ) Har a yau , Yahudawa suna yin Idin Ƙetarewa don su tuna da abin da ya faru . ​ — Fitowa 12 : 14 . Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Babu mugunta a wurin Ubangiji Allahnmu , ” kuma ya tabbatar mana da cewa har yanzu haka yake . Hakika , yadda Allah ya taimaka wa Yusufu ya samu ‘ yanci daga bauta ya yi dabam da na Blessing . Domin tana so ta canja salon rayuwarta , sai ta nemi wani aiki mai kyau kuma ta roƙi uwar gidanta da ta rage yawan kuɗin da za ta riƙa biyan ta kowane wata . Wata rana , sai matar ta kira Blessing . Alonso ya ce : “ Na soma sata da kuma sayar da ƙwayoyi domin in sami kuɗin sayan ƙwayoyin da zan sha . Wataƙila da na riga na mutu . ” Don mu san amsar wannan tambayar , bari mu bincika tarihin wannan al’adar na ƙin yin aure da kuma abin da Allah ya ce game da hakan . ( Matta 19 : 12 ) Game da wannan batun kuma , Bulus ya yi magana a kan Kiristoci da suka zaɓa kada su yi aure saboda “ bishara . ” ​ — 1 Korintiyawa 7 : ​ 37 , 38 ; 9 : 23 . Ƙari ga haka , Littafi Mai Tsarki ya nuna cewa a ƙarni na farko , limamai da yawa har da Bitrus sun yi aure . Ba a hana yin jima’i a aure ba , domin Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Mijin shi ba matatasa abin da ya wajabce ta ” kuma ‘ kada ma’aurata su hana ma juna ’ yin jima’i . Wata ‘ yar’uwa mai suna Claudia da ba ta yi aure ba ta je wurare da yawa da ake bukatar masu wa’azi sosai . Ta ce : “ Ina jin daɗin hidimata . “ KU ƘYALE motar ta tafi , amma wannan ɗan Caina ya tsaya ! ” Mutumin ya ce shi ɗan ƙasar ne , amma an sace takardunsa da kuma kuɗinsa . Sai ta ba shi littattafan da suke bayyana Littafi Mai Tsarki kuma ta ƙarfafa shi ya soma nazarin Littafi Mai Tsarki da Shaidun Jehobah . Bari mu ga wasu dalilai . ( 2 Korintiyawa 8 : 4 ; 9 : 7 ) Bulus ba ya nufin cewa Kiristoci suna ba da kyauta don suna farin ciki . Ina godiya sosai don wannan zarafin da kuka ba ni na ba da kyauta domin hakan yana ƙarfafa ni . ” Ba kuɗi ne kawai za ka iya bayarwa ba . Wannan halin yana amfanar su sosai , kuma ɗaya daga ciki shi ne yana ƙara musu lafiyar jiki . Yesu ya ƙarfafa mabiyansa cewa : “ Ku bayar , za a ba ku , mudu mai - kyau , danƙararre , girgizajje , mai - zuba , za su bayar cikin ƙirjinku . Saboda haka , bayarwa tana ƙarfafa haɗin kai da kuma abokantaka . Masu bincike a kan dangantakar mutane sun gano cewa “ mutanen da suke damuwa game da lafiyar wasu suna sa wasu su bi misalinsu a yin hakan . ” Shi ya sa wani bincike ya ce , “ halin mutum ɗaya yana iya shafan mutane da yawa sosai , har da waɗanda bai sani ba . ” Hakika , za a samu albarka sosai idan mutane da yawa suna bayarwa . ’ Yan kimiyya sun yi wani bincike kuma suka gano cewa “ ’ yan Adam suna da halin son taimaka wa wasu . ” Ƙari ga haka , mutumin ya soma nazarin Littafi Mai Tsarki kamar yadda Alexandra ta ƙarfafa shi ya yi . Bayan wata uku , Alexandra ta yi farin cikin sake haɗuwa da mutumin a taron yanki na Shaidun Jehobah da aka yi a ƙasar Peru a yaren Caina . Bayarwa da kuma taimaka wa mutane yana kawo farin ciki sosai . Ka duba ƙarƙashin LITTATTAFAI > LITTATTAFAI da ƘASIDU . . ( 2 Timotawus 3 : 1 ) Annabcin Littafi Mai Tsarki da kuma abubuwan da suke faruwa a yau sun nuna cewa muna “ kwanaki na ƙarshe . ” A kwanaki na ƙarshe , za a yi yaƙe - yaƙe da yunwa da girgizar ƙasa da kuma munanan cututtuka . ​ — Matta 24 : ​ 3 , 7 ; Luka 21 : 11 . Mene ne ra’ayinka ? ‘ Masu - adalci za su gāji ƙasan , su zauna a cikinta har abada . ’ ​ — Zabura 37 : 29 . Me kuma za mu iya koya daga Littafi Mai Tsarki ? A ƙarshe , za a halaka mugayen mutane . ​ — 1 Yohanna 2 : 17 . Za a mai da duniya ta zama aljanna . ​ — Ishaya 35 : 1 , 6 . Za ka kuma iya samunsa a dandalin www.jw.org / ha Sashe ce ta aikin ilimantarwa na Littafi Mai Tsarki a dukan duniya wadda ake tallafa wa da gudummawar da aka ba da da son rai . Idan kuma kuka ga NW , ana nufin an yi ƙaulin fassarar New World Translation . WANNAN MUJALLAR , Hasumiyar Tsaro , ana buga ta ne don girmama Jehobah Allah , Mamallakin sama da ƙasa . Tana sa a ba da gaskiya ga Yesu Kristi , wanda ya mutu domin mu sami rai madawwami kuma wanda a yanzu shi ne Sarkin Mulkin Allah . 10 LITTAFI MAI TSARKI YANA GYARA RAYUWAR MUTANE A littafin Ru’ya ta Yohanna , da akwai wani fitaccen wahayi game da wasu mahaya guda huɗu . Wasu kuma suna so su san game da shi . “ Mai - albarka ne duk wanda ya karanta , da duk waɗanda ke jin zantattukan annabcin . ” ​ —⁠ Ru’ya ta Yohanna 1 :⁠ 3 . Wannan mujallar Hasumiyar Tsaro ta bayyana yadda zuwan mahayan zai kawo mana albarka . Doki na farko fari ne kuma mahayinsa sabon sarki mai ɗaukaka ne da aka naɗa . Ko kuma ra’ayinka ɗaya ne da na Ed ? Duk da cewa fitar su tana wakiltar bala’i ga duniya , kai da iyalinka za ku iya amfana daga hakan . ( Ru’ya ta Yohanna 19 : 16 ) An ba shi iko kuma a matsayinsa na sarki , ba zai yi amfani da wannan ikon a hanyar da ba ta dace ba . ( Daniyel 7 : ​ 13 , 14 , Juyi Mai Fitar da Ma’ana ) Don haka , Allah Mai iko duka ne ya ba Yesu ikon yin sarauta da kuma yanke hukunci . Yesu ya soma nasa tafiyar sa’ad da aka naɗa shi sarki . ( Ru’ya ta Yohanna 12 : ​ 7 - 9 , 12 ) Tun daga lokacin , Shaiɗan yana fushi sosai domin ya san cewa kwanansa ta kusan ƙarewa . ( Matta 6 : 10 ) Yanzu , bari mu ga yadda sauran mahaya ukun suka ƙara ba mu tabbacin cewa muna rayuwa a “ kwanaki na ƙarshe . ” Bayan wannan , sai aka sake yin wani yaƙin da ta fi na farko muni . Ko Majalisar Ɗinkin Duniya da suke da’awar cewa za su kawo salama a duniya , ba su iya dakatar da wannan mahayin ba . Sunan mai hawansa kuwa Mutuwa ce , Kabari kuma yana biye da shi . Amma cutar massassara ba ta kai cutar zanzana illa ba . A kabari ne ake binne waɗannan mutanen kuma ba su da mafita . ( Ru’ya ta Yohanna 6 : 2 ; 12 : ​ 9 , 12 ) Nan ba da daɗewa ba , Yesu zai yi amfani da yaƙin Armageddon wajen halaka Shaiɗan da magoya bayansa a duniya . Jehobah zai sa “ yaƙoƙi su ƙare har iyakar duniya ; Ya karya baka , ya daddatse māshi . ” ( Zabura 46 :⁠ 9 ) Masu son zaman lafiya za su “ faranta zuciyarsu kuma cikin yalwar salama . ” ​ — Zabura 37 : 11 . Maimakon ƙarancin abinci , za mu samu abinci da yawa . Nan ba da daɗewa ba , Yesu zai mai da duniyar nan aljanna Allah “ zai share dukan hawaye kuma daga idanunsu : mutuwa kuwa ba za ta ƙara kasancewa ba ; ba kuwa za a ƙara yin baƙin ciki , ko kuka , ko azaba . ” ​ — Ru’ya ta Yohanna 21 : 4 . Ru’ya ta Yohanna 6 : 5 , 6 Mahayinsa yana wakiltar ƙarancin abinci . Ru’ya ta Yohanna 6 : 7 , 8 A shekara ta 2014 , an amsa wata tambaya a mujallar nan Biblical Archaeology Review cewa : “ Shin tarihin mutane nawa ne da aka ambata a Nassosin Ibrananci da ‘ yan tone - tone suka amince da su ? ” Bari mu ga abin da Littafi Mai Tsarki ya ce game da shi . ( Ezra 5 : ​ 6 , 7 , 11 - 13 ; 6 : ​ 1 - 3 ) Don haka , sai aka ce wa Tattenai ya ƙyale Yahudawan kuma abin da ya yi ke nan . ​ — Ezra 6 : ​ 6 , 7 , 13 . Ko da yake tarihin “ Tattenai , mai - mulkin Ƙetaren Kogi ” ba wani abin a zo a gani ba ne . Na girma a babban birnin Puerto Limón , da ke ƙasar Kwasta Rica . Bayan haka , mahaifiyarmu ce ta rene mu ita kaɗai . Don haka , sai na ƙi amincewa da gayyatar don ba na so in je ƙasar Nicaragua . Ƙari ga haka , ina yin cāca dabam - dabam da dai sauran su . Yayin da nake waɗannan abubuwan , sai mahaifiyata ta zama Mashaidiyar Jehobah . ( Matta 24 : 14 ) Na kuma koya cewa Kiristoci na gaskiya za su yi wa’azi ba don kuɗi ba . Yayin da nake nazarin Littafi Mai Tsarki , ina gwada abin da ya ce da kuma abin da Shaidun Jehobah suke yi . Amma bai kasance mini da sauƙi in yi wasu canja - canjen da suka dace ba . A ranar Lahadi na farko bayan na daina cācan , lambar da nake amfani da ita ta ci ! Mutane sun yi mini ba’a don na ƙin yin cāca a wannan makon kuma suka ci gaba da ƙarfafa ni in yi cāca amma na ƙi . ( Afisawa 4 : 24 ) A ranar da yamma , na koma otel ɗin da nake kwana kuma na tarar da budurwata ta dā tana jira na a bakin ƙofar ɗakina . Ina ji kamar in rubuta a cikin littafi game da duka amfanin da na samu don na bi ja - gorar Littafi Mai Tsarki ! Wasu daga cikin amfanin su ne na samu abokan kirki , rayuwata ta ƙara kasancewa da ma’ana kuma ina farin ciki sosai . Ka yi tunanin irin kyan da wannan ‘ yar Gabas ta Tsakiya mai kyawawan idanu take da shi . Ita da maigidanta Ibrahim , sun yi shekaru da yawa a gidan . Suna zama a Ur , wani babban birni da ke da ƙwararrun maƙera da kuma ‘ yan kasuwa . Za ta bar gidanta kuma ta tafi inda ba ta sani ba duk da cewa shekarunta wajen 60 ne a lokacin . Amma mene ne ya sa za ta yi hakan ? Su ma sun san ta sosai domin ita kyakkyawa ce . Littafi Mai Tsarki yana yawan cewa ita mace ce mai imani sosai , amma ba allahn - wata wanda ake bauta wa a Ur ne ta yi imani da shi ba . An ƙera wani babban gunki a birnin don wannan allahn . Sun ɗauki yaron ɗan’uwansu mai suna Lutu , a matsayin ɗansu domin mahaifinsa ya rasu . Amma Littafi Mai Tsarki ya ce muna bukatar mu fi mai da hankali ga abin da zai faranta wa Allah rai maimakon kanmu . ( Matta 6 : 33 ) Yayin da muke yin la’akari da abin da Saratu ta yi , mu tambayi kanmu , ‘ Wane zaɓi ne zan yi a rayuwata ? ’ Wasu gidajen suna da ɗakuna fiye da goma sha biyu da kuma ruwan famfo a ciki . Terah ne babba a cikin iyalin kuma ya kusan shekara ɗari biyu . Don haka , zai bi Ibrahim da kuma Saratu . ( Farawa 11 : 31 ) Hakika , Saratu tana da babban aiki , wato kula da wannan dattijon . A wannan karon , Allah ya yi alkawari cewa : “ Daga wurinka zan yi al’umma mai - girma . ” ( Farawa 12 : ​ 2 - 4 ) Shekarun Ibrahim 75 sa’ad da suka bar Haran , na Saratu kuma 65 amma ba su da ɗa . Wannan kalmar “ zuriyarka ” ta sa Ibrahim tunani sosai ! Sai ya ce wa Saratu : “ Na sani ke kyakkyawar mace ce , lokacin da Masarawa suka gan ki za su ce , ‘ Wannan matarsa ce , ’ za su kashe ni , amma za su bar ki da rai . Ƙari ga haka , ‘ yan tarihi sun gano cewa masu iko a Masar suna yawan ƙwace matan mutane kuma su kashe mazansu . Abin da ya faru jim kaɗan bayan haka ya nuna cewa Ibrahim yana da hujjar jin tsoro . Wataƙila Fir’auna ya yi hakan ne don ya burge Saratu , sa’an nan sai ya yi yarjejeniya da “ ɗan’uwanta , ” wato Ibrahim kuma ya aure ta . ​ — Farawa 12 : ​ 14 - 16 . Ka yi tunanin yadda Saratu ta tsaya tana kallon birnin daga wundon ɗakin . Shin za ka iya yin koyi da Saratu ta wajen riƙe aminci ga ‘ yan’uwanka da kuma abokanka ? Arziki da wadatar Fir’auna , ba su sa Saratu ta bar Ibrahim ba Ƙari ga haka , mu riƙa gaya wa wasu abubuwan da muke koya daga Kalmar Allah da kuma bin ƙa’idodin Littafi Mai Tsarki a duk sa’ad da muke fuskantar jarrabawa . “ Allah ba mai - tara ba ne : amma a cikin kowace al’umma , wanda yake tsoronsa , yana aika adalci kuma , abin karɓa ne gare shi . ” ( Ayyukan Manzanni 10 : ​ 34 , 35 ) A wajen Allah , dukanmu ɗaya ne . Tana sa a ba da gaskiya ga Yesu Kristi , wanda ya mutu domin mu sami rai madawwami kuma wanda a yanzu shi ne Sarkin Mulkin Allah . 3 Shin Muna Ci gaba da Rayuwa Bayan Mun Mutu ? 4 Abin da Littafi Mai Tsarki Ya Ce Game da Rai da Mutuwa 8 ME ZA KA YI IN WANI NAKA NA RASHIN LAFIYA MAI TSANANI ? 13 BAƘI NA IBRANANCI MAI BAN ƘARFAFA Kusan dukan addinai sun yi imani cewa kurwar ’ yan Adam ba ta mutuwa MUTANE suna da ra’ayoyi da yawa game da rayuwar ʼyan Adam da kuma mutuwa . Wasu sun yi imani cewa bayan sun mutu , za su ci gaba da rayuwa a wani wuri ko kuma su zama wani abu dabam . Wasu kuma sun ce mutuwa ce ƙarshen ʼyan Adam . Mutane da yawa sun yi imani cewa mutuwa tana da muhimmanci sosai a rayuwar ’ yan Adam . Sun kuma ce mutuwa nufin Allah ne . Labarin da ke cikin littafin Farawa ya nuna abin da Allah ya gaya wa mutum na farko , wato Adamu . ( Farawa 2 : ​ 16 , 17 ) Wannan ayar ta nuna sarai cewa da a ce Adamu ya bi dokar Allah , da ba zai mutu ba amma zai ci gaba da rayuwa a lambun da ake kira Adnin . ( Farawa 3 : ​ 1 - 6 ) Har a yau , muna jin jiki don rashin biyayyar da suka yi . ( Romawa 5 : 12 ) Babu shakka , wannan “ mutum ɗaya , ” Adamu ne . Amma wane zunubi ne ya yi kuma me ya sa hakan ya jawo mutuwa ? Adamu ya yi zunubi sa’ad da ya karya dokar Allah da gangan . Ba za ka taɓa ganin furucin nan “ kurwa marar mutuwa ” a cikin Littafi Mai Tsarki ba A ƙarni na farko , manzo Bulus ya yi wannan gargaɗin : “ Ruhu musamman ya ce , a can wani zamani waɗansu za su fanɗare wa bangaskiya , su mai da hankali ga aljannu masu ruɗi , da kuma koyarwar aljannu . ” ( 1 Timotawus 4 : ​ 1 , LMT ) Wannan furucin ya cika da gaske ! Ba nufin Mahaliccinmu ba ne mutane su rayu shekara 70 ko 80 a duniya , bayan haka sai su yi rayuwa har abada a wani wuri dabam . Amma nufinsa shi ne mutane su yi rayuwa a duniyar nan har abada . ( Malakai 3 : 6 ) Wani marubucin zabura ya ce : “ Masu - adalci za su gāji ƙasan , su zauna a cikinta har abada . ” ​ — Zabura 37 : 29 . Alal misali , an ce wani littafin da ya yi magana a kan wannan batun “ yana ɗauke da batutuwa masu ban mamaki game da batun . ” ʼYan bincike sun ce akwai wasu ciyayi da suka yi dubban shekaru suna wanzuwa Ga wasu dalilai : An soma rubuta shi daga shekara ta 1513 kafin haihuwar Yesu , har zuwa shekara ta 98 bayan haihuwar Yesu , wato fiye da ƙarnuka 16 ke nan . Tattaunawa tun da wuri yana da muhimmanci Hakika , da akwai mutane da yawa da suke ji kamar Doreen . Kuma akwai mutane da yawa da suke ba da kansu don su kula da mai rashin lafiya . Ya kamata a gode musu . Cututtukan da za su iya kashe mutum nan da nan a dā ana iya maganin su yanzu . Kuma da akwai mutane da yawa da ba su san abin da ke faruwa kafin mutum ya mutu ba . ( Zabura 90 : 12 ) Don haka , ka yi addu’a Jehobah ya nuna maka yadda za ka ‘ ƙididdiga kwanakinka ’ da kyau don ka kula da wani naka da ba shi da lafiya . Yin hakan na bukatar shiri sosai . Zai dace ka tattauna da shi ko zai so a farfaɗo da shi , ko a kwantar da shi a asibiti ko kuma a kan irin jinyar da yake so . Yin hakan zai rage samun saɓani a tsakaninku kuma ba zai sa wanda ya yanke masa shawara baƙin ciki ba . Littafi Mai Tsarki ya ambaci wani lokacin da ake tsananta wa manzo Bulus da abokansa sosai da har suke ganin kamar za a kashe su . Masu kula da kuma iyalan marar lafiyan suna bukatar a ta’azantar da su kuma a tabbatar musu da cewa wani nasu da ke wahala ya huta . Ke mutuwa , ina dafinki ? ” ​ — 1 Korintiyawa 15 : ​ 55 , Juyi Mai Fitar da Ma’ana . Ka gaya masa sunanka kuma ka saurare shi da kyau ko da bai san abin da yake cewa ba . Za a riƙa jin ƙara sa’ad da yake numfashi . Wataƙila hakan zai yi maka wuya . Idan mutum bai ƙware ba , ba zai san cewa הנפשׁ ( han·ne’phesh ) da kuma נפשׁ ( ne’phesh ) ɗaya ne ba . Ya rubuta kowace kalma da fasali na yau da kullum . An buga wannan juyin a birnin Nuremberg a shekara ta 1599 kuma ana yawan kiransa Nuremberg Polyglot . Ɗaya daga cikinsu shi ne Simon Atoumanos a wajen shekara ta 1360 . Da wani marubuci ɗan Jamus mai suna Oswald Schreckenfuchs a wajen shekara ta 1565 . Yesu yana nufin cewa sama da ƙasa za su iya shuɗewa , amma alkawuran Allah ba za su taɓa ƙin cika ba . Littafi Mai Tsarki ya tabbatar mana da cewa sama da kuma duniya za su dawwama har abada . Alal misali , an umurci Isra’ilawa cewa kada su karya ƙashin ragon da za su yanka a Idin Ƙetarewa . Da kyar . Amma Jehobah ya san cewa hakan na nuna cewa ba za a karya ƙashin Almasihu ba sa’ad da aka kashe shi a kan gungumen azaba . ​ — Zabura 34 : 20 ; Yohanna 19 : ​ 31 - 33 , 36 . Shi ya sa suke yawan tunani : ‘ Shin “ aljanna ” tatsuniya ce kawai ? Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Ubangiji Allah ya sa kowane itace mai kyan gani , mai amfani domin abinci , ya tsiro . ” A ƙarni na 15 kuma , wani mai tafiye - tafiye Ba’italiye mai suna Christopher Columbus ya yi tunanin cewa ya ga lambun Adnin sa’ad da ya je tsibirin Hispaniola da ake kira Jamhuriyar Dominika da kuma Haiti a yau . An zana wani hoto mai siffar akwati da hoton aljanna a tsakiyarsa . Kuma da akwai koguna guda huɗu da ke fitowa daga aljannar , wato kogin “ Tigris ” da “ Yufiretis ” da “ Indus ” da kuma “ Urdun . ” An ce kogunan suna wakiltar yadda Kiristanci ya yaɗu a dukan duniya . Ana koya wa yawancin mutane da ke zuwa coci cewa za su sami lada a sama , ba a aljanna a duniya ba . ( Matta 6 : 10 ) Wannan Mulkin gwamnati ce kuma Yesu Kristi ne sarkinta . Domin Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Sammai na Ubangiji ne ; amma ya ba da duniya ga ’ yan Adam . ” Kuma begen yin rayuwa a duniya yana ɗaya daga cikin alkawuran da Allah wanda “ ba ya iya yin ƙarya , ya alkawarta tun gaban madawwaman zamanu . ” ( Zabura 115 : 16 ; Titus 1 :⁠ 2 ) Babu shakka , Allah ya yi mana alkawari cikin Littafi Mai Tsarki cewa za mu yi rayuwa har abada a Aljanna ! Wataƙila Abin da Littafi Mai Tsarki ya ce Idan ka yi addu’a , za ka sami “ salamar Allah ” da za ta sa ka daina damuwa . ​ — Filibiyawa 4 : ​ 6 , 7 , Littafi Mai Tsarki . Ƙari ga haka , karanta Kalmar Allah za ta taimaka maka ka jimre matsaloli . ​ — Matta 11 : ​ 28 - 30 . Abin da Littafi Mai Tsarki ya ce “ Mutuwa kuwa ba za ta ƙara kasancewa ba ; ba kuwa za a ƙara yin baƙin ciki , ko kuka , ko azaba . ” ​ — Ru’ya ta Yohanna 21 : 4 . Me Ya Sa Mutane Ke Mutuwa ? ( Ka danna KOYARWAR LITTAFI MAI TSARKI > AN AMSA TAMBAYOYIN LITTAFI MAI TSARKI ) An ɗauko nassosin da aka yi amfani da su a nan ne daga Littafi Mai Tsarki Cikin Tsohuwar Hausa a Sauƙaƙe . 3 Mala’iku Suna Taimaka Mana Kuwa ? 4 Bayani na Gaskiya Game da Mala’iku 12 KA YI KOYI DA BANGASKIYARSU | SARATU Sai Kenneth da Filomena suka tambaye ta abin da yake faruwa . Matar ta gaya musu cewa dama tana so ta kashe kanta ne . Kuma tana kan rubuta wa maigidanta wasiƙa sa’ad da Kenneth ya kira ta a waya . Kenneth ya ce , “ Mun gode wa Jehobah da ya sa muka taimaki wannan matar da take cikin damuwa , musamman ma don yadda ya yi amfani da ƙila mala’ikansa ko kuma ruhu mai tsarki ya sa muka kira ta a waya ! ” * Ba mu san gaskiyar al’amarin ba . Alal misali , Littafi Mai Tsarki ya ce Allah ya aika mala’ikansa ya ja - goranci Filibus zuwa wurin wani Bahabashe , wanda yake so ya koya game da Allah . ​ — Ayyukan Manzanni 8 : ​ 26 - 31 . Mece ce gaskiya game da mala’iku ? ( 2 Timotawus 3 : 16 ) Mene ne Littafi Mai Tsarki ya ce game da hakan ? Mala’iku masu aminci suna zama a sama kuma suna da gatan zuwa gaban Allah . ​ — Luka 24 : 39 ; Matta 18 : 10 ; Yohanna 4 : 24 . Ba a haifan mala’iku kamar yadda ’ yan Adam suke yi . Mala’iku halittu ne da suke da “ iko ” sosai kuma sun fi ’ yan Adam ƙarfi da kuma fahimi . Abin baƙin ciki shi ne , wasu mala’iku sun yi tawaye da Allah kuma suka daina bauta masa . ​ — Yahuda 6 . Suna yi wa Allah hidima . — Farawa 3 : 24 ; Ezekiyel 9 : 3 ; 11 : 22 . Sauran miliyoyin mala’iku su ne suke aikata duk abin da Allah Maɗaukaki ya ce su yi . Saboda haka , Kiristoci na gaskiya ba sa yin abu da gangan kuma su yi tunanin cewa mala’ikun Allah za su kāre su . Kenneth wanda aka ambata a shafi na uku ma ya yi tunanin haka . Ko da yake ba mu san gaskiyar lamarin ba , amma wataƙila abin da ya faɗa gaskiya ne . Shaidun Jehobah suna yawan ganin abubuwan da ke tabbatar musu da cewa mala’iku suna taimaka musu a wa’azin da suke yi . Ka tuna cewa Allah ya ba mala’iku ’ yancin yin abin da suka ga dama . Abin baƙin ciki shi ne , rashin biyayyar da suka yi bai ƙare a nan ba . Littafi Mai Tsarki ya nuna cewa Yesu Kristi ya soma sarauta a Mulkin Allah a sama a shekara ta 1914 . Amma rashin ɗa’a da kuma yawan mugunta da muke gani a yau sun nuna cewa an kusan halaka mugayen mala’ikun . Shaidun Jehobah ne suka wallafa shi . Amma Yesu ya ce game da zamaninmu : “ Wannan bishara kuwa ta mulki za a yi wa’azinta cikin iyakar duniya domin shaida ga dukan al’ummai ; sa’an nan matuƙa za ta zo . ” “ Rundunonin sama , ” wato mala’iku za su goyi bayan Yesu Kristi wanda shi ne Sarkin sarakuna , a lokacin da zai yi “ yaƙin babbar rana ta Allah Mai - iko duka ” da ake kira Armageddon . ( Ru’ya ta Yohanna 16 : ​ 14 - 16 ; 19 : ​ 14 - 16 , LMT ) Yayin da Yesu yake hukunta “ waɗanda . . . sun ƙi yin biyayya da bisharar Ubangijinmu Yesu , ” mala’iku masu iko ne za su halaka su . ​ — 2 Tasalonikawa 1 : 7 , 8 . Don haka , ka kasance da tabbaci cewa mala’iku sun damu da kai . Za ka iya samunsa a dandalin jw.org /⁠ ha ko kuma ka yi scan ɗin wannan alamar . A Dokar da aka ba da ta hannun Musa , karnuka dabbobi marasa tsabta ne . ( Levitikus 11 : 27 ) Shin hakan yana nufin cewa Yesu ya zagi wannan ’ yar Helas da kuma sauran mutanen da ba Yahudawa ba ne ? Na taso a cikin iyalin da ake nuna ƙauna sosai kuma iyayena sun yi mini tarbiyya mai kyau . Da na kai shekara 14 , na soma aiki a kamfanin da ake sarrafa tsofaffin takardu . Hakan ya dame ni sosai . Wata rana da yamma a makaranta , na zauna da wasu ’ yan makarantarmu muna tattauna game da nan gaba . A cikinsu akwai wata yarinya mai suna Mandy * kuma ita Mashaidiyar Jehobah ce . A ranar , ta ba ni wata shawara mai kyau . Ko da yake ina shakkar abin da ta ce amma na soma nazarin Littafi Mai Tsarki . Amma sai na ce wa kaina , wai wane ne ya rubuta waɗannan annabcin , kuma wane ne zai iya faɗin abin da zai faru a nan gaba har ya faru da gaske ? Littafin Zabura 37 : 9 ta ce : “ Waɗanda ke sauraro ga Ubangiji , su ne za su gāji duniya . ” Na yi farin ciki da na koyi cewa duk waɗanda suke bin ƙa’idodin Littafi Mai Tsarki za su sami wannan albarkar . Ban da haka , bai kasance mini da sauƙi na daina neman mata ba . A yanzu , na daina jin tsoron abin da zai faru a nan gaba . SARATU ta tashi bayan ta daɗe tana yin aiki , sai ta kalli nesa . Ta ga sa’ad da Ibrahim * ya bar gida da safe , amma yanzu gari ya soma duhu . Amma Saratu kuma fa , ta yaya za ta taimaka wajen ciki nufin Allah ? Gidan da take zama a dā na da rufi mai kyau da katanga ƙila har da ruwan fanfo . Amma wannan matar ba ta zauna tana da - na - sani don ta bar gida ba . Ƙari ga haka , da an manta da su domin ba za a rubuta sunayensu cikin mutane masu bangaskiya ba . Sai ta ce wa maigidanta ya auri baiwarta Hajaratu don ta haifa masa yara . Shin labarin ya nuna cewa Jehobah ne ya sa Saratu ta yi wannan maganar ? Wannan saƙo albishiri ne sosai ! Jehobah ya kuma canja sunan Saraya wanda ke nufin “ Masifaffiya ” zuwa Saratu wanda mutane da dama suke amfani da shi a yau . Ya ce : “ Zan albarkace ta , in ba ka ɗa kuma daga gareta : hakika , zan albarkace ta , za ta zama uwar al’ummai kuma : sarakunan al’ummai za su kasance daga gareta . ” Wannan ne ƙaro na farko da Jehobah ya nuna yadda zai yi amfani da Saratu wajen cika nufinsa . ​ — Farawa 17 : ​ 5 , 15 , 16 . Ta wajen ɗan Saratu ne Jehobah zai cika alkawarin da ya yi wa Ibrahim cewa dukan al’ummai za su sami albarka ta wajen zuriyarsa . Wataƙila wannan labarin ne manzo Bulus yake magana a kai sa’ad da ya ce : “ Kada a manta a nuna ƙauna ga baƙi : gama garin yin wannan waɗansu sun ciyar da mala’iku ba da saninsu ba . ” Sa’ad da ɗaya daga cikin mala’ikun ya maimaita wa Ibrahim alkawarin Allah cewa Saratu za ta haifi ɗa , Saratu tana cikin tantinta tana ji . Sai mala’ikan ya yi wa Saratu gyara ta wajen yi mata tambaya , “ Ko akwai abin da ya fi ƙarfin Ubangiji ? ” Ta haifa wa Ibrahim ɗa sa’ad da yake da shekara 100 . Manzo Bulus ya ce Isma’ilu yana tsananta wa Ishaƙu . Amma Jehobah ya fahimci batun sosai . Abin da Littafi Mai Tsarki ya ce Allah ya yi alkawari cewa zai cire dukan rashin adalci da wahala , kuma ya “ sabonta dukan abu . ” ​ — Ru’ya ta Yohanna 21 : 4 , 5 . Za mu kasance da kwanciyar hankali idan muka “ ƙulla dangantaka da Allah . ” ​ — Matta 5 : ​ 3 , New World Translation . Shin Wajibi Ne Mutum Ya Kasance da Addini ? Wannan mujallar ba ta sayarwa ba ce . Tana ƙarfafa mutane cewa Mulkin Allah zai kawar da dukan mugunta kuma ya mai da duniya aljanna ba da daɗewa ba . Littafi Mai Tsarki ne madogaranta . Wane ne ya fi ba da kyauta a sama da duniya ? A kowace shekara , mutane suna ƙoƙarin neman kyauta “ mafi daraja ” da za su ba abokansu ko kuma danginsu . Kuma da yawa cikinsu za su so su ji ra’ayoyin waɗanda suka ba kyautar kamar waɗanda aka ambata da farko . Wannan abu ne mai muhimmanci , domin hakan zai sa wanda ya karɓi kyautar da kuma wanda ya ba da kyautar farin ciki . Ban da haka ma , wanda ya karɓi kyautar ne zai iya sanin ko tana da tamani ko a’a . Ƙari ga haka , abin da yake da daraja ga wani , ba zai zama da daraja ga wani ba . A wasu al’adu , mutane suna ganin kyautar kuɗi ta fi daraja , domin wanda aka ba kyautar zai iya sayan duk abin da yake so . Ko da yake ba a koyaushe ne ake samun irin wannan kyautar ba , amma akwai abubuwan da za su taimaka mana mu san kyautar da take da tamani . Abin da mai karɓan yake so . Wani mutum da ke zama a birnin Belfast , a Arewacin Ireland ya ce keken da aka ba shi sa’ad da yake shekara 10 ko 11 ce kyauta mafi daraja da aka taɓa ba shi . Littafi Mai Tsarki ya ce mu riƙa ‘ hanzarin ji , mu yi jinkirin yin magana . ’ Amma ga yawancin mutanen da suke ba da kyauta , yin hakan ba zai sa su farin ciki sosai ba , domin sun fi so su sa mai karɓan mamaki ta wajen ba shi daidai abin da yake bukata . Ka yi tunani a kan abin da zai iya biyan bukatar mutumin a irin yanayin da yake ciki . Don ka iya sanin bukatun wanda kake so ka ba kyauta , zai dace ka tuntuɓi waɗanda suka taɓa yin hakan . Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Magana a kan kari , ina misalin kyaunta ! ” Kamar yadda yin magana a lokacin da ya dace yake da daɗi ga mai sauraro , kyauta ma idan aka ba da ita a lokacin da ya dace , za ta sa mai karɓa farin ciki sosai . Wani matashi ya kusan sauke karatu . * Ba sai a lokacin bukukuwa ne kawai za ka riƙa ba da kyauta ba . Amma akwai abin da ya dace ka yi hankali da shi . Dalilin da ya sa aka ba da kyautar . Ya ce : “ Allah yana son mai - bayarwa da daɗin rai . ” ​ —⁠ 2 Korintiyawa 9 :⁠ 7 . Waɗannan dalilai da kuma wasu da dama ne suka sa kyautar da Allah ya ba ’ yan Adam ta zama mafi daraja . “ Kowace kyakkyawar baiwa , da kowace cikakkiyar kyauta , daga sama suke , sun sauko ne daga wurin Uban haskoki . ” Yesu ya ambata wannan kyautar a littafin Yohanna 3 : 16 . Allah ya ba da Ɗansa wanda yake ƙauna sosai domin ya cece mu daga zunubi da tsufa da kuma mutuwa . Me ya sa muke bukatar ta ? ( Farawa 1 : ​ 26 - 28 ) Abin baƙin ciki , Adamu da Hauwa’u ba su yi wa Allah biyayya ba kuma hakan ya sa sun zama masu zunubi . Hakika wannan kyautar da Allah ya bayar da ta sa za mu iya rayuwa har abada ce kyauta mafi daraja a cikin dukan kyaututtuka . Ta biya muradinmu . Shi ya sa Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Gama hakkin zunubi mutuwa ne ; amma kyautar Allah rai na har abada ce cikin Kristi Yesu Ubangijinmu . ” ​ — Romawa 6 : 23 . Allah ya biya bukatarmu “ ta wurin fansa da ke cikin Yesu Kristi . ” ​ — Romawa 3 : ​ 23 , 24 . Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Tun muna masu - zunubi tukuna , Kristi ya mutu sabili da mu . ” Muna da tabbaci cewa idan ka koya game da wannan kyauta mafi daraja da kuma albarkarta , hakan zai motsa ka ka ce : “ Na gode wa Allah ta wurin Yesu Kristi Ubangijinmu . ” ​ — Romawa 7 : 25 . Sa’ad da yake duniya , bai taɓa ɗaukan hoto ba kuma ba a taɓa zana shi ba . Hanya ɗaya da za mu iya sanin hakan shi ne ta wajen bincika wasu bayanan da ke Littafi Mai Tsarki da za su iya taimaka mana mu san yadda kamaninsa yake . Wataƙila a lokacin da Yesu yake yin baftisma ne ya yi waɗannan kalaman . ( Ibraniyawa 10 : ​ 5 , Littafi Mai Tsarki ; Matta 3 : ​ 13 - 17 ) Yaya jikin da aka tanadar masa yake ? Shekaru 30 kafin Yesu ya yi baftisma , mala’ika Jibra’ilu ya gaya wa Maryamu cewa : “ Za ki yi ciki , za ki haifi ɗa , . . . Ɗan Allah . ” Banaziri kamar Samson ne kaɗai ba sa aski . ​ — Littafin Lissafi 6 : 5 ; Alƙalawa 13 : 5 . ( Luka 4 : 43 ) Yesu ya je dukan yankunan Falasɗinu da kafa don ya yi wa’azi . Hakan na bukatar ƙarfi sosai . ( Littafin Lissafi 15 : ​ 38 - 40 ; Matta 23 : ​ 5 - 7 ) Yesu bai yi hakan ba , shi ya sa ya umurci manzanninsa cewa kada su yi “ sarauta ” a kan mutane . Ko da yake ba mu da cikakken bayani game da kamanin Yesu , amma gaskiyar ita ce , Yesu ba ya kama da yadda mutane suke zana shi a yau . ( Yohanna 14 : ​ 19 , LMT ) Ya ba da ransa a matsayin “ abin fansar mutane da yawa . ” Bayan shekara 60 da Yesu ya mutu , manzo Yohanna ya ga wasu wahayoyi game da Yesu . Wani mai suna Don da matarsa Margaret * sun ji daɗi sosai sa’ad da ’ yarsu ta ziyarce su tare da iyalinta . Da za su ci abincin ƙarshe kafin su koma , sai Margaret wadda ta ƙware a yin dafe - dafe ta dafa musu taliya da miyar mān shanu , kuma shi ne abincin da jikokinta suke so sosai . Da ta buɗe kwanon , sai ta yi mamaki cewa miyar mān shanu ne kawai a cikin kwanon ! Idan muka yi abin da ya dace kuma mutane suka yaba mana , muna farin ciki sosai . Amma yin hakan na bukatar tawali’u . Shin ka taɓa yin kuskure , ko ka yi abin da ya ɓata wa wani rai ? Idan ka nace cewa ba kai ne da laifi ba , hakan zai daɗa sa matsalar ta yi muni . Ka koyi darasi daga abin da ya faru , ka magance matsalar , kuma ka ɗauki matakin da ya dace . ( Romawa 12 : 18 ) Ka yi iya ƙoƙarinka don ku zauna lafiya kuma ku kasance da haɗin kai . Wataƙila , a yanayin kana bukatar ka nuna halaye kamar haƙuri ko kirki ko kamun kai ko salama ko ƙauna ko kuma tawali’u . Mafi muhimmanci ma , za mu amfana idan muka yi koyi da yadda Allah yake nuna ƙauna da kuma gafarta wa mutane . ​ — Kolosiyawa 3 : 13 . A’a . Sun rubuta yawancin littattafan a Ibrananci , shi ya sa ake kiransa Nassosin Ibrananci ko kuma Tsohon Alkawari . ( 1 Tasalonikawa 2 : 13 ) Allah ya ja - gorancin mabiyan Yesu Kristi su rubuta waɗannan littattafan daga shekara ta 41 bayan haihuwar Yesu zuwa 98 , wato wajen shekaru 60 ke nan . Amma me ya sa aka yi juyin Littafi Mai Tsarki dabam - dabam ? Shekaru 300 kafin a haifi Yesu , wasu malaman Yahudawa sun soma fassara Nassosin Ibrananci zuwa Helenanci . Me ya sa aka fitar da wannan juyin ? Bruce ya ce : “ Wannan dalilin ne ya sa Yahudawa da yawa suka daina amfani da juyin Septuagint . ” Da almajiran Yesu suka ci gaba da rubuta sauran littattafan da ke Nassosin Helenanci , sun haɗa littattafan da juyin Septuagint na Ibrananci . A yau , akwai abubuwa da yawa da za su taimaka wa masu binciken Littafi Mai Tsarki su gyara tsofaffin fassarar da aka yi . Suna da cikakken bayanai a kan yarukan da aka rubuta Littafi Mai Tsarki , kuma suna da rubuce - rubucen Littafi Mai Tsarki na dā da aka samo kwana - kwanan nan . Waɗannan bayanan suna taimaka musu su san ainihin saƙon da ke cikin Littafi Mai Tsarki . Saboda haka , sababbin juyin Littafi Mai Tsarki da ake fitar da su suna da amfani sosai . Ko da yake akwai wasu juyin da muke bukatar mu yi hankali da su . Wasu mafassaran sun ce sun yi hakan ne don ba a yi amfani da harufan nan huɗu na Ibrananci , wato YHWH da ke wakiltar sunan Allah a juyin Septuagint na Helenanci ba . Yahudawan da suka kofe Littafi Mai Tsarki ba su yi kuskure sosai ba . A History of the Bible ya ce : “ A wasu wurare , an cire kalmomin da ba a bukata , amma an bar su a wasu wurare . ” Ka san abin da Littafi Mai Tsarki ya faɗa game da bikin ranar haihuwa ? Babu wani wuri a cikin Littafi Mai Tsarki da ya nuna cewa Yesu ko kuma sauran amintattun bayin Allah sun yi bikin ranar haihuwarsu . ( Farawa 40 : 20 ; Markus 6 : 21 ) Littafin Encyclopædia Britannica ya nuna cewa , Kiristocin ƙarni na farko ba su amince da bikin ranar haihuwa ba domin “ arna ne suka fara yin sa . ” Littafi Mai Tsarki bai faɗi ainihin ranar da aka haifi Yesu ba . Shi ya sa littafin McClintock and Strong ya ce “ ba Allah ne ya kafa bikin Kirsimati ba kuma bikin ba ya cikin Sabon Alkawari . ” Amma bikin Kirsimati ba ya cikin abin da Yesu ya gaya wa mabiyansa . Kamar yadda malamin makaranta ba zai so ɗalibansa su yi abin da bai gaya musu ba , Yesu ma ba zai so mabiyansa su “ zarce abin da an rubuta ” a cikin Littafi Mai Tsarki ba . ​ — 1 Korintiyawa 4 : 6 . An rubuta wannan umurnin da kuma ainihin ranar mutuwar Yesu a cikin Littafi Mai Tsarki . ​ — Luka 22 : 19 ; 1 Korintiyawa 11 : 25 . Kamar yadda muka gani , Kirsimati bikin ranar haihuwa ne kuma Kiristocin ƙarni na farko ba su yi wannan bikin ba . Wannan gaskiyar ta sa miliyoyin Kiristoci a faɗin duniya ba sa yin bikin Kirsimati . Allah zai yi yaƙin Armageddon ne ba don ya halaka duniya ba , amma don ya cece ta daga waɗanda suke son su halaka ta . ​ — Ru’ya ta Yohanna 11 : 18 . Yaƙin Armageddon zai kawo ƙarshen dukan yaƙoƙi . ​ — Zabura 46 : ​ 8 , 9 . E “ Taro mai girma ” daga dukan ƙasashe za su tsira daga “ babban tsanani , ” wanda zai ƙare a yaƙin Armagedon . ​ — Ru’ya ta Yohanna 7 : ​ 9 , 14 . Kafin ya halaka mutane , sai ya daɗe yana musu gargaɗi . ​ — Ezekiyel 18 : 32 . Za ka kuma iya samunsa a dandalin www.jw.org / ha 27 “ Ka Danƙa ma Mutane Masu - Aminci ” Da shigewar lokaci , matasa sukan soma yin aikin da tsofaffi suke yi . Me suka koya daga irin wannan hidimar ? Anita , wata ‘ yar’uwa da take da shekaru 75 yanzu ta ɗauka cewa ba za ta iya yin hakan ba . Ta yi girma ne a ƙasar Turai kuma ta soma yin hidimar majagaba tun tana shekara 18 . Amma na yi tunani cewa ‘ Idan Jehobah ya ce zan iya yi , to , zan ƙoƙarta in yi . ’ Bayan haka , Maureen ta koma ƙasar Kanada tana jinyar mahaifiyarta , amma har ila tana hidimar majagaba na musamman . Ta ce : “ Ina farin ciki sosai idan na ga yadda ake kafa sababbin ikilisiyoyi da kuma rukunonin Shaidun Jehobah . Taimakawa da aikin Jehobah a waɗannan tsibiran yana sa ni murna sosai . ” Na yi addu’a ga Jehobah ya taimaka min in ɗauki wannan matakin . ” Sau da yawa idan ina yin wa’azi a wani iyali , sai maƙwabtan wajen mutane biyar ko shida , su zo don su saurara . Abin da na yi ke nan kuma hakan ya taimaka min sosai ! A wurin na sami iyaye da ‘ yan’uwa a cikin ƙungiyar Jehobah , kamar yadda Yesu ya faɗa . ” ​ —⁠ Mar . 10 : ​ 29 , 30 . Anne wata ‘ yar’uwa mai shekaru 46 tana hidima a wata ƙasa a Asiya , inda aka saka takunkumi a aikin Shaidun Jehobah . Ute Heidi Wasu daga cikinsu sun zama majagaba , wasu kuma dattawa ne a cikin ikilisiya . Yanzu ina da abokai daga ƙasashe da yawa ! Ban da haka ma , yin addu’a ga Jehobah zai taimaka muku . Nuhu ? wasu bayin Jehobah masu aminci ? Jehobah ya halicce mu da ikon yin mene ne ? Jehobah yana son mu yi amfani da baiwar da ya ba mu a hanyar da ta dace . Wa . 9 : 10 ) A cikin Nassosin Helenanci na Kirista kuma ya ce : “ Yayin da muke da dama fa , bari mu aika nagarta zuwa ga dukan mutane , ” kuma ya daɗa cewa : “ Yayin da kowa ya karɓi baiko , kuna yi wa junanku hidima da shi . ” ( Gal . 6 : 10 ; 1 Bit . 4 : 10 ) Babu shakka , Jehobah yana son mu yi iya ƙoƙarinmu don mu amfani kanmu da kuma wasu . ( 1 Sar . 8 : 46 ) Ko da muna da ilimi sosai ko wata baiwa , mu yara ne a gaban Jehobah . ​ —⁠ Isha . Amma muna bukata mu yi iya ƙoƙarinmu don mu magance matsalolinmu kuma mu taimaka ma wasu . Babu shakka , muna bukata mu dogara ga Jehobah kuma mu yi nagarta . Ƙari ga haka , muna bukata mu kasance da “ aminci . ” 6 : ​ 4 , 9 - 13 ) Ya san cewa Jehobah zai kawo ƙarshen muguwar duniyar a lokacin . ( b ) Ta yaya yanayinmu ya yi daidai da na Nuhu ? Kuma ba abin da za mu iya yi da zai sa “ ƙunci mai - girma ” ya soma kafin lokacin da Allah ya ƙayyade . ( Ka duba hoton da ke shafi na 7 . ) 2 :⁠ 5 ) Babu shakka , yin hakan ya taimaka wa Nuhu ya kasance da bangaskiya sosai . ( 1 Kor . 15 : 58 ) Wannan aikin ya haɗa da gina da kuma gyara wuraren ibada , taimakawa a manyan taro da ofisoshin Shaidun Jehobah ko kuma ofisoshin fassara . Abin da Dauda bai iya yi ba : Dauda bai iya canja abin da ya yi ba . ( 2 Sam . 11 : ​ 32 - 34 . Wane darasi ne za mu iya koya daga labarin Dauda ? Wajibi ne mu faɗa wa Allah zunubanmu . ( Karanta Yaƙub 5 : ​ 14 - 16 . ) 5 : ​ 6 , 7 ) Ƙari ga haka , zai dace mu riƙa halartan taro da yin wasu ayyukan ibada don mu sami ƙarfafa . ​ —⁠ Ibran . 15 : 20 ) Duk da haka , waɗannan iyayen suna ƙoƙari su kasance da aminci ga Jehobah da begen cewa wata rana , yaransu za su dawo wurin Jehobah . 21 : ​ 12 , 13 ) Ƙari ga haka , ba za ta iya magance matsalarta na talauci ba . Wasu da yawa cikin bayin Jehobah a yau ma sun kasance da irin wannan bangaskiya kuma sun ɗauki matakan da suka dace . Wace shawara ce Malcolm ya bayar ? ( b ) Ta yaya za ka yi amfani da jigon shekara ta 2017 a rayuwarka ? ( 2 Tim . 3 : ​ 1 , 13 ) Saboda haka , bai kamata mu bar matsaloli su sa mu sanyin gwiwa ba . “ Inda ruhun Ubangiji yake , nan akwai ‘ yanci . ” ​ — 2 KOR . Hakan zai fi mini sauƙi . ” Yaya kake ɗaukan batun yin amfani da ‘ yancin yin zaɓi ? Shin akwai wasu abubuwan da ba mu da ‘ yancin yi ? A wace hanya ce yin amfani da ‘ yancin yin zaɓi zai nuna ko muna ƙaunar Jehobah sosai ? 7 : ​ 6 - 8 ) Wannan zaɓin ba abin da ya rufe ido kawai ya canka ba ne . Amma ya zaɓe su ne domin ya yi wa amininsa Ibrahim alkawari tun da daɗewa . ( Far . 4 , 5 . ( a ) Wane ne halitta na farko da Allah ya ba shi ‘ yancin yin zaɓi , kuma yaya ya yi amfani da wannan ‘ yancin ? A lokacin da Jehobah ya soma halittar abubuwa , ya zaɓa ya ba mala’iku da ‘ yan Adam ‘ yancin yin zaɓi . Halitta na farko da Jehobah ya zaɓa ya ba shi ‘ yancin yin zaɓi shi ne Ɗan fari na Allah , wato , “ surar Allah marar ganuwa . ” ( Kol . Kuma sa’ad da yake duniya , Yesu ya yi amfani da ‘ yancinsa na yin zaɓi wajen ƙin barin Shaiɗan ya shawo kansa . 1 : 26 ) Amma ba kome ba ne muke da ‘ yancin yi kamar Jehobah . Kamar yadda ya yi wa mala’iku , a lokacin da Allah ya halicci Adamu , Ya ba shi ‘ yancin yin zaɓi . Amma Jehobah ya ba wa Adamu damar ba waɗannan dabbobin sunaye . Allah “ ya kawo su wurin mutumin ya ga ” sunayen da mutumin zai kira kowannensu . Adamu ya lura da halayen dabbobin kuma ya ba su sunayen da suka dace da su , kuma Jehobah bai canja sunayen da Adamu ya ba su ba . Wannan mummunar mataki da Adamu ya ɗauka ya jawo wa zuriyarsa matsaloli har zuwa yau . ( Rom . 19 :⁠ 8 ) Amma abin taƙaici shi ne , daga baya al’ummar ta yi amfani da ‘ yancinta don yin zaɓin da bai dace ba kuma ba ta cika wannan alkawarin da ta yi . Bai kamata mu bi wannan misalin ba amma zai dace mu riƙa kasancewa da aminci ga Jehobah kuma mu bi ƙa’idodinsa ta wajen yin zaɓi mai kyau . ​ —⁠ 1 Kor . 11 :⁠ 7 ) Ibrahim da Saratu sun yarda su yi biyayya da umurnin da Allah ya ba su su je ƙasar alkawari . 11 : ​ 24 - 26 ) Ya kamata mu bi misalin waɗannan amintattun bayin Allah ta wajen yin amfani da ‘ yancinmu na yin zaɓi a hanya mai kyau da kuma yin nufin Allah . ( Karanta . ) A aya ta 20 kuma mun ga cewa Jehobah ya ba su damar nuna masa ainihin abin da ke zuciyarsu . Mene ne bai kamata mu yi da ‘ yancin da Allah ya ba mu ba ? Ta yaya za mu iya guje wa yin amfani da ‘ yancinmu a hanyar da ba ta dace ba ? A maimakon mu ɗauki ‘ ’ yancinmu ’ a matsayin ‘ hujjar biye wa halin ’ duniyar nan , ya kamata mu riƙa yin zaɓin da za su taimaka mana mu “ yi kome saboda ɗaukakar Allah . ” ​ —⁠ Gal . Mene ne muka koya daga ƙa’idar da ke Galatiyawa 6 :⁠ 5 ? Domin dukanmu muna da ‘ yancin yin zaɓi kuma babu yadda za a yi dukan Kiristoci su yanke shawara iri ɗaya a kowane lokaci , ko da a batun da ya shafe halinmu ne ko kuma ibadarmu . 8 :⁠ 8 ) Sai ya ce musu su ‘ yi hankali kada wannan iko nasu ya zama abin tuntuɓe ga raunana . ’ ( 1 Kor . 10 : ​ 32 , 33 . Amma wani masani ya gaskata cewa “ ba zai yiwu a ce sun ɗauki wutar har zuwa inda suka je ba . ” 30 : 14 ) Za a iya yin tafiya mai nisa da garwashin wuta kuma idan ana so a yi amfani da wuta sai a saka itace . BANGO : Idan ba a ruwan sama ko ƙanƙara , suna zuwa gidaje masu yawa da ke yankuna masu nisa don su yi wa’azi . An ɗauko nassosin da aka yi amfani da su a nan ne daga Littafi Mai Tsarki Cikin Tsohuwar Hausa a Sauƙaƙe . WAƘOƘI : 38 , 69 Mene ne tawali’u ya ƙunsa ? Ta yaya za mu riƙa farin ciki da aikin da muke yi a ƙungiyar Jehobah ? ( Ka duba hoton da ke shafin nan . ) SARKI SAUL yana da tawali’u sa’ad da ya soma sarauta . ( 1 Sam . Maimakon Saul ya roƙi gafara , sai ya soma kāre kansa yana ba da wasu hujjoji cewa bai yi laifi ba . ( 1 Sam . ( b ) Waɗanne tambayoyi ne za mu sami amsoshinsu ? Hakan ya sa sun zama masu girman kai . Me ya sa yake da muhimmanci Kirista ya kasance mai tawali’u ? Ta yaya za mu kasance da tawali’u duk da matsi da kuma kaluɓale ? ( Karanta Misalai 11 : 2 . ) Kuma kamar yadda misalin Sarki Saul ya nuna , idan muka ci gaba da yin abubuwa da fahariya , za mu ɓata dangantakarmu da Allah . Littafin Zabura 119 : 21 ya ce Jehobah yana : “ Tsauta ma masu - girman kai . ” Da farko , idan muna fahariya yana nuna cewa ba mu ɗauki Jehobah a matsayin Maɗaukaki ba . ( Luk . 14 : ​ 8 , 9 ) Masu fahariya ba sa samun ribar kome , shi ya sa Littafi Mai Tsarki ya ce mu kasance masu tawali’u . 6 , 7 . ( Rom . 12 : 16 ) Ko kuma mu riƙa yin wasu abubuwa don mu yi suna a gaban mutane . Halaye kamar su son kai da kishin wasu ko kuma yawan fushi sun sa mutane da yawa su soma fahariya . 15 : ​ 1 - 6 ; 18 : ​ 9 - 17 ; 2 Laba . Ta yaya tawali’u yake taimaka mana mu san cewa kowannenmu yana da aiki a ƙungiyar Jehobah ? ( Ka duba sakin layi na 12 - 14 ) ( Filib . 2 : 7 ) Ya koma sama bayan da ya ba da ransa a matsayin fansa , kuma Allah ya naɗa shi Sarki a shekara ta 1914 . 15 : 28 . 6 : 10 . Ba ya neman matsayi ruwa a jallo ko kuma ya ji kishin wasu don ayyuka ko matsayin da suke da shi . Kasancewa masu tawali’u yana taimaka mana mu girmama mutane kuma mu tallafa musu . ​ — Rom . Wane darasi za mu koya daga misalin Gideon ? 6 : ​ 36 - 40 ) Gideon yana da gaba gaɗi sosai . 6 : ​ 11 , 27 ) Bai yi amfani da matsayinsa don ya yi suna ba . 16 , 17 . 4 : ​ 13 - 15 ) Shin hakan ya ƙunshi canja irin hidimar da muke yi ne ? Zai iya tambayar kansa , shin idan na soma wannan aikin zan sami lokacin yin abubuwa masu muhimmanci ne ? Shin zai iya barin wasu su yi wasu ayyukan da yake yi a yanzu don ya sami zarafin yin sabon aikin da aka ba shi ? Kuma idan mun ga ba za mu iya yin aikin ba , zai dace mu bar wasu su yi . ( b ) Ta yaya littafin Romawa 12 : 3 zai taimaka wa mutum ya zama mai tawali’u ? ( Mi . 6 : 8 ) Saboda haka , idan muka sami ƙarin aiki , zai dace mu yi tunani da addu’a sosai a kan abin da Jehobah yake koya mana a Kalmarsa da kuma ƙungiyarsa . Idan muna da tawali’u za mu riƙa daraja ‘ yan’uwanmu kuma hakan zai sa mu kasance da haɗin kai . Shin me za mu iya yi a lokacin da yin hakan ba shi da sauƙi ? jimre sa’ad da ake mana ba’a ko kuma ake yabonmu ? Wataƙila ya manta gabaki ɗaya cewa ya kamata ya yi ‘ tafiya da tawali’u tare da Allah . ’ Mutum mai tawali’u ya san cewa ya kamata ya ci gaba da yin addu’a ga Jehobah . A talifin da ya gabata , mun koyi dalilin da ya sa har ila yana da muhimmanci Kiristoci su kasance da tawali’u da kuma abin da nuna wannan halin ya ƙunsa . Amma wane yanayi ne zai sa kasancewa da wannan halin ya yi mana wuya ? 5 , 6 . Yadda muke yin abubuwa sa’ad da yanayinmu ya canja ko kuma aka canja mana aiki zai iya nuna ko muna da tawali’u da gaske . Saboda haka , Barzillai ya ce wani mai suna Chimham da wataƙila ɗansa ne ya je fadar yana zama a madadinsa . ​ — 2 Sam . Tawali’u ne ya taimaka wa Barzillai ya iya tsai da wannan shawara mai kyau . A maimakon haka , ya fahimci yanayinsa sosai kuma ba ya so ya saka kansa a aikin da ya fi ƙarfinsa ba . Hakazalika , idan muka mai da hankali ga sunan da muke da shi ko matsayi , za mu zama masu girman kai da gāsa kuma ba za mu yi nasara ba . ( Gal . 5 : 26 ) Amma tawali’u zai taimaka wa ‘ yan’uwa su mai da hankali ga baiwa da dukansu suke da shi da kuma ƙwazon da suke yi don su girmama Allah kuma su taimaka ma wasu . ​ — 1 Kor . A kullum , yana neman taimakon Jehobah ta wurin bincika Kalmar Allah . ( Neh . 8 : ​ 1 , 8 , 9 ) Nehemiya bai yi amfani da ikonsa don ya cuci mutane ba , amma ya ba da kansa don ya taimaka musu . ​ —⁠ Neh . Mutum mai tawali’u ba ya dogara ga kansa ko sa’ad da yake yin aikin da ya taɓa yi a dā . Idan muna fuskantar matsaloli , ya kamata mu mai da hankali don kada mu dogara ga kanmu . Bayan haka , sa’ad da take addu’a a mazauni , Babban Firist Eli ya ɗauka cewa ta sha giya ta bugu . Addu’ar ta nuna cewa tana da bangaskiya sosai ga Jehobah kuma tana ƙaunarsa . ​ —⁠ 1 Sam . Ko da yake hakan zai sa mu fushi , ya kamata mu kame kanmu . ( Zab . 37 :⁠ 1 ) Ƙari ga haka , mukan yi baƙin ciki sosai idan muna da matsala da ‘ yan’uwanmu , amma mutum mai tawali’u zai yi koyi da Yesu . Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Sa’anda aka zage shi , ba ya mayar da zagi ba ; . . . , amma ya danƙa maganarsa ga wanda ke yin shari’a mai - adalci . ” ( 1 Bit . 2 : 23 ) Yesu ya san cewa Jehobah ne mai yin ramako . ( Rom . Duk da haka , Esther ta ci gaba da nuna ladabi da natsuwa , kuma ba ta canja halinta ba sa’ad da sarkin ya zaɓe ta ta zama sarauniya . ​ —⁠ Esther 2 : ​ 9 , 12 , 15 , 17 . Shin adonka yana nuna cewa kana daraja Jehobah da kuma bayinsa , ko kuma yana nuna cewa ba ka da tawali’u ? Maimakon mu riƙa yin fahariya ko neman burge mutane , za mu yi ƙoƙari mu zama masu “ ladabi ” da tawali’u . 9 : ​ 23 , 24 ) Za mu nuna abin da ke cikin zuciyarmu ta furucinmu da kuma ayyukanmu . Ta yaya za mu kula da kanmu sa’ad da muka tsufa ? 5 :⁠ 6 . Manzo Bulus ya kwatanta ikilisiyar Kirista da jikin mutum , ya ce Jehobah ya halicci dukan gaɓoɓin jikin mutum da “ daraja ” sosai . ( 1 Kor . Maimakon mu riƙa son zama a kan gaba ko muna son gaya wa mutane abubuwan da za su yi , zai dace mu nemi shawara daga wurinsu kuma mu yi abin da suka faɗa . ( Mis . 13 : 10 ) Ƙari ga haka , za mu yi musu murna sa’ad da suka sami wani gata a cikin ikilisiya . 5 : 9 . Ta yaya yin nazari Littafi Mai Tsarki zai taimaka mana mu zama masu tawali’u ? Yin nazarin Littafi Mai Tsarki da addu’a da kuma yin amfani da abubuwan da muka koya zai taimaka mana mu kasance da halin kirki . ( 1 Tim . Muna bukata mu ɗauki wannan gatan da muhimmanci sosai , kuma mu ci gaba da bauta wa Jehobah da tawali’u har abada . Wane irin hali ne ‘ yan’uwan da ake horar da su suke bukata su kasance da shi yayin da suka sami karin aiki ? 1 , 2 . Na farko , ta yaya tsofaffi za su taimaka wa matasa su san yadda za su riƙa yin wasu ayyuka , kuma me ya sa yin hakan yake da muhimmanci ? Bayan ya yi shekaru yana gudun hijira , Dauda ya zama sarki kuma ya soma rayuwa mai kyau . Ya yi baƙin ciki cewa Jehobah bai da “ gida ” ko kuma haikalin da mutane za su riƙa zuwa don su masa bauta , don haka , ya so ya gina masa . Ya gaya wa Nathan ya faɗa wa Dauda cewa : “ Ba za ka gina mini gida in zauna a ciki ba . ” Yaya Dauda ya ji sa’ad da aka gaya masa cewa ba shi ne zai gina haikalin Jehobah ba ? 22 : ​ 11 , 14 - 16 . Saboda haikalin “ mai - daraja ƙwarai da gaske ” ne , kuma a lokacin Sulemanu “ ƙarami ne , yana kuwa da ƙuruciya . ” Ka ba da misali . Da ya girma , sai mahaifin ya bayyana masa abin da yake yi , da yaron ya kai lokacin da zai soma yin tuƙi , sai ya soma tuƙa motar kuma mahaifinsa yana faɗa masa abin da zai yi . A wasu lokuta idan ɗan ya tuƙa motar kaɗan zai ba wa mahaifin ma ya tuƙa amma da yake mahaifin ya tsufa ɗan ne zai yi riƙa yin tuƙin . Babu shakka , mahaifin zai ji daɗin barin ɗansa ya yi wannan aikin . Ku yi la’akari da abin da Musa ya yi sa’ad da wasu daga cikin Isra’ilawa suka soma yin abu kamar annabawa . Joshua mataimakin Musa ya so ya hana su . Alal misali , wani ɗan’uwa mai suna Peter ya yi shekaru 74 yana hidima ta cikkaken lokaci , amma ya yi amfani da shekaru 35 daga cikinsu don hidima a ofishin Shaidun Jehobah da ke Turai . Ta yaya matasa za su yi aiki tare da tsofaffi da haɗin kai ? Don haka , matasan suna bukatar su riƙa neman shawara daga tsofaffin da suka taɓa yin aiki a wurin idan suna so su yi nasara . Mene ne za mu iya koya daga haɗin kan Bulus da Timotawus ? Bulus ya koyar da Timotawus ‘ al’amuransa da ke cikin Kristi ’ sosai . Kuma Timotawus ya fahimci abubuwan da Bulus ya koya masa , don haka Bulus ya ƙaunace shi kuma ya tabbata cewa Timotawus zai lura da ikilisiyar Kirista da ke Koranti . Kuma sashen ƙungiyar Jehobah da ke nan duniya yana samun ci gaba . Kuma irin waɗannan canje - canjen za su iya shafanmu , don haka , muna bukatar mu kasance da tawali’u kuma mu sa hidimar Jehobah a kan gaba , saboda yin hakan zai sa mu kasance da haɗin kai . Bulus ya rubuta wa Kiristocin da ke Roma cewa : “ Nake fāɗa wa kowane mutum wanda ke cikinku , kada shi aza kansa gaba da inda ya kamata ; amma ya tuna yadda za shi aza da hankali , gwargwadon yadda Allah ya ɗiba wa kowane mutum rabon bangaskiya . Mene ne tsofaffi da matasa da kuma mata suke bukata su yi don ƙungiyar Jehobah ta kasance da haɗin kai da salama ? Ko da a wane irin yanayi ne muka sami kanmu , muna bukatar mu ci gaba da goyon bayan Mulkin Jehobah . Ku kuma mata , kuna bukatar ku yi koyi da misalin Biriskilla matar Akila da ta tallafa wa mijinta a lokacin da yanayinsu ya canja . ​ —⁠ A . Bari dukanmu tsofaffi da matasa mu “ yawaita cikin aikin Ubangiji . ” ​ — 1 Kor . 15 : 58 . 2 Amma , Allah zai iya taimaka ma wasu su yi aikin . ​ — Zab . 37 : 5 . TARIHI Bayan da aka saki mahaifina daga kurkuku , sai ya soma hidimar majagaba . An hana Shaidun Jehobah yin aikinsu a ƙasar Kanada bayan shekara ɗaya da aka soma Yaƙin Duniya na Biyu a shekara ta 1939 . Amma abin da suka yi ya sa na yi tsayin daka cewa wajibi ne in “ yi wa Allah biyayya fiye da mutum . ” ​ —⁠ A . A watan Yuni na shekara ta 1951 aka yi musu baftisma kuma wata shida bayan hakan suka soma yin hidimar majagaba . Sa’ad da nake ganawa da Mary , na lura cewa ita mai ibada ce sosai . Mako ɗaya bayan aurenmu an gayyace mu don a koya mana yadda ake hidimar mai kula da da’ira . Mun yi shekara biyu muna hidimar masu kula da da’ira a arewancin jihar Ontario . Da muka iso ofishinmu a Brazil , sai muka soma koyan yaren da ake yi a Portugal . Idan muka haɗu da wanda yake son jin wa’azi , an faɗa mana mu bayyana masa yadda rayuwa za ta kasance sa’ad da Mulkin Allah zai soma sarauta bisa duniya . Ban saba da ƙasa mai zafi kamar haka ba , kuma abin da zan riƙa fuskanta ke nan . Aikina a gidan shi ne yin wanki da neman itacen da za a riƙa dahuwa da shi . Ƙari ga haka , idan za mu yi tafiya , doki muke hawa . Hakan ya sa muna yawan zuwa gidan waya don mu ɗauki mujallun . Ruwan sama ya ɓata wurin da muke dafa abinci da kuma ruwan da muke sha . Abin mamaki bayan hakan , ko da yake an hana aikinmu a ƙasar Portugal , mun sami wasiƙar zuwa ƙasar don yin hidima . Don hakan ba mu nemi inda Shaidu suke sa’ad da muka isa wurin ba . A watan Janairu a shekara ta 1965 ne muka tuntuɓi ofishinmu da ke wurin . Bayan wata biyar mun yi farin ciki sosai sa’ad da muka halarci taron ikilisiya . Don su kāre juna ba sa yin amfani da sunayen mahaifin ‘ yan’uwan , maimakon hakan , suna kiransu da ainihin sunayensu kamar su José da Paulo , sai mu ma muka soma yin hakan . An kai ‘ yan’uwa 49 da ke Ikilisiyar Feijó kotu don suna gudanar da taro a gida . Lauyanmu ya kammala maganarsa ta wajen yin ƙaulin abin da Gamaliyal na ƙarni na farko ya ce . ( A . A watan Disamba na shekara ta 1966 , na soma hidima a matsayin mai kula da ofishin Shaidun Jehobah kuma hakan ya sa na shiga harkar shari’a sosai . 1 : 7 ) Bayan haka , a ranar 18 ga Disamba na shekara ta 1974 gwamnatin ƙasar ta ba wa Shaidun Jehobah ‘ yanci . Jehobah ya sa an yi wa’azi sosai a waɗannan yankunan da ke gaɓar teku kamar su Azores da Cape Verde da Madeira da São Tomé da kuma Príncipe . Mutane a waɗannan yankunan suna yaren da ake yi a Portugal . A ranar 23 ga Afrilu a wannan shekarar , ɗan’uwa Milton Henschel ya ba da jawabin keɓe ginin ga Jehobah kuma mutane 45,522 ne suka halarci taron . * Jehobah zai “ bi da ku kullayaumi . ” ​ — ISHA . Ta yaya Yesu Kristi da kuma waɗanda suka ja - goranci mutanen Allah a dā suka nuna cewa . . . mala’iku sun taimaka musu ? MUTANE sukan tambayi Shaidun Jehobah : “ Wane ne shugabanku ? ” Suna yin hakan domin a addinai da yawa wani ko kuma wata ce ke shugabanci . Amma muna gaya ma waɗanda suka yi mana wannan tambayar cewa ba ɗan Adam ba ne Shugabanmu . Waɗannan talifofin za su nuna abubuwa uku da suka nuna cewa Jehobah yana tallafa ma waɗannan mazan . Hakan ya nuna cewa shi ne har ila yake ja - gorar mutanensa da gaske . ​ — Isha . Mene ne ya taimaka masa ya yi wannan aiki mai muhimmanci ? A lokacin da mutanen suka yi gunaguni game da shugabancin Musa , Jehobah ya ce : ‘ Har yaushe mutanen nan za su rena ni ? ’ ( Lit . Lis . 14 : 2 , 11 ) Hakika , Jehobah ne ya zaɓi Musa da Joshua da Gideon da kuma Dauda su ja - goranci mutanensa . Ta yaya mala’iku suka taimaka wa Musa ? 7 : 35 ) Ta hannun “ mala’iku , ” Jehobah ya ba mutane Doka da Musa ya yi amfani da ita don ya koyar da Isra’ilawa . 32 : 34 ) Littafi Mai Tsarki bai faɗa ko Isra’ilawa sun ga wani mala’ika yana yin waɗannan ayyukan ba . 9 : ​ 14 , 15 ) Akwai wani lokaci da Hezekiya ya yi girman kai . ( 2 Laba . 32 : ​ 25 , 26 ) Amma ko da yake waɗannan mutanen ajizai ne , an bukaci Isra’ilawa su yi musu biyayya . ( 2 Laba . 34 : 14 ) Bayan Jehobah ya gaya wa Musa yadda zai gina mazaunin , “ hakanan Musa ya yi : bisa ga dukan abin da Ubangiji ya umurce shi , haka ya yi . ” ​ — Fit . An ba su umurni su riƙa karanta Dokar kowace rana , kuma su rubuta shi . Shugabannin wasu al’ummai suna amfani da hikimar ɗan Adam ne sa’ad da suke sarauta . A wasu lokatai Jehobah yana yi musu horo ko kuma ya sa wasu su ɗauki matsayinsu . ( a ) Ta yaya annabawa suka nuna cewa shugaba kamiltacce yana zuwa ? ( K . Sha . ( Karanta Matta 23 : ​ 10 , LMT . ) Ruhu mai tsarki ya taimaka wa Yesu . 10 : 38 ) Ƙari ga haka , ruhu mai tsarki ya taimaka wa Yesu ya nuna halaye kamar su ƙauna da farin ciki kuma ya kasance da bangaskiya sosai . ( Yoh . 15 : 9 ; Ibran . ( Ka duba sakin layi na 17 ) Ba da daɗewa ba bayan da Yesu ya yi baftisma , ‘ mala’iku suka zo , suka yi masa hidima . ’ ( Mat . 4 : 11 ) Kafin Yesu ya rasu , wani “ mala’ika daga sama ya bayana gare shi yana ƙarfafa shi . ” Kuma kafin ya mutu , ya ambata wasu annabce - annabce da aka yi game da shi . ( Mat . 27 : 46 ; Luk . Yesu ya yi amfani da Kalmar Allah sa’ad da yake magana game da su , ya ce : “ Wannan al’umma tana girmama ni da leɓunansu ; amma zuciyarsu tana nesa da ni . 15 : ​ 7 - 9 ) Jehobah ba zai taɓa zaɓan irin waɗannan mutanen su ja - goranci mutanensa ba . 4 : 22 ) A lokacin da wani mutum mai arziki ya kira Yesu “ Malam managarci , ” Yesu ya amsa cewa : “ Don me kake ce da ni managarci ? Me ya faru bayan haka ? Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Nan da nan kuwa mala’ikan Ubangiji ya buge shi , domin ba ya ba da girma ga Allah ba : tsutsotsi suka cinye shi , ya mutu . ” Su waye ne Jehobah zai yi amfani da su don su yi ja - gorar mutanensa ? WAƘOƘI : 125 , 43 suka sami taimakon ruhu mai tsarki ? Kafin wannan lokaci , Yesu ya umurci mabiyansa cewa : “ Za ku zama shaiduna kuma cikin Urushalima da cikin dukan Yahudiya da Samariya , har kuma iyakan duniya . ” ( A . M . 1 : 8 ) Ta yaya za su kammala aikin nan ? Duk da haka , manzannin sun yi tunani , ‘ Shin Jehobah zai naɗa sabon shugaba ne ? ’ A wani lokaci , “ Bitrus , tare da goma sha ɗayan nan a tsaye ” suka koya wa mutane da yawa Kalmar Allah , wato Yahudawa da waɗanda ba Yahudawa ba . ( A . M . M . 8 : ​ 14 , 15 ) Bayan wani lokaci , sai wasu dattawa shafaffu suka soma taimaka wa manzannin wajen yanke shawarwari a ikilisiya . 11 : ​ 13 - 18 ) Ƙari ga haka , mala’iku sun taimaka wajen faɗaɗa wa’azin da hukumar da ke kula da ikilisiyar ta yi . ( A . M . M . 1 : ​ 20 - 22 ; 15 : ​ 15 - 20 . M . 11 : 26 ) A gaskiya , Bulus ya san muhimmancin ‘ kiyaye koyarwa ’ ko bin umurnin da manzanni da kuma wasu da suke ja - gora suka bayar . ( 1 Kor . 11 : ​ 2 , 3 ) Babu shakka , Jehobah ne ya naɗa Yesu Kristi ya riƙa ja - gorar ikilisiya . A cikin ‘ yan shekaru da suka shige , an naɗa ‘ yan’uwa maza da suka manyanta , daga cikin “ waɗansu tumaki ” su zama darektocin Watch Tower Society da kuma wasu hukumomin da mutanen Allah suke amfani da su . Hakan ya ba Hukumar da Ke Kula da Ayyukan Shaidun Jehobah damar mai da hankali ga koyar da Kalmar Allah da kuma yin ja - gora . ( Yoh . 10 : 16 ; A . M . 6 :⁠ 4 ) A cikin Hasumiyar Tsaro ta 15 ga Yuli 2013 , an bayyana cewa “ bawan nan mai - aminci , mai - hikima ” ƙaramin rukunin ‘ yan’uwa maza ne kuma su ne ake kira Hukumar da Ke Kula da Ayyukan Shaidun Jehobah . Hukumar da Ke Kula da Ayyukan Shaidun Jehobah tana tsai da shawarwari masu muhimmanci a matsayin rukuni . Ta yaya suke yin hakan ? Babu shakka , Yesu bai gaya mana cewa bawansa mai aminci ba zai yi kuskure sa’ad da yake tanadar da abincin da zai ƙarfafa dangantakarmu da Allah ba . Don haka , ta yaya za mu sami amsar tambayar da Yesu ya yi cewa : “ Wane ne fa bawan nan mai - aminci , mai - hikima ? ” Ta yaya ruhu mai tsarki yake taimaka wa Hukumar da Ke Kula da Ayyukanmu ? Tabbaci cewa suna da ruhu mai tsarki . * Hakika , nasara da muke yi a wa’azi da kuma koyar da mutane duk da tsanantawa da ake mana ya nuna cewa mala’iku ne suke ja - gora a hidimar . Ta yaya Hukumar da Ke Kula da Ayyukan Shaidun Jehobah ta bambanta da shugabannin wasu addinai ? Wani littafin Amirka na kwana kwanan nan da ya yi magana game da addini ya ce : “ Shugabanan addinan Kirista suna canja koyarwarsu kusan kullum don ya jitu da ra’ayoyinsu da na membobinsu . ” 13 : 17 . Shin kana cikin wasu tumaki da suke haɗa hannu da shafaffu wajen yin wannan aikin ? Babu shakka , za ku yi farin ciki sa’ad da Yesu ya ce : “ Da shi ke kuka yi wannan ga guda ɗaya a cikin waɗannan ‘ yan’uwana , ko waɗannan mafiya ƙanƙanta , ni kuka yi wa . ” ​ — Mat . Nan ba da daɗewa ba , zai ja - gorance mu zuwa aljanna inda za mu rayu har abada . ( R . Yoh . 7 : ​ 14 - 17 ) Babu wani shugaba cikin ‘ yan Adam da zai iya yi mana irin wannan alkawarin ! Yana so mu zaɓi tafarkin da za mu bi a rayuwa . ( K . Sha . Yesu ya yi maganar wani hatsarin da mutane 18 suka mutu a lokacin da wata hasumiya ta faɗo a kansu , kuma ya ce ba Allah ba ne ya jawo wannan hatsarin . ( Luk . 13 : ​ 1 - 5 ) Shin zai dace mu riƙa yin tunanin cewa Allah yana zaɓan waɗanda za su mutu idan aka yi wani hatsari ? Babu shakka , idan Jehobah yana son ya san abin da zai faru a nan gaba , zai iya sani . ( Isha . ( Far . 18 : ​ 20 , 21 ; 22 : 12 ) Da yake Jehobah Allah ne mai adalci da kuma ƙauna , ba zai taɓa hana mu yin amfani da ‘ yancinmu na yin zaɓi ba . ​ —⁠ K . Sha . ( 1 Bit . 5 : ​ 8 , 9 ) Abubuwan da ya faɗa kafin ya yi wannan furucin a 1 Korintiyawa 10 : 13 sun nuna cewa Bulus yana magana game da jarabobi da Isra’ilawa suka fuskanta a jeji . ( 1 Kor . Na biyu , “ Allah mai - aminci ne . ” Jehobah yana ‘ mana ta’aziyya cikin dukan ƙuncinmu ’ 1 : 14 . Zai iya yin amfani da ‘ yan’uwa da muke ibada tare , su ƙarfafa mu ta kalamansu da kuma ayyuka masu kyau kuma hakan zai “ sanyaya mana zuciya . ” ​ — Kol . 4 : ​ 11 , LMT . Amma a lokacin da muke fuskantar jarraba muna da tabbaci cewa idan mun dogara gare shi sosai , ba zai bar jarrabar ta fi ƙarfinmu ba . Hakan abin ban ƙarfafa ne , ko ba haka ba ? Idan kuma kuka ga NW , ana nufin an yi ƙaulin fassarar New World Translation . Me ya faru da bai iya canja nufin Jehobah ba ? Ta yaya Jehobah zai cika nufinsa ? ( b ) Wane tabbaci muke da shi a littafin Ishaya 46 : ​ 10 , 11 da 55 :⁠ 11 ? ( a ) Waɗanne koyarwa masu muhimmanci ne za su taimaka mana mu fahimci abin da ke Littafi Mai Tsarki ? ( c ) Waɗanne tambayoyi ne za mu tattauna ? Babu shakka , mun san abin da Littafi Mai Tsarki ya koyar game da nufin Allah ga duniya da ‘ yan Adam da kuma aikin da Yesu Kristi zai yi don a yi nufin Allah . 22 : ​ 19 , 20 ) Waɗanda suka halarci taron za su koyi abubuwa da yawa game da nufin Allah . Alal misali , maganaɗisun ƙasa shi ne yake sa mu samu iskar da muke shaƙa a duniya . 4 : 11 . 6 , 7 . Jehobah ya ba su ‘ yanci su yi abin da suke so . Ban da haka , ya sa su iya yin tunani , su riƙa ƙaunar mutane kuma su ƙulla abota da juna . Mahaliccin ya yi magana da Adamu kuma ya ba shi dokokin da zai riƙa bi . Jehobah ya halicci Adamu da Hauwa’u don su iya haifan yara kamiltattu . Ban da haka ma , Allah ya yi wa mutane kyautar duniya da dukan abubuwan da ke cikinta . Me ya sa aka ba da dokar da ke littafin Farawa 2 : ​ 16 , 17 ? ( Ka duba hoton da ke shafi na 3 . ) Sai ya yi ƙoƙari ya tabbatar wa Hauwa’u cewa bai kamata ta saurari Allah ba , ya ce : “ Allah ya sani ran da kuka ci daga ciki , ran nan idanunku za su buɗe . ” Ta yin hakan , sun bi ra’ayin Shaiɗan kuma suka yi wa Jehobah tawaye . 3 : ​ 6 - 13 . Saboda haka , ‘ bai iya kallon shiririta ba . ’ Karanta Yohanna 3 : 16 . Mutane da yawa da muka gayyata don su halarci taron Tuna da Mutuwar Yesu sun san wannan ayar sosai . Waɗanne abubuwa game da fansa za mu bayyana ? Jehobah ya kawo ɗan Adam kamiltacce da zai iya mana tanadin fansa . Yesu bai bi misalin Adamu ba don ya yi rayuwa da ta jitu da ƙa’idodin da Jehobah ya tsara wa kamiltaccen mutum . Ya yi dukan abubuwan da ya kamata Adamu ya yi a matsayinsa na kamiltacce , ya kasance da aminci kuma ya yi wa Allah biyayya . ( 1 Tim . Mene ne fansa ta cim ma ? ( 1 Bit . 1 : 19 ) Yana ƙaunar ‘ yan Adam sosai shi ya sa ya ba da Ɗansa makaɗaici ya mutu a madadinsu . ( 1 Yoh . Hakika , bisa ga hadayar Yesu , Jehobah ya amince ‘ yan Adam su dawo cikin iyalinsa ba tare da ya taka dokokinsa ba . Ko da yake Shaiɗan ya yi tawaye , hakan bai hana Jehobah ƙaunar ‘ yan Adam ba kuma bai hana mutane kasancewa da aminci ga Jehobah ba . Idan muna godiya don fansar , ya kamata hakan ya sa mu yi iya ƙoƙarinmu mu wajen taimaka ma wasu su san cewa za su iya amfana daga wannan kyauta mai tamani . A talifi na gaba , za a tattauna yadda hadayar da Yesu ya ba da ta bayyana batutuwa da Shaiɗan ya ta da a gonar Adnin . Ƙari ga haka , fansar ta ba mu zarafin yin rayuwa har abada . ( a ) Waɗanne batutuwa masu muhimmanci ne aka ambata a addu’ar da Yesu ya koya wa almajiransa ? Abin da kake so , a yi shi , cikin duniya , kamar yadda ake yinsa cikin sama . ’ ( Mat . 6 : ​ 9 , 10 ) Bari mu tattauna yadda fansar take da alaƙa da tsarkake sunan Allah da Mulkin Allah da kuma cika nufinsa don mu nuna godiyarmu . A addu’ar da Yesu ya koya wa almajiransa , tsarkake sunan Allah ne abu na farko da ya ambata . Yesu yana son sunan Jehobah sosai . ( Yoh . ( Karanta Zabura 40 : ​ 8 - 10 . ) Yesu ya nuna cewa ya dace Jehobah ya kafa mana dokoki ta rayuwar da ya yi a duniya da kuma koyarwarsa . Duk da irin wahalar da Shaiɗan ya sa Yesu ya sha a kan gungumen azaba , Yesu ya kasance da aminci ga Allah . Hakan ya nuna cewa zai yiwu kamiltaccen mutum ya bi dokokin Allah . Ko da ana tsananta mana , ya kamata mu yi iya ƙoƙarinmu mu riƙa bin ƙa’idodin Jehobah da dokokinsa . Muna sa a ɗaukaka sunan Jehobah ta wurin kasancewa da halaye masu kyau . ( Mat . 79 : 9 . Ko da yake mu ajizai ne , me ya sa Jehobah yake ganinmu a matsayin masu adalci ? Wane albarka ne za a samu sa’ad da Mulkin Allah ya soma sarauta ? Za a mai da duniya ta zama aljanna kuma mutane masu aminci za su zama kamiltattu . Kuma a wannan lokacin ne mala’iku da bayin Allah da ke duniya za su zama iyali ɗaya . ( R . M . 1 : ​ 6 - 8 ) Wa’azin da muke yi yana ba mutane zarafin koyan abubuwa game da fansa kuma su kasance cikin waɗanda za su sami albarka da Mulkin Allah zai kawo . A yau , muna tallafa wa Mulkin Allah ta wurin taimaka wa shafaffu da suka rage a yin wa’azi a duk faɗin duniya . ​ — Mat . 24 : 14 ; 25 : 40 . Me yake nufi sa’ad da ya yi furucin nan ? Ta wurin fansa , Allah ya ba mutanen da suka ba da gaskiya a gare shi zarafin zama kamiltattu kuma su yi rayuwa har abada . ( A . M . 24 : 15 ) Jehobah ba ya son mutane su mutu amma su ci gaba da rayuwa . 11 : 25 . Mulkin Allah ne zai sa mutane su sami albarkar da fansar ta tanadar . ( Ka duba sakin layi na 13 , 14 ) 4 : ​ 8 - 11 ) Muna nuna cewa mu ‘ ’ ya’yan Ubanmu wanda ke cikin sama ’ ne idan muna ƙaunar juna . ( Mat . Muna nuna ɗaukakar Allah idan muna ƙaunar mutane . Bayan mun zama kamiltattu kuma mun tsira daga ƙunci mai girma , za mu zama ‘ ya’yan Allah da ke duniya . ( Rom . 8 : ​ 20 , 21 ; R . Yoh . 20 : ​ 7 - 9 ) Jehobah yana son ‘ ya’yansa sosai kuma albarkar da fansar za ta kawo babu iyaka . Muna nuna godiya saboda fansar Yesu don mun sami ‘ yanci daga duniyar nan da Shaiɗan yake iko da ita . Ban da haka ma , ba ma tsoron matattu kuma . ​ — Ibran . DAGA TARIHINMU Sun bar birnin shekara guda da ta shige kuma suka yi tafiya na kilomita 19,300 zuwa yankuna da suka fi nisa a ƙasar . Sunansu Arthur Willis da Bill Newlands ne kuma suna cikin majagaba masu ƙwazo sosai da suka ƙudura niyya su yi wa’azin Mulkin Allah a ƙauyuka da suke ƙasar Ostareliya . Waɗannan majagaban sun je wurare da yawa da ba a taɓa zuwa wa’azi ba . Ya ci gaba da tafiya ko da kekensa ya yi faci , don yana da tabbaci cewa Jehobah zai taimaka masa . Saboda haka , Shaidun Jehobah sun ƙudura niyya su nemi mutane da ke ƙauyuka masu nisa na ƙasar don su yi musu wa’azi . Majagaba Stuart Keltie da William Torrington sun nuna irin wannan ƙwazo . Sa’ad da motarsu ta lalace , sukan yi tafiya ko kuma su tuƙa keke na kwanaki da yawa kafin su kai wani gari kuma su jira na wasu kwanaki kafin su sami abubuwan da suka lalace a motar . Ya daɗa cewa : “ Ya fi kyau mutum ya yi rayuwa da ‘ yan kaya . 18 Ka Bauta wa Jehobah da Dukan Zuciyarka ! 23 Kana Amfani da Abubuwan da Aka Rubuta Kuwa ? Amma hakan yana nufin cewa ba za mu iya faranta wa Jehobah rai ba ne ? 32 Sunan Wani da ya Bayyana a Littafi Mai Tsarki a Tulu na Dā Kuma abin mamaki shi ne , a wannan ranar , muna cikin wani ɗaki ne da ake ajiye kayan noma kuma muna jin sanyi . Muna tsaye kusa da wani babban wuri da ke cike da ruwa mai sanyi . Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Ka yi tafiya tare da masu - hikima , kai kuwa za ka yi hikima , ” kuma akwai masu hikima da yawa a iyalinmu da suka so wannan shawarar da na tsai da . ( Mis . Hakan ya ɓata mini rai sosai domin Yesu ya ƙi jinin aikin soja kuma ina son in yi wa’azi game da Mulkin Allah ne . Akwai tashar rediyo na WBBR a Staten Island , wurin da gonar take . Yana da hikima sosai kuma ya san Nassosi . Ya taimaka mana sosai don yana ƙaunar mu . Yana ba mutane mujallu ɗarurruwa a kowane wata . Etta ta taimaka mata sa’ad da ta soma bauta wa Jehobah . Saboda haka , sa’ad da nake hidima a Bethel , na sami wata mai hikima wadda a yanzu mun yi wajen shekara 58 muna hidima tare . Wasu sun sayi tashar rediyonmu kuma suka canja masa suna zuwa WPOW , kuma na yi aiki da su . Don haka , a shekara ta 1961 , an tura mu birnin Falls City , a jihar Nebraska . Mun ji daɗin makarantar don abubuwan da muka koya za su taimaka mana a hidimar da muke yi a jihar Nebraska . Na koma gida don in yi jinya , amma da na sami sauƙi , sai muka soma hidima ta cikakken lokaci kuma . Ina jin daɗi a duk lokacin da ake yin manyan taro kuma ina taimakawa wajen tsara su . Mun fuskanci ƙalubale da kuma abubuwa masu faranta rai a hidima ta cikakken lokaci ta musamman da muka yi shekaru muna yi . Alal misali , a shekara ta 1995 , na sami gatan koyar da ‘ yan’uwa a Makarantar Koyar da Masu Hidima . Na yi farin cikin komawa wurin da na soma hidima ta cikakken lokaci na musamman fiye da shekaru 40 da suka shige . A shekara ta 2007 , Hukumar da ke Kula da Ayyukanmu ta kafa Sashen Makarantun Hidima ta Allah kuma ta ce na riƙa kula da shi kuma na yi shekaru da yawa ina yin wannan aikin . An soma Makaranta Don Dattawan Ikilisiya a shekara ta 2008 . Mun yi farin cikin ganin yadda aka kyautata makarantun Allah kuma na yi farin cikin haɗuwa da ‘ yan’uwa da yawa da suka ba da kansu don su halarci waɗannan makarantun . 5 : 13 . WAƘOƘI : 9 , 108 Me ya sa muke girmama wasu mutane , kuma mene ne za mu bincika yanzu ? Wurin ya ce : ‘ Sarkin sarakuna , Ubangijin iyayengiji ; wanda ba ya mutuwa , mazauni cikin haske wanda ba shi kusantuwa ; mutum ba ya taɓa ganinsa , ba kuwa mai - ikon ganinsa . ’ ( 1 Tim . Don idan ba mu yi hakan ba , ba za mu sami rai na har abada ba . Me ya sa ya kamata mu riƙa girmama mutane kuma mu daraja su ? Ban da haka , suna son zaman lafiya da mutane , kuma suna ma iya nuna ɗaukakar Jehobah a wasu hanyoyi . Shi ya sa , ya kamata mu riƙa girmama mutane kuma mu daraja su . ​ — Zab . Halin duniyar Shaiɗan ne yake rinjayar yawancin mutane a yau . Hakan yana sa mutane su amfana sosai . Yusufu da Maryamu sun yi biyayya a lokacin da Sarkin Roma ya ce mutanensa su koma gida don ana so a yi ƙirge . 11 , 12 . ( a ) Me ya sa ba ma ba wa shugabannin addinai daraja na musamman ? ‘ Yan Nazi sun kama shi suka tura shi sansanin da ke Buchenwald a cikin jirgin ƙasa . A kan hanyarsu ta zuwa sansanin , sai Ɗan’uwa Engleitner ya bayyana wa Gleissner abin da ya yi imani da shi kuma Gleissner ya saurara sosai . Kana iya tuna da wasu sakamako masu kyau da aka samu sa’ad da Shaidu suka girmama ma’aikatan gwamnati yadda ya dace kuma suka daraja su yadda Littafi Mai Tsarki ya ce su yi . Su waye musamman suka dace mu riƙa girmama su , kuma me ya sa ? Ya kamata mu riƙa girmama waɗanda suke bauta wa Jehobah tare da mu , musamman ma dattawa da suke ja - gora a ƙungiyar Jehobah . Duk da haka , muna girmama su kuma muna daraja su domin aiki tuƙuru da suke yi da kuma yadda suke da sauƙin kai . ​ — Karanta 2 Korintiyawa 1 : 24 ; Ru’ya ta Yohanna 19 :⁠ 10 . Waɗannan dattawan suna ƙarfafa ‘ yan’uwansu . Ta yin hakan , sun bambanta da shugabannan addinai da yawa a yau da kuma na ƙarni na farko da Yesu ya ce : “ Suna son mazaunai na manya cikin bukukuwa da mazauna na manya cikin majami’u , da gaisuwa kuma cikin kasuwanni . ” ​ — Mat . Kuma kada ku ce da kowane mutum a duniya ubanku : gama ɗaya ne Ubanku , shi na sama . Hakika , zai ɗauki lokaci mu san yadda ya kamata mu riƙa girmama mutane da kuma wanda za mu yi wa hakan . Sun ce zai zama abin kunya da a ce ba yaran Shaidu a makarantarsu . ( Karanta Ibraniyawa 13 : ​ 7 , 17 . ) Yin hakan zai taimaka musu su ci gaba da yin aikinsu da farin ciki . Amma hakan ba ya nufin cewa za mu yi koyi da yadda wani dattijo yake saka tufafi da yin ado , ko yadda yake ba da jawabi ko kuma yadda yake taɗi da mutane . Kristi ne kaɗai ya kamata mu yi koyi da shi . 1 : 6 . Me ya sa muke bukatar mu canja wasu shawarwarin da muka tsai da ? Idan ya kame kansa zai sami sakamako kyau da kuma zaman lafiya amma idan ya ƙi yin hakan , zai sami mummunar sakamako . Kayinu bai tsai da shawara mai kyau ba kuma hakan ya sa ya kashe Habila ɗan’uwansa mai aminci . Me zai taimaka mana mu riƙa tsai da shawarwari masu kyau ? Muna bukatar mu kasance da bangaskiya cewa Allah zai taimaka mana mu zama masu hikima . Ta yaya ya kamata mu ɗauki ‘ yancin yanke shawarwari ? Bari mu bincika wasu misalai da suka nuna hakan . ( Karanta Joshua 24 : 15 . ) Mutanen da suke ƙasar da ba sa bauta wa Jehobah sun rinjayi Isra’ilawan don su bi ra’ayinsu na bauta wa wasu alloli . Jehobah ya riga ya ja kunnen Isra’ilawa kuma ya gaya musu cewa hakan zai iya faruwa . ​ — Fit . ( Karanta Galatiyawa 4 : 17 . ) Me ya sa ? Hakan ya dace don ‘ yan’uwa ne za su fuskanci sakamakon shawarar da suka tsai da wa kansu . Amma su suke da hakkin tsai da shawara da kansu . Me ya sa bai dace mu tsai da shawara ba sa’ad da muke fushi ko kuma sanyin gwiwa ba ? Matsalar ita ce , da yake mu ajizai ne , ‘ zuciyarmu ta fi komi rikici , cuta gareta ƙwarai irin ta fidda zuciya . ’ ( Irm . 3 : 17 ; 13 : 10 ; 17 : 9 ; 1 Sar . 22 : ​ 37 - 39 ) Amma ya kamata mu mai da hankali domin kamar yadda Littafi Mai Tsarki ya faɗa a sakin layi na baya , bai kamata mu bar zuciyarmu ta ja - gorance mu ba sa’ad da muke so mu tsai da wata shawara . A wasu lokuta zai dace mu sake tunani sosai a kan wasu shawarwarin da muka yanke wataƙila don yanayinmu ya canja . Alal misali , Jehobah ya canja wasu shawarwarin da ya yanke . 16 : ​ 3 , 4 ; 19 : ​ 24 - 29 ) A wasu lokuta zai dace mu ma mu yi hakan . ( b ) Me ya sa ya kamata mu canja wasu shawarwari da muka riga muka yanke , kuma ta yaya za mu yi hakan ? ( 1 Tas . 5 : 21 ) Kafin magidanta su tsai da shawara , suna bukatar su bincika Nassosi da littattafanmu su kuma ji ra’ayin iyalinsu . 1 : 5 ) Saboda haka , yana da muhimmanci mu dogara ga Littafi Mai Tsarki da yake a ciki ne za mu samu shawarar da ta dace . Ƙari ga haka , Jehobah zai sa mu kasance da halaye da muke bukata don mu iya tsai da shawarwarin da suka yi daidai da nufinsa . Kuma shawarar za ta nuna cewa ina da haƙuri da kirki ? ’ Jehobah ba ya sa mu dole mu ƙaunace shi ko kuma mu bauta masa . 24 : 15 ; M . Wa . 5 : 4 ) Amma yana son mu yanke shawara bisa ga ƙa’idodinsa . BANGO : Hakan ya haɗa da maƙwabta biyu da suke tsefe gashin da aka soma daga tumaki a yankin . Wannan mujallar ba ta sayarwa ba ce . Sashe ce ta aikin ilimantarwa na Littafi Mai Tsarki a dukan duniya wadda ake tallafa wa da gudummawar da aka ba da da son rai . Don ba da gudummawa , ka shiga jw.org / ha . Amma Jehobah ba ya yi mana “ gwargwadon zunubanmu , ” idan muka tuba kuma muka nemi gafara daga gare shi ta wajen hadayar Yesu . ( Zab . 17 :⁠ 3 ) Ko da yake dukansu ajizai ne , kuma sun yi kuskure . 28 : 9 ) Amaziah kuma bai bauta wa Jehobah da dukan zuciyarsa ba . Sa’ad da yi nasara a kan maƙiyansa , sai ya dawo da allolinsu kuma ya soma bauta musu . ​ — 2 Laba . Jehobah ya yi wa Yahudawa albarka kuma sun sami kwanciyar hankali . Ya dogara ga Jehobah sosai kuma ya kasance da gaba gaɗi . ( 1 Sar . 15 : ​ 16 - 22 ) Duk da haka , Jehobah ya ce Asa ya bauta masa da dukan zuciyarsa a duk “ kwanakin ransa . ” 15 : 14 . Ka yi tunanin irin gaba gaɗin da Asa ya kasance da shi kafin ya yi abin da ya yi wa Maacah wadda “ sarauniya ” ce a ƙasar ! Zai yiwu a riƙa zolayarka a makaranta don kai Mashaidin Jehobah ne , ko kuma abokan aikinka suna iya yi maka dariya don ka ɗauki hutu don ibada , ko don ba ka yawan karɓan ƙarin aiki bayan an tashi . Ƙari ga haka , ka tuna cewa kamar yadda Allah ya ƙarfafa Asa kuma ya taimake shi , kai ma zai yi maka hakan . Sa’ad da muke wa’azi , ta yaya za mu nuna cewa muna bauta wa Jehobah da dukan zuciyarmu ? Jehoshaphat ya ji tsoro , amma “ ya sa zuciyarsa ga neman Ubangiji . ” Kamar Jehoshaphat mukan sami kanmu a wani irin yanayin da ba za mu san abin da za mu yi ba , har ma mu riƙa jin tsoro . ( 2 Kor . Kuma kamar yadda Allah ya taimaka wa Jehoshaphat , zai taimaka maka . Hezekiya wani sarki ne da ya “ manne wa Ubangiji ” ko da yake mahaifinsa bai kafa masa misali mai kyau ba , domin ya bauta wa gumaka . 37 : ​ 36 , 37 . Ta yaya za ka yi koyi da Hezekiya a bautarka ga Jehobah ? Daga baya , Hezekiya ya soma rashin lafiya sosai har ya kusan mutuwa . ( Karanta 2 Sarakuna 20 : ​ 1 - 3 . ) Littafi Mai Tsarki ya ce Bulus “ ya taƙure da magana . ” Ta wace hanya ce za ka yi koyi da Josiah ? Sa’ad da aka gano littafin da ke ɗauke da Dokokin da Allah ya ba da ta hannun Musa kuma aka karanta wa Josiah , hakan ya sa ya ga cewa yana bukatar ya ƙara ƙwazo a yin abin da Jehobah yake so . Wataƙila bayan Sarki Manasseh ya tuba , ya koya wa Josiah cewa Jehobah mai jin kai ne . Matasa , kuna bukata ku kusaci tsofaffi da suke iyalinku da kuma ikilisiyarku don ku koyi yadda Jehobah ya kula da su . Karanta Littafi Mai Tsarki zai sa ku kasance da ƙwazo a bautarku ga Jehobah . Ban da haka , karanta Littafi Mai Tsarki zai taimaka muku ku yi farin ciki kuma ku ci gaba da ƙarfafa dangantakarku da Jehobah . Hakan zai taimaka ma wasu ma su san shi . 20 , 21 . ( a ) Mene ne sarakuna huɗun suka yi ? Josiah Duk da haka , sun yi kura - kurai masu tsanani . 3 - 5 . ( a ) Ko da yake Asa ya miƙa zuciyarsa gaba ɗaya ga Jehobah , wace wahala ce ya sha ? Asa ya yi nasara kuwa ? Ko kuma wataƙila ya saurari shawara marar kyau daga wasu . Sa’ad da muke fuskantar matsalolin da muke ganin sun fi ƙarfinmu , zai iya yi mana sauƙi mu dogara ga Jehobah . Amma me za mu yi idan muna tsai da shawara a kan abubuwan da ba su da muhimmanci sosai a rayuwarmu ? Ko kuma muna bin da ƙa’idodin Littafi Mai Tsarki kuma mu yi amfani da su don mu magance matsalolin ? Shin za ka gaya Jehobah ya taimaka maka ka san abin da za ka yi a yanayin nan ? Idan ka rasa aikinka kuma fa , kuma ka daɗe kana neman aiki ? ( Ka duba hoton da ke shafi na 23 . ) Yana da halaye da yawa masu kyau . Kuma sa’ad da ya dogara ga Jehobah , ya yi abubuwa da yawa masu kyau . Duk da haka , ya tsai da wasu shawarwarin da ba su dace ba . Kuma bayan haka , Jehoshaphat ya bi Ahab yin yaƙi da Suriyawa , duk da cewa annabi Micaiah ya hana shi yin hakan . ( 2 Laba . 22 : 9 ) Duk da haka , ya yi tarayya da abokan banza kuma hakan ya jawo masa matsaloli sosai . Ka tuna abin da Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Ka yi tafiya tare da masu - hikima , kai kuwa za ka yi hikima : Amma abokin tafiyar wawaye za ya cutu dominsa . ” Ko da yake ya kamata mu koya wa mutane game da Jehobah , duk da haka , za mu iya faɗawa cikin matsalar idan muka yi abokantaka na kud da kud da mutanen da ba sa bauta wa Jehobah . ( b ) Me ya kamata mu tuna sa’ad da muke fuskantar batun yin tarayya da abokan banza ? Ɗan’uwa zai iya soma sha’awar wadda ba ta bauta wa Jehobah a zuciyarsa don yana ganin ba zai sami wadda ta dace da shi a cikin ƙungiyar Jehobah ba . A zamaninmu , idanun Allah “ suna kai da kawowa a cikin dukan duniya ” kuma yana so ya taimaka mana . ( 2 Laba . Sa’ad da Hezekiya ya soma rashin lafiya sosai , Allah ya gaya masa cewa zai warke kuma ya nuna masa alama cewa hakan zai faru . Ko kuma don yana da “ dukiya da daraja da yawa ƙwarai ? ” Saboda ya zama mai girman kai Hezekiya , bai nuna godiya don “ alherin da aka yi masa ba . ” Ta yaya za mu amfana daga karanta da kuma yin bimbini a kan labarin Hezekiya ? Mutane da yawa kuma su yaba masa don jawabin da ya ba da . 15 , 16 . A ƙarshe , mene ne za mu koya daga labarin Josiah ? ( Karanta 2 Labarbaru 35 : ​ 20 - 22 . ) To , me ya sa Josiah ya yaƙi Neko ? Ban da haka ma , Neko bai zagi Jehobah ko mutanensa ba . Wane darasi ne muka koya daga wannan labarin ? M . 5 : 29 ) Amma sai ta tuna cewa ya kamata matar aure ta yi wa mijinta biyayya kuma ya dace bayin Allah su zama masu sanin yakamata . Ta yaya yin la’akari da labaran sarakuna huɗu da aka ambata a wannan talifin za su amfane mu ? Amma akwai lokacin da suka sami matsala . Maurizio ya ce : “ Akwai lokacin da na yi wani kuskure babba kuma hakan ya sa muka daina abokantaka . ” Gianni ya ƙara da cewa : “ Maurizio ne ya yi nazarin Littafi Mai Tsarki da ni . Dauda wanda shi makiyayi ne da kuma sarki yana da abokai na ƙwarai . 18 : 1 ) Amma Dauda yana da wasu abokai , kamar annabi Nathan . Amma daga baya ya yi wannan zunubi mai tsanani . Me ya sa wannan nagarin sarkin ya yi haka ? Shin zai aiki wani ne ya gaya wa sarkin laifin da ya yi ? Balle ma , ya riga ya sami labarin yadda Dauda ya kashe Uriah da bai yi laifin kome ba . Kuma ya san cewa idan ya yi shiru , zuciyarsa za ta riƙa damunsa kuma dangantakarsa da Dauda za ta yi tsami . 12 : ​ 1 - 14 . Wataƙila za ka ɗauka cewa idan ka gaya masa kuskurensa , hakan zai ɓata abokantakarku . Ko kuma ka ɗauka cewa ka ci amanarsa idan ka kai ƙararsa wajen dattawan da za su taimaka masa . Kafin in je , na yi ta tunani : ‘ Me zan gaya masa da bai sani ba ? Maurizio ya ce : “ Abin da Gianni ya faɗa gaskiya ne . Na san cewa sakamakon kuskuren da na yi ba laifinsa ba ne ko laifin Jehobah ba ne . A lokacin da Absalom ɗan Dauda yake son ya ƙwace sarautar ubansa , wasu Isra’ilawa sun goyi bayansa amma Hushai bai yi hakan ba . Dauda ya yi baƙin ciki sosai don ɗansa da kuma wasu da ya amince da su sun ci amanarsa . Hushai bai yi hakan kawai don yana aiki a fada ba , amma don shi abokin Dauda ne na ƙwarai . ​ — 2 Sam . 15 : ​ 13 - 17 , 32 - 37 ; 16 : 15 – 17 : 16 . Federico ya ce : “ Sa’ad da Antonio ya ƙauro ikilisiyarmu ne muka zama abokai . Bayan wani lokaci , sai aka naɗa shi dattijo . Abin farin ciki , daga baya Federico ya dawo , kuma bayan wani lokaci , an sake naɗa shi majagaba da kuma bawa mai hidima . Yaya za ka ji idan wani amininka ya yi watsi da kai sa’ad da ka shiga cikin wata matsala ? Shin za ka iya gafarta masa kuwa ? 15 : 15 ) Amma me ya faru sa’ad da aka kama shi ? 1 : 23 . Kai irin wannan abokin ne ? A shekara ta 2012 , an tono wani tulun da ya farfashe da ya yi shekaru 3,000 a cikin ƙasa kuma wannan tulun ya sa masana sun soma bincike sosai . Me suka gani a tulun da ya jawo hankalinsu ? Wannan shi ne lokaci na farko da masu tonon ƙasa suka sami wannan sunan a wani rubutu na dā . A wannan talifin , za mu koyi darussa masu muhimmanci daga labaran Jephthah da kuma Hannatu da za su taimaka mana mu cika alkawuran da muka yi wa Allah . 14 TARIHI ​ — Na Ƙuduri Aniyar Zama Sojan Kristi Idan muna ganin an yi mana rashin adalci ko kuma mun ga wani da aka yi masa hakan , bangaskiyarmu za ta iya raunana kuma hakan yana iya shafan halinmu da kuma amincinmu . ( 1 Yoh . 2 : 17 ) Jehobah ya riga ya tsai da shawara cewa zai halaka wannan duniyar ba da daɗewa ba , kuma babu shakka zai halaka ta . Amma , Jehobah ba ya kuskure a shari’arsa , kuma shawarar da ya tsai da cewa zai halaka wannan duniyar ya dace . ( K . Waɗanne abubuwa huɗu da Mulkin Allah zai kawar za mu bincika ? 24 : 14 ) Za mu bincika abubuwa huɗu da Mulkin Allah zai kawar . Bayan da manzo Bulus ya annabta cewa a kwanaki na ƙarshe ‘ mugayen zamanu za su zo , ’ ya rubuta cewa : ‘ Mugayen mutane da [ “ masu ruɗu , ” New World Translation ] za su daɗa mugunta gaba gaba . ’ ( 2 Tim . ( b ) Mene ne zai faru da waɗanda suka ƙi su tuba ? ( Karanta Zabura 37 : 10 . ) ( Ayu . 21 : ​ 7 , 9 ) Duk da haka , Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Idanun [ Allah ] suna duban tafarkun mutane , Yana kuwa ganin dukan hanyoyinsa . 37 : ​ 11 , 29 ) Su waye ne “ masu - tawali’u ” da “ masu - adalci ” ? Ƙungiyoyin addinai suna ruɗin mutane da yawa . Alal misali , suna ƙarya game da Allah kuma sun ce ba za a iya dogara da Littafi Mai Tsarki ba , kuma ba sa gaya mutane gaskiya game da abin da zai faru da duniya da kuma ‘ yan Adam a nan gaba ba . Mene ne Jehobah zai yi ? 25 : ​ 31 - 33 ) Bayan hakan , mugayen ƙungiyoyi ba za su ƙara kasancewa ba . 14 : ​ 33 , NW ) Saboda haka , za a tsara “ sabuwar duniya ” da kyau . A lokacin , ƙungiya ɗaya ce mai haɗin kai da ba ta rashawa za ta sauya dukan mugayen ƙungiyoyi da ke wannan duniyar ! Muna zama a duniyar da lalata da rashin gaskiya da mugunta suka zama ruwan dare gama gari . Mene ne muka koya daga hukuncin da Jehobah ya yi wa Saduma da kuma Gwamarata ? Ka yi la’akari da abin da Jehobah ya yi wa biranen Gwamarata da Saduma don mugayen abubuwan da suka yi . ( Karanta 2 Bitrus 2 : ​ 6 - 8 . ) Waɗanne ayyuka ne za ka so ka yi a lokacin da aka kawar da wannan zamanin ? Alal misali , za mu mai da wannan duniyar ta zama aljanna kuma mu gina wa kanmu da abokanmu gidaje masu kyau . ( Isha . 33 : 24 ) Zai haɗiye mutuwa har abada ! ( Isha . 25 : 8 ) Zai cire talauci . Waɗanne abubuwa ne za a kawar bayan yaƙin Armageddon ? Ba za mu bukaci asibitoci da likitoci da nas - nas da ɗakin ajiye gawawwaki da makabarta ko kuma masu ɗaukan gawa ba . Ƙari ga haka , za a kawar da mugunta , ba za mu bukaci ‘ yan sanda ba da ƙungiyoyin tsaro , kuma ba za mu saka ƙararrawa a gidajenmu ba . Wane irin rayuwa za mu yi bayan an kawar da mummunan yanayi ? Maimakon haka , za ka yi rayuwa har abada cikin farin ciki ! “ Dutse ne shi , aikinsa cikakke ne ; gama dukan tafarkunsa shari’a ne . ” ​ — K . SHA . Matta 18 : 15 ( Ka duba hoton da ke shafin nan . ) SHIN “ mai - shari’an dukan duniya ” ba za ya yi abin da ya dace ba ? Ibrahim ya san cewa yin hakan “ ya yi nisa ” da Allah . Bugu da ƙari , bayan shekaru 400 , Jehobah ya ce kwatanta kansa : “ Dutse ne shi , aikinsa cikakke ne ; gama dukan tafarkunsa shari’a ne . Domin Jehobah ne yake kafa mizanan yin gaskiya da adalci . 33 : 5 . Amma da aka soma gwaje - gwajen matattarin sanin asalin halitta , wato DNA sai aka gano cewa wasu da aka saka a fursuna da suka yi shekaru da yawa ba su ne suka aikata laifin da aka tuhume su da shi ba . Ban da haka ma , ba sa daina yin tarayya da ikilisiya don hakan . Shi ya sa Jehobah ya ba mu shawara mai kyau a cikin Littafi Mai Tsarki da za ta taimaka mana mu kasance da aminci idan ‘ yan’uwanmu suka yi mana rashin adalci . ​ — Zab . Wane rashin adalci ne aka yi ma wani ɗan’uwa a cikin ikilisiya , kuma mene ne ya taimaka masa ya bi da yanayin yadda ya dace ? A shekara ta 1946 , ya halarci aji na takwas na makarantar Gilead a birnin New York da ke Amirka . A tarihinsa , Ɗan’uwa Diehl ya ce : “ A watan Mayu na shekara ta 1949 , na gaya wa ‘ yan’uwa da ke kula da hedkwatarmu a birnin Bern cewa ina son in yi aure . ” Amsar da suka ba ni shi ne : “ Za ka riƙa yin hidimar majagaba na kullum ne kawai . ” Daga baya , aka canja ra’ayin nan da bai dace ba game da yin aure da ya sa aka yi wa Ɗan’uwa Diehl wannan rashin adalci , kuma ya soma hidimarsa kamar dā . Ko da mun fahimci batun ko ba mu yi hakan ba , wajibi ne mu riƙa yin addu’a ga Jehobah game da yanayin , mu dogara gare shi kuma mu kasance da aminci . ( b ) Wane zarafi ne Yusufu ya samu a fursuna ? Akwai wasu mutane da suka yi ma wani bawan Allah mai suna Yusufu rashin adalci . Yusufu ya gaya masa cewa za a sāke shi kuma ya soma aikin da yake yi a dā a fadar Fir’auna . ( b ) Mene ne Yusufu bai gaya wa mai miƙa wa sarki abin sha ba ? Shi ya sa ya gaya wa mai miƙa wa sarki abin sha ya yi wa Fir’auna magana game da shi . Amma Littafi Mai Tsarki bai ambata cewa Yusufu ya taɓa gaya ma wani ko Fir’auna cewa ‘ yan’uwansa ne suka sace shi ba . 45 : ​ 16 - 20 . Gulma tana jawo matsala sosai a ikilisiya ( Ka duba sakin layi na 14 ) Idan wani ɗan’uwa yana ganin an yi masa rashin adalci , ya kamata ya mai da hankali don kada ya riƙa yaɗa labarin . 5 :⁠ 1 ) Amma a batutuwa da yawa da ba su shafi zunubi mai tsanani ba , zai iya ya sasanta da ɗan’uwan ba tare da gaya wa wani , ko dattawa ba . Bayan mun yi iya ƙoƙarinmu don mu magance matsalar ta wajen bin ƙa’idodin Littafi Mai Tsarki , muna bukatar mu bar batun a hannun Jehobah . Kuma ya kamata mu kasance da tabbaci cewa zai canja yanayin a hanya da kuma lokacin da ya dace . Babu shakka , yayin da muke zama a wannan muguwar duniya za a yi mana rashin adalci . A wasu lokatai , za a yi maka rashin adalci ko kuma ka yi zato cewa an yi ma wani hakan a ikilisiya . Amma , kada hakan ya sa ka sanyin gwiwa . Hakika , muna da tabbaci cewa Jehobah “ mai - shari’an dukan duniya ” zai riƙa yin abin da ya dace a kowane lokaci domin “ dukan tafarkunsa shari’a ne . ” ​ — Far . An ɗauko nassosin da aka yi amfani da su a nan ne daga Littafi Mai Tsarki Cikin Tsohuwar Hausa a Sauƙaƙe . na yin hidima ta cikakken lokaci ta musamman ? AN TAƁA yin wani jarumi wanda shugaba ne da kuma wata mace mai hankali . Sun cika alkawarin da suka yi wa Allah . Su waye ne waɗannan mutanen ? Duk da haka , Allah yana ɗaukan wa’adi ko alkawarin da mutane suke yi da muhimmanci domin yana kamar rantsuwa ce suka yi cewa za su yi wani abu ko kuma za su daina yin wasu abubuwa . ( Far . 14 : ​ 22 , 23 ; Ibran . Dokar da aka bayar ta hannun Musa ta ce : “ Sa’anda mutum ya yi wa’adi ga Ubangiji , ko kuwa ya yi rantsuwa . . . , ba za ya warware maganarsa ba ; sai shi aika dukan abin da bakinsa ya furta . ” ( b ) Wane darasi za mu koya daga Jephthah da kuma Hannatu ? Dauda ya ce : ‘ Wane ne za ya hau zuwa tudun Ubangiji ? Wane ne za ya tsaya a cikin wurinsa mai - tsarki ? Shi wanda . . . bai ɗauki ransa ya sa ga abin banza ba , ba ya kuwa rantse da munafunci ba . ’ ( Zab . 10 : ​ 7 - 9 ) Da yake Jephthah yana son ya yi nasara a yaƙin , sai ya yi alkawari cewa : “ Idan dai hakika za ka ba da ‘ ya’yan Ammon a cikin hannuna : sa’an nan za ya zama , ko mene ne da za ya fito ta ƙofofin gidana garin ya tarbe ni , sa’anda na dawo lafiya daga bin sawun Ammon , za ya zama na Ubangiji . ” Ya yi nasara kuwa ? ( b ) Mene ne littafin Kubawar Shari’a 23 : ​ 21 , 23 da kuma Zabura 15 : 4 suka faɗa game da yi ma Allah alkawari ? Duk da haka , bai kasance masa da sauƙi ya cika alkawarin ba don yana son ‘ yarsa sosai . Ita ma ‘ yar Jephthah abin bai zo mata da sauƙi ba . Amma wannan ma ba shi ne matsalar ba . ( Alƙa . 11 : ​ 35 - 39 ) Mutanen nan suna da aminci , shi ya sa suka ƙi karya alkawarin da suka yi ma Allah Maɗaukaki duk da cewa hakan yana da wuya . ​ — Karanta Kubawar Shari’a 23 : ​ 21 , 23 ; Zabura 15 : 4 . ( a ) Wane alkawari ne Hannatu ta yi , me ya sa ta yi alkawarin , kuma mene ne sakamakon ? Ta yi masa alkawari sa’ad da take baƙin ciki sosai don ba ta haihu ba , kuma ana mata baƙar magana . ( 1 Sam . 1 : 20 . ( a ) Alkawarin da Hannatu ta yi wa Allah yana da sauƙin cikawa kuwa ? 1 : ​ 24 - 28 ) Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Sama’ila ya yi girma a gaban Ubangiji . ” ( 1 Sam . Kuma ta yaya za mu kuɗiri aniyar cika alkawuran da muka yi ? Wa’adi ko alkawari mai muhimmanci da Kiristoci suke yi shi ne keɓe kansu wa Jehobah . In cika alkawarina ga Ubangiji . I , a gaban dukan jama’arsa . ” ​ — Zab . Ka tuna cewa a lokacin da ka yi baftisma , an yi muku tambayar nan a gaban jama’a : Ko kun “ fahimci cewa keɓe kai da kuma yin baftisma za su nuna cewa kun zama Shaidun Jehobah , waɗanda suke tarayya da ƙungiyar da Allah yake yi wa ja - gora ta hanyar ruhunsa ? ” Baftisma ita ce mataki na farko da mutum yake ɗauka wa don ya zama aminin Jehobah . Amarya da ango suna alkawari a gaban Allah da kuma mutane . Ko da yake wasu ba su yi amfani da waɗannan kalaman ba sa’ad da suka yi aure , duk da haka , sun yi alkawari a gaban Allah . Me ya sa bai kamata Kiristoci su kasance da ra’ayin duniya game da aure ba ? Hakika , babu ma’auratan da ba sa samun matsaloli a aurensu don dukansu ajizai ne . 7 : 28 ) Abin baƙin ciki shi ne , yawancin mutane suna da ra’ayin da bai dace ba game da aure . Kada ka nemi kwancewa . ” Babu wani nassi da ya goyi bayan rabuwa . Duk da haka , wasu ma’aurata Kiristoci sun rabu domin abokin aurensu da ba ya bauta wa Jehobah ko kuma ya yi ridda , yana yawan cin zalinsu ko kuma yana hana su bauta wa Jehobah . * Don waɗannan abubuwa sun nuna ƙa’idodin da suka taimaka wa mutane da yawa su ƙarfafa aurensu . A yanzu , muna ƙoƙarin mu ƙarfafa aurenmu . ” Ka yi iya ƙoƙarinka don ka bi ƙa’idodin Jehobah a aurenka . Alkawarin da suka yi ya sa yaransu sun yi tsarkakkiyar hidima a mazauni kuma hakan rayuwa ce mai ma’ana . Ka duba shafuffuka na 219 zuwa 221 na littafin nan “ Ku Tsare Kanku Cikin Ƙaunar Allah . ” TARIHI A hankali na je wurinsu ban san ko zan mutu ko zan rayu ba . A lokacin , ana kiran Shaidun Jehobah Ɗaliban Littafi Mai Tsarki . Mahaifiyata ta yi imani da Jehobah sosai , kuma ko da yake ba ta da ilimi sosai tana yi wa mutane wa’azi a duk lokacin da ta sami dama . Amma , a shekara ta 1939 sa’ad aka soma Yaƙin Duniya na Biyu a Turai , akwai wani abin da ya faru a ƙauyenmu da ya ba mu mamaki sosai . Sai hukumar ta kama shi kuma kotun sojoji ya yanke masa hukuncin ɗaurin shekara goma a kurkuku . A shekara ta 1942 , muna da matasa maza da mata guda tara a ikilisiyar da ke Karítsa da shekarunsu tsakanin 15 da 25 ne . Kuma mun san cewa za mu fuskanci jarraba mai tsanani a nan gaba . Ba za su ɗauka cewa mu ma mayaƙa ba ne ? ” Ni kuma aka riƙe ni a wurin . ‘ Yan tawaye suka ji tsoro kuma suka gudu . Da na ga haka , sai na ɓuya a bayan wata bishiyar da ta faɗi , yadda na sami kai na ke nan a yanayin da na ambata ɗazun . Sa’ad da na gaya wa sojojin Girka cewa ‘ yan kwaminis ne suka kama ni , sai suka kai ni sansanin sojojin da ke kusa da birnin Véroia don su yi mini tambayoyi . Ƙari ga haka , ruwa mai wari ne muke sha kuma abincin da muke ci shi ne wake da yalo . Yin wa’azi da kuma addu’a sun taimaka mana sosai mu ƙarfafa bangaskiyar mu . A wurin aka yanke mini hukuncin shekara uku a kurkukun Yíaros , wani wurin da ke bakin teku mai nisan mil 30 daga gabashin Makrónisos . Muna zaton za a ƙara mana shekarun da za mu yi a kurkukun amma mutumin ya ce mana : “ Mun amince da ku , kuma muna daraja shawarar da kuka yanke . Amincin da muka kasance da shi ya kawo wasu sakamako masu kyau . Amma daga baya na koma birnin Melbourne da ke ƙasar Australia tare da mutane da yawa daga ƙasarmu . 5 : 2 . Adalcinka wani abu mai - daɗi ne ga Mai - iko duka ? Ko kamiltarka da wani amfani gare shi ? ’ ( Ayu . Jehobah kamiltacce ne . Da me Jehobah ya kwatanta taimako ko alherin da muke yi ma mutane ? Sarkin Kan’aniyawa Jabin ya yi shekaru 20 yana “ wulaƙanta ” Isra’ilawa . Hakan ya taimaka wa Isra’ilawan . Sai nan da nan , Barak ya bi sojojin Sisera har kusan kilomita 24 . 4 : ​ 17 - 21 ) Isra’ilawa sun yi nasara a kan abokan gabansu . 10 , 11 . An la’anta Meroz sosai shi ya sa yake da wuya a san ko wane ne shi . Shin za a ce ba su ji yadda Jehobah ya ce ana neman masu ba da kai ba ne ? Hakan ma yake da duk wani da ba ya so ya bauta wa Jehobah yadda ya kamata . Ta yaya muke tallafa wa Jehobah a yau ? Miliyoyin ‘ yan’uwa maza da mata da kuma matasa suna ba da kansu don yin hidima ta cikakken lokaci kamar majagaba da masu hidima a Bethel da masu gina Majami’ar Mulki da kuma masu ba da kai wajen gina Majami’ar manyan taro . Ban da haka ma , akwai dattawa da suka ba da kansu kuma suna hidima a Kwamitin Hulɗa da Asibitoci da kuma tsara taron yanki . * Mene ne ba da kai da kuke yi zai iya motsa mutane su yi ? 32 : ​ 3 , 4 . Amma abu ne da ya faru da gaske ga wani bawan Jehobah mai suna Naboth da ya yi rayuwa a zamanin Sarki Ahab . ​ — 1 Sar . 9 : 26 . A waɗannan misalan Littafi Mai Tsarki , za mu ga cewa tawali’u yana da muhimmanci idan muna son mu kasance da ra’ayin Jehobah na yin adalci . Waɗannan mutane da suke bauta wa Baal ba sa daraja Jehobah da ƙa’idodinsa . Naboth ya bayyana wa Ahab cewa : ‘ Ubangiji ya sawwaƙa mani , da zan ba da gādon ubannina a gareka . ’ Nan da nan , Jehobah ya tura Iliya ya tsauta wa Ahab . Mene ne ya faru don wannan abin da ya yi ? A nan gaba , Naboth da yaransa za su ga juna sa’ad da aka ta da su daga mutuwa . ( Ayu . 14 : ​ 14 , 15 ; Yoh . 5 : ​ 28 , 29 ) Ƙari ga haka , mutum mai tawali’u ya san cewa “ Allah za ya kawo kowane aiki wurin shari’a , da dukan asirin rai , domin shi raba , ko nagari ne , ko mugu . ” ( M . Wa . Idan aka yi wa matarka ko ɗanka ko abokinka na kud da kud yankan zumunci fa , shin za ka yarda da hakan ? 8 : ​ 12 , 13 ) Babu shakka , idan muka zama masu tawali’u za mu amfana har ma da waɗanda aka yi masu rashin adalcin . ​ — Karanta 1 Bitrus 5 : 5 . Waɗanne gata ne Bitrus ya samu , kuma ta yaya ya nuna cewa yana da gaba gaɗi ? Manzo Bitrus dattijo ne da aka sani sosai a ikilisiyar Kirista . M . 10 : 47 . A shekara ta 49 bayan haihuwar Yesu , manzanni da dattawa da ke Urushalima sun yi taro don su tattauna ko Kiristocin da ba Yahudawa ba suna bukatar su yi kaciya . A wannan taron , Bitrus ya yi magana da gaba gaɗi kuma ya tunawa ‘ yan’uwa da suke wurin cewa , a shekarun da suka shige , Kiristocin da ba Yahudawa ba sun sami kyautar ruhu mai tsarki . 13 : 7 . ( Ka duba hoton da ke shafi na 23 . ) Ta yaya aka yi wa Bitrus gyara , kuma waɗanne tambayoyi ne mutum zai iya yi ? Kamar yadda yake a ikilisiyar ƙarni na farko , babu kamiltaccen dattijo a yau , domin “ dukanmu mukan yi tuntuɓe . ” ( Yaƙ . 3 :⁠ 2 ) Sanin hakan yana da sauƙi , amma me za mu yi idan kuskuren da wasu suka yi ya shafe mu ? Alal misali , me za ka yi idan wani dattijo ya yi wani furucin da ya nuna cewa yana nuna wariya ? Shin za ka yi sanyin gwiwa ne idan wani dattijo ya faɗi abin da ya ɓata maka rai ? A talifi na biyu kuma , za a bayyana yadda bin ƙa’idodin Littafi Mai Tsarki zai taimaka wa iyaye da suka yi gudun hijira su yanke shawara da za ta amfani yaransu . 13 TARIHI ​ — Ina Wa’azi Ko da Yake Ni Kurma Ne Bayin Jehobah suna shan wahala a wannan zamanin . “ Ubangiji yana kiyayar da baƙi . ” ​ — ZAB . WAƘOƘI : 84 , 73 1 , 2 . ( a ) Waɗanne matsaloli ne wasu ’ yan’uwanmu suke fuskanta ? WANI ɗan’uwa mai suna Lije ya ce : “ Muna wurin babban taronmu sa’ad da aka fara yaƙin basasa a ƙasar Burundi . Sai iyayenmu da mu yara sha ɗaya muka gudu , amma ba mu kwashi kaya da yawa ba . Wasu cikinmu sun yi gudun kilomita 1,600 kuma suka isa sansanin ’ yan gudun hijira a Malawi . Amma sauranmu , kowa ya yi ta gabansa . ” A faɗin duniya , akwai ’ yan gudun hijira fiye da miliyan 65 da suka bar gidajensu sanadiyyar yaƙi da tsanantawa kuma ba a taɓa yin irin wannan adadin ba a tarihin duniya . Kuma sun yi asarar kusan dukan dukiyarsu , ban da haka ma , da yawa daga cikinsu ’ yan’uwansu sun rasu . Waɗanne matsaloli ne wasu kuma suka fuskanta ? A lokacin da Yesu yake ƙarami , shi da iyayensa sun gudu sun je Masar bayan da mala’ikan Jehobah ya gaya musu cewa Sarki Hiridus yana son ya kashe Yesu . Sun zama baƙi a wurin har sai da Hiridus ya mutu . Ya ce : “ In sun tsananta muku a wannan gari , ku gudu zuwa na gaba . ” ( Mat . 10 : 23 ) Gudun hijira bai da sauƙi ko kaɗan . A kowace rana muna addu’a ga Jehobah kuma mun dogara gare shi don a wasu lokuta mangwaro kawai da muka samu a hanya shi ne abincinmu . ” ​ — Filib . Yawancin ’ yan iyalin Lije sun yi shekaru a sansanin Majalisar Ɗinkin Duniya . Duk da haka , sun fuskanci matsaloli da yawa . Ɗan’uwa Lije da yake hidimar mai kula da da’ira yanzu , ya ce : “ Yawancin mutanen ba su da aikin yi . 4 : 18 . Wasu mutane sun ƙaura zuwa wasu garuruwa , wasu da yawa kuma sun ƙaura zuwa wasu ƙasashe dabam don yaƙi ko tsanani . Amma za a bukaci masu gudun hijira su nemi abin da za su yi don su kula da kansu bayan wasu watanni . 2 : ​ 3 , 4 . Ta yaya za mu ƙarfafa bangaskiyar ’ yan gudun hijira da suka zo wurinmu ? Za su yi farin cikin sanin cewa mun damu da su . Idan muka yi hakan , za mu taimaka musu su ƙarfafa bangaskiyarsu sosai . ​ — Mis . ( a ) Mene ne ’ yan gudun hijirar suke bukata da farko ? ( Ka duba sakin layi na 11 - 13 ) Idan zai yiwu , ka riƙa kai su taro . Taimakon da dattawa suka yi musu da ƙoƙarin da su huɗun suka yi don su zama masu ibada sosai ya taimaka musu su sami ci gaba maimakon yin baƙin ciki don yanayinsu sanadiyyar duniyar Shaiɗan . ( a ) Waɗanne jarabobi ne ’ yan gudun hijira suke bukatar su guje wa ? Ta yaya za mu taimaka wa ’ yan gudun hijira su ( a ) ƙarfafa dangantakarsu da Jehobah ? ( b ) su san cewa mun fahimci yadda suke ji ? ( Mat . 4 :⁠ 4 ) Dattawa za su iya taimaka musu ta wurin kawo musu littattafai a yarensu da nuna musu ’ yan’uwan da suke yarensu . Idan ba haka ba , za su iya neman taimako daga danginsu da abokansu da ba Shaidu ba da suka fito daga wuri ɗaya . ( 1 Kor . 15 : 33 ) Idan muka sa suka ji daɗin hidimar da suke yi a ikilisiya , to muna aiki tare da Jehobah wajen ‘ kiyayar da baƙi ’ ke nan . ​ — Zab . Lije ya ce : “ Iyayen da suka ga yadda aka yi lalata da yaransu ƙarfi da yaji da kuma waɗanda aka kashe yaransu ba za su iya komawa wuraren da hakan ya faru ba . ” Wani dattijo da ya taimaka ma ’ yan gudun hijira da yawa ya ce : “ Yana da muhimmanci mu gaya musu cewa , mu Shaidun Jehobah ne kuma yadda za mu taimaka musu shi ne mu yi musu wa’azi , ba biyan bukatunsu ba . Ƙari ga haka , “ waɗanne ’ yan addini ne za su iya kula da mutanen da ba su taɓa saninsu ba don kawai suna bauta wa Allah ɗaya ? Idan ka ƙauro daga wata ƙasa kuma kana da yara , ta yaya za ka taimaka wa yaranka su zama abokan Jehobah don su san ‘ gaskiyar ’ da ke cikin Littafi Mai Tsarki ? ( 3 Yoh . Ban da haka ma , ka guji ra’ayin nan cewa yara ne ya kamata su riƙa yi wa iyayensu tanadi . 8 : 23 ) Amma rashin iya wani yare zai sa ya yi maka wuya ka koya wa yaranka gaskiya game da Jehobah . Ta yaya yara za su amfana daga koyan yaren iyayensu ? Carolina wadda iyayenta sun zo daga wata ƙasa ta ce : “ Ina jin daɗin ikilisiyar da ake wani yare , musamman ma don taimakawa a yin wa’azi a inda ake bukatar masu shela . ” A lokacin da yaran mutane da suka ƙauro daga wata ƙasa suka fara koyan yare da al’adar ƙasar da suke zama , wasun su ba za su so yarensu kuma ba . Idan haka yaranku suke , shin za ku yi ƙoƙari don ku koyi wasu daga cikin yarukan da ake yi a ƙasar da kuke ? * A gaskiya , zai iya yi wa iyaye wuya su koyi yaren da yaransu suke yi . ( b ) Mene ne ya kamata ya yi kafin ya tsai da shawara ? Bari mu bincika . Amma hakan ba zai yiwu ba idan yara ba su fahimci yaren sosai ba . Kuma ba dole ba ne yaren iyayen ya zama yaren da yara suka fi fahimta . Idan yara ba su fahimci al’adar iyayensu ba , hakan zai iya hana su son koyan yaren iyayensu da kuma imaninsu . ( 1 Kor . 10 : 24 ) Mahaifin Joshua da Esther mai suna Samuel ya ce , “ Ni da matata mun gano cewa yaranmu ba sa fahimtar yarenmu sosai , bayan hakan , sai muka yi addu’a ga Jehobah don ya taimaka mana . Kuma mun ga cewa abin da zai magance wannan matsalar shi ne ƙaura zuwa ikilisiyar da ake yaren da mutanen garin suke yi , amma hakan bai da sauƙi ko kaɗan . Duk da haka , sai muka ƙaura zuwa ikilisiyar . Yin irin waɗannan abubuwan sun taimaka wa yaranmu su san ’ yan’uwan kuma su sa Jehobah ya zama uba da kuma abokinsu . Matasa suna iya fahimtar cewa suna bukata su ƙaura zuwa ikilisiyar da ake yin yaren da suka fi fahimta don su bauta wa Jehobah . Idan suka yi hakan , bai kamata iyaye su ji cewa yaransu ba sa ƙaunar su ba . Nadia ta ƙara da cewa : “ Muna gode wa iyayenmu da ba su bar mu mun ƙaura zuwa ikilisiya wani yare ba , amma sun yi iya ƙoƙarinsu don su koya mana yarensu , kuma hakan ya taimaka mana mu ci gaba da kasancewa a ikilisiyarsu . ( Karanta Misalai 1 : 8 ; 31 : ​ 10 , 27 , 28 . ) Duk da haka , iyayen da ba sa jin yaren da yaransu suke yi suna iya neman taimako don su san hanyoyin da za su tarbiyyartar da yaransu yadda ya dace . Ban da haka ma , matasa da yawa suna samun ci gaba idan suna fita wa’azi ko shaƙatawa da mutanen da suke da dangantaka mai kyau da Jehobah . ( Mis . Me ya sa ? Dokin bai mini rauni ba , amma a wannan ranar ne suka san cewa ni kurma ne . Wani aminin iyalinmu ya ba su shawara cewa su kai ni makarantar kurame , sai kawuna Nick ya kai ni makarantar da ke birnin Saskatoon a yankin Saskatchewan . Wurin yana da nisa sosai , kuma shekarata biyar ne kawai , don haka na ji tsoro . Sai an ba da hutu ne nake iya zuwa gida . Bayan wani lokaci na so in yi baftisma , kuma a ranar 5 ga Satumba 1941 , Bill ya yi mini baftisma a wani babban durum na ƙarfe cike da ruwan rijiya mai sanyi ! Ni da wasu kurame a babban taro a birnin Cleveland da ke jihar Ohio a shekara ta 1946 A ranar farko , yayuna mata sun taimaka suna rubuta mini abubuwan da ake faɗa a taron . A ƙarshe , na ji daɗin taron saboda ya taimaka mini in fahimci gaskiyar da ke Littafi Mai Tsarki da kyau ! Da na dawo daga babban taron , na tsai da shawara cewa ba zan yi abin da zai ɓata dangantakata da Allah ba . Na yi wa Larry Androsoff da Norman Dittrick da Emil Schneider wa’azi kuma suka soma bauta wa Jehobah , har yanzu suna bauta wa Jehobah da aminci . Kafin ya mutu a shekarar da ta shige , yana hidima a ikilisiyar yaren kurame da ke birnin Laval a yankin Quebec . Ita ba kurma ba ce amma ta karɓi mujallar da na ba ta kuma ta so in haɗu da mijinta mai suna Gary . Wannan shi ne farkon haɗuwarmu da su , bayan wasu shekaru , na yi mamakin haɗuwa da su a babban taron da muka je a birnin Toronto da ke yankin Ontario . A wurin na haɗu da wata mata da ta ce in riƙa nazarin Littafi Mai Tsarki da yaranta ’ yan biyu masu suna Jean da Joan Rothenberger , su ɗalibai ne a makarantar kurame da na yi . Da ta tsai da shawarar yin baftisma , sai iyayenta suka ce mata , “ Idan kika zama memban Shaidun Jehobah , za ki bar gidanmu ! ” A shekara ta 1960 da muka yi aure , iyayen Eunice sun ƙi su zo aurenmu . Ɗana Nicholas da matarsa Deborah suna hidima a Bethel da ke Landan Da yake mu kurame ne , kuma yaranmu guda bakwai ba kurame ba , yin renonsu bai mana sauƙi ba . NAZARIN LITTAFI MAI TSARKI Don ba da gudummawa , ka shiga jw.org / ha . WAƘOƘI : 60 , 135 WANI abin da Yesu ya faɗa da zai nuna muna “ cikar zamani ” shi ne cewa “ ƙaunar yawancin mutane za ta yi sanyi . ” ( Mat . Amma yawancin Kiristocin sun ci gaba da “ koyarwa da yin wa’azi ” game da Yesu da ƙaunar Allah da kuma juna . Ƙari ga haka , sun ƙaunaci marasa bi ma . ( A . M . 2 : ​ 44 - 47 ; 5 : 42 ) Duk da haka , wasu cikin manzannin Yesu a ƙarni na farko sun bar ƙaunarsu ta yi sanyi . A lokacin da aka ta da Yesu daga mutuwa , ya gaya ma wata ikilisiyar Kiristoci na ƙarni na farko da ke Afisa cewa : “ Amma ina da bacin - rai game da kai , da ka bar ƙaunarka ta fari . ” ( R . Yoh . 2 :⁠ 4 ) Me ya sa ya gaya musu hakan ? Yesu ya yi annabci cewa ƙaunar da yawancin mutane suke yi za ta ragu . Mutane a yau ba sa yin abin da ya nuna cewa suna ƙaunar Allah . Wannan ce babbar doka , ita ce kuwa ta fari . ” Amma Shaiɗan da duniyarsa suna ƙoƙari don su sa ƙaunar da muke da shi ta yi sanyi . 1 : 25 ) Idan muka mai da hankali ga irin waɗannan ra’ayoyin , za mu yi sanyin gwiwa kuma ƙaunar da muke yi wa Jehobah za ta yi sanyi . ​ — Ibran . ( a ) Waɗanne irin abubuwa ne suke iya sa bayin Jehobah su yi sanyin gwiwa ? Dukanmu a wasu lokuta muna fuskantar yanayoyin da suke sa mu sanyin gwiwa a duniyar nan da Shaiɗan yake mulki . ( 1 Yoh . 5 : 19 ) Wataƙila muna fama da wasu matsaloli kamar tsufa da ciwo ko kuma rashin abin biyan bukata . Duk da haka , bai kamata mu bar waɗannan abubuwan su sa mu ji kamar Jehobah ba ya ƙaunar mu ba . Irin wannan furucin yana littafin Zabura 136 : 23 . Wurin ya ce : “ Wanda ya tuna da mu cikin ƙasƙantarmu : Gama jinƙansa har abada ne . ” Hakika , Jehobah yana ƙaunar bayinsa ba fashi . Don haka , muna da tabbaci cewa zai ji ‘ addu’oinmu ’ kuma ya ɗauki mataki . ​ — Zab . Shi ya sa a lokacin da yake fursuna ya rubutu wasiƙu da yawa don ya ƙarfafa bayin Allah . ( Afis . 4 : 1 ; Filib . 1 : 7 ; Fil . Ya rubuta wa ’ yan’uwa cewa : “ Ku yi addu’a ba fasawa . ” 11 , 12 . Wani marubucin zabura ya ce : “ Kalmominka suna da zaƙi ga bakina ba misali ! I , sun fi zuma zaƙi a bakina . ” ( Zab . 119 : 103 ) Littattafan da bawan nan suke tanadar mana yana kama da abinci mai daɗi . Idan muka yi hakan , za mu fahimci “ magana masu - daɗin ji ” kuma mu yi amfani da shi don taimaka ma wasu . ​ — M . Wa . Annabi Irmiya ya so Kalmar Allah sosai . Ka lura da abin da ya faɗa game da Kalmar Allah . Ta hakan ne ya san cewa gata ne babba a kira shi da sunan Allah . Me zai ƙara taimaka mana mu so Kalmar Allah sosai ? Ban da karanta Littafi Mai Tsarki da kuma littattafan da bawan nan yake tanadar mana , mene ne zai taimaka mana mu so Kalmar Allah kuma ? Kuma wani abin da zai taimaka mana shi ne karanta dukan Nassosin da suke ciki . A waɗanne hanyoyi ne za mu iya nuna ƙauna ? Wata gwauruwa za ta so wani ya zo ya gyara mata gidanta . 4 : 11 ) Muna nuna cewa muna ƙaunar ’ yan’uwanmu da gaske sa’ad da muka ƙarfafa da kuma taimaka ma ‘ waɗanda suke cikin iyalin imaninmu . ’ ​ — Gal . 6 : 10 . An annabta a Littafi Mai Tsarki cewa , a “ kwanaki na ƙarshe ” mutane za su zama masu son kai da kuma hadama . ( 2 Tim . A gaskiya , a wasu lokuta za mu iya samun saɓani da ’ yan’uwanmu . 3 : 14 ) Don haka , maimakon mu bar ƙaunarmu ta yi sanyi , zai dace mu ci gaba da ƙaunar Allah da Kalmarsa da kuma ’ yan’uwanmu sosai kuma da zuciya ɗaya . Me aka gaya wa Bitrus bayan sun kwana suna neman kifi ? Yesu da aka ta da daga mutuwa , ya hango su sai ya ce musu : “ Ku jefa taru ga hannun dama na jirgi , kū samu . 21 : ​ 1 - 6 . A kwatancinsa na mai shuki , Yesu ya ce wasu za su “ ji zancen mulkin , ” da farko amma daga baya , ‘ ɗawainiyar duniya da ruɗin dukiya za su shaƙe maganar . ’ ( Mat . 13 : ​ 19 - 22 ; Mar . 4 : 19 ) Babu shakka , idan ba mu mai da hankali ba , dawainiyar duniya zai janye hankalinmu kuma ya hana mu yin ayyuka da suka shafi ibadarmu ga Jehobah . Ta yaya za mu tabbata cewa muna yin hakan babu fashi ? Don mu iya ba da amsa ga waɗannan tambayoyin , bari mu bincika wasu abubuwa uku da za su iya sa ƙaunar da muke yi wa Kristi ta yi sanyi . Me ke nan ? Aiki da nishaɗi da kuma abin duniya . Wane irin fama ne ma’aikata suke yi ? Mene ne wannan ɗan’uwan ya yi ? Ya ce : “ Na yi shekara ɗaya ina shiri , bayan haka , sai na soma sayar da ayis kirin . Da farko ba na samun ciniki a sana’ar , sai na soma yin sanyin gwiwa . Ban da haka ma , a duk lokacin da na fito sayar da ayis kirin , sai na sayar gabaki ɗaya . A gaskiya , ina farin ciki da kuma jin daɗin sana’ata fiye da gyarar kwamfuta . Yesu ya kafa mana misalin abin da ya kamata mu saka a kan gaba . 10 : ​ 38 - 42 , Littafi Mai Tsarki ) Yesu ya koya wa Martha darasi mai muhimmanci . 2 : 24 ) Yesu ma ya san muhimmancin hutu . Ka ba da misali . Amma , za su iya zama matsala idan hakan ne ya fi muhimmanci a rayuwarmu . 15 : 32 ) A yau ma , mutane da yawa suna da irin wannan halin . A cikin mako muna iya rubuta sa’o’in da muke yi muna yin abubuwan da suka shafi ibada , kamar su halartan taro da fita wa’azi da nazarin Littafi Mai Tsarki da kuma ibada ta iyali . ( Mat . 6 : 24 ) Da yake dukanmu ajizai ne , muna bukatar mu ci gaba da gujewa “ sha’awoyin jikinmu ” wanda ya ƙunshi son abin duniya . ​ — Afis . Me ya sa ? Don haka , ba su san abin da ya dace da wanda bai dace ba . ( Ibran . 5 : ​ 11 - 14 ) Ƙari ga haka , son da suke yi wa abin duniya yana daɗa ƙaruwa shi ya sa kayan duniya ba ya isansu . ( A . M . 4 : ​ 5 - 20 ) A yau , mu ma mun ƙuduri niyyar ci gaba da ƙaunar Kristi , don haka , muna ɗaukan nishaɗi da aiki da kuma kayan duniya yadda ya kamata . Bari zaɓin da muke yi a rayuwa ya nuna cewa mun amince da abin da Bitrus ya faɗa wa Yesu cewa : “ Ubangiji ; ka sani ina ƙaunarka . ” Wasu da suke yaɗa koyarwar ƙarya suna ƙoƙari su sa ’ yan’uwa a ikilisiyoyi su yi sanyin gwiwa . ( 1 Yoh . 9 , 10 ) A wannan yanayin ne Yohanna ya rubuta wa Gayus wasiƙa . Duk da matsalolin da Gayus ya fuskanta , ya bauta wa Jehobah da aminci . Me ya sa muke bukatar mu bi misalin Gayus ? 3 : 2 ; 3 Yoh . Ko da mene ne yanayinsu , tafiyar da suka yi don yaɗa bishara ne . Yohanna ya ce : “ Sabili da sunan suka fita . ” ( 3 Yoh . Amma ya so ya taimaka masa ya magance wata matsala ce . Ba a ƙara wata magana kuma game da Gayus ba . A waɗanne hanyoyi ne za mu ‘ riƙa karɓan baƙi ’ ? Da farko , yawancinmu mun koyi gaskiya game da Littafi Mai Tsarki daga waɗannan bayi masu aminci da suke ziyara . Na uku , ya kamata a yaba wa Kiristoci da suke bauta wa Jehobah da aminci duk da tsanantawa . Manzo Yohanna ya ƙarfafa Gayus kuma ya gaya masa cewa abin da yake yi daidai ne . 40 : 31 ; 1 Tas . A wani taron da aka yi a shekara ta 2006 , Daniel ya ji wani jawabi da aka yi wata tambaya : “ Shin muna yin iya ƙoƙarinmu don mu taimaka ma waɗanda suke ‘ kusa ga yanka ’ su soma bin hanyar rai ta madawwami ? ” ( Mis . A watan Mayu na shekara ta 2007 , Daniel da Miriam suka yi murabus daga aikinsu kuma suka ƙaura zuwa ƙasar Panama da suka taɓa zuwa ziyara . Ba da daɗewa ba , suka soma yin nazarin Littafi Mai Tsarki da mutane 23 . Sun dogara ga alkawarin da ke Zabura 37 : 5 : “ Ka danƙa wa Ubangiji tafarkinka ; ka dogara gare shi , shi kuma za ya tabbatar da shi . ” A yanzu mun yi hakan , kuma ba ma rasa wani abu mai muhimmanci . ” Mai kujera ya sanar cewa mutane za su iya fita idan suna so , amma ba za a yarda su shigo ba . Amma kaɗan daga cikinsu suna ta zagayawa don irin zafin da ake yi . Sai mai jawabin ya ce musu su zauna don su saurari jawabin . Bayan haka , sai Ɗan’uwa Rutherford ya ce da babbar murya : “ Sai ku koma fili , ya ku ’ ya’yan Allah maɗaukaki ! ” Anna Gardner ta kwatanta abin da ya faru ta ce : “ Jama’a sun yi tafi sosai har daƙin ya girgiza . ” Fred Twarosh ya ce : “ Dukan jama’a sun tashi tsaye . ” Duk da haka , jawabin ya ƙarfafa su ci gaba da yin hakan . Ethel Bennecoff ta ce Ɗaliban Littafi Mai Tsarki sun koma gidajensu da aniyar “ ci gaba da wa’azi da kuma ƙaunar mutane da ƙwazo . ” Amma abin da na sani shi ne na so in zama kamar Ishaya wanda ya ce : ‘ Ga ni ; ka aike ni . ’ ” ( Isha . 6 :⁠ 8 ) Ralph Leffler ya ce : “ A wannan ranar ne aka soma shelar Mulkin sosai da ake yi a ko’ina a duniya yanzu . ” Wataƙila mu ma muna da wasu manyan taron da muka halarta da ya motsa zuciyarmu kuma ya sa muka kasance da ƙwazon yin wa’azi da kuma ƙaunar Allahnmu da kuma Sarkinsa . Idan muna yin tunani a kan taron a kullum , mu ma za mu iya cewa , “ Mun gode wa Jehobah don yadda ya sa muka halarci wannan babban taron da aka yi . ” * Kuma ’ yan’uwa da suke aiki a sashen da ake adana kayan Tarihi sun nemi ainihin hotunan waɗannan harufan da aka saka musu kala ba , amma ba su gani ba . Amma , nan da nan sai ya soma jin ciwon ciki . Arthur ya ga wasu ’ yan’uwa suna cikin wata damuwa , suna kallon mai jawabin . Waɗanda suke wurin sun faɗi yadda aka buɗe labulen mai kala uku . Da aka gama taron sai ’ yan’uwa suka gaya wa Arthur cewa sun hau lada zuwa rufin gidan kuma aka ɗauke ladar . 27 Ka Goyi Bayan Sarautar Jehobah ! 32 Ka Sani ? 1 : ​ 3 , 4 . 4 , 5 . Waɗanne abubuwa ne suke jawo “ wahala ” a aure ? 2 : 24 ) Duk da haka , da yake mu ajizai ne , idan muka yi aure kuma muka sami iyali , muna iya fuskantar matsaloli sosai . ( Rom . Haka ma yake da matar , yi wa mijinta biyayya maimakon iyayenta zai iya yi mata wuya . Ban da haka ma , yanzu matar za ta riƙa kula da jaririn fiye da mijinta . Kuma yanzu ya sami ƙarin aiki a iyali , don shi ne zai ɗauki nauyin biyan bukatun matar da kuma jaririn . Amma aure ko kuma haifan yara ba ya kawar da alhini , duk da haka , idan ma’aurata suna neman yara amma ba su samu ba , hakan yana iya jawo wa ma’aurata “ wahala a cikin jiki . ” ( Mis . 13 : 12 ) A zamanin dā , abin kunya ne a ce mace ba ta haihuwa . Don ta gane cewa ba za ta iya haihuwa ba a wannan zamanin . Duk da haka , ta ce : “ Har ila , nakan yi baƙin ciki , don na san cewa ba ni na haife shi ba . ” Ta yaya mutum zai jimre da rasuwar abokinsa ko kuma wani a cikin iyali ? Hakika , rasuwar miji ko mata ne ya fi sa ma’aurata baƙin ciki . Don wannan abu ne da mijin ko matar ba za su yi tsammanin za su fuskanta a wannan zamanin ba . 5 : ​ 28 , 29 ) Ta yaya wannan begen yake taimaka ma waɗanda aka yi musu rasuwa ? Ta yaya addu’a za ta iya ƙarfafa mu ? 5 : 19 ) Amma za mu yi farin ciki idan muka sani cewa Jehobah ‘ Allah ne na dukan ta’aziyya ’ ! Hannatu ta yi addu’a sosai ga Jehobah . Me ya taimaka wa gwauruwa Hannatu ta riƙa farin ciki duk da matsalarta ? A zamanin Yesu , mijin annabiya Hannatu ya rasu bayan shekara bakwai da aurensu . Hakika , bautar Jehobah da Hannatu take yi ne ya sa ta samu ƙarfafa kuma ta kasance da farin ciki . Samun ƙarfin gwiwa a wannan yanayin bai kasance mata da sauƙi ba . Wace albarka ce waɗanda suke ƙarfafa mutane suke samu ? Hakika , dukanmu muna sa ’ yan’uwa a ikilisiya su kasance da haɗin kai idan muna ƙaunar waɗanda suke yankinmu da waɗanda suke cikin ikilisiya . ( Filib . 2 :⁠ 4 ) Manzo Bulus ya kafa mana misali mai kyau a wannan batun don ya zama kamar mahaifiya ga ’ yan’uwa da ke ikilisiyar Tasalonika . Amma , Littafi Mai Tsarki ya ce koyar da yara hakkin iyaye ne . Ƙari ga haka , idan yana nazari da su , zai fi dacewa ya yi hakan a gidansu ko ya tafi tare da wani Mashaidi da ya manyanta ko kuma su yi nazarin a wurin da mutane suke . Kafin rigyawa , Lamek zuriyar Seth ya bauta wa Jehobah . ( Karanta Zabura 145 : ​ 18 , 19 . ) WAƘOƘI : 153 , 104 Mene ne za mu yi idan har muna ɗaukan Mulkin Allah da tamani ? Mutumin nan ya yi shekaru yana fataucin lu’ulu’u sosai . Me za mu yi idan muna ƙaunar Mulkin Allah kamar yadda mai fataucin nan ya ƙaunaci lu’ulu’un ? Bari mu bincika labarin mutane biyu da suka yi hakan . Ta yaya Zakka ya nuna cewa yana son ya ƙwallafa ransa ga Mulkin Allah ? Wani shugaban masu karɓan haraji mai suna Zakka , ya yi arziki sosai don ya saba cucin mutane . ( Luk . 19 : ​ 1 - 9 ) Amma da ya ji cewa Yesu yana wa’azi game da Mulkin Allah , ya daraja koyarwar kuma ya ɗauki mataki nan da nan . Ta yaya ? Amma ta san cewa ya kamata ta daina halin rashin da’a da take yi . ( 1 Kor . 6 : ​ 9 , 10 ) Da zuciya ɗaya ta yi murabus daga ƙungiyar kuma ta daina halin da take yi . Ta ƙaunaci Jehobah da kuma Mulkinsa fiye da sha’awar banza da take da shi . ​ — Mar . 5 : ​ 27 - 29 ) Don Jehobah ya taimaka mana mu ci gaba da ƙaunar Mulkin Allah , ya ba mu wani abu kuma mai muhimmanci ko tamani . 28 : ​ 19 , 20 ) Manzo Bulus ma ya san muhimmancin yin wa’azi . Ya kwatanta sabon alkawari da “ kaya mai - daraja cikin tukwane na ƙasa . ” ( 2 Kor . A waɗanne hanyoyi ne za mu nuna cewa muna ɗaukan wa’azin da muke yi da muhimmanci ? M . 5 : 42 ; 20 : 20 ) Za mu iya ƙara ƙwazo a wa’azi ta wurin yin hidimar majagaba na ɗan lokaci ko kuma yin hidimar majagaba na kullum . Ta ce : “ Har yanzu ban iya yaren mutanen Rasha da kyau ba . ” Duk da haka , Jehobah ya albarkace ta da kuma wasu don ƙwazon da suke yi a yin hakan . Yanzu ana da ikilisiyoyi shida da suke yaren mutanen Rasha a New York da ke Amirka . Shin kana ɗaukan hidimarka a matsayin dukiya mai tamani kuma kana nuna hakan a yadda kake tsara ayyukanka na kowane mako ? Wace nasara ake samu idan ’ yan’uwa suka ci gaba da yin wa’azi duk da cewa ana tsananta musu ? Idan muka ɗauki wa’azin da muke yi da muhimmanci , za mu zama kamar manzo Bulus wanda ya ci gaba da wa’azi duk da tsanantawa da aka yi masa . ( A . M . A shekara ta 1943 , sa’ad da Ɗan’uwa Nathan H . A maimakon haka , za mu sa ƙwazo don mu “ shaida bishara ta alherin Allah . ” ( A . M . 20 : 24 ; 2 Tim . Wani abu mai tamani da muka samu daga Allah shi ne abubuwan da muka koya daga Kalmarsa . Jehobah yana faɗin gaskiya a kowane lokaci . 31 : 5 ) Da yake shi mai karimci ne , yana koya wa mutanen da suke tsoronsa Kalmarsa . Jehobah zai taimaka mana mu riƙa tunawa da kuma ajiye ilimi game da shi idan muka koyi Kalmarsa da kuzari kamar yadda ake neman dukiya . Zai dace mu riƙa nazari sosai da kuma bincika Kalmar Allah da kuma littattafanmu . Me ya sa muka ce wasu koyarwa ‘ tsofaffi ’ ne , kuma waɗanne ne ka ɗauka da tamani ? Me ya sa yin waɗannan abubuwan suka dace ? 14 : ​ 25 , 26 ) Ta yaya hakan zai taimaka mana da yake mu masu shela ne ? Peter ya tambayi mutumin ko zai so ya fahimci Littafi Mai Tsarki da kyau . Abin ya ba mutumin mamaki , sai ya ce wannan gidan Yahudawa ne . Don ya gwada Peter , sai ya yi masa wata tambaya cewa , “ Ɗana , da wane yare ne aka rubuta littafin Daniyel ? ” 2 : 4 ) Hakika , ruhu mai tsarki zai iya sa mu tuna da abubuwan da muka karanta a dā . ​ — Luk . 12 : ​ 11 , 12 ; 21 : ​ 13 - 15 . Abubuwa kamar su aiki ko sana’a da ake samun kuɗi sosai da abubuwan da ake yayinsu ko kuma son nuna cewa muna da arziki zai iya raba hankalinmu . Manzo Yohanna ya tuna mana cewa wannan duniya da dukan sha’awoyinta suna wucewa . Ka ci gaba da yin wa’azi da ƙwazo da kuma son fita wa’azi don hakan yana ceton rayukan mutane . Alal misali , wani sanannen boka a ƙasar Madagascar ya lura cewa Shaidun Jehobah suna da haɗin kai , sai ya ce , ‘ Idan har zan soma bin wani addini , wannan ne zan bi . ’ Da shigewar lokaci , ya daina bokanci , kuma ya yi aure bisa doka , sai ya soma bauta wa Jehobah , Allah na salama . Amma Littafi Mai Tsarki ya nuna cewa tsananin “ kishi ” da son kai a cikin ikilisiya suna ɓata abokantaka kuma su jawo matsala . ( Yaƙ . Bari mu bincika yadda wasu suka amfana sa’ad da suka bi wannan shawara . JANET ta ce : “ Wata ’ yar’uwa da nakan fita wa’azi da ita ta daina yin hakan da ni . Sai ɗaya a cikinmu ya ce mana sai an jima , ban san cewa bai kashe wayarsa ba . Sai na yi gulmarsa , ban san yana jin mu ba . ” Za ka iya ganin cewa abubuwan da suka jawo rikici a waɗannan misalan ba su taka ƙara sun karya ba . Duk da haka , suna iya sa mutanen baƙin ciki sosai kuma ya hana ’ yan’uwa kasancewa da haɗin kai a cikin ikilisiya . Amma , abin farin ciki shi ne cewa waɗannan ’ yan’uwan sun bi ƙa’idodin Littafi Mai Tsarki kuma suka sasanta rigimar . 45 : 24 ) Kuma wannan shawarar ta dace sosai don idan mutum bai kame kansa ba , yakan yi saurin fushi kuma ya sa wasu fushi . Da yake yana son ya canja halinsa , sai ya ba ɗan’uwan da suke rikicin haƙuri kuma ya yi ƙoƙari ya riƙa kame kansa . ( Mis . 15 : 22 ) Janet ta tsai da shawara ya kamata ta bi gargaɗin da ke cikin wannan ayar kuma ta je don su sasanta da ƙawarta . Janet ta tambaye ta ko ta ɓata mata rai ne . Sai ta roƙi Janet ta gafarce ta kuma su biyun suka soma abokantakarsu kuma suka ci gaba da bauta wa Jehobah tare . Sai ya tsai da shawara ya yi iya ƙoƙarinsa don su sasanta batun . Sai suka sake zama abokai . Sai suka bi wannan shawarar da dattijon ya ba su . Yanzu suna shiri da juna kuma suna fita wa’azi tare . Muna bukatar mu je mu samu ɗan’uwan ko ’ yar’uwar da ladabi don mu tattauna batun kuma mu sasanta . 5 : ​ 22 , 23 ) Irin waɗannan halayen za su taimaka mana mu riƙa sasanta rikici kamar yadda māi yake sa inji ya yi aiki da kyau . Muna iya yin tunanin cewa Bitrus mutumi ne da yake faɗan dukan abin da yake zuciyarsa . Halin Bitrus da Yohanna ya bambanta , duk da haka , sun yi wa Jehobah hidima tare . ( A . M . 8 : 14 ; Gal . Shin yana so ne kawai ya riƙa ɓata min rai ? Wataƙila yin hakan ba zai sa ku zama aminai ba , amma zai taimaka muku ku kusaci juna kuma ku sa ’ yan’uwa a ikilisiya su kasance da salama . Me ya sa muke bukatar mu sasanta matsaloli nan da nan ? Bari mu yi la’akari da misalin wata Mashaidiya da ta ce : “ Na ji kamar wata ’ yar’uwa tana bi da ni kamar yarinya ƙarama , kuma hakan ya ɓata min rai sosai . 4 : ​ 1 - 3 ) Wannan “ ɗaurin salama ” tana da muhimmanci sosai . M . 4 : ​ 36 , 37 ) Ta yaya Barnaba ya taimaka wa Bulus ? 9 : ​ 26 - 28 ) Da ’ yan’uwan suka ji abin da Barnaba ya ce , sai suka soma amincewa da Bulus . Sai Barnaba da Bulus suka soma hidima tare suna wa’azi a ƙasashen waje . ​ — A . ( Kol . 4 : 10 ) Kamar Bulus da Barnaba , ko da yake halayenmu sun bambanta , dukanmu za mu iya bauta wa Jehobah da farin ciki . NAZARIN LITTAFI MAI TSARKI Don ba da gudummawa , ka shiga jw.org / ha . An ɗauko nassosin da aka yi amfani da su a nan ne daga Littafi Mai Tsarki Cikin Tsohuwar Hausa a Sauƙaƙe . Idan kuma kuka ga NW , ana nufin an yi ƙaulin fassarar New World Translation . DAUDA ya yi wannan maganar sa’ad da yake yaba ma wata mata da ya haɗu da ita a kan hanya . ( 1 Sam . 25 : ​ 8 , 15 , 16 ) Abin da Dauda ya roƙa bai fi ƙarfin Nabal ba don sun taimaka masa sosai . Don haka , Dauda ya tsai da shawarar kashe shi da kuma iyalinsa . ​ — 1 Sam . 25 : ​ 2 - 13 , 21 , 22 . Babu shakka , ba za mu so mu zama kamar Nabal ba wanda ba ya nuna godiya don abubuwan da mutane suke masa . Kuma ko da sun faɗa ko ba su yi hakan ba , suna iya ji kamar Dauda da ya ce : “ Mai - albarka ce hikimarki . ” Amma abin da ya kamata ya fi muhimmanci ga dukan mutane shi ne goyon bayan sarautar Jehobah . Bai kamata mu riƙa manta da wannan batu mai muhimmanci ba . Idan muka saka neman kayan duniya a kan gaba , ba za mu iya sanin muhimmancin goyon bayan sarautar Allah ba . Me ya sa ya kamata a sa mutane su fahimta cewa Jehobah ne ya cancanci yin sarauta ? Amma me ya sa ya ƙyale Shaiɗan ya tabbatar da abin da ya faɗa ? Amma idan aka samu tabbaci cewa Jehobah ne ya cancanci yin sarauta , kowa zai goyi bayan sarautarsa . Me za mu yi don mu nuna cewa muna goyon bayan sarautar Jehobah ? Ta yaya ? Domin wannan batun ya fi dukan abubuwan da muke so muhimmanci . A’a . gama , tun daga ran da ubanni suka kwanta barci , dukan al’amura suna nan kamar yadda suke tun farkon halitta . ” ( 2 Bit . 3 : ​ 3 , 4 ) Don haka , Jehobah zai cika alkawarinsa . Kuma zai tabbata cewa idan ya soma sarauta , za a ceci mutane masu aminci . Don haka , muna bukatar mu riƙa goyon bayan sarautar Jehobah domin abin da ya fi muhimmanci ke nan . 1 : ​ 13 - 19 ) Bayan haka , sai Shaiɗan ya addabi Ayuba da wani ciwo mai tsanani . ( a ) Mene ne Ayuba ya yi da ya nuna cewa ya kasance da aminci sosai ga Allah ? A’a . Duk da cewa Ayuba ya sha wahala sosai , ya riƙe amincinsa ga Jehobah . ( Ayu . 27 :⁠ 5 ) Amma wahalar da Ayuba ya sha ta sa ya manta da batun da ya fi muhimmanci . Ya yi ta faɗin cewa shi bai yi laifin kome ba . Za mu iya karanta abin da Allah ya gaya ma Ayuba a littafin Ayuba surori 38 zuwa 41 . Dalilin da ya sa Allah ya yi magana da Ayuba , ba wai yana son ya gaya masa dalilin da ya sa yake shan wahala ba ne ko kuma don ya kāre kansa ba . Ban da haka ma , ya so ya taimaka wa Ayuba ya san batu mai muhimmanci da ya kamata ya fi mai da wa hankali . Hakan ya taimaka wa Ayuba ya daidaita ra’ayinsa . Shin Jehobah yana tsauta wa Ayuba ne bayan Ayuba ya jimre wahalar da ya sha ? 42 : ​ 1 - 6 ) Kafin wannan lokacin , matashin nan Elihu ma ya gargaɗi Ayuba . Ƙari ga haka , Jehobah ya sa mutane su fahimta cewa ya yi farin ciki da amincin Ayuba . ​ — Ayu . Shawarar da Jehobah ya ba wa Ayuba za ta taimaka masa har bayan ya daina shan wahala . Ko da yake daga baya ya fahimci dalilin da ya sa ya sha wahala , wataƙila a wasu lokuta yakan tuna dalilin da ya sa Allah ya ƙyale shi ya sha irin wahalar nan . Shi ya sa Jehobah ya sa ‘ aka rubuta shi domin koyarwarmu , domin ta wurin haƙuri da ta’aziyar littattafai mu zama da bege . ’ ( Rom . ( Karanta Romawa 5 : ​ 3 - 5 . ) 5 : 11 ) Don haka , muna da tabbaci cewa zai albarkace mu da dukan waɗanda suke goyon bayansa . Don haka , bai kamata mu manta da muhimmancin goyon bayan sarautar Allah ba idan muna fuskantar matsaloli . Alal misali , wata ’ yar’uwa mai suna Renee ta sha wahala sosai saboda ciwon shanyewar jiki da kansa . Ko da yake Renee ta san cewa za ta rasu , ba ta manta da batun goyon bayan sarautar Jehobah ba . Amma ana ta tura tafiyarsu gaba gaba kuma hakan ya sa Jennifer baƙin ciki sosai . Amma da yake ba ta manta da batu mai muhimmanci ba , ta yi addu’a don Jehobah ya taimaka mata ta yi wa mutanen da suke cikin irin yanayinta wa’azi . Hakika , ta yi wa mutane da yawa wa’azi kuma ta ba su littattafai da yawa . Babu shakka , wannan ’ yar’uwar ba ta manta da batun goyon bayan sarautar Jehobah ba . Goyon bayan da muke yi wa sarautar Allah da zuciya ɗaya yana bambanta mu da addinan ƙarya . Jehobah yana jin daɗin ƙwazon da muke saka wa don mu goyi bayan sarautarsa idan mun kasance da aminci sa’ad da muke shan wahala . ( Zab . 18 : 25 ) A talifi na gaba , za mu bincika wasu dalilan da suka sa ya kamata mu goyi bayan sarautar Jehobah da kuma yadda za mu iya yin hakan . Wane tabbaci ne ya kamata kowannenmu ya kasance da shi ? KAMAR yadda aka ambata a talifin da ya gabata , Iblis ya yi da’awa cewa Jehobah bai cancanci ya yi wa ’ yan Adam sarauta ba , don ba zai yi hakan yadda ya dace ba . Jehobah ne ya cancanci ya yi sarauta domin shi ne maɗaukaki da kuma Mahalicci . ( 1 Laba . 29 : 11 ; A . Shi da kuma iyayenmu na farko sun nuna girman kai sa’ad da suka yi tawaye ga sarautar Jehobah . ( Irm . A’a . Ya ce : “ Ni ne Ubangiji mai - aikin rahama , da shari’a , da adalci , a cikin duniya : gama cikin waɗannan abu ni ke murna , in ji Ubangiji . ” ( Irm . 9 : 24 ) Jehobah ba ya bukatar dokokin ’ yan Adam don ya san abin da ya dace . Littafi Mai Tsarki ya ce : ‘ Adalci da shari’a su ne tushen kursiyinsa , ’ saboda haka , muna da tabbaci cewa dukan dokokinsa da ƙa’idodinsa da kuma shawarwarinsa sun dace . Wane ne yake da ilimin yin sarautar wannan duniya ? Ka yi bayani . Ƙari ga haka , ya dace Jehobah ya yi sarauta don yana da ilimi da hikimar da ake bukata don a kula da sama da kuma duniya . Duniyar da Shaiɗan yake sarautarta ba za ta iya sa mutane zaman lafiya ba . Yana “ da juyayi , mai - alheri kuma , mai - jinkirin fushi , mai - yalwar jinƙai da gaskiya . ” ( Fit . 34 : 6 ) Allah yana mutunta da kuma daraja bayinsa . Yana kula da mu da kyau fiye da yadda muke kula da kanmu . Ta yaya muka san cewa Jehobah ya damu da kowannenmu ? 1 : ​ 5 , 16 . Duk wani abu da Jehobah yake son mu yi don amfaninmu ne . Don haka , ya kamata mu tambayi kanmu : Shin zan gaskata da wannan ƙaryar ? A wace hanya ce kuma za mu goyi bayan sarautar Jehobah ? Ƙari ga haka , idan muna iya ƙoƙarinmu don mu riƙa abubuwa yadda Jehobah yake yi , muna nuna cewa muna son yadda yake sarauta kuma muna goyon bayansa . ​ — Karanta Afisawa 5 : ​ 1 , 2 . Maimakon haka , za su yi koyi da Jehobah kamar yadda Bulus ya yi koyi da shi da kuma Ɗansa . ( 1 Kor . 11 :⁠ 1 ) Bulus bai kunyantar da wasu ba ko kuma matsa musu su yi abin da ya dace . 13 : 17 ) Ƙari ga haka , domin Allah yana son abin da zai amfane mu , za mu amfana idan muka goyi bayan sarautarsa . Jehobah ba ya ba mu takamammun umurni a kan kowane yanayi a rayuwa ba . 10 : ​ 31 - 33 ) Idan muka tsai da shawarwari da suka jitu da yadda Jehobah yake tunani , muna nuna cewa muna so kuma muna goyon bayan sarautarsa . Ku goyi bayan sarautar Allah sa’ad da kuke yanke shawara da kuma a iyalinku ( Ka duba sakin layi na 16 - 18 ) Ku yi la’akari da wata hanya da ma’aurata za su goyi bayan sarautar Jehobah . Wataƙila , aurensu bai kasance yadda suka yi zato zai zama ba . Ma’aurata da suke ƙaunar Jehobah suna ƙoƙari su yi koyi da shi . 19 : ​ 5 , 6 , 9 ) Kiristoci suna goyon bayan sarautar Jehobah idan suka yi iya ƙoƙarinsu don su yi nasara a aurensu . Da yake dukanmu ajizai ne , a wasu lokatai mukan yi abubuwa da ke ɓata wa Jehobah rai . Saboda haka , idan muka yi kuskure , ya kamata mu roƙi Jehobah ya gafarta mana . ( 1 Yoh . 2 : ​ 1 , 2 ) Ya kamata mu koyi darasi daga kuskuren maimakon mu riƙa yin baƙin ciki game da shi . KAMAR yadda Linjilar Matta ta bayyana , “ Yesu ya shiga cikin haikali na Allah , ya fitar da dukan masu - sayarwa da masu - saye cikin haikali , ya jirkitar da tebura na masu - musanyar kuɗi , da kujerun masu - sayar da kurciyoyi ; kuma ya ce musu , An rubuta , Za a ce da gidana gidan addu’a : amma kun maishe shi kogon mafasa . ” ​ — Mat . A wane lokaci ne bayin Allah suka yi zaman bauta a Babila ? A shekara ta 1520 da wani abu ne , Lefèvre ya fassara Littafi Mai Tsarki zuwa Faransanci don mutane da yawa su karanta . Amma wanda yake ƙwallafa ransa ga al’amuran ruhu yana mai da hankali ga abubuwan da suka shafi ibada da kuma ra’ayin Allah . Ta yaya aka “ ɗauki Anuhu domin kada ya ga mutuwa ” ? 11 :⁠ 5 ) Mutum mai tawali’u ya san abubuwan da zai iya yi da abubuwan da ya cim ma da kuma kura - kuransa . Me ya sa gulma take da hadari ? Gulma ko bakar magana ba zai magance matsala ba ko da mu muka yi kuskuren ko kuma wani ya yi mana kuskuren . ​ — w17.04 , shafi na 21 . Ƙari ga haka , ba ya son mutane su taimaka masa . ” Sai Peter ya soma canja salon rayuwarsa , ya yi wanka kuma ya aske gemunsa . A wani sashe ya rubuta : “ Yau na koyi sunan Allah , yanzu zan iya yin addu’a ga Jehobah . Bayan jana’izar , ’ yar’uwar Peter mai suna Ummi ta ce : “ Kusan shekara biyu da ta shige ya zo ya ziyarce ni , kuma yana farin ciki , na daɗe ban gan shi yana farin ciki kamar haka ba , har ma ya yi mini murmushi . ” Wato littafin nan “ Gaskiya Mai Bishe Zuwa Rai Madauwami ” da yake bayyana Littafi Mai Tsarki da aka ba shi shekaru da yawa da suke shige . 7 Ka Nemi Dukiyar da Za ta Dawwama 12 “ Ku Yi Kuka Tare da Masu - Kuka ” Ban da haka ma , za mu bincika yadda za mu yabi Jehobah . Me ya sa ake bukatar a yi wannan kamfen na wa’azi ? Kuma su waye ne suka je yin wa’azin ? ’ Yan’uwa maza da mata ’ yan ƙasar Turkiya guda 550 daga wasu ƙasashe suka je Turkiya don yin wa’azi tare da ’ yan’uwan da ke ƙasar . An yi wa’azi a ƙasar sosai . Muna ganin Shaidun Jehobah a ko’ina ! ’ ” ’ Yan’uwan sun ƙara ƙwazo sosai a yin wa’azin . Şirin Wata ’ yar’uwa daga ƙasar Jamus mai suna Şirin ta rubuto mana cewa : “ ’ Yan’uwa da ke ƙasar Turkiya suna yin wa’azi a ko’ina ba tare da matsala ba . Ina jin kunyar yi wa mutane wa’azi sa’ad da nake harkokina na yau da kullum . Stéphanie ( a tsakiya ) Alal misali , akwai wani rukunin da ba a mai da shi ikilisiya ba da suke da masu shela guda 25 . Babu shakka , ’ yan’uwan da ke wurin sun yi farin ciki sosai . Bari mu ji abin da wasun su suka ce : Shin zai iya ba ma wasu shawara su soma yin irin wannan hidimar ? Kuma hakan zai taimaka maka ka ga yadda Jehobah yake kula da kai fiye da dā . ” Saboda wa’azin nan da aka yi a ƙasar Turkiya , mutane masu dumbin yawa sun ji game da Jehobah . Idan haka ne , muna ƙarfafa ka : ‘ Ka tāda idanunka , ka duba gonaki , sun rigaya sun yi fari [ ko sun nuna ] , sun isa girbi . ’ ( Yoh . Idan za ka so yin haka , zai dace ka soma yin shiri don ka cim ma burinka . Ka duba ƙasidar nan “ See the Good Land , ” shafuffuka na 32 - 33 a Turanci . Me ya sa za a riƙa samun matalauta a duniyar Shaiɗan ? MUTANE suna shan wahala sosai saboda rashin tattalin arziki . Matasa suna neman aiki amma ba sa samuwa . Waɗanne labarai ne suka nuna cewa bayin Allah sun dogara gare shi sosai ? ’ Wane darasi za mu iya koya daga wannan furucin ? Ta yaya muka sani cewa Allah bai halicci mutane su riƙa kasuwanci ba ? Amma Yesu ya ƙarfafa mabiyansa su nemi abokai a sama ba don son kai ba ne . 8 , 9 . 24 : 14 ) Wata yarinya a ƙasar Indiya tana da wani asusun da take saka kuɗi a ciki , har ma da kuɗin da take so ta saya kayan wasa da su . Da asusun ya cika , sai ta ba da kuɗin don tallafa wa wa’azin da muke yi . Wani ɗan’uwa da yake gonar kwakwa a Indiya , ya taɓa kawo gudummawar kwakwa da yawa zuwa ofishin fassara da ke Malayalam . Ɗan’uwan ya yi tunani cewa tun da ofishin suna sayan kwakwa , ba da gudummawar zai taimaka masu su rage kuɗin da suke kashewa . Babu shakka , ya yi tunani mai kyau . Wani ɗan’uwa a ƙasar Sri Lanka da yanzu yake zama a ƙasar waje , ya ba da gidansa don ’ yan’uwa su riƙa yin taro kuma ya zama masaukin masu hidima ta cikkaken lokaci . Ban da haka ma , idan aka ba ni shawara ina bi . ” ’ Yan’uwan da suke da arziki amma ba su da damar yin hidima ta cikakken lokaci suna farin cikin sanin cewa ana yin amfani da gudummawar da suke bayarwa don a taimaka wa ’ yan’uwan da suke yin wa’azi da ƙwazo . ( Mis . 19 : 17 ) Ana yin amfani da gudummawar da ake bayarwa don a riƙa kai littattafai zuwa wasu ƙasashen da ake talauci sosai amma mutane da yawa suna son su koya game da Jehobah . Don haka , ’ yan’uwa sukan zaɓi ko su saya abinci ko kuma su sayi Littafi Mai Tsarki . Ta yaya Ibrahim ya dogara ga Jehobah ? ( a ) Wane umurni ne Bulus ya ba Timotawus ? 2 : ​ 3 , 4 ) A yau , mabiyan Yesu da kuma masu hidima ta cikakken lokaci fiye da miliyan ɗaya suna yin iya ƙoƙarin su don su bi umurnin da Bulus ya bayar . Suna guje wa tallace - tallacen wannan duniyar saboda suna bin shawarar nan cewa : “ Mai cin bashi kuma bawa ne ga mai ba da bashi . ” ( Mis . Akwai wasu ma’aurata da suke kasuwanci kuma suna samun riba sosai . Wannan aikin yana da muhimmanci a gare su saboda za su yi hidima tare da ’ yarsu da kuma mijinta a Bethel . Ban da haka ma , za su kasance tare da surukansu da suka je yin aikin . Idan muka saka al’amuran Mulkin Allah a kan gaba , hakan zai nuna cewa mun ɗauki dangantakarmu da Jehobah da tamani sosai fiye da abin duniya . Alal misali , da wata mai suna Lucia * ta ji cewa ana bukatar masu wa’azi a ƙasar Albaniya , sai ta bar ƙasarta Italiya kuma ta je wurin a shekara ta 1993 . 6 :⁠ 20 . 7 : 19 ; Zaf . 1 : 18 ) Yaya za mu ji a lokacin da muka tsufa kuma muka fahimci cewa mun ɓata lokaci muna neman dukiyar da ba ta da amfani ? Duk wata sadaukarwa da muka yi saboda Mulkin Allah za ta sa mu farin ciki . Mutane za su ji daɗin rayuwa a duniya . Za a yi ado da azurfa da zinariya da makamantansu maimakon a riƙa ajiyarsu don samun riba . Mutane ba za su sake sayan kayan gini kamar su katako da duwatsu da kuma kwano don su gina gidaje masu kyau ba . Yesu bai faɗa ko ƙarar da aka kawo game da bawan gaskiya ce ko a’a ba . Kuma Yesu ya mai da hankali a kan yadda bawan ya kasance da hikima ne , ba abin da ya sa aka kore shi ba . Za ka iya karanta labarin Lucia Moussanett a Awake ! 1 , 2 . ( Ka duba hoton da ke shafin nan . ) Wata gwauruwa ta ce , “ Abin da mutum yake yi da lokacinsa ne zai sa baƙin cikin ya riƙa raguwa . ” Babu shakka , wanda zai iya yi mana ta’aziyya da kyau shi ne Ubanmu mai tausayi , Jehobah . Da yake shi mai tausayi ne sosai , ya tabbatar wa bayinsa cewa : “ Ni dai , ni ne mai - yi maku ta’aziyya . ” ​ — Isha . 5 : 20 ; 10 : 17 . ( Ibran . 13 :⁠ 8 ) Da yake “ Sarkin rai ” ya san yadda mutane suke ji sa’ad da suke baƙin ciki , “ yana da iko ya taimaki waɗanda ake jarabtarsu . ” ( A . M . 3 : 15 ; Ibran . 15 : 4 ) Idan kana baƙin ciki ko makoki , za ka iya yin amfani da waɗannan nassosin don ka sami ƙarfafa : 94 : 19 , LMT . A wace hanya mai muhimmanci ce za mu iya yi wa masu makoki ta’aziyya ? * Amma abu mai muhimmanci da za ka iya yi shi ne ka “ yi kuka tare da masu - kuka . ” ( Rom . 12 : 15 ) Wata mai suna Gaby da mijinta ya rasu ta ce : “ Ina kuka a kowane lokaci kuma idan wasu suka yi kuka tare ni , ina samun ƙarfafa . A wace hanya kuma za mu iya ƙarfafa masu makoki ? Ban da haka ma , za mu iya yin addu’a tare da su . Ko da yake bai da sauƙi mu yi hakan don za mu iya ji kamar mu yi kuka , amma idan muka ƙoƙarta muka yi hakan za mu ƙarfafa mai makokin sosai . Ƙaunar da suke nunawa da bangaskiyarsu da yadda suke nuna cewa sun damu da ni yana ƙarfafa ni sosai . ” Wani ɗan’uwa ya ce : “ Sa’ad da matata ta rasu , na san cewa idan ranar tuna aurenmu ta zagayo , zan yi baƙin ciki sosai . Ya kamata mu tuna cewa masu makoki suna bukatar ta’aziyya a kowane lokaci . A lokacin da Yesu ya yi mu’ujizarsa ta farko na juya ruwa zuwa giya , ba a sake ambata Yusufu ba . A lokacin da Yesu yake kan gungumen azaba , ya ce manzo Yohanna ya kula da mahaifiyarsa Maryamu . Kiristoci suna iya ƙoƙarinsu su kafa misali mai kyau . ( 2 Kor . Kirista ne zai zaɓi yadda yake so ya kāre kansa da iyalinsa ko kuma dukiyarsa . Ban da haka ma , shi ne zai zaɓi irin aikin da zai yi . Ya san cewa idan muka dogara ga Allah kuma muka bi ƙa’idodin da ke cikin Littafi Mai Tsarki , Jehobah zai kāre mu . ​ — Zab . 13 : 1 . © 2017 Watch Tower Bible and Tract Society of Pennsylvania Wannan mujallar ba ta sayarwa ba ce . “ Halleluyah ! Za mu iya yaba wa Jehobah saboda ikon da yake da shi , kamar yadda abubuwan da ya halitta suka bayana da yadda yake bi da mutane da kuma ɗansa da ya ba da hadaya domin ya fanshi ’ yan Adam . Don a lokacin ba mutane a birnin Urushalima da suke takama da ita . 36 : 23 ) Abin da ya yi ya taimaka wa Isra’ilawa da ke zaman bauta a Babila sosai kuma ya ƙarfafa su . Amma Allah ya san kasawarka , don yana ‘ tuna kai turɓaya ne . ’ ( Zab . Don haka , ina son ki ji daɗin rayuwarki a matsayin Mashaidiyata ! ” 9 , 10 . A wace hanya mafi muhimmanci ce Jehobah yake taimaka mana ? Ka ba da misali . ’ Yan’uwa sun tura musu kayan agaji . Amma abin da ya fi ƙarfafa su shi ne ziyarar da wakilan ƙungiyar Jehobah suka kai wa ikilisiyoyi da ke wurin . Da farko Jehobah yana yi mana tanadin abin da zai riƙa ƙarfafa dangantakarmu da shi , bayan haka , sai ya biya bukatunmu . ( Zab . 147 : 6a ) Amma ta yaya za mu amfana daga yadda Jehobah yake taimaka mana ? Muna bukatar mu kasance da dangantaka mai kyau da shi . Saboda haka , muna bukatar mu tsani abin da ya tsana . ( Zab . 97 : 10 ) Alal misali , muna bukatar mu guji fasikanci . Jehobah ya ba mu tabbacin cewa zai taimaka mana a lokacin da muke bukatar hakan . Sa’ad da Isra’ilawa suka dawo Urushalima , wani marubucin zabura ya yi tunanin yadda Jehobah ya taimaka musu kuma ya ce : “ Shi yake riƙe da ƙofofinki da ƙarfi , yakan sa wa jama’arki albarka . Ya daɗa cewa Jehobah ‘ yakan aike da maganarsa , ya narkar da su . ’ Wata ’ yar’uwa mai suna Simone ta ga yadda Kalmar Allah ta taimaka mata . Amma a duk lokacin da ta yi sanyin gwiwa , takan yi addu’a sosai kuma ta roƙi Jehobah ya taimaka mata . 37 : 4 . Hakazalika , rayuwa tana kama da tafiya kuma yanzu ne ya kamata ku yi shirin wurin da za ku je . Wajibi ne ka tsai da shawarar abin da za ka yi a rayuwarka . ” 6 : 20 ) Don yana so ku yi farin ciki . Jehobah yana kula da mu da kuma koya mana yadda za mu ji daɗin rayuwarmu . 3 : 4 ) Yesu ya ƙulla dangantaka da Jehobah ta yin nazarin Nassosi don sa’ad da yake ɗan shekara 12 , malamai a haikalin sun yi mamaki sosai game da “ fahiminsa da magana da yake mayarwa ” a batutuwan da suka shafi ibada ga Jehobah . ​ — Luk . 2 : ​ 42 , 46 , 47 . Yesu ya yi farin ciki sa’ad da ya yi girma . ( Karanta Luka 10 : 21 . ) Kuna iya neman shawara daga wasunsu . Bayan da Jehobah ya koyar da shi , Yesu ya koyi abubuwa da yawa sa’ad da yake hidima a duniya . Kamar yadda yake da wata sana’a , za ku ƙware da shigewar lokaci . Ina son koya wa mutane Littafi Mai Tsarki don ina ganin yadda ruhu mai tsarki yake sa su canja salon rayuwarsu . ” ​ — 1 Tas . 2 : 19 . Alal misali , Jacob da ya fito daga Amirka ya ce : “ Sa’ad da nake ɗan shekara bakwai , ’ yan ajinmu da yawa ’ yan Vietnam ne kuma suna yarensu . Idan na je wa’azi , suna sauraro na sosai kuma suna yarda in yi nazarin Littafi Mai Tsarki da su . Na soma hidimar majagaba sa’ad da na gama makaranta . Ina jin daɗin ƙarfafa ’ yan’uwa a ikilisiyarmu kuma ina farin cikin ganin yadda suke samun ci gaba a ibada . Ina farin ciki cewa ni ma na yi wa’azin tare da su . ” ​ — M . Wa . Waɗanda suka soma hidima ta cikakken lokaci za su samu albarka sosai ( Ka duba sakin layi na 11 - 13 ) Wasu da suka ƙafa makasudan bauta wa Jehobah ta hidima na cikakken lokaci suna hidima yanzu a Bethel . A Bethel , ina jin daɗin jin rahoton aikin wa’azi da ake yi a faɗin duniya . Ina jin daɗin yin hidima a nan domin muna yin abin da yake taimake wa mutane su kusaci Jehobah . ” Ƙari ga haka , ku riƙa nuna cewa kun damu da mutane ta wajen tambayarsu ra’ayinsu da kuma saurarar amsoshinsu . Jehobah yana son yin amfani da masu tawali’u da waɗanda suke son su taimaka wa mutane . Saboda haka , ku yi tunanin abin da kuke son ku yi da rayuwarku . Ku yi la’akari da abin da Jehobah yake yi a zamaninmu da abin da za ku iya yi don ku yi masa hidima . Sai ku yi shirin yin abin da zai faranta masa rai . Shaiɗan ya tsara wannan makamin don ya canja ra’ayinka ne ba don ya ji maka rauni ba . Wani littafi mai suna Propaganda and Persuasion ya ce , farfaganda tana nufin “ ƙarya da yaudara da dabara da ake yi don a ɓata ra’ayin mutane . ” Mu da kanmu ne za mu yi nazarinsa . ” Don haka , ka dāge da koyo ta wurin “ nazarin Littattafai [ Littafi Mai Tsarki ] kowace rana . ” ​ — A . Littafin nan Media and Society in the Twentieth Century ya ce ra’ayin farfaganda “ yana iya shafan mutum musamman idan ba ya tunani yadda ya dace . ” Kada ka yarda a yaudare ka amma ka riƙa bin abin da Littafi Mai Tsarki ya faɗa cewa mu “ gafarta ma juna ” kuma kada mu ɓata lokaci wajen sasantawa da juna idan muka samu saɓani da ’ yan’uwanmu . ( Mis . 18 :⁠ 1 ) Don haka , ya kamata ka bincika kanka ta wurin yin waɗannan tambayoyi : ‘ A kwanan baya da na sami saɓani da wani ɗan’uwa , na ɗauki matakin da ya faranta ran Allah ne ko kuma na Shaiɗan ? ’ ​ — Gal . Don haka , magabta sukan yi amfani da ra’ayin farfaganda don su sa sojoji su daina tabbatawa da shugabansu . Mene ne zai taimaka maka ka kāre kanka ? Ka tsai da shawara cewa ba abin da zai sa ka bar ƙungiyar Jehobah . ( 1 Tas . An gaya masa ya riƙe abin da ya koya daga Littafi Mai Tsarki da kyau kuma kada ya manta wurin da ya koye su . Shaiɗan har ila yana ƙoƙari ya yaudari mutane suna - ji - suna - gani . Littafin nan Easily Led ​ — A History of Propaganda ya ce tsoratar da mutane dabara ce da ake amfani da ita da daɗewa don a yaudari mutane . Kada ka bar Shaiɗan ya yi nasara a kanka ! Hakika , a wasu lokuta za ka iya yin sanyin gwiwa ko kuma ka ji tsoro . Ka tuna da farfaganda ko dabarar da wakilin Assuriyawa mai suna Rabshakeh ya yi amfani da ita don ya yaudari mutanen Allah ? Ƙari ga haka , da gaba gaɗi ya gaya musu cewa : ‘ Jehobah ne ya aike mu mu hallakar da wannan ƙasar . ’ 19 : 35 . Saboda haka , kada ka amince da ƙaryar da Shaiɗan yake yi maka . ( Mis . 26 : ​ 24 , 25 ) Ka riƙa yi wa Jehobah biyayya kuma ka riƙa dogara gare shi . A talifi na farko , za mu bincika abin da ya sa ya kamata mu jira Jehobah . 17 Yadda Za Mu Kawar da Halin Banza 22 Ka Ɗauki Sabon Hali kuma Ka Ci gaba da Hakan A talifi na biyu , za a nuna halaye da yawa da mutum zai koya , kuma za a bayyana yadda za mu riƙa nuna waɗannan halayen a rayuwarmu da kuma sa’ad da muke wa’azi . 32 Amsoshin Tambayoyin Masu Karatu WAƘOƘI : 78 , 139 Ko kuma wataƙila muna fama da tsufa ko ciwo ko kuma matsalolin da mutane suke fama da su a waɗannan kwanaki na ƙarshe . ( 2 Tim . Mene ne zai iya taimaka mana sa’ad da muka sami kanmu a cikin tsaka mai wuya ? An hure ɗan’uwan Yesu mai suna Yaƙub ya rubuta cewa : “ Ku yi haƙuri fa , ’ yan’uwa har zuwan Ubangiji . ” ( Yaƙ . 4 , 5 . ( a ) Mene ne yin haƙuri ya ƙunsa ? Kuma idan ba tare da taimakon Allah ba , ba za mu iya kasancewa da wannan halin yadda ya kamata ba . Halin nan haƙuri baiwa ce da Allah ya ba mu . Hakazalika , akwai wasu abubuwan da ba za mu iya tsara su yadda muke so ba sai dai mu jira lokacin da Jehobah zai cika alkawarin da ya yi mana . ( Mar . 13 : ​ 32 , 33 ; A . M . 1 : 7 ) Kamar manomin nan , wajibi ne mu yi haƙuri kuma mu jira . ( Karanta Mikah 7 : ​ 1 - 3 . ) Annabi Mikah ya fahimci cewa ba zai iya magance wannan matsalar ba . To , me zai yi yanzu ? ( Kol . 1 : ​ 11 , 12 ) Amma Jehobah ba zai yi farin ciki ba idan sa’ad da muke jiransa muna gunaguni cewa ba ya aikatawa da sauri . ​ — Kol . Ibrahim ya jira na tsawon lokaci kafin aka haifi jikokinsa Isuwa da Yakubu ( Ka duba sakin layi na 9 , 10 ) 6 : ​ 12 , 15 ) Me ya sa Ibrahim yake bukatar ya yi haƙuri ? A lokacin da shi da matarsa Saratu da kuma ’ yan gidansa suka ketare Kogin Yufiretis kuma suka shiga Ƙasar Alkawari . Ibrahim yana da bangaskiya sosai shi ya sa ya jira Jehobah da zuciya ɗaya . ( Karanta Ibraniyawa 11 : ​ 8 - 12 . ) Yusufu tattaba kunnen Ibrahim ya jira Jehobah da zuciya ɗaya . Wannan rashin adalci da aka yi ma Yusufu ya sa shi fushi ne ? ( b ) Me ya taimaka wa Dauda ya yi haƙuri sa’ad da yake jira ? 5 : ​ 4 , 5 . Ya kafa mana misali mai kyau na kasancewa da haƙuri sa’ad da muke jira . ( Karanta 2 Bitrus 3 : 9 . ) Me ke nan ? Bangaskiyarsu ce ga Jehobah da kuma ganin yadda ya taimaka musu . Ko da yake Jehobah ya ƙi Sarki Saul bayan da ya yi sarauta na shekaru biyu , Jehobah ya bar shi ya yi sarauta har na tsawon shekaru 38 . ​ — 1 Sam . 13 : 1 ; A . Waɗanne abubuwa ne suka faru a Filibi da ya sa aka saka Bulus da Sila a kurkuku ? 16 : ​ 16 - 22 ) Hakan rashin adalci ne sosai don Bulus ɗan ƙasar Roma ne kuma bai kamata su masa irin wannan wulaƙancin ba . Yahudawan suna fita ne waje su riƙa taro a bakin wani kogi . ( A . M . 16 : ​ 13 , 14 ) Me ya sa ? Ko don wataƙila babu Yahudawa maza goma da ake bukata kafin a sami majami’a ne ? Shi da Sila suna ta “ addu’a suna rera waƙa ga Allah . ” ( A . M . 4 , 5 . ( a ) Ta yaya yanayinmu zai iya zama ɗaya da na Bulus ? Me ke nan ? 16 : ​ 26 - 40 ) Nan da nan yanayinsu ya canja ba zato ba tsammani ! Saboda haka , sa’ad da muke shan wahala , bai kamata mu damu ainun ba . Bari mu bincika furucin Bulus da ke Filibiyawa 4 : ​ 6 , 7 . Darasin shi ne : Bai kamata su riƙa damuwa ainun ba . Ko da yake a wasu lokuta sa’ad da muke shan wahala , za mu ga kamar ba mu da mafita . 8 , 9 . ( a ) Wace albarka aka samu duk da rashin adalcin da aka yi wa manzo Bulus a Filibi ? ’ Yan’uwa da ke Filibi sun sami ƙarfafa sosai sa’ad da suka yi tunani a kan abubuwan da suka faru shekaru goma da suka shige . Wataƙila don Bulus ya faɗa cewa shi ɗan Roma ne ya sa abokin aikinsa Luka ya ci gaba da hidima a Filibi bayan da Bulus da Sila suka bar wurin . Bulus yana tsare a Roma a wani gida a lokacin da ya rubuta wannan wasiƙar . 1 : ​ 12 - 14 ; 4 : ​ 7 , 11 , 22 . 10 , 11 . A ƙarshe , bai kamata mu manta cewa Jehobah zai iya “ aikata ƙwarai da gaske gaba da dukan abin da muke roƙo ko tsammani ” ba . ​ — Afis . 3 : 20 . A wasu lokuta zai yi abin da mutane ba su taɓa tsammani ba . A lokacin da Sarki Hezekiya yake sarauta a Yahuda , Sarkin Assuriya mai suna Sennakerib ya kai hari kuma ya kwace dukan biranen amma ban da Urushalima . ( 2 Sar . Ya yi addu’a kuma ya nemi shawara daga Ishaya wani annabin Jehobah . ( 2 Sar . Bai kamata mu yi tsammanin cewa Jehobah zai kawar da dukan matsalolin da muke fuskanta kafin sabuwar duniya ta zo . Amma mun sani cewa Allah wanda ya taimaka wa bayinsa a dā shi ne Allahn da muke bauta masa . ( Karanta Ishaya 43 : ​ 10 - 13 . ) Mene ne zai taimaka mana mu ci gaba da kasancewa da ‘ salama ta Allah , ’ kuma ta yaya hakan zai yiwu ? Mene ne zai taimaka mana mu kasance da ‘ salama ta Allah ’ ko da yake muna fuskantar matsaloli ? Yesu Kristi wanda ya ba da ransa hadaya ne zai iya taimaka mana mu kasance da dangantaka mai kyau da Allah . Wace albarka za mu samu idan muna da ‘ salama ta Allah ’ ? Littafi Mai Tsarki ya ce ‘ za ta tsare zukatanmu da tunaninmu cikin Kristi Yesu . ’ ( Filib . Me zai taimaka mana kada mu firgita game da abin da zai faru a nan gaba ? Nan ba da daɗewa ba , za a yi ƙunci mai girma a duniya gabaki ɗaya . ( Mat . © 2017 Watch Tower Bible and Tract Society of Pennsylvania BANGO : Wannan mujallar ba ta sayarwa ba ce . Pavel Sivulsky ne ya ba da labarin Ka musanta imaninka don a sake ka ka koma gida . ” An haife ni a ƙasar Yukiren a shekara ta 1933 , a ƙauyen Zolotniki . Abin taƙaici mahaifina ya soma rashin lafiya mai tsanani a shekara ta 1939 , amma kafin ya mutu , ya faɗa wa mahaifiyata cewa : “ Ki sa yaranmu su bi wannan addini don shi ne addini na gaskiya . ” Idan muka sami wanda yake son ya sayar da shanu sai mu gaya masa yadda Allah ya halicci shanun a hanya mai ban al’ajabi . Kuma da gaske mun sami tumaki , wato waɗanda suke son wa’azinmu . Hakan ya sa shi fushi sosai , sai ya ce zai sa a ƙulle ta da yake ita Mashaidiyar Jehobah ce . Kuma da gaske a shekara ta 1952 an yanke wa Maria hukuncin yin shekaru goma a fursuna . Mutane da yawa suna zuwa fursuna kuma a sake su ba tare da sun zub da mutuncinsu ba . ” Waɗannan kalaman sun ƙarfafa ta sosai . An saka Maria a sansanin da ake aiki sosai da ke kusa da birnin Gorkiy ( da yanzu ake kira Nizhniy Novgorod ) a ƙasar Rasha a tsakanin shekara ta 1952 zuwa 1956 . Bayan shekara ɗaya muka haifi ’ yarmu mai suna Irina . Akwai lokacin da wani ɗan sanda yake min tambayoyi a fursuna sai ya ce da munafurci , “ Ba da daɗewa ba za mu kore ku kamar yadda ake koran ɓeraye . ” Maria da yaranmu Olga da Irina a shekara ta 1965 Maria takan kawo min ziyara sau ɗaya a kowace shekara , duk da cewa tafiya daga Tulun zuwa inda nake yana ɗaukan kwanaki goma sha biyu ta jirgin ƙasa . Suna bincika ko’ina har ma cikin abincin dabbobi . Ban da haka ma , mun taimaka wa ƙaramin rukunin da ke kusa da garin Kurganinsk . Akwai wasu lokutan da muka yi sanyin gwiwa . ( Zab . 130 : 3 ) Ban da haka , jarraba ne sosai a gare mu muna bauta wa Jehobah tare da ’ yan sandan ciki da suka zo su leƙi asirinmu ba tare da saninmu ba . Don haka , wasu likitoci suka soma bin ta da sirinji duk inda ta je a cikin asibitin don su yi mata alluran da za ta sa ta haifi yaron kafin lokacin yin hakan . Ban da haka ma , mun ga yadda Jehobah da yaranmu da kuma waɗanda muka taimaka musu su san gaskiya suka nuna mana ƙauna . Ni da matata Maria mun ziyarci yaranmu a wuraren da suke hidima kuma mun ji daɗin hakan . Kuma mun ga cewa mutanen da yaranmu suka taimaka musu su soma bauta wa Jehobah ma suna farin ciki . Hakan ya sa ’ yan’uwa suka soma wa’azi da ƙwazo . ’ Yar mu ta fari mai suna Irina da iyalinta suna zama a Jamus . Wata ’ yarmu mai suna Olga tana zama a Estonia kuma muna hira kullum ta waya . Muna da masu shela guda 40,000 a lokacin da mulkin tarayyar Soviet ta wargaje a shekara ta 1991 . Amma yanzu muna da masu shela fiye da 400,000 a ƙasashen da a dā suke bangaren mulkin tarayyar Soviet . Ku “ tuɓe tsohon mutum tare da ayyukansa . ” ​ — KOL . 3 : 9 . WAƘOƘI : 83 , 129 Me ya sa ’ yan’uwanmu da ke faɗin duniya suka bambanta da sauran mutane ? 1 , 2 . Duk da cewa sun sha wahala sosai , an lura cewa za a iya tabbata da su , sun natsu ko da yake ana matsa musu , sun kasance da aminci ga Allah da kuma haɗin kai . Amma abin mamaki ne cewa a ranar Lahadi na 18 ga Disamba ta 2011 , ’ yan’uwanmu fiye da 78,000 daga wurare dabam - dabam daga Afirka ta Kudu da kuma wasu ƙasashe sun halarci taro a wani babban filin wasa da ke birnin Johannesburg don su ji jawaban Littafi Mai Tsarki . Kuma kun share wannan filin da kyau . Da yake waɗanda ba Shaidun Jehobah ba sun yi wannan furuci , hakan ya nuna cewa da gaske halinmu ya yi dabam da na sauran mutane . Bayan mun kawar da halinmu na dā , muna bukatar mu ci gaba da yin hakan . Domin wasu da suke bauta wa Jehobah a dā sun koma gidan jiya . 6 , 7 . ( a ) Ta yaya furucin Bulus ya nuna cewa muna bukatar mu ƙoƙarta sosai don mu kawar da halin banza ? Ta yi fama da kaɗaici kuma tana baƙin ciki sa’ad da take girma . Yanzu Sakura tana hidimar majagaba na kullum , ba ta jin kaɗaici kuma . Waɗanne abubuwa ne za su iya sa mutum ya zama ƙazami a gaban Allah ? Ta da ‘ sha’awa ’ zai iya jawo wane mummunan sakamako ? Hakan yakan sa mutanen su riƙa jin kunya kuma ba za su riƙa aiki da ƙwazo ba , ban da haka ma , iyalansu ba za su riƙa farin ciki ba . Ƙari ga haka , zai iya sa a kashe aure da kuma kisan kai . Sai ya ce : “ A hankali , ba na iya zama ba tare da kallon batsa ba . Ka lura cewa Ribeiro ya yi wasu abubuwa , ba kawai yin nazarin Littafi Mai Tsarki ba . Ya ce : “ Rayuwar iyalinmu ta gyaru sosai . Littafi Mai Tsarki ya gargaɗe mu mu rabu da fushi da zage - zage da kuma faɗa . ( Afis . Ka yi la’akari da misalin wani ɗan’uwa mai suna Hans , shi dattijo ne a wata ikilisiya da ke ƙasar Ostiryia . Shekaru da yawa Jehobah ya taimaka min ta wurin ruhunsa mai tsarki don na canja halina . ” Ban da zage - zage , yin ƙarya wani hali ne da ya kamata mu daina . Me za a bincika a talifi na gaba ? Mun bincika mummunan ayyuka da yawa da wajibi ne Kiristoci su daina . A’a . A talifi na gaba , za mu bincika fannoni da yawa na wannan sabon hali da kuma yadda za mu riƙa nuna su a rayuwarmu . A waɗanne hanyoyi ne za mu nuna tausayi da kuma alheri ? Ta yaya za mu nuna tawali’u da sauƙin kai ? Duk da haka , za mu iya zama irin mutanen da yake so . ( Karanta Kolosiyawa 3 : ​ 10 - 14 . ) Wane hali mai kyau ne ya kamata mu kasance da shi ? Ya ce : “ Ba shi yiwuwa a ce da Ba - helleni da Ba - yahudi , da kaciya da rashin kaciya , da baubawa , Sikitiyu , bawa , ɗa . ” ’ Yan’uwan sun yi shiri cewa a kowane mako , ikilisiyoyi biyu da suke yare dabam - dabam za su taru don su shaƙata . Amma bayan da ta yi wa’azi tare da turawan kuma ta ji daɗin shaƙatawa da su , sai ta ce , “ Su ma mutane ne kamar mu ! ” Kuma sakamakon da ake samuwa a yin haka shi ne ’ yan’uwa suna ƙulla abokantaka da juna kuma sun ce za su ci gaba da cuɗanya da ’ yan’uwa . Za mu ci gaba da fuskantar matsaloli har sai an kawo ƙarshen duniyar Shaiɗan . Mene ne sakamakon nuna wa dukan waɗanda suke cikin ikilisiya juyayi da kuma alheri ? Ta yaya za mu nuna alheri ga waɗanda suka zo daga wasu ƙasashe da kuma matalauta da suke ikilisiyarmu ? Ya kamata mu zama abokansu kuma mu sa su ji cewa suna da muhimmanci a ikilisiyar . ( 1 Kor . 12 : ​ 22 , 25 ) Alal misali , Dannykarl ya ƙaura daga Filifin zuwa ƙasar Jafan . Sai ya halarci taron Shaidun Jehobah . Da shigewar lokaci , Dannykarl ya yi baftisma , kuma shi dattijo ne yanzu . Ka ba da misalin sakamako da ake samu idan muka ji tausayin mutane sa’ad da muke wa’azi . Za ka san game da ’ yan’uwanmu da ke faɗin duniya kuma ka ga yadda suke da haɗin kai . ” ’ Yarsu Sakiko ta ce : “ A shekara ta 1990 zuwa 1999 , mukan haɗu da mutanen da suka fito daga Brazil a lokacin da muke wa’azi . Sa’ad da muka karanta musu nassosi kamar su Ru’ya ta Yohanna 21 : ​ 3 , 4 ko kuma Zabura 37 : ​ 10 , 11 , 29 a yaren Portugal , suna saurarawa kuma wani lokaci su zub da hawaye . ( b ) Mene ne zai taimaka mana mu zama masu tawali’u ? Muna bukatar mu keɓe lokaci don mu riƙa bimbini kullum a kan abin da muka karanta a Kalmar Allah . ( K . 20 : 28 ) Yesu ya wanke ƙafafun manzanninsa . Karanta Misalai 22 : 4 . Manzo Bitrus ya ce : “ Dukanku kuwa ku ɗaura kanku da tawali’u , da za ku bauta ma juna : Gama Allah yana tsayayya da masu - girman kai , amma yana ba da alheri ga masu - tawali’u . ” ​ — 1 Bit . Amma , idan muna gafarta wa ’ yan’uwa , hakan zai sa ikilisiyar ta kasance da haɗin kai . Jehobah yana bukatar mu zama masu sauƙin kai da haƙuri . 5 : 5 ; Yaƙ . 1 : 21 ) Abin da ya fi muhimmanci shi ne , idan muka nuna waɗannan halayen za mu ɗaukaka Jehobah kuma mu taimaka wa mutane su bi shawarar da ke cikin Littafi Mai Tsarki . ​ — Gal . Wace alaƙa ce ke tsakanin ƙauna da rashin nuna bambanci ? 28 : 19 ) Ƙari ga haka , waɗannan halayen suna sa ya yi mana sauƙi mu riƙa cuɗanya da dukan ’ yan’uwanmu a ikilisiya . Mene ne sakamakon yin hakan ? Mutane za su ga cewa muna da haɗin kai kuma su soma bauta wa Jehobah . ƘAUNA NASIHA Wannan mutumin yana ƙaunar mutane , yana kula da su kuma za a iya tabbata da shi . Amma mutumin da ba ya ƙauna zai iya zama mai kishi da fahariya da halin banza da son kai da ƙin gafarta wa mutane . Bari mu tattauna yadda za mu iya yin hakan . Shi ya sa Littafi Mai Tsarki ya gaya mana cewa : “ Kamar yadda Ubangiji ya gafarta maku , haka nan kuma sai ku yi . ” ​ — Kol . Amma duk mutumin da ke son yaronsa sosai zai ɗauki matakin da ya dace don ya kwaɓe shi . Idan kana da yara , za ka iya roƙon Jehobah ya ba ka ruhu mai tsarki ya taimaka maka ka hori yaranka da ƙauna ba da fushi ba . Na biyu , ka yi tunanin yadda Yesu ya nuna ƙauna sa’ad da ake wulaƙanta shi . Amma sai na tambayi kaina , ‘ Ta yaya zan yi koyi da Yesu sa’ad da nake sha’ani da wannan matar ? ’ Bayan wani lokaci , sai na ji cewa matar nan tana fama da wani ciwo kuma tana baƙin ciki sosai . A gaskiya , idan muka bi misalin Yesu , za mu riƙa nuna ƙauna . 13 : ​ 34 , 35 ) Shi ya sa Littafi Mai Tsarki ya ƙarfafa mu mu yi koyi da Yesu ta wajen nuna “ wannan hali . ” 5 : 9 ) Shin ban da ƙungiyar Jehobah , akwai wurin da za mu ga mutane suna ƙaunar juna sosai ? SALAMA : Idan muna ‘ haƙuri da juna cikin ƙauna ’ hakan zai taimaka mana mu kasance da “ salama ” da juna . ( Afis . 54 : 13 ) Idan muna ƙoƙari mu yi zaman lafiya da mutane , hakan yana nuna cewa muna ƙaunarsu kuma Jehobah ma yana farin ciki . ​ — Zab . ( 1 Kor . 10 : 24 ; 13 : 5 ) Ban da haka ma , idan mutum yana da ƙauna , yana la’akari da wasu , yana tausayinsu , yana musu nasiha kuma ya ƙarfafa iyalai kuma hakan yana sa a kasance da haɗin kai a ikilisiya . ​ — Kol . Ana ganin abubuwa za su gyaru da aka kafa ofishin Shaidun Jehobah a babban birnin Meziko a shekara ta 1929 , sai dai akwai wasu ƙalubalen . A shekara ta gaba an yi taro guda biyu a ƙasar , ɗaya a birnin Veracruz ɗaya kuma a babban birnin Meziko . An samu sakamako mai kyau don sun saka ƙwazo a yin wa’azi . Mutane 1,000 ne suka zo babban birnin Meziko don su halarci babban taro mai jigo “ Free Nation ” da aka yi a shekara ta 1941 . A shekara ta 1943 , Shaidun Jehobah sun sanar da mutane cewa za a yi babban taro mai jigo “ Free Nation ” a birane guda 12 a ƙasar Meziko . Akwai wani lokacin da mutane 90 suka kwana a ofishin Shaidun Jehobah da ke wurin , a wurin an ba su “ kwalayen littattafai guda 20 don su kwana a kai . ” An faɗa a Yearbook cewa ’ yan’uwan sun ji daɗi har ma suka ce “ gadajen sun fi ƙasa laushi da ɗimi . ” Shaidun sun yi farin ciki sosai don sun haɗu da ’ yan’uwa da yawa kuma hakan ya sa sun gane cewa sadaukarwa da suka yi ba a banza ba . Haka ma yake a yau . ​ — Daga tarihinmu a Amirka ta Tsakiya . Ban da haka ma , Matta ya faɗi mafarkin da Yusufu ya yi sa’ad da mala’ikan ya ce masa ya koma ƙasar Isra’ila , da kuma yadda ya zauna a Nazarat da iyalinsa . ( Mat . 2 : ​ 13 , 14 , 19 - 23 ) A surori na farko da ke littafin Linjilar Matta a asalin rubutu na Littafi Mai Tsarki , marubucin ya ambata sunan Yusufu sau takwas amma na Maryamu sau huɗu . A labarin ziyarar haikali da Yesu da iyayensa suka yi a lokacin da yake ɗan shekara 12 , Luka ya ambata abin da Maryamu ta faɗa amma bai ambata na Yusufu ba . ( Luk . 2 : ​ 19 , 34 , 35 , 48 , 51 ) A surori biyu na farko a Linjilar Luka , an ambata sunan Maryamu sau goma sha biyu , amma na Yusufu sau uku kawai . Hakan ya nuna mana cewa Matta ya mai da hankali ga abubuwan da Yusufu ya yi amma Luka kuma ya fi mai da hankali ga abubuwan da Maryamu ta yi . Dalilin shi ne ana yin lissafin zuriyar mutane ta wurin mazan ne ba ta wurin matan ba . Kuma a yau , ƙirgen zuriyar Yesu da Matta da Luka suka yi yana cikin abubuwan da suke taimaka mana mu kasance da bangaskiya kuma mu gaskata cewa Allah zai cika dukan alkawuran da ya yi . 34 : ​ 11 - 14 . Me ya sa ya dace ka riƙa kame kanka ? Na farko , an lura cewa mutane da suke kame kansu ba sa cika faɗa cikin matsaloli . Labarin Adamu da Hauwa’u ya nuna hakan . ( Far . ( Fit . 34 : 6 ; Ayu . 3 : 9 . Mene ne za mu iya koya daga misalin Jehobah ? Yadda Jehobah ya kame kansa ya koya mana cewa bai kamata mu riƙa yin hanzarin yin abubuwa ba amma mu riƙa tunani sosai kafin mu ɗauki wani mataki ko mu faɗi wasu abubuwa . Hakika , ya keɓe lokaci don ya yi la’akari da abin da zai faru idan ya yi lalata da ita . Ƙari ga haka , ya gudu ya bar ta a lokacin da ta kama shi don ya kwana da ita ƙarfi da yaji . Muna bukatar mu guji jarabar taka dokokin Allah . 26 : ​ 4 , 5 ; Mis . 22 : 3 ) Idan kuma ka fuskanci irin wannan gwaji , ka roƙi Jehobah ya ba ka hikimar da za ta taimaka maka ka kame kanka kuma ka guje wa yanayin . Matasa da yawa a ƙungiyar Jehobah suna fuskantar irin jaraba da Yusufu ya fuskanta . Duk da haka , Kim ta san cewa matasa da yawa suna fuskantar jaraba sosai na yin jima’i . ( 2 Tim . Ya kamata duk wanda yake cikin irin yanayin da Kim ta fuskanta ya yi bimbini a kan wani saurayi marar wayo da aka yi maganarsa a littafin Misalai sura 7 . Ƙari ga haka , ka yi tunanin abin da Amnon ya yi da kuma sakamakon halinsa . ( 2 Sam . ( b ) A waɗanne yanayi ne za mu kame kanmu ? Akwai kuma wani lokacin da Yusufu ya kafa mana misali a batun kame kai . Domin yana son ya san abin da yake cikin zuciyar ’ yan’uwansa , Yusufu bai bayyana musu ko wane ne shi ba sa’ad da suka zo sayan abinci a Masar . 43 : ​ 30 , 31 ; 45 : 1 ) Idan wani Kirista ko kuma abokinka ya yi wani abu da bai dace ba , ka kame kanka kamar Yusufu don hakan zai taimaka maka ka guji ɗaukan mataki da garaje . Waɗanne darussa za mu iya koya daga labarin Sarki Dauda ? Na farko , ya kamata dattawa musamman su mai da hankali su riƙa kame kansu don kada su yi amfani da ikonsu a hanyar da ba ta dace ba . Ga wani misali , wani direba ya bugi motar Luigi ta baya . Duk da cewa direban ne yake da laifi , sai ya soma zagin Luigi kuma yana so su soma fada . Mutumin ya ji kunya sosai kuma ya nemi gafara don abin da ya yi . Da bai yi hakan ba , da yanayin zai yi muni sosai . ​ — Karanta 2 Korintiyawa 6 : ​ 3 , 4 . Kame kanmu ko rashin yin hakan zai iya shafan hidimarmu ( Ka duba sakin layi na 14 ) 15 , 16 . Ka yi ƙoƙari ka fahimci yadda kai da iyalinka za ku yi amfani da su . ( Yaƙ . 1 : 5 ) Hakika , yin bincike a littattafanmu zai taimaka maka ka ga bayanai da za su ƙara taimaka maka . Ta yaya za ka taimaka ma yaranka su riƙa kame kansu ? Iyaye sun san cewa yara suna bukatar su koyi yadda za su riƙa kame kansu . Kamar yadda yake da sauran halayen , ya kamata iyaye su kafa wa yaransu misali wajen kame kansu . ( Afis . Yana da muhimmanci sosai ka koya wa yaranka su riƙa daraja ikon Allah da kuma ƙa’idodinsa . ​ — Karanta Misalai 1 : ​ 5 , 7 , 8 . Hakika , ya kamata dukanmu mu zaɓi abokan kirki . ( Mis . 13 : 20 ) Abokai da suke son bin ƙa’idodin Jehobah za su taimaka maka sosai , su sa ka yi koyi da halinsu na kame kai . A waɗanne hanyoyi ne ya kamata mu nuna wannan halin tausayin ? Ya fara ambata juyayi da alheri , wato tausayi . 33 : 13 ) Abin farin ciki ne sosai cewa Jehobah ya ambaci juyayi da tausayi kafin sauran halayen , ko ba haka ba ? A wannan talifin , za a tattauna halin nan tausayi , wato sanin damuwa ko matsalar da mutane suke fuskanta da son taimaka musu . A lokacin da Sulemanu ya gwada su kuma ya ce a raba yaron biyu , ainihin mahaifiyar yaron ta ji tausayinsa kuma ta ce kada a yi hakan , amma a ba ɗayan matar . ( 1 Sar . Ko da yake ta san cewa yaron nan ɗan Ibraniyawa ne kuma ya kamata a kashe shi , “ ta ji tausayinsa , ” kuma ta tsai da shawara cewa za ta yi renonsa . ​ — Fit . ( Afis . 5 : 1 ) Amma duk da cewa an halicce mu mu riƙa nuna tausayi , ajizancin da muka gāda daga Adamu da Hawwa’u yakan sa ya mana wuya a wani lokaci mu yi hakan . Me zai taimaka maka ka kasance da ra’ayin da ya dace game da su ? Da farko , ka nemi lokaci ka bincika yadda Jehobah da kuma wasu suka nuna tausayi . Ka yi la’akari da yadda Allah ya bi da Lutu . 63 : ​ 7 - 9 ; Yaƙ . Kuma ba zai dace mu ƙi taimaka wa ’ yan’uwanmu da suke shan wahala ba idan muna da abin da za mu taimaka musu da shi ba . ​ — Kol . Akwai misalai da yawa da suka nuna cewa Allah yana tausayin mutane . Amma da yake sojan yana tsaye gabansu , sun ji amsar da aka ba shi cewa : “ Ka kai su ka bindige su ! ” Wasu sun riga sun gaya musu a bas cewa ana tashin hankali . Sai iyayensa suka tambayi ’ yan’uwan , “ Kuna ganin za su bar mu mu wuce kuwa ? ” Haka suka wuce kuma suka haɗu da yaransu a can . Littafi Mai Tsarki ya gaya mana cewa akwai wasu lokuta da Jehobah bai ceci bayinsa da kansa ba . Ka bayyana . Saboda wannan , Jehobah ya ƙi Saul a matsayin sarkin Isra’ila . ( 1 Sam . 15 : ​ 3 , 9 , 15 ) Jehobah mai adalci ne , kuma yana ganin abin da ke zuciyar mutane , ban da haka ma , ya san yanayin da ya kamata ya ji tausayin mutane . ( 2 Tas . 1 : ​ 6 - 10 ) Kuma a wannan lokacin ba zai ji tausayin mugaye ba , amma hallaka su zai nuna cewa yana jin tausayin adalai da za su yi rayuwa har abada . Mutanen da bala’i ya auko musu suna shan wahala sosai kuma hakan yana motsa mutane da yawa su ji tausayinsu . Ka taimaka wa marasa lafiya da tsofaffi . Don haka , muna addu’a don Mulkin Allah ya zo . Amma zai dace mu iya ƙoƙarinmu yanzu don mu taimaka wa mutanen da suke shan wahala . Ɗanta ya yi farin ciki sosai . Masanan lafiyar ƙwaƙwalwa sun ce idan kana tausayin mutane , za ka kyautata lafiyar jikinka kuma ka yi zaman lafiya da mutane . Sai mahaifiyata ta tuna wani koyarwar coci na asali da ya ce Yesu ya je jahannama kuma aka ta da shi bayan kwana uku . Hakan ya sa ta soma tunani . Wannan ya sa mahaifiyata ta soma son Littafi Mai Tsarki . Da ni da mahaifiyata , daga baya da mahaifina Bayan wasu shekaru , sai ni da shi muka soma halartan taro da mahaifiyata . Akwai lokacin da ta tara ɗalibanta suna nazari tare don suna zama kusa da juna . Ta hakan ne na koya game da Littafi Mai Tsarki da kuma yadda zan koya wa mutane abin da ke ciki . Amma sa’ad da nake ɗan shekara 12 , sai na zama mai shelar Mulki kuma tun daga lokacin nakan fita wa’azi a kai a kai . Wasu ’ yan’uwa da ke ikilisiyarmu suna Bethel a dā . Ba da daɗewa ba , sai na soma aiki da na’urar da ke shirya littattafai masu shafi 32 don a kai su wurin wata na’ura da za ta ɗinka su . a kan wani irin takarda na musamman . Bayan wasu shekaru , sai Ɗan’uwa Nathan Knorr ya kira ni zuwa ofishinsa , shi ne ke kula da aikinmu a faɗin duniya a lokacin . 133 : 1 . A shekara ta 1970 ne na soma ziyarar ofisoshin Shaidun Jehobah dabam - dabam na ’ yan makonni a kowace shekara ko bayan shekara biyu . Na yi farin cikin ziyarar da na kai wa ’ yan’uwa a fiye da ƙasashe 90 ! Livija ’ yarsu ta fari ta soma hidimar majagaba ta kullum nan da nan bayan ta gama makarantar sakandare . Da yake tana so ta ƙara ƙwazo a hidimarta ga Jehobah , sai ta cika fam na zuwa Bethel kuma aka gayyace ta a shekara ta 1971 . Ni da Livija mun yi farin cikin yin hidima a Bethel fiye da shekara 40 . Yin aiki da Ɗan’uwa Knorr ya sa ni farin ciki sosai . A wannan lokacin , na zama sakataren Ɗan’uwa Milton Henschel wanda ya yi aiki tare da Ɗan’uwa Knorr shekaru da yawa . Shekaru 61 da na yi a Bethel kamar jiya ne . Iyayena sun mutu da amincinsu ga Jehobah , kuma ina jira in marabce su a sabuwar duniya . ( Yoh . Ni da matata Livija mun ga cewa ‘ Ubangiji shi ne ƙarfinmu ’ a shekarun da muka yi hidima ta cikakken lokaci . ​ — Neh . WAƘOƘI : 60 , 29 Ta yaya matasa da iyayensu suke nuna ƙarfin hali ? Ginin zai “ zama mai - daraja ƙwarai da gaske , mashahuri maɗaukaki a cikin dukan duniya . ” Kuma Jehobah ya ba da umurni cewa Sulemanu ne zai kula da aikin . ​ — 1 Laba . Da yake Sulemanu matashi ne kuma ba shi wayo sosai , hakan zai hana shi yin aikin ne ? Wataƙila Sulemanu ya ji labarin yadda mahaifinsa ya kasance da ƙarfin hali , don sa’ad da yake matashi , Dauda ya kashe dabbobi da suka ɗauke tumakin mahaifinsa . Idan Sulemanu bai kasance da ƙarfin hali ba , tsoro zai hana shi soma aikin . Kuma hakan zai yi muni sosai . Me ya sa muke bukatar mu kasance da ƙarfin hali ? Sa’ad da Isra’ilawa masu leƙen asiri suka je gidanta a Yariko , da ta ji tsoro kuma ta ƙi taimaka musu . ( Josh . 2 : ​ 4 , 5 , 9 , 12 - 16 ) Rahab ta gaskata cewa Jehobah ne Allah na gaskiya , kuma ta kasance da tabbaci cewa zai sa Isra’ilawa su ci nasara . Ba ta ji tsoron mutane ba , har ma da sarkin Yariko da mutanensa . Ta yaya yadda Yesu ya kasance da ƙarfin hali ya taimaka wa manzannin ? Saboda haka , sa’ad da Saddukiyawa suka hana su koyarwa game da Yesu , manzannin sun ƙi yin hakan . ​ — A . Bari mu bincika wurare biyu da muke bukatar mu kasance da ƙarfin hali , a iyalinmu da kuma ikilisiya . Matasa suna fuskantar yanayi da yawa da ya kamata su nuna ƙarfin hali a bautarsu ga Jehobah . Ko da yake ya kamata iyaye su ja - goranci matasa , matasan ne ya kamata su tsai da shawarwari masu muhimmanci . ( Mis . Ƙari ga haka , suna bukatar ƙarfin hali don su zama da ɗabi’a mai kyau har da lokacin da suke so su yi baftisma . * ​ — Karanta Filibiyawa 2 : ​ 19 - 22 . ( Ka duba sakin layi na 13 - 17 ) Amma da taimakon iyayenta da wasu a ikilisiya , wannan matashiyar ta cim ma makasudinta na zama majagaba na kullum . Iyaye ma suna bukatar su kasance da ƙarfin hali . Alal misali , wasu iyaye sukan yi jinkirin ƙarfafa yaransu su soma hidimar majagaba ko su tafi wurin da ake bukatar masu shela sosai ko su soma hidima a Bethel ko kuma su yi a aiki a inda ake gina Majami’un Mulki da na babban taro . Amma , iyaye masu hikima suna kasancewa da ƙarfin hali kuma su kasance da bangaskiya cewa Jehobah zai cika alkawuransa . Wasu ma’aurata a Amirka sun taimaka wa yaransu su kafa makasudai . Misalin da muka kafa musu ya taimaka musu su ƙi biɗe - biɗen kayan duniyar Shaiɗan kuma su mai da hankalinsu ga bauta wa Jehobah . ” Muna ƙaunar ’ yan’uwa mata da suka tsufa , kuma muna farin ciki suna tare da mu a ikilisiya ! Ba za ta tsauta wa matashiyar game da irin kayan da ta saka ba , amma za ta ƙarfafa ta ta yi tunani a kan yadda tufafinta zai shafi wasu . ( 1 Tim . ( a ) Ta yaya ’ yan’uwa maza za su zama masu ƙarfin hali ? ( b ) Ta yaya Filibiyawa 2 : 13 da Ishaya 12 : 2 za su taimaka wa ’ yan’uwa maza su kasance da ƙarfin hali ? ’ Yan’uwa a ikilisiya za su amfana idan suna shirye su yi hidimar bayi masu hidima da dattawa . ( 1 Tim . 3 : 1 ) Amma wasu suna jinkirin yin hakan . Wataƙila wani ɗan’uwa ya yi kuskure a dā , kuma yanzu yana ganin bai cancanci zama bawa mai hidima ba ko kuma dattijo ba . ( Karanta Filibiyawa 2 : 13 ; Ishaya 12 : 2 . ) Ƙari ga haka , zai iya gaya wa dattawa su horar da shi kuma ya riƙa taimakawa a duk inda ake bukatar yin wasu ayyuka a ikilisiya . 28 : 20 ) Babu shakka cewa Sulemanu ya yi bimbini a kan waɗannan kalami , kuma ko da yake shi matashi ne ba shi da wayo sosai , bai bar hakan ya hana shi yin aikinsa ba . Jehobah ya taimaki Sulemanu , kuma zai taimaka mana mu kasance da ƙarfin hali don mu cim ma aikinmu a iyali da kuma ikilisiya . ( Isha . Saboda haka , “ ka yi ƙarfin hali . . . ka kama aiki . ” Sashe ce ta aikin ilimantarwa na Littafi Mai Tsarki a dukan duniya wadda ake tallafa wa da gudummawar da aka ba da da son rai . Don ba da gudummawa , ka shiga jw.org / ha . “ Ciyawa takan yi yaushi , fure shi yanƙwane , amma maganar Ubangiji za ta tsaya har abada . ” ​ — ISHA . WAƘOƘI : 116 , 115 Da ba za ka samu shawarwari da za su taimaka maka a rayuwa ba . ( Karanta 1 Bitrus 1 : ​ 24 , 25 . ) Don Allah yana son “ dukan mutane su tsira , kuma su kawo ga sanin gaskiya . ” ​ — 1 Tim . Ta yaya za mu amfana ta yin wannan nazarin ? Haka ma yake a yaren Ibrananci da kuma Girka da aka rubuta yawancin littattafan Littafi Mai Tsarki da su . Wasu suna ganin idan suka koyi Ibrananci da kuma Girka da ake yi a dā , za su fahimci Littafi Mai Tsarki . * A yau muna godiya sosai saboda an fassara Littafi Mai Tsarki zuwa yaruka fiye da 3,200 . Duk da cewa siyasa takan kawo canje - canje da suke shafan yaren da mutane suke yi , Jehobah ya tabbata cewa mutane sun sami Littafi Mai Tsarki a yaren da suka fi fahimta . Don su ne Jehobah da farko ya “ amince su da ajiyar zantattukan Allah . ” ( Rom . Fassarar Septuagint ta sa Yahudawa da suke yin yaren Girka da kuma wasu su iya karanta Nassosin Ibrananci . A wasu lokuta , mutane da suke da iko sun yi iya ƙoƙarinsu don su hana mutane samun Littafi Mai Tsarki . Babu shakka , wataƙila sukan ji ana karanta Littafi Mai Tsarki sa’ad da suka je coci , amma wataƙila ba sa fahimtar abin da ake karantawa . Ta yaya Jehobah ya tabbata cewa mutane sun sami Littafi Mai Tsarki a yarensu ? ​ — Mis . Shin kai ma abin da kake son yi ke nan ? Ta yaya Littafi Mai Tsarki na Wycliffe ya shafi mutane ? Abin da suke yi ya sa mutane da yawa suka san Littafi Mai Tsarki . Allah ne ya hure a rubuta Littafi Mai Tsarki . ( Karanta Ishaya 48 : ​ 17 , 18 . ) Abin da Jehobah ya yi mana yana sa mu riƙa yi masa biyayya kuma mu ci gaba da ƙaunarsa . ​ — 1 Yoh . 4 : 19 ; 5 : 3 . Mene ne za mu tattauna a talifi na gaba ? Muna godiya sosai don samun Littafi Mai Tsarki . Ta yaya za mu taimaka ma waɗanda muka haɗu da su a wa’azi su riƙa daraja Littafi Mai Tsarki ? 22 : 31 ; Ayu . 19 : 20 ; Zab . Don Allah ku shiga www.jw.org / ha ku gaya mana lokacin da za ku zo . WAƘOƘI : 114 , 113 ( Ka duba hoton da ke shafin nan . ) Abubuwan da za mu koya za su taimaka mana mu riƙa ƙauna da kuma godiya ga Jehobah wanda yake koyar da mu don mu amfana . ​ — Isha . ( a ) Me muke bukata mu yi idan muna son mu amfana daga Kalmar Allah ? ( Josh . Abin tunawa ne a gareni dukan yini . ” ​ — Zab . 119 : 97 . Ta yaya za mu riƙa bimbini da kyau ? A waɗanne hanyoyi ne kuma zan yi amfani da wannan nassin a rayuwarta ? ’ Idan muka yi bimbini a kan Kalmar Allah , za mu sami ƙarfin yin amfani da shawarar a rayuwarmu . Babu shakka , yin hakan zai taimaka mana a rayuwarmu . ​ — 2 Kor . 10 : ​ 4 , 5 . Ta yaya za mu yi amfani da Kalmar Allah sa’ad da muke wa’azi ? Me zai taimaka mana mu yi amfani da Kalmar Allah da kyau sa’ad da muke wa’azi ? Idan muka karanta nassin da ya dace , mutane za su amfana sosai fiye da abin da za mu gaya musu da baki . ( 1 Tas . 2 : 13 ) Don haka , zai dace ka tambayi kanka , ‘ Ina neman zarafi don in riƙa karanta Littafi Mai Tsarki ga mutanen nake musu wa’azi ? ’ Abin da za mu faɗa kafin mu karanta Littafi Mai Tsarki zai sa mutane su riƙa daraja shi . Alal misali , za mu iya ce , “ Bari mu ga abin da Mahaliccinmu ya faɗa game da wannan batun . ” Idan muna ma wani da ba Kirista ba wa’azi , za mu iya ce , “ Bari mu ga abin da Nassosi Masu Tsarki suka faɗa . ” 9 : ​ 22 , 23 . Ya karanta masa littafin 2 Korintiyawa 1 : ​ 3 , 4 , da ya ce : “ Uban jiyejiyenƙai , Allah na dukan ta’aziyya ; shi da ke yi mana ta’aziyya cikin dukan ƙuncinmu . ” 3 : 1 ) Kuma suna mai da hankali su ga cewa duk abin suke faɗa daga Littafi Mai Tsarki ne . Idan aka ba ka jawabi , ta yaya za ka yi amfani da Kalmar Allah don ka ratsa zukatan mutane ? Bayan haka , sai ka zaɓi Nassosin da za ka yi amfani da su don ka koyar da darussan da ke cikin awutlayin . Wata ’ yar’uwa a ƙasar Ostareliya ta shaida yadda Kalmar Allah take da iko sa’ad da ta halarci taro . Duk da haka , ta ga kamar Jehobah ba ya ƙaunarta ko kaɗan . Amma daga baya , sai ta fahimta cewa Allah yana ƙaunarta . Ta yaya za mu nuna muna daraja da kuma ƙaunar Littafi Mai Tsarki da Jehobah ya ba mu ? Babu shakka , muna godiya da yadda Jehobah ya ba mu Kalmarsa , ko ba haka ba ? 1 : ​ 24 , 25 ) Don haka , zai dace mu riƙa karanta Littafi Mai Tsarki kowace rana , mu bi shawararta kuma mu taimaka ma wasu da shi . Ka yi bimbini a kan abin da ka karanta Ka bayyana ayoyin da ka karanta sosai kuma ka yi kwatancin da zai sa mutane su fahimci ainihin abin da wurin yake faɗa Sai na soma tunani ko yadda nake ganin kaina ya yi dabam da yadda Jehobah yake ganina . Na yi ta shakka ko zai yiwu Jehobah ya ƙaunace ni , amma sai na soma tunani a kan fansar da Yesu ya bayar don zunubanmu . A lokacin ne na fahimci cewa Jehobah ya yi haƙuri da ni na dogon lokaci yana ta nuna a hanyoyi da yawa cewa yana ƙaunata . Fansar da Yesu ya bayar ba ta isa ta sa a gafarta zunubaina ba . ’ 12 Gaskiya Ba ta Kawo ‘ Salama , Amma Takobi ’ Yadda danginmu da ba Shaidu ba suke tsananta mana zai iya sa ya yi mana wuya mu bauta wa Jehobah . Me ya sa muka yarda mu yi wannan hidimar , kuma ta yaya Jehobah ya albarkace mu ? Iyayena kuma suka gaya wa Ɗan’uwa Atkinson ya zo ya riƙa cin abinci da yamma a gidanmu don ya riƙa amsa tambayoyinmu . Ƙari ga haka , aka gayyace mu mu riƙa halartan taro a gidan wani ɗan’uwa da ke da nisan wasu miloli kaɗan . Kuma muka yi hakan nan da nan , sai aka kafa wata ƙaramar ikilisiya a Hemsworth . Ba da daɗewa ba , masu kula da da’ira suka soma sauƙa a gidanmu kuma mukan gayyaci wasu majagaba zuwa gidanmu cin abinci . Da muke ƙoƙari mu soma sana’a iyalinmu , sai mahaifina yana gaya wa yayana cewa “ Idan kana so ka soma hidimar majagaba , za mu daina wannan sana’ar . ” Amma kotu ba ta yarda ba , kuma aka tura ni fursuna na wata ɗaya . Bayan shekara ɗaya , sa’ad da na kai shekara 19 , sai na saka sunana a cikin waɗanda ba sa shiga soja saboda imaninsu . Bayan ya yi wata uku a fursuna don ya ƙi shiga soja saboda imaninsa , sai ya je hidima da ƙaninsa mai suna Dennis wanda yake hidimar majagaba ta musamman a birnin Hemsworth . Mutanen ba sa son wasu addinai don haka , muna mai da hankali sosai kafin mu yi wa’azi . Ɗan’uwa Pryce ya ce “ muna bukatar ma’aurata masu mota don su je kamfen na rarraba wannan ƙasidar a ƙasar gabaki ɗaya . ” Tare da wasu majagaba a kan wata babur Bayan haka , muka gaya wa mutumin ya kawo mana motar don ba mu iya tuƙa mota ba . Bayan wannan , mun bukaci wurin kwana . ’ Yan’uwa sun gargaɗe mu kada mu riƙa kwana a cikin tirela don masu tsananta mana suna iya cinna masa wuta . Saboda haka , mun yi iya ƙoƙarinmu don mu samu gidan haya amma ba mu samu ba . Don haka , Arthur bai samu lokacin shirya jawabansa ba . Amma ya kasance a shirye ya yi duk wani abin da aka ce masa ya yi a hidimar Jehobah . A ranar 20 ga watan Mayu na shekara ta 2015 ne mijina da muka yi shekara 66 tare ya rasu . A shekarun da suka shige , na yi baƙin ciki sosai da kuma makoki . Kuma sanin cewa mutane da yawa sun yi ƙaunar Arthur ya ƙarfafa ni sosai . Abokanmu da ke Ireland da Birtaniya har ma da Amirka sun turo mini wasiƙu don su ƙarfafa ni . Ban da hakan ma , ɗan’uwan Arthur mai suna Dennis da matarsa mai suna Mavis da kuma yaran yayana masu suna Ruth da kuma Judy sun taimaka mini sosai . Ka duba 1988 Yearbook of Jehovah’s Witnesses , shafuffuka na 101 - 102 . ƘAUNA kyauta ce daga wurin Jehobah kuma shi ne tushen ta . 4 : 7 ) Wannan ƙaunar ce ta fi muhimmanci . Ta ƙunshi nuna ƙauna ba tare da son kai ba don mutane su amfana . Ƙauna ce take sa mu taimaka wa mutane . Amma da Adamu da Hawwa’u suka yi zunubi , sai Jehobah ya nuna wata irin ƙauna da babu kamarta , wato ƙauna ba tare da son kai ba . 3 : 16 ) Muna godiya don irin wannan ƙauna da Jehobah ya nuna mana , ko ba haka ba ? Me ya nuna cewa mutane ajizai za su iya nuna ƙauna ba tare da son kai ba ? 3 : 18 ) Shin hakan yana nufin cewa ba za mu iya nuna ƙauna ta wurin furucinmu ba ne ? 4 : 18 ) Abin da wurin yake nufi shi ne cewa ba kawai da baki za mu riƙa nuna muna ƙaunar mutane ba , amma mu taimaka musu sa’ad da suke bukatar taimako . 9 : 38 . 6 , 7 . ( a ) Mece ce ƙauna “ marar - riya ” ? ( Far . Mece ce ƙauna ta gaskiya za ta motsa mu mu yi ? Alal misali , ’ yan’uwa da suke taimaka wa Hukumar da ke Kula da Ayyukan Shaidun Jehobah wajen shirya littattafan da suke ƙarfafa dangantakarmu da Jehobah ba sa son mutane su riƙa girmama su . Yesu ya kafa mana misalin yadda za mu riƙa girmama mutane ta wurin yin wasu ayyukan da mutane ba sa son su yi . ( Yoh . Me ya sa za mu yaba wa mutane daga zuciyarmu ? Domin idan muna munafurci sa’ad da muke yaba musu , idan suna bukatar gyara , ba za mu iya faɗa musu ba . ( Mis . A irin wannan yanayin , zai dace mu bi wannan shawarar cewa : “ Ku yi wa junanku gyaran baƙi , ba kuwa da gunaguni ba . ” Manzo Bulus ma ya san da hakan . Ku yi zaman lafiya da juna . Ta wurin ‘ haƙuri da junanmu cikin ƙauna ; muna ƙwazo mu kiyaye ɗayantuwar Ruhu cikin ɗaurin salama , ’ ya kamata mu riƙa gafarta ma waɗanda suka ɓata mana ba da saninsu ba . ( Afis . ( 1 Kor . 13 : ​ 4 , 5 , Littafi Mai Tsarki ) Idan muka riƙe mutane a zuci , za mu ɓata dangantakarmu da ’ yan’uwa da kuma Jehobah . ( Mat . Yaya ya kamata mu ɗauki hidimomi da muke yi a ƙungiyar Jehobah ? Bai kamata waɗannan ’ yan’uwan su yi amfani da wannan damar su kama wurin zama mai kyau ma kansu da iyalinsu , a maimakon haka , sai sun ba wasu wuraren zama kafin su zauna . Ta yin hakan suna nuna cewa ba sa son kai , amma suna ƙaunar ’ yan’uwansu da gaske . Ta yaya za mu yi koyi da su ? 5 : ​ 14 , 15 . Ta yaya ƙauna ta gaskiya take da muhimmanci ? 5 : ​ 1 , 2 ) Manzo Bulus ya ce : “ Idan . . . ba ni da ƙauna , ni ba komi ba ne . ” WAƘOƘI : 125 , 135 Mene ne “ takobi ” da Yesu ya ce zai kawo ? ( Ka duba hoton da ke shafin nan . ) 10 : ​ 34 - 36 . Amma dai mun sani cewa Yesu ya yi wa’azin Kalmar Allah ce ba ɓata zumunci ba . ( Yoh . Mene ne mabiyan Yesu suke fuskanta ? Yesu ya ambata cewa tsanantawa daga iyali ko dangi yana cikin wasu abubuwan da mabiyansa za su jimre da shi . ( Mat . 10 : 38 ) Don su faranta wa Yesu rai , mabiyansa suna bukatar su jimre sa’ad da danginsu ko ’ yan iyalinsu suke zolayarsu ko kuma suka yi watsi da su don imaninsu . Haka ma mijin da matarsa ba ta bauta ma Jehobah ya kamata ya riƙa ƙaunarta sosai ko da imaninsu ba ɗaya ba . ​ — Afis . 4 : 5 . Horar da yara ma zai iya zama mana ƙalubale idan matar ko miji ba ya bauta ma Jehobah . Ku riƙa mai da hankali ga halayensu masu kyau kuma ku riƙa gode musu . A maimakon haka , kuna gaya wa yaran cewa kowane mutum ne yake da hakkin tsai da shawarar bauta wa Jehobah . Idan yaran suna da halin kirki , wataƙila hakan zai sa miji ko matar da ba ta bauta wa Jehobah ta soma yin hakan . M . 16 : 1 ; 2 Tim . 3 : ​ 14 , 15 ) Alal misali , wani zai iya hana matarsa yin nazarin Littafi Mai Tsarki da yaransu ko kuma ya hana ta kai su taro . Zai dace mu yi ƙoƙari mu san yadda suke ji kuma mu saurare su don mu san dalilin da ya sa suke gaya mana hakan . ( Mis . 9 : ​ 19 - 23 . Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Bari zancenku kullum ya kasance tare da alheri . ” Me ya sa kasancewa da halin kirki yake da muhimmanci ? Ka yi shiri . Muna shirya irin batutuwan da za mu tattauna da shi don kada mu riƙa jayayya . Me zai taimaka maka ka jimre sa’ad da danginka ko ’ yan iyalinku suka daina bauta ma Jehobah ? Za mu yi baƙin ciki sosai idan an yi ma danginmu ko ’ yan iyalinmu yakan zumunci ko sun daina bauta wa Jehobah . Ta yaya za mu jimre da hakan ? Idan ka mai da hankali ga bautar Jehobah , a hankali za ka shawo kan waɗannan matsalolin . 5 : ​ 11 - 13 ) Ko da yake muna baƙin ciki don sun bar Jehobah , bai kamata mu riƙa musu waya ko tura musu saƙon tes ko rubuta musu wasiƙa ko kuma mu riƙa hira ta intane ba . A kowane wata a wannan wurin , mutane wajen shida suna nema a riƙa nazarin Littafi Mai Tsarki da su Idan kuma kuka ga NW , ana nufin an yi ƙaulin fassarar New World Translation . YUSUFU ƊAN ARIMATHIYA ya ga cewa bai zai iya kasancewa da gaba gaɗin zuwa gaban gwamnan Romawa ba don an san Bilatus Ba - bunti da taurin kai . Wace dangantaka ke tsakaninsa da Yesu ? Me ya sa Yusufu yake tsoro ? Domin idan ya yi hakan , za a ƙwace matsayin da yake da shi . Ko da mene ne yanayin , Yusufu bai yi farin ciki da irin wannan rashin adalci da aka yi musu ba , amma ba abin da zai yi don ya hana su hakan . Wataƙila Yusufu yana nan sa’ad da Yesu ya mutu . Amma a lokacin da Yusufu ya nemi izini a ba shi gawar Yesu , gwamnan “ ya yi mamaki , da jin [ Yesu ] ya rigaya ya mutu . ” Amma ba abin da Yusufu yake so ya yi da gawar Yesu ba ne . 23 : 53 ; Yoh . 19 : 41 ) Yadda aka bizine Yesu a filin Yusufu ya nuna cewa Yusufu mai karimci ne kuma hakan ya cika annabci game da Almasihu cewa za a binne shi “ tare da mawadaci . ” ​ — Isha . Da akwai wani abu da ya fi dangantakarka da Jehobah muhimmanci ? 23 : ​ 53 , 55 ; Yoh . 19 : ​ 38 - 40 ) Nikodimu ne kaɗai aka ambata ya taimaka wa Yusufu kuma ya kawo turare . 1 : ​ 19 , 20 . Ta yaya za mu taimaka mu kawar da mugunta daga gidan Jehobah ? 1 - 3 . ( a ) Mene ne yanayin mutanen Jehobah sa’ad da Zakariya ya soma annabci ? ( b ) Me ya sa Jehobah ya gaya wa mutanensa su ‘ komo wurinsa ’ ? A shekara ta 537 kafin haihuwar Kristi , mutanen Jehobah suna farin ciki . Sun yi shekara 70 suna zaman bauta a Babila amma yanzu sun sami ’ yanci . A wannan lokacin , mutanen suna ‘ ihu mai - ƙarfi , aka ji amon kuma har daga nesa . ’ A shekara ta 520 kafin haihuwar Yesu , Jehobah ya tura annabinsa Zakariya ya taimaka wa mutanen su tuna dalilin da ya sa suka samu ’ yanci daga Babila . Za mu koya yadda Jehobah ya sa Isra’ilawa su kasance da ƙwazo . ( Karanta Zakariya 5 : ​ 1 , 2 . ) Zakariya ya ga wani littafi da tsawonsa ya kai kusan ƙafa 30 , faɗinsa kuma ƙafa 15 yana yawo a sama . Karanta Zakariya 5 : ​ 3 , 4 . Dukan ’ yan Adam za su ba da lissafi ga Jehobah don ayyukansu , musamman ma mutanensa da yake suna ɗauke da sunansa . Shin ka lura cewa littafin Zakariya 5 : ​ 3 , 4 ya ce “ la’ana . . . ta shiga cikin gidan ɓarawo . . . za ta kuwa zauna a cikin tsakiyar gidansa , ta kuwa cinye shi ” ? Yin sata yana ɓata wa Jehobah rai . Abin daraja ne a gare mu mu yi rayuwa da ta jitu da ƙa’idodin Jehobah , kuma mu kasance da hali mai kyau da ba zai ɓata sunansa ba . ( b ) Wane alkawari ne Sarki Zedekiya ya kasa cikawa ? Mun san hakan daga abin da ya faru da Zedekiya , sarki na ƙarshe a Urushalima . Zedekiya ya yi rantsuwa da sunan Jehobah cewa zai riƙa yin biyayya ga sarkin Babila . Sarki Zedekiya ya yi rantsuwa da sunan Jehobah , kuma Jehobah yana so Zedekiya ya cika alkawarinsa . ( 2 Laba . Ta yaya za mu cika alkawarin da muka yi sa’ad da muka keɓe kanmu ga Jehobah ? Idan muka yi wa Jehobah biyayya muna nuna masa cewa muna ƙaunarsa kuma mun ba da ranmu a gare shi . Ƙari ga haka , domin muna da aminci ga Jehobah , ya yi mana alkawari cewa za mu more rayuwa a nan gaba . ​ — K . Sha . Wahayi na shida da Zakariya ya gani ya taimaka mana mu fahimci cewa bai kamata duk wani bawan Jehobah ya yi sata ko ya yi alkawari kuma ya yi rantsuwa a kan abin da ba zai yi ba . Hanya ɗaya da ya yi mana hakan ita ce ta wurin tabbatar mana da cewa wata rana , zai kawar da mugunta a ko’ina a duniya . Bayan da Zakariya ya ga wani littafi na yawo a sama , sai mala’ika ya gaya masa ya “ duba ” sama . Sai mala’ikan ya yi sauri ya tura matar ciki kuma ya rufe kwandon da murfi mai nauyi . Idan Jehobah ya ga abin da bai dace ba , zai aikata nan da nan don ya kawar da shi . Bayan haka , sai Zakariya ya ga mata biyu masu fukafukai masu ƙarfi kamar na shamuwa . Ban da haka ma , wahayin ya tuna wa Yahudawa cewa su ma suna bukatar su ci gaba da bauta wa Jehobah . Kowannenmu yana da hakkin sa ƙungiyar Jehobah ta ci gaba da kasancewa da tsabta . Wannan wahayin ya sake tabbatar mana cewa idan mun faranta wa Ubanmu rai , ba zai yi mana la’ana ba amma zai kāre mu kuma ya albarkace mu . Amma ta yaya za mu kasance da tabbaci cewa za a ci gaba da bauta ta gaskiya a wannan duniya cike da mugunta ? Wane tabbaci muke da shi cewa Jehobah zai kāre ƙungiyarsa yayin da ƙunci mai girma ya kusa ? Wane tabbaci ne wahayin Zakariya na ƙarshe ya sa bayin Allah su kasance da shi ? Jehobah ya yi alkawarin cewa zai hukunta mugaye saboda abubuwa da suke yi . Me ya sa Yahudawa suka bar aikin da Jehobah ya ba su ? ( Ezra 1 : ​ 2 , 3 , 5 , Littafi Mai Tsarki ) Sun bar ƙasar da suka saba da ita kuma suka koma inda yawancinsu ba su taɓa gani ba . Da a ce ginin haikalin Jehobah ba shi da muhimmanci da ba su yi wannan tafiya mai nisan kilomita 1,600 ta hanya mai tuddai da gargada ba . Duk da yanayin Urushalima , Yahudawan ba su yi sanyin gwiwa ba . Ban da gina haikalin , Isra’ilawa suna bukatar su gina biranensu . Jehobah ya san abin da mutanensa suke bukata . Ban da haka ma , ya tabbatar wa Yahudawan cewa zai kāre su idan suka koma yin aikinsa . ( Dan . 2 : ​ 35 , 45 ) Tun daga shekara ta 1914 da aka naɗa Yesu sarki , duwatsu biyun suna nan kuma suna da muhimmanci wajen cika nufin Allah game da duniya . Jehobah ya ba da umurni cewa a yi amfani da wannan ƙarfe mai walƙiya don a gina mazauni a haikalin da ke Urushalima . ( Fit . Mahayan mala’iku ne wataƙila runduna dabam - dabam na mala’iku . Wane aiki ke nan ? An tura karusan da kuma mahayansu zuwa yankuna dabam - dabam don su kula da su . Ta yaya annabcin Zakariya game da karusa da kuma mahayan zai taimaka wa mutanen Allah a yau ? 3 : 6 ; Ibran . 1 : ​ 7 , 14 ) Tun a shekara ta 1919 da bayin Allah suka daina zaman bauta a Babila Babba , maƙiyansu sun yi iya ƙoƙarinsu don a daina bauta ta gaskiya , amma hakan bai yiwu ba , bauta ta gaskiya sai yaɗuwa take yi . ( R . Yoh . Me ya sa ba ma bukatar mu ji tsoron harin da za a kawo wa mutanen Allah ? A’a ! 12 , 13 . ( a ) Mene ne aka umurci Zakariya ya yi ? Babu shakka , mutanen da suke wurin sun yi mamaki da Zakariya ya saka wa Babban Firist Joshua kambin . A’a . Joshua bai fito daga zuriyar Dauda ba , don haka bai cancanci zama sarki ba . Saboda haka , saka masa kambin annabci ne da ya nuna cewa a nan gaba za a naɗa sarkin da zai zama firist . Yesu ne Sarki da kuma Babban Firist don shi ne shugaban rundunar Jehobah . 17 : ​ 12 - 14 ; 19 : ​ 11 , 14 , 15 ) Amma kafin haka ya faru , Reshe yana da babban aikin da zai yi . Ban da haka ma , ya naɗa “ bawan nan mai - aminci , mai - hikima ” don ya yi shugabanci a ƙungiyar Jehobah ta duniya . ( Mat . Wane alkawari ne Jehobah ya yi wa Yahudawa , kuma ta yaya wannan saƙon ya shafe su ? ( Ka duba sakin layi na 18 , 19 ) 6 : ​ 14 , Littafi Mai Tsarki ) Saboda haka , Jehobah ba zai taɓa mantawa da aiki da kuma ƙaunar da muke yi masa ba . Muna farin cikin kasancewa a cikin ƙungiyar da ake ’ yan’uwa suke da kwanciyar hankali kuma za su ci gaba da hakan har abada . Idan ka yi hakan , za ka kasance da tabbaci cewa Jehobah zai kāre ka har ƙarshen zamanin nan da kuma har abada ! An samo kalmar nan Nazarat daga kalmar Ibrananci da take nufin “ reshe . ” Ban da haka ma , ta ba shi shayi ya sha kuma suka ci gaba da hira game da Littafi Mai Tsarki . Bayan haka , sai John ya soma yin nazarin Littafi Mai Tsarki da Shaidu kuma ya soma bauta wa Jehobah . Bayan shekara 60 , har yanzu John yana da taɓo don rauni da ya ji a yatsarsa . Amma a zamanin Yesu , yin rantsuwa ya zama gama gari , mutane suna yin rantsuwa a kome da suka faɗa . 5 : ​ 33 - 37 ; 23 : ​ 16 - 22 . Ba Yesu kaɗai ba ne ya ce irin wannan rantsuwa ba ta dace ba . 3 Ka Riƙa Waƙa da Farin Ciki ! Rera waƙa a lokacin ibada yana da muhimmanci ga mutanen Jehobah . 13 Ka Yi Koyi da Yadda Jehobah Yake Nuna Adalci da Jin Ƙai Ta yaya za mu shawo kan matsalar yin waƙa don mu riƙa waƙa da zuciya ɗaya ? Bayin Jehobah masu aminci a dā sun yi amfani da kaɗe - kaɗe don su yabi Jehobah . Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Sa’anda masu - ƙaho da mawaƙa suka yi muwafaka , da za a ji muryarsu baki ɗaya ta yabo da godiya ga Ubangiji : sa’anda suka ta da muryarsu da ƙahoni , da kuge da kayan waƙa , suna yabon Ubangiji , . . . ɗaukakar Ubangiji ta cika gidan Allah . ” A dare na ƙarshe kafin a kashe Yesu , shi da almajiransa sun yi waƙoƙi bayan da ya kafa Jibin Maraice na Ubangiji . ​ — Karanta Matta 26 : 30 . ( b ) Yaya za mu yabi Jehobah da waƙoƙi , kuma su wa ya kamata su kafa misali mai kyau ? Me za ka yi idan ba ka saba yin waƙa a iyalinku ko al’adarku da kuma a wurin da kake zama ba ? Duk da haka , wannan bai kamata ya hana ka yabon Jehobah da waƙoƙi ba . Hakan ya nuna cewa ya kamata dattawa su kafa misali mai kyau ta ɗaukan yin waƙa a taro da muhimmanci . Me ya kamata mu tuna idan tsoro yana hana mu yin waƙa ? Don haka , ya kamata ka yi waƙa da babbar murya fiye da yadda kake magana . ( Ka duba shawarar da ke littafin Benefit From Theocratic Ministry School Education , shafuffuka na 181 zuwa 184 , mai jigo “ Properly Control Your Air Supply . ” ) Sai ka yi waƙar da wannan babbar murya . ( Isha . ( a ) Ta yaya buɗe baki da kyau sa’ad da muke waƙa zai taimaka mana ? Ba za ka iya yin waƙa da babbar murya ba sai ka buɗe bakinka da kyau . Don haka , wani abu da zai taimaka maka shi ne idan kana buɗe bakinka da kyau sa’ad da kake waƙa fiye da yadda kake buɗewa idan kana magana . Za ka sami shawarwari da za su taimaka maka a littafin nan Benefit From Theocratic Ministry School Education , shafi na 184 , a akwatin nan mai jigo “ Overcoming Specific Problems . ” ( Ka duba sakin layi na 11 - 14 ) Ka riƙe littafin da kyau kuma ka dāga kanka Ka buɗe bakinka da kyau Don haka , an cire ko kuma canja wasu furuci da aka daina amfani da su a fassarar New World Translation na 2013 . Ban da haka ma , an ƙara wasu waƙoƙi game da yin wa’azi da kuma waƙoƙin nuna godiya game da fansa . Waƙoƙi 8 da suke biye da su kuma sun yi magana ne game da Yesu da fansa da dai sauransu . Don a taimaka wa mutane su iya yin waƙar , an canja wasu kalamai kuma aka cire wasu da ba a amfani da su don mu fahimci waƙar da kyau . Alal misali , an cire furucin nan “ tsawon - jimrewa ” kuma aka saka “ haƙuri ” sai aka kyautata jimlar . ( Ka duba ƙarin bayani . ) ( Ibran . Bai kamata mu manta da cewa yin waƙa yana da muhimmanci a ibadarmu ba . Yin hakan hanya ce babba ta nuna godiya ga Jehobah da kuma nuna muna ƙaunarsa . Idan kana waƙa da babbar murya , hakan zai ƙarfafa wasu ma su yi hakan . “ KAITONA , ga ni mutum , abin tausayi ! ” Wasu Kiristoci da suka yi zunubi mai tsanani sun ji cewa Allah ba zai taɓa gafarta musu ba . ( a ) Ta yaya Zabura 34 : 22 ta nuna cewa bai kamata bayin Allah su riƙa baƙin ciki ainun don zunubinsu ba ? ( Ka duba akwatin nan “ Darussa ko Abin da Wasu Labaran Littafi Mai Tsarki Suke Wakilta ? ” ) Amma Jehobah ne ya kafa wannan Dokar . Saboda haka , ta wurin tsara biranen mafaka , mun san ra’ayin Jehobah game da zunubi da masu zunubi da kuma tuba . Amma za mu fara tattauna abin da ya sa aka kafa waɗannan birane da kuma amfaninsu . Jehobah ba ya wasa da batun yin kisa a Isra’ila ta dā . Ta yaya Isra’ilawa a dā suke bi da wanda ya kashe wani ba da gangan ba a Isra’ila ? 9 : 5 ) Amma don a nuna masa jin ƙai , zai gudu daga wurin mai yin ramako zuwa ɗaya cikin biranen mafaka guda shida da ake da su . Me ya sa hakan yake da muhimmanci ? Na farko , don Jehobah ne ya ce dattawa su riƙa yin shari’ar masu zunubi , kamar yadda aka faɗa a cikin Kalmarsa . 6 : 1 ; Ibran . 12 : 11 ) Na uku , an ba dattawa umurni kuma an horar da su su ƙarfafa masu zunubi da suka tuba , don hakan zai sauƙaƙa baƙin ciki da alhakin da suke yi . Yanzu ba abin da zai hana ni yin addu’a ga Jehobah . ” Ba abin da ke damun Daniel a yau , kuma bai daɗe ba da aka naɗa shi bawa mai hidima a ikilisiya . Wanda ya kashe mutum ba da saninsa ba zai ɗauki mataki don a nuna masa jin ƙai . Zai gudu zuwa birnin mafaka da ya fi kusa . Mutumin ba zai ci musun yin hakan ba don za a kashe shi idan bai isa birnin mafaka nan da nan kuma ya ci gaba da zama a wurin ba . Zai bar aikin da yake yi a dā da gidansa , kuma ba zai riƙa yawo yadda ya ga dama ba har sai babban firist ɗin ya rasu . 7 : ​ 10 , 11 ) Yin iya ƙoƙarinmu don mu daina wani zunubi yana nuna wa Jehobah cewa mun damu da yanayinmu , kuma ba ma jin cewa zai gafarta mana haka kawai ba tare da mun ɗauki wani mataki ba . Mene ne Kirista yake bukatar ya daina idan yana son Allah ya ci gaba da nuna masa jin ƙai ? Wajibi ne ya daina wasu abubuwan da yake so idan za su sa ya yi zunubi . ( Mat . 18 : ​ 8 , 9 ) Idan wasu abokanka suna sa ka yi abubuwan da ba sa faranta wa Jehobah rai , zai dace ka daina tarayya da su . Idan kana fama da sha’awar yin lalata , shin kana guje wa fina - finai da dandalin intane ko kuma ayyuka da za su sa ka soma wannan banzan tunanin ? Ganin cewa Jehobah ya yashe mu ne zai fi sa mu baƙin ciki a rayuwa . Babu abin da zai sami wanda ya yi kisan muddin yana cikin birnin mafakan . Wane tabbaci ne Kirista da ya tuba yake da shi ? Ba za ka ƙara ganinsa ba . ” A wurinsa ne za ka sami kwanciyar hankali ! A ƙarshen ƙarni na 19 , a cikin Hasumiyar Tsaro an faɗi abin da biranen mafaka suke wakilta . Neman mafaka a wurinsa ta wurin kasancewa da bangaskiya zai sa ya sami kariya . ” Da yake Littafi Mai Tsarki bai faɗi abin da biranen mafaka suke wakilta ba , saboda haka , a wannan talifin da kuma na gaba , za mu bincika darussan da Kiristoci za su iya koya daga wannan tsarin . Don ya san cewa Ubansa Jehobah wanda yake ƙauna sosai ne ya kafa wannan dokar . Yesu ya yi baƙin ciki sosai a lokacin da ya ga malamai da Farisawa suke taka dokar Allah . A kowace tambaya da za mu tattauna , ya kamata dukanmu mu mai da hankali ga darussan da za mu koya daga Ubanmu , Jehobah . ​ — Karanta Afisawa 5 : 1 . ( b ) Mene ne wannan tanadin yake koya mana game da Jehobah ? Me ya sa ? 35 : ​ 11 - 14 ) An gyara hanyoyin shiga biranen mafakan da kyau . ( K . Sha . 19 : 3 ) Bisa al’adar Yahudawa , an saka alamu don su ja - goranci masu gudu zuwa waɗannan biranen . Da yake an yi tanadin biranen mafaka , wanda ya kashe wani da kuskure ba zai gudu zuwa wata ƙasa ba don wataƙila hakan zai iya sa ya soma bauta ma wasu alloli . Ka yi la’akari da wannan : Jehobah ne ya ba da doka cewa a riƙa hukunta waɗanda suka kashe wasu da gangan . Amma ya ce za a iya nuna ma waɗanda ba su yi hakan da gangan ba jin ƙai kuma a kāre su . Jehobah ba marar tausayi ba ne wanda yake son ya riƙa yi wa bayinsa horo . Ka bayyana . Amma Farisawa ba sa jin tausayin mutane . Ka zama mai sauƙin kai sa’ad da wani yake maka magana Ina shirye in sasanta da wani da ya min laifi ko kuma ɓata min rai ? ’ 7 : ​ 8 , 9 . Bayan da suka tabbatar da hakan , sai mutumin ya ci gaba da zama a birnin mafaka har sai babban firist ya mutu kafin ya iya komawa garinsu . Amma idan firist ɗin bai mutu ba , zai riƙa zama a wurin har muddar ransa . Ta yaya suka yi hakan ? 3 : 15 ) Malamai da Farisawa suna da fahariya kuma su masu son kai ne , ba su damu da wasu ba sam balle ma zaman lafiyarsu . Amma wa’azin da Bulus ya yi ba don kada ya ɗauki alhakin mutane ba ne ko kuma don kawai Jehobah ya ce ya yi hakan ba . A maimakon haka , ya yi wa’azin ne don yana ƙaunar mutane kuma ransu yana da muhimmanci a gare shi . Allah yana yin adalci a kowane lokaci kuma ya kamata mu yi koyi da shi . Don haka , ya kamata dattawa su yi ƙoƙari su mai da hankali sa’ad da suke aiki da wasu don kada mutane su ji rauni . ( Mis . Da farko , dattawan za su saurari batun kafin su ɗauki wani mataki . Ƙari ga haka , za su bincika ko ya tsani mutumin kuma ya ƙulla ya kashe shi . ( Karanta Littafin Lissafi 35 : ​ 20 - 24 . ) Abu mafi muhimmanci da za su yi shi ne su roƙi ruhun Jehobah ya taimaka musu su kasance da basira da tausayi kuma su yi adalci kamar Jehobah . ​ — Fit . Shi ya sa a lokacin da suka ga Yesu yana cin abinci a gidan Matiyu , sai suka ce wa almajiransa : “ Don me malaminku yana ci tare da masu - karɓan haraji da masu - zunubi ? ” Da Yesu ya ji , sai ya ce musu : “ Lafiyayyu ba su da bukatar mai - magani , sai masu - ciwo . Amma ku tafi ku koya azancin wannan , Ni , jin ƙai nike so , ba hadaya ba : gama na zo ba domin in kira masu adalci ba , amma masu - zunubi . ” ( Mat . Bayan sun yi hakan , sai su ɗauki mataki bisa abin da Littafi Mai Tsarki ya ce . 17 , 18 . ( Ka duba hoton da ke shafi na 13 . ) Dattawa ba za su iya sanin abin da ke zukatan mutane kamar yadda Jehobah da Yesu suke yi ba . A ƙarshe , ka bincika halin mutumin ba laifin da ya yi ba . Wato , ka yi ƙoƙari ka fahimce shi da kyau da dalilin da ya sa yake ɗaukan wasu matakai da wasu abubuwan da yake fuskanta . ( Mat . 18 : ​ 18 - 20 ) Shin ba ma farin ciki cewa dattawa suna yin hakan ? Ban da haka ma , ya koya mana yadda za mu “ nuna jin ƙai da juyayi . ” ( Zak . Ka duba “ Amsoshin Tambayoyin Masu Karatu ” a Hasumiyar Tsaro ta 15 ga Satumba , 2006 , shafi na 30 a Turanci . Amma akwai wasu hadayu ma da ke faranta wa Allah rai . ( Ibran . Bayan da Hannatu ta yaye Sama’ila , sai ta kai shi mazauni don ta cika alkawarin da ta yi . Sa’ad da yake rubuta wa ’ yan’uwan da ke Korinti wasiƙa ya ce : “ Ni ma da farin ciki sarai na yarda in batar har kuwa a batar da ni sabili da rayukanku . ” ( 2 Kor . Kana iya aika gudummawarka kai tsaye zuwa ofishin Shaidun Jehobah da ke ƙasarku . Za a iya ba da rancen kuɗi kuma ana iya mayar wa mai shi a duk lokacin da yake bukata . Kafin ka zaɓa wata hanyar ba da gudummawa , ka fara tuntuɓar ofishin Shaidun Jehobah da ke ƙasarku don neman bayani game da tsarin da ya dace a ƙasarku . 2 : ​ 16 , 17 , 23 . A wannan talifin , za mu bincika abin da za mu yi don mu guji irin wannan tunanin da zai ɓata zuciyarmu . “ Zan iya zama mutumin kirki ba tare da yin imani ga Allah ba . ” A ƙasashe da yawa , mutane da yawa suna da wannan ra’ayin . ( Karanta Zabura 10 : 4 . ) Ta yaya za mu iya tattauna da wanda yake da’awa cewa babu Mahalicci ? ( Karanta Irmiya 10 : 23 . ) Saboda haka , bai kamata mu riƙa tunani cewa za mu iya sanin abin da ya dace ba tare da gaskata da Allah da kuma bin ƙa’idodinsa ba . ​ — Zab . Shi ya sa mutane suna cewa za su iya yin farin ciki ba tare da bin wani addini ba ! ( Zab . 133 : 1 ) Ƙari ga haka , muna farin cikin kasancewa cikin ’ yan’uwanmu da ke faɗin duniya , muna rayuwa mai kyau da kuma kasancewa da bege don nan gaba . ( b ) Me ya sa aka hana mutum yin jima’i da wadda ba matarsa ba ? “ Me ya sa aka hana mutum ya yi jima’i da wadda ba matarsa ba ? ” Mutane suna iya gaya mana : “ Ya kamata mutum ya ji daɗin rayuwarsa . 13 : 4 . 5 : ​ 28 , 29 ) Saboda haka , Kirista zai guji kallon batsa ko kuma sauraron kaɗe - kaɗe da ake kalmomin lalata . 3 : 5 ) Ƙari ga haka , ya kamata mu guji maganganu da tunanin banza . ​ — Afis . 5 : ​ 3 - 5 . Shin aiki mai kyau ne zai sa mutum farin ciki ? A’a . Ka tuna cewa Shaiɗan yana so ya zama mai iko da kuma sananne . Babu shakka , ya yi nasara amma waɗannan abubuwan ba su sa shi farin ciki ba . ( Mat . Yoh . 12 : 12 ) Akasin haka , ka yi tunanin yadda muke farin ciki sa’ad da muke taimaka wa mutane su koya game da Allah da kuma abubuwa masu kyau da ya yi alkawari zai yi a nan gaba . ( a ) Yaya ya kamata mu ɗauki aikinmu ? Amma bai kamata aikinmu ya fi muhimmanci a rayuwarmu ba . Yesu ya ce : “ Ba wanda ke da iko shi bauta wa ubangiji biyu : gama ko shi ƙi ɗayan , shi ƙaunaci ɗayan : ko kuwa shi lizimci ɗayan , shi rena ɗayan . Mutane da yawa suna son wannan ra’ayin . A wani rahoto da aka ba da , an ce : “ Abin da ya sa duniya take yin kyau shi ne don ’ yan Adam sun tsai da shawara su gyara ta . ” Irin wannan furuci ya nuna cewa mutane sun soma sanin yadda za su magance matsalolin duniya ? Yaƙi : Yaƙoƙi guda biyu da aka yi a duniya sun kwashi rayukan mutane fiye da miliyan 60 . Don haka , mutane ba za su iya kawar da aikata laifi ba . ( a ) Me ya sa Mulkin Allah ne kawai zai kawar da matsalolin ’ yan Adam ? Yaƙi : Mulkin Allah ne zai kawar da abubuwan da yaƙi ya jawo kamar su son kai da rashawa da nuna bambanci da addinin ƙarya da kuma Shaiɗan da kansa . ( Zab . 46 : ​ 8 , 9 ) Aikata laifi : Mulkin Allah yana koya wa miliyoyin mutane su riƙa ƙaunar juna kuma su amince da juna , amma ba wata gwamnatin ’ yan Adam da zai yi hakan . ( Isha . Wannan dalilin ne ya sa aka cire waɗannan ayoyin a cikin sabuwar fassarar New World Translation na Turanci . Ta yaya za mu kāre kanmu daga sha’awoyin lalata ? 1 , 2 . ( a ) Wace lada ce bayin Allah suke begensa ? 3 : 14 ) Suna da begen yin rayuwa tare da Yesu Kristi a sama don su sa ’ yan Adam su zama kamiltattu . ( R . Yoh . Amma waɗansu tumaki suna da wani bege kuma da suke jira . 3 : 13 . 3 : 5 ) Sha’awoyin lalata za su iya shawo kanmu har su sa mu ɓata dangantakarmu da Allah kuma mu kāsa samun ladar . Ban da haka ma , zai dace mu mai da hankali sa’ad da muke baƙin ciki ko kuma muka kaɗaita . 4 : 23 . 10 , 11 . ( a ) Me ya sa kishi ba shi da kyau ? Korah da Datan da Abiram sun yi kishin Musa kuma suka masa taurin kai . Bai yi kishi ba sa’ad da aka ce Dauda ne zai gāji sarautar babansa , a maimakon haka , ya ƙarfafa Dauda . 23 : ​ 16 - 18 ) Zai dace mu yi koyi da misali mai kyau na Jonathan . Bin ƙa’idodin Littafi Mai Tsarki zai sa iyali su yi zaman lafiya kuma su riƙa farin ciki . Ƙari ga haka , zai sa su sami ladar . Ku mazaje , ku yi ƙaunar matayenku , ka da kuwa ku yi fushi da su . Ku ubanni , ka da ku yi wa ’ ya’yanku cakuna , domin ka da ransu ya karai . ” A’a ! Ta yaya maigida zai nuna cewa yana ƙaunar matarsa ? Littafi Mai Tsarki ya umurci mazaje cewa : “ Ku yi ƙaunar matayenku , kada kuwa ku yi fushi da su . ” ( Ka duba sakin layi na 13 - 15 ) 16 , 17 . ( Ibran . 12 : 8 ) Shin yadda iyayenka suke maka horo ne yake ba ka haushi ? Maimakon hakan yana ɓata maka rai , zai dace ka tuna cewa iyayenka ajizai ne . Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Mutumin da ya tabbata yana da gaskiya ba zai cika yawan magana ba , natsattsen mutum yana da basira ƙwarai . ” Ban da haka , ta yaya za ka taimaka ma sababbi da suke ƙaurowa ikilisiyarku ? Ana tuge yawancin jijiyoyin itacen muddin aka tuge shi daga ƙasa don ya kasance da sauƙi a dasa shi a wani wuri . Kamar yadda itace zai yi girma sosai kuma ya kasance lafiyayye idan yana samun ruwa sosai , wajibi ne Kirista ya riƙa karanta Kalmar Allah don ya ƙulla dangantaka na kud da kud da Jehobah . “ Mai - ban ruwa shi kansa za a yi masa ban ruwa . ” ​ — Mis . Roger wanda ya ƙaura zuwa wuri mai nisan mil 1,000 daga wurin da yake zama ya ce : “ Hanya mafi kyau don saba da wata ikilisiya ita ce fita wa’azi a kai a kai . Ta daɗa cewa : “ Mun karɓi lambar wayarsu su kuma suka karɓi namu , don mu riƙa kiran juna kuma muna aikin ikilisiya tare . ” ( Mis . 15 : ​ 30 , Littafi Mai Tsarki . ) A wannan lokacin , kana bukatar ka ci gaba da neman sabbin abokai . Wasu itatuwa suna ɗaukan lokaci sosai kafin su kafu idan aka dasa su . Idan ka daɗe da zuwa wata ikilisiya kuma har ila kana fama don ka saba da ikilisiyar , za ka sami taimako idan ka bi waɗannan ƙa’idodin Littafi Mai Tsarki : “ Kada mu yi sanyi da yin aiki nagari , don za mu yi girbi a kan kari , in ba mu karai ba . ” ​ — Gal . Kafin ka saba zai ɗauki lokaci fiye da yadda kake tsammani . Alal misali , masu wa’azi da yawa a ƙasar waje da suka je makarantar Gilead sukan yi shekaru da yawa a ƙasar da suke hidima kafin su kai ziyara ƙasarsu . Sai ya tuna mata cewa , haka ne ta faɗa bayan sun ƙaura shekara biyu da ta shige . 7 : 10 . Alal misali , wataƙila ’ yan’uwan da suke sabuwar ikilisiyar ba sa yawan yin magana ko kuma masu surutu ne sosai , kai kuma ba ka saba da hakan ba . Idan wasu ’ yan’uwa suka koma wata ikilisiya , halin da suke nunawa yakan sa su tambayi kansu , ‘ Shin da gaske ina ƙaunar ’ yan’uwan da ke faɗin duniya ? ’ ​ — 1 Bit . 2 : 17 . Wani dattijo mai suna David ya ce : “ Kada ka ce za ka iya jimre kowane irin abu , Jehobah ne yake taimaka mana , don haka , ka yi masa addu’a game da batun . ” Kuma kuna iya taimaka musu su sami abokai ta wurin gayyatar ’ yan’uwa don ku shaƙata . Mene ne za ka yi don ka taimaka ma waɗanda suka ƙauro ikilisiyarku ? Ban da abin da aka ambata , mene ne za ka iya yi don ka taimaka wa sababbi a ikilisiyarku ? An canja wasu sunayen . Dattawa suna so ka ji daɗin sabuwar ikilisiyarku , kuma suna shirye su taimaka maka . Mai kula da rukunin masu wa’azi a sabuwar ikilisiyarku yana bukatar ya yi ƙoƙari ya fita wa’azi tare da kai . Ta yaya waɗannan abubuwa da kuma bangaskiya da masu aminci na dā suke da shi suka shafi begenka ? “ Abokinmu Li’azaru yana barci ; amma zan tafi , domin in tashe shi . ” ​ — YOH . Akwai abin da zai iya ƙarfafa ta kuwa ? Me ya sa kake son ka kasance da bangaskiya irin ta Martha ? Don haka , kai ma kamar Martha za ka iya cewa : ‘ Na sani ɗan’uwana zai tashi a rana ta ƙarshe . ’ Waɗanda suke gidan da yarinyar take sun san cewa ta “ rasu ” da gaske . Amma da Yesu ya zo , sai ya riƙe hannunta kuma ya ce : “ Yarinya , ki tashi . ” ( Luk . 7 : ​ 11 - 17 ; 8 : ​ 41 , 42 , 49 - 55 ) Martha da ’ yar’uwarta Maryamu sun san cewa Yesu yana iya warkar da marasa lafiya . Ka yi la’akari da abin da Martha ta faɗa , ta ce ta sani zai tashi a nan gaba , wato a ‘ rana ta ƙarshe . ’ Iyayenta sun koya mata hakan kuma idan ta je majami’a ma takan koyi hakan . A Zarefat da ke garin Finikiya , akwai wata gwauruwa matalauciya da ta karɓi annabi Iliya a gidanta . Sai Jehobah ya sa kada gārinta da manta su ƙare don ita da ɗanta kada su mutu . Wannan shi ne lokaci na farko da aka ta da wani daga mutuwa a Littafi Mai Tsarki . 7 , 8 . ( a ) Ka faɗi abin da Elisha ya yi don ya taimaka ma wata mata da take makoki . ( b ) Me mu’ujizar da Elisha ya yi ta tabbatar mana game da Jehobah ? Labarin tashin matattu na biyu da aka ambata a cikin Littafi Mai Tsarki shi ne wanda annabi Elisha wanda ya gāji Iliya ya yi . Mahaifiyar yaron ta yi baƙin ciki sosai . Amma bayan da aka binne Elisha kuma ya zama ƙasusuwa , sai magabta suka shigo cikin ƙasar . Nan da nan sai ta tashi kuma Bitrus ya kirawo wasu Kiristoci “ ya miƙa masu ita da rai . ” Hakan ya sa “ mutane da yawa kuwa suka ba da gaskiya ga Ubangiji . ” Akwai wasu ma da suka shaida yadda aka ta da wani daga mutuwa . Wani matashi mai suna Aftikos yana cikin masu sauraron kuma yana zaune a kan taga . Waɗanne tambayoyi ne za mu bincika bisa ga abin da muka tattauna game da tashin matattu ? Za su ji kamar yadda Martha ta ji sa’ad da ta ce : ‘ Na sani ɗan’uwana zai tashi a rana ta ƙarshe ’ ? Me ya sa ta gaskata cewa hakan zai faru , kuma me ya sa kai ma za ka yi hakan ? Akwai wurare da yawa a Littafi Mai Tsarki da suka nuna cewa bayin Allah a dā sun tabbata cewa za a yi tashin matattu a nan gaba . 4 : ​ 17 , 18 ) Ban da haka ma , Jehobah ya ce ta wurin “ Ishaƙu ” ne za a sami albarka . ( Far . Ya san cewa idan aka yanke itace , zai sake tohuwa ya zama itace . 17 , 18 . Ba a gaya masa daidai lokacin da za a masa hakan ba . Kuma za a ta da shi “ a ƙarshen kwanaki . ” Babu shakka , Martha tana da tabbaci cewa ɗan’uwanta mai aminci “ zai tashi a rana ta ƙarshe . ” Alkawarin da aka yi wa Daniyel da kuma amsar da Martha ta ba wa Yesu za su sa mu kasance da tabbaci cewa za a ta da matattu . Daga abubuwan da muka tattauna , mun ga cewa labaran mutanen da aka ta da daga mutuwa ya tabbatar mana da cewa babu abin da zai hana Allah ta da matattu . Ta yaya annabcin Zabura 16 : 10 ta cika ? Babu shakka , za ka bayyana cewa Jehobah shi ne Mahalicci kuma shi ne yake ba da rai . Ƙari ga haka , za ka bayyana cewa nan ba daɗewa ba , duniyar nan za ta zama aljanna kuma bayin Allah za su yi rayuwa a cikinta har abada . Amma muna da tabbaci cewa Yesu ya tashi daga mutuwa . M . 20 : ​ 9 , 10 ) Amma za mu iya tabbata da alkawarin da aka yi cewa a nan gaba za ta da mutum da ya mutu shekaru da yawa ? Shin za mu iya tabbata da irin wannan alkawarin , ko da mutumin da za a ta da bai daɗe da mutuwa ba ko kuma ya daɗe da yin hakan ? Gaskiyar ita ce , shekaru da yawa da suka shige , an yi alkawari cewa za a ta da wani kuma hakan ya faru . Babu shakka , ka gaskata cewa ya faru . Ka yi la’akari da wani annabci da aka yi a Zaburar cewa : “ Dutse wanda magina suka wulaƙanta Shi ne ya zama kan kusurwa . ” ​ — Zab . Sun ƙi koyarwarsa kuma ba su amince cewa shi ne Kristi ba . Ta yaya Yesu zai zama “ kan ƙusurwa ” ? Yesu ya ɗauko wannan kwatancin daga annabcin da ke Zabura 118 : 22 . ( Luk . 20 : ​ 9 - 17 ) Manzo Bitrus ma ya yi ƙaulin wannan annabcin a lokacin da yake yi wa mahukunta da dattawa da marubuta Yahudawa da suka taru a Urushalima magana . An rubuta wannan ayar ne wajen shekara dubu kafin hakan ya faru , kuma bincika wannan ayar zai sa ka ƙara kasancewa da tabbaci cewa za a ta da matattu , ko da yake an yi alkawarin da daɗewa . 16 : 10 ) Dauda bai ce ba zai mutu ba ko kuma ba za a binne shi a kabari ba . An bayyana mana abin da ayar nan take nufi . Kuma mutanen da suka saurari jawabin sun san da hakan . Ƙari ga haka , Littafi Mai Tsarki bai ce mutanen sun musanta abin da Bitrus ya faɗa game da Dauda cewa ya “ rigaya ya ga wannan , zancen tashin ” Almasihu daga mutuwa ba . Ta yaya aka cika annabcin Zabura 16 : ​ 10 , kuma me hakan ya tabbatar mana game da tashin matattu ? ( Karanta Ayyukan Manzanni 2 : ​ 33 - 36 . ) Ban da wannan ma , manzo Bulus ya yi amfani da abin da Bitrus ya ce sa’ad da yake yi wa Yahudawa a birnin Antakiya da ke Bisidiya wa’azi . Sun ji daɗin abin da ya faɗa kuma suka so ya ci gaba da koyar da su . Yesu ya faɗa wa manzanninsa cewa akwai abubuwan da ba za su sani ba . Babu shakka , wanda ya fi muhimmanci a cikinsu shi ne yadda aka ta da Yesu daga mutuwa . 1 : 18 ; 1 Bit . 22 : ​ 28 - 30 ) Amma sai sun mutu kafin su sami wannan ladan . Shaidun Jehobah sun yi imani cewa tun daga shekara ta 1914 ne muka soma rayuwa a “ lokacin bayyanuwar ” da Yesu ya yi alkawari , kuma haka Littafi Mai Tsarki ya faɗa . Game da mutanen da za a ta da zuwa sama , Littafi Mai Tsarki ya ce za a ta da su “ bi da bi . ” ( 1 Kor . Shin za a fara ta da mutane masu aminci da suka ja - goranci mutanen Allah a dā don su sa mutane su riƙa yin abubuwa bisa tsari ? Mutanen da ba su taɓa bauta wa Jehobah ba fa ? Amma , muna bukatar mu riƙa yin tunani game da waɗannan tambayoyin ne ? Muna bukatar mu kasance da tabbaci cewa za mu yi farin ciki sosai sa’ad da muka ga yadda Jehobah yake magance matsalolin nan . Wane bege kake da shi game da tashin matattu ? “ Idan ka je wa’azi kada ka dawo , don idan ka dawo zan kakkarya ƙafafunka . ” TA YAYA na sami kaina a irin wannan yanayin ? A lokacin mutane ba su da abin biyan bukata sosai kuma suna shan wahala don taɓarɓarewar tattalin arziki . Kuma a lokacin ba mu da rediyo ko telibijin kuma ba a kawo jaridu a ƙauyen . Na ji daɗin karanta Littafi Mai Tsarkin , musamman ma Linjila guda huɗu , kuma karanta littafin ya sa in so yin koyi da misalin Yesu . ​ —⁠ Yoh . Na bayyana masa cewa Allah ya umurce mu mu yi wa’azi game da Mulkinsa . ( Mat . Iyalin Cruz sun ce in zo in zauna da su a garin Angat . Ban da haka ma , sun ƙarfafa ni da kuma ’ yarsu mai suna Nora mu soma yin hidimar majagaba . Nora ta yi hidima a wani gari , ni kuma na ci gaba da yin wa’azi a garin Angat . Da na yi shekara uku ina hidimar majagaba , sai ɗan’uwa Earl Stewart ya zo daga ofishinmu da ke ƙasar don ya ba da jawabi a Angat kuma mutane fiye da 500 ne suka halarta . ’ Yan’uwa maza marasa aure da yawa suna hidima a wurin . A shekara ta 1952 , na yi farin ciki da aka gayyace ni da wasu ’ yan’uwa guda shida daga ƙasar Filifin zuwa aji na 20 na Makarantar Gilead . Sun bambanta da wanda na saba da shi a ƙauyenmu . Alal misali , sai da muka koyi yin amfani da wasu abubuwa da ba mu saba da su ba . A lokacin ne na fahimci irin sanyin da ake yi a wurin . Ban da haka , makarantar Gilead ya taimaka mini in kusaci Jehobah sosai . Kafin in iya zuwa wasu garurruka , sai na haye dutsen Sierra Madre . Amma ’ yan’uwan suna farin ciki idan na taimaka musu wajen tsara taro da kuma wa’azi . Da nake wannan hidimar ne na soma tunanin Nora wadda ta soma hidimar majagaba a yankin Bulacan . Kuma yanzu tana hidimar majagaba na musamman a birnin Dumaguete , sai na je na ziyarce ta . Na koyi abubuwa da yawa daga yin hidima tare da ’ yan’uwa waɗanda suke ja - goranci a ƙungiyar Jehobah . Kuma Nora ta yi hidima a wurare dabam - dabam a Bethel . A Bethel na sami damar ganin yadda mutane da yawa suka soma bauta wa Jehobah a ƙasar Filifin . Ba wanda ya yarda ya sayar mana . Kuma wannan ya sa wasu abubuwan ban mamaki suka faru . Babu shakka , Jehobah ne yake biyan bukatunmu a duk hidimar da ya ce mu yi . Me ya yi ? “ Ya bar abu duka , ya tashi ya bi [ Yesu ] . ” ( Luk . Jehobah ya umurci Adamu da Hauwa’u kuma daga baya Nuhu da iyalinsa cewa : “ Ku yalwata da ’ ya’ya , ku riɓu . ” ( Far . 1 : 5 ) Amma , zai dace ne su yi amfani da maganin hana ɗaukar ciki da ake kira IUD ? An yi magana a kan wannan batun a Hasumiyar Tsaro ta 15 ga Mayu , 1979 shafuffuka na 30 - 31 a Turanci . An bayyana a talifin cewa ba a san yadda IUD yake aiki sosai ba . Kuma ɗan tāyin yakan yi girma daga wajen mahaifa , wato ectopic pregnancy ko kuma a cikin mahaifa . Hakan yana kama ne da zubar da ciki . Yanzu akwai IUD iri biyu . Ƙari ga haka , a shekara ta 2001 an soma amfani da IUD da ke ɗauke da wani sinadari da ake kira Hormone . * Ban da haka ma , irin wannan IUD yana canja yadda mahaifar take aiki . Ƙari ga haka , su nemi sanin amfaninsu da kuma haɗarin yin amfani da su . ( Rom . 14 : 12 ; Gal . 6 : ​ 4 , 5 ) Ya kamata su tsai da shawararsu don suna so su faranta wa Allah rai kuma ba sa so su yi wani abin da zai ɓata dangantakarsu da Jehobah . ​ — Gwada 1 Timotawus 1 : ​ 18 , 19 ; 2 Timotawus 1 : 3 . 3 : 15 . WAƘOƘI : 141 , 134 sanin littattafai masu tsarki ? Wataƙila sun ga wasu matasa da suka yi baftisma amma bayan wasu shekaru sai suka soma shakkar amfanin bin ƙa’idodin Allah . ( a ) A wane yanayi ne Timotawus ya zama Kirista , kuma wane ra’ayi ne ya kasance da shi game da koyarwar Jehobah ? Ko da yake a lokacin Timotawus matashi ne , yana da halin kirki . Waɗanne abubuwa ne suka taimaka maka sa’ad da kake koya wa yaranka game da Jehobah ? Ta yaya za ka taimaka wa yaranka su tabbata da abin da suka yi imani da shi kamar Timotawus ? ( Karanta Ibraniyawa 5 : 14 . ) Ga wani misali . ( Kol . 3 : 12 ) Thomas ya fahimci cewa zai bukaci ya riƙa tattaunawa da ’ yarsa a kai a kai kafin ta fahimci batun . Ta yaya za ka taimaka wa yaranka su gaskata da Kalmar Allah ? 3 : 18 ) Ya kamata mu riƙa koya musu abubuwan da za su iya fahimta da ya yi daidai da shekarunsu da kuma iyawarsu . Kuma yayin da suka zama masu bangaskiya sosai , zai yi musu sauƙi su kāre imaninsu a gaban wasu , har da abokan makarantarsu . ( 1 Bit . 6 : ​ 6 , 7 . Mece ce hikima , kuma ta yaya muka sani cewa ba yawan shekarun mutum ba ne yake nuna cewa shi mai hikima ne ? Mai hikima ba ya wawanci . ” Littafi Mai Tsarki ya ce “ wauta tana nan ƙunshe a zuciyar yaro . ” 4 : 14 ) A maimakon haka , za su iya zama masu ibada sosai idan suka koyar da kansu don su iya sanin “ nagarta da mugunta . ” Ta yaya za ka taimaka wa yaranka su kasance da hikima haka ? 2 : ​ 21 - 23 . Wace sadaukarwa ce zai yi ? 10 : ​ 29 , 30 ) Saboda haka , yana da muhimmanci mutum ya yi tunani sosai a kan waɗannan tambayoyin kafin ya yi baftisma . 30 : ​ 19 , 20 . Mene ne za ka yi idan yaronka ya soma shakkar koyarwar Littafi Mai Tsarki bayan ya yi baftisma ? Alal misali , yaronka yana iya soma sha’awar abin duniya ko kuma ya daina ganin muhimmancin bin ƙa’idodin Littafi Mai Tsarki . Amma kafin ka yi hakan , ka yi amfani da abubuwan da ƙungiyar Jehobah ta yi tanadinsu don ka taimaka wa yaronka ya san cewa yin alkawarin bauta wa Jehobah da kuma baftisma suna da muhimmanci sosai . Ban da haka , wannan matakin zai sa ya sami albarka ba kaɗan ba . A wurin an ce : “ Kada ka yi saurin kammala cewa yaronka ya ƙi bauta wa Jehobah . Maimakon haka , yana yin hakan ne don wasu matsaloli da yake fuskanta . A fihirisar an ba da shawarwari a kan yadda iyaye za su taimaka wa matashin da yake shakkar koyarwar Littafi Mai Tsarki . Ta yaya iyaye za su taimaka wa yaransu su zama masu ‘ hikima ’ don samun ceto ? zai taimaka wa matasa da manya su fahimci kuma su iya bayyana ma wasu koyarwar Littafi Mai Tsarki . ‘ Kamar yadda kuke biyayya kullum , . . . ku yi aikin cetonku da tsoro da rawan jiki . ’ ​ — FILIB . WAƘOƘI : 133 , 135 Me ya sa kake ɗaukan tsai da shawarar da ka yi na bauta wa Jehobah da muhimmanci ? Me ya sa yin baftisma yake da muhimmanci ? Idan mutum ya yi baftisma , zai sami albarka sosai . Amma yin hakan zai sa ya kasance da hakki a gaban Jehobah . Me ya sa ? Kuma kun yi alkawari cewa za ku yi ƙaunarsa kuma ku sa yin nufinsa a kan gaba a rayuwarku . Ka yi la’akari da wannan ! Duk wanda ya ƙi Jehobah ya masa ja - goranci yana bin ra’ayin Shaiɗan ne . ( Zab . 1 : ​ 12 - 14 . 27 : 10 ) Ko da wane yanayi ka sami kanka a ciki , za ka iya yin iya ƙoƙarinka da taimakon Jehobah don ka cika alkawarinka . ​ — Karanta Filibiyawa 4 : ​ 11 , 12 ; Ishaya 12 : 2 . Saboda haka , waɗanne matakai ne ya kamata ka ɗauka don ka yi ayyukan da za su sa ka sami ceto ? Yin abokantaka da Jehobah ya ƙunshi sauraronsa da yi masa magana . Za ka sami ƙarin bayani game da yin nazari a talifin nan “ Young People Ask . . . Me ya sa addu’a take da muhimmanci ga kowane bawan Jehobah da ya yi baftisma ? Akwai ’ yan’uwa da yawa da suka tabbata da hakan . Wata matashiya mai suna Abigail da ta yi baftisma sa’ad da take shekara 12 , ta ce : “ Ina ganin Jehobah ne kaɗai ya kamata mu fi gode masa . Sarki Dauda da Jehobah ya taimaka wa ya shawo kan matsaloli da yawa ya ce : “ Ku ɗanɗana , ku duba , Ubangiji nagari ne : mai - albarka ne mutum wanda yake dogara gare shi . ” ( Zab . Amma sa’ad da kake zama wanda ya manyanta kana bukatar ka ga yadda Jehobah yake taimaka maka . Kuma za ka iya yin hakan sa’ad da ka fita wa’azi ko kuma a makaranta . Hakan ma zai fi wuya sa’ad da kake wa matasa da yawa da suka taru a wuri ɗaya wa’azi . Me zai taimaka maka ka yi hakan ? A wasu lokuta , za ka iya jin tsoron bayyana abubuwan da ka yi imani da su ko da ka yi shiri sosai . Don haka , yadda muke yin abubuwa zai sa su daraja mu ko kuma su ƙi yin hakan . Mene ne yin ayyukan da za su sa ka sami ceto ya ƙunsa ? Kuma hakan zai sa ya yi maka sauƙi ka bayyana abin da ka yi imani da shi . ​ — Karanta Zabura 73 : 28 . ( Mat . 16 : 24 ) Babu shakka , wajibi ne duk wanda yake son ya bi Yesu ya yi alkawarin bauta wa Jehobah kuma ya yi baftisma . Hakan zai sa mutum ya sami albarka yanzu kuma ya sami rai na har abada a sabuwar duniya a nan gaba . Don haka , zai dace ka yi iya ƙoƙarinka don ka yi ayyukan da za su sa ka sami ceto ! Me ya sa iyaye baƙi hijira suke bukatar su tattauna game da yaren da zai fi taimaka wa yaransu su kusaci Jehobah ? Don haka , ya kamata iyaye su yi tunani a kan ikilisiyar da za su riƙa zuwa taro da ake yaren da zai taimaka wa yaransu matasa su kusaci Jehobah , ko da yarensu ne ake yi a ikilisiyar ko kuma yaren da ake yi a yankin . Da Yesu ya ce wa Bitrus : “ Kana ƙaunata fiye da waɗannan ? ” Kamar dai Yesu yana magana ne game da kifin da ke wurin ko kuma sana’ar kama kifi . Bai kamata Kirista ya ɗauki sana’a da muhimmanci fiye da ibada ba . ​ — w17.05 , shafi na 22 - 23 . Matta ya mai da hankali ne ga abubuwan da suka shafi Yusufu . Alal misali , ta ambata yadda Maryamu ta kai wa ’ yar’uwarta Alisabatu ziyara da abin da Maryamu ta faɗa a lokacin da Yesu ya je haikali yana magana da malamai da yake yaro . ​ — w17.08 , shafi na 32 . Ta yaya Kalmar Allah ta tsaya har abada ? A’a . ( Mat . Wace irin ƙauna ce ta fi muhimmanci ? Ban da haka ma , ta ƙunshi nuna ƙauna ba tare da son kai ba don mutane su amfana . ​ — w17.10 , shafi na 7 . Shin ya dace ne Kiristoci su yi amfani da maganin hana ɗaukar ciki da ake kira IUD ? Disamba Wa ke Jawo Wahala ? Rashin Fahimta Game da , Na 1 A Dā , Ban Yi Imani da Wanzuwar Allah Ba ( A . Ka Kāre Kanka Daga Ƙaryace - Ƙaryace , Yuli “ Muna Ƙara Ƙwazo da Ƙauna Fiye da Dā ” ( taron yanki 1922 ) , Mayu Sun Ba da Kansu da Yardar Rai ( ‘ Yan’uwa mata marasa aure ) , Janairu “ Yaushe Za Mu Yi Wani Babban Taro Kuma ? ” ( Meziko ) , Agusta Darussan da Za Ka Koya Daga Wahayin Zakariya , Oktoba Fansa “ Cikakkiyar Kyauta ” Ce Daga Jehobah , Fabrairu Gaskiya Ba ta Kawo ‘ Salama , Amma Takobi , ’ Oktoba Jehobah Yana Ƙarfafa Mu Sa’ad da Muke Cikin Matsala , Yuni Ka Goyi Bayan Sarautar Jehobah ! Ka Mai da Hankali ga Batun da Ya Fi Muhimmanci , Yuni Agusta Karusa da Kambi Suna Kāre Ka , Oktoba Ka Yi Amfani da ’ Yancinka a Hanyar da ta Dace , Janairu Ka Kama Aikin , ” Satumba Me Ya Sa Za Mu ‘ Yabi ’ Jehobah ? Fabrairu Guest ) , Fabrairu Markin ) , Mayu Na Ƙuduri Aniyar Zama Sojan Kristi ( D . Na Sami Albarka a Yin Aiki da Mutanen da Suka Manyanta ( D . Sinclair ) , Satumba Yadda Na Amfana Daga Yin Tarayya da Masu Hikima ( W . Matthews ) , Oktoba Allah Ya Kira Ta Sarauniya ( Saratu ) , Na 5 Kyauta Mafi Tamani , Na 6 Na 2 Suna a Tulu na Dā , Maris Idan kuma kuka ga NW , ana nufin an yi ƙaulin fassarar New World Translation . 10 Zai Sa Ka Magance Matsaloli Har ila , wasu sun ce an daina yayin Littafi Mai Tsarki . Ban da haka , akwai shafuffukan intane da ke ɗauke da shawarwari da ɗumi - ɗuminsu . Ƙari ga haka , masana halayen ’ yan Adam da ƙwararru a harkokin yau da kullum da kuma mawallafa suna ba da shawarwari a kafofin yaɗa labarai . Tun da akwai hanyoyi da yawa da za mu iya samun shawarwari a cikin ’ yan mintoci kaɗan , me zai sa mu damu da Littafi Mai Tsarki da aka rubuta kusan shekaru 2,000 da suka shige ? Yana yi mana ja - gora kuma yana taimaka mana mu jimre matsaloli . Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Maganar Allah mai - rai ce . ” ​ —⁠ Ibraniyawa 4 :⁠ 12 . Har ila wasu siffofin gaɓaɓuwansu sun ɓalle . Littafi ne da ya daɗe sosai kuma ya fi yawancin littattafai shekaru . Kuma idan aka bi shawarar da suka bayar game da jinya a yawancin lokaci , hakan zai zama da haɗari . An soma rubuta shi ƙarnuka 35 da suka shige , amma har ila Littafi Mai Tsarki yana nan yadda yake . “ Albarka tā tabbata ga masu ƙulla zumunci , domin za a ce da su ’ ya’yan Allah . ” ( Matta 5 : ​ 9 , Littafi Mai Tsarki ) ‘ Idan ya yiwu , ku zauna lafiya da dukan mutane , gwargwadon iyawarku . ’ ​ — Romawa 12 : 18 . “ Ku yi lura , ku tsare kanku daga dukan ƙyashi : gama ba da yalwar dukiya da mutum yake da ita ransa ke tsayawa ba . ” “ Muna kuwa so mu tafiyar da al’amuranmu da [ “ gaskiya , ” NW ] . ” Ba wai kawai Littafi Mai Tsarki ya ambaci waɗannan ƙa’idodin ba . Don haka , za ka iya tunani , Idan Littafi Mai Tsarki yana da amfani har yanzu , shin ba zan amfana ba idan na bi shawarar da ke ciki ? Sai kwatsam , ta yi hasarar duka abin da take da shi kuma ta soma shan wahala . Bari mu ga yadda shawarar da ke Littafi Mai Tsarki ta taimaka wa mutane su guji faɗawa cikin matsaloli . Delphine da aka ambata a talifin baya ta lura cewa yawan damuwa sun sa ta soma yin maye da giya . Idan mutane suna bin shawarar da Littafi Mai Tsarki ya bayar game da shan giya , hakan ba zai riƙa faruwa ba . A kowane dare , ina yin addu’a ga Jehobah idan na soma wannan tunani . Lalata ce ya fi janyo munanan sakamako da kuma baƙin ciki . Sai Samuel ya ji cewa mutane suna kiransa mai kwarkwasa . Ko da yake ba shi da niyyar yin kwarkwasa amma abubuwan da mutane suke faɗa ya sa ya soma yin kwarkwasa . Samuel ya gano cewa kwarkwasar da yake yi bai dace ba . Abin da ya yi ya taimaka masa don kada ya faɗa cikin matsala . Misalan nan sun nuna cewa Littafi Mai Tsarki zai iya ba mu shawarwari da za su taimaka mana mu guji faɗawa cikin matsala . Wataƙila suna farawa a hankali - hankali ba tare da saninmu ba . Rosie ta ce , “ Ina yawan damuwa a kan wasu abubuwan da ba su da muni kamar yadda nake zatonsu . ” Ɗaya daga cikinsu shi ne Matta 6 : ​ 34 , wurin ya ce : “ Kada fa ku yi alhini a kan gobe : gama gobe za ta yi alhini don kansa . Yasmine ma ta lura cewa matsalolinta suna so su fi ƙarfinta . Ta ce : “ Nakan yi kuka na ’ yan kwanaki a kowane mako kuma a wasu lokuta ba na iya yin barci . Yasmine ta ce : “ Da shigewar lokaci , na ci gaba da yin addu’a ga Jehobah kuma ya amsa addu’ata . Wata mata mai suna Isabella ta ce : “ Ina ganin rashin natsuwa abu ne da ake iya gādan sa , domin mahaifina yana da irin halin . Isabella ta ce , “ Ba na son Jehobah ya yi baƙin ciki domin rashin natsuwata . ” Kirsten ta ce : “ Maigidana ya bar ni da yara guda huɗu . ” Kirsten ta nemi taimakon ’ yan’uwa a ikilisiya . Littafin Zabura 68 : 6 yana ɗaya daga cikin nassosin da suka taimaka mata . Wurin ya ce : “ Allah yana maida masu - kaɗaici su zauna cikin iyalai . ” Ta ce : “ Na san cewa ayar ba ta nufin gida na zahiri kawai ba . Maimakon haka , na fahimci cewa Allah ya tanadar mana da ’ yan’uwa a ikilisiya kuma a wurin ne muke samun kāriya da ta’aziya da kuma ƙauna daga masu ƙaunar Jehobah . Sai na tsara ayyuka da zan riƙa yi da wasu ’ yan’uwa don in sami damar yin abota da waɗanda suke ƙaunar Jehobah . Amma ƙa’idodin Littafi Mai Tsarki za su iya magance matsaloli da ’ yan Adam ba su iya magance su a yau ba , kamar cututtuka masu tsanani da kuma mutuwa ? Alal misali , idan wani ɗan’uwanka ya rasu ko kuma kana fama da cuta mai tsanani , ba abin da za ka iya yi sai dai ka jimre kawai . Shin Littafi Mai Tsarki zai iya taimaka maka a irin wannan yanayi mai wuya ? Rose ta ce : “ Ina da wata cuta da na gāda daga iyayena , don haka , kullum ina cikin ƙunci . Furucin da ke 2 Korintiyawa 8 : 12 ya ƙarfafa Rose a lokacin da take baƙin ciki don ba ta iya yin ayyukan da take yi a dā . Bayan wani lokaci , ta kwatanta kanta da kala da yara suke amfani da ita . Za a iya yin amfani da kala ko da ta karye . Kuma ta ce : “ Babu shakka , dukansu sun yi addu’a sosai ga Jehobah . ” Kuma ina da tabbaci cewa Jehobah zai tayar da ita a daidai lokacinsa . Muna da irin waɗannan sautin a dandalinmu na jw.org . Littafi Mai Tsarki ya ba da amsa dalla - dalla . TA WURIN BA MU ƘARFI : ( Misalai 24 : 10 ) Amma Jehobah “ yana ba da ƙarfi ga masu - kasala : ga wanda ba shi da iko . ” ( Ishaya 40 : 29 ) Manzo Bulus da ya fuskanci matsaloli da yawa ya ce : “ Zan iya yin abu duka ta wurin Kristi da yake ƙarfafa ni . ” TA WURIN BA MU HIKIMA : Littafi Mai Tsarki yana kama da wannan tocilar a wasu hanyoyi . Amma fiye da haka ma , Littafi Mai Tsarki zai iya taimaka mana mu iya sanin yadda rayuwarmu za ta kasance a nan gaba kuma zai taimaka mana mu bi tafarkin da zai sa mu yi farin ciki sosai . Bari mu yi misali da ƙa’idar da ke wannan nassi : “ Bayarwa ta fi karɓa albarka . ” Wani marubuci ya ce : “ Ba zai yiwu mutum ya yi taimako kuma ya gagara samun fiye da yadda ya bayar ba , musamman ma in ya bayar ba tare da niyyar samun lada ba . ” Kalmarsa ta ƙarfafa mu mu yi masa yabo mu ɗaukaka shi kuma mu yi masa biyayya . Domin yana ƙaunar mu kuma yana so mu amfana ta wurin bin shawararsa . Littafi Mai Tsarki ya kuma ƙarfafa mu mu zama aminan Mahaliccinmu . ( Yaƙub 4 : 8 ) A wasu lokuta , muna iya yin shakka ko zai yiwu mu yi abokantaka da Mahaliccinmu . ( Yohanna 17 : 3 ; 2 Timotawus 3 : 16 ) Ka roƙe shi ya taimaka maka ka fahimci Littafi Mai Tsarki . Don ƙarin bayani a kan tattaunawar , ka kalli bidiyon nan Yaya Ake Gudanar da Nazarin Littafi Mai Tsarki ? Za ka iya samun sa a jw.org / ha , ka danna inda za ka bincika bidiyon , sai ka rubuta jigon bidiyon . Jehobah Sarkin zamanai ne kuma yana son dukan aminansa su yi rayuwa har abada ABIN DA LITTAFI MAI TSARKI YA CE Allah yana so mu zama aminansa . ​ — Yaƙub 4 : 8 . Shaidun Jehobah ne suka wallafa shi . Amma tun da daɗewa , a ƙarni na takwas kafin haihuwar Yesu , wani marubucin Littafi Mai Tsarki mai suna Ishaya ya ambata cewa duniya tana kama da ‘ ƙwallo . ’ ​ — Ishaya 40 : ​ 22 , New World Translation . Mutane sun yi shekaru da yawa da wannan ra’ayin . Amma a ƙarni na sha takwas bayan haihuwar Yesu , masana sun amince da cewa ba a rataye taurari da duniyoyi bisa kome ba . Amma sai da cuta ta halakar mutane bayan zamanin manzannin Yesu ne likitoci suka gano muhimmancin dokar nan . Kuma har yau ana amfani da wannan dokar . ​ — Levitikus sura 13 da 14 . 3 Sun ba da Kansu da Yardar Rai — A Madagaska Mene ne za mu yi idan muna fusantar matsaloli sosai a rayuwa ? A wannan talifin , za mu tattauna dalilin da ya sa ya dace mu yi amfani da dukiyarmu don mu ɗaukaka Jehobah da kuma amfanin yin hakan . 27 Za Ku Ga Bambancin da Ke Tsakanin Mutane A talifi na farko , za a tattauna yadda mutum yake farin ciki sosai don yana ƙaunar Allah ba irin ƙauna da mutane suke nunawa a wannan “ kwanaki na ƙarshe ” ba . Louis da Perrine ma’aurata ne da shekarunsu ya fi 30 . Ba na son barin iyalinmu da ikilisiyarmu da gidanmu da wuraren da na sani har da aikin da na saba yi . Wasu ma’aurata a Faransa masu suna Didier da Nadine , sun ƙaura zuwa Madagaska a shekara ta 2010 kuma a lokacin , shekarunsu sama da 50 ne . Abin da suka ce ne ya ƙarfafa mu mu ƙaura . Koyan yaren Malagasy ya yi wa Didier da Nadine wuya . “ Ina gudanar da taro a ikilisiya , amma ba na fahimtar amsar da ’ yan’uwan suke bayarwa . Sai in riƙa gaya musu , ‘ Mun gode ’ don shi ne abin da na sani a yaren . Nan da nan sai na kira wani ɗan’uwa kuma ya faɗi amsar , ko da yake ban san ko amsar da ya bayar daidai ne . ” Wani ɗan’uwa mai suna Thierry da matarsa Nadia sun halarci wani babban taro a shekara ta 2005 , kuma sun ƙalli wasan kwaikwayo mai jigo “ Ku Biɗi Maƙasudai Masu Ɗaukaka Allah . ” Thierry ya ce : “ Da ake kammala wasan kwaikwayon , sai na tambayi matata a kunne na ce , ‘ Mu fa ina za mu je ? ’ Nan ba da daɗewa ba , sai suka soma ɗaukan wasu matakai don su cim ma hakan . Riana yana jawabi a yaren Tandroy Amma bayan da ya yi nazarin Littafi Mai Tsarki sai ya canja ra’ayinsa . Ya ƙaura zuwa gidan wani ɗan’uwa majagaba , ya nemi aiki , sai ya soma hidimar majagaba . Ya ce : “ Yin hidimar majagaba shawara ce mafi kyau da na taɓa yanke wa kaina . ” Amma dangin Riana ba su fahimci dalilin da ya sa ya ɗauki wannan matakin ba . Ya ce : “ Mahaifina da kawuna da gwaggona sun ƙarfafa ni in je jami’a . Wannan fashin da aka yi min ya sa na tuna da kalaman Yesu game da ajiye ‘ dukiya a sama . ’ Don haka , sai na soma ƙoƙarin tara dukiyata a sama . ” Yankin yana da nisan mil 800 daga wurin da yake zama . Wurin ne mutanen Antandroy suke zama . Ya ce : “ Sai na yi addu’a don Jehobah ya taimaka min in ƙaura don in taimaka wa mutanen Antandroy . ” Bai samu aiki ba . Ka yi la’akari da labarin Sylviana ’ yar Madagaska da aka ambata a farkon wannan talifin . Ka tuna cewa tana ganin ba za ta iya ƙaura wurin da ake bukatar masu shela ba . Muna ƙarfafa ’ yan’uwa da yawa su yi wannan hidimar don su ma su sami wannan horarwa ! 17 : 17 ; 25 : 25 . 19 : 29 . 40 : 31 . Me muke fama da su a yau , amma me ya sa Jehobah yake farin ciki da bayinsa masu aminci ? ( Ka duba hoton da ke shafin nan . ) Wasu kuma suna kula da danginsu da suka tsufa ko da yake su ma da kansu sun tsufa . Har ila , wasu suna ƙoƙari su biya bukatun iyalinsu . Ta yaya littafin Ishaya 40 : 29 yake ƙarfafa mu , amma wane kuskure ne za mu iya yi ? ( a ) Me za mu iya yi don kada Shaiɗan ya sa mu karaya ? Mene ne hakan ya koya mana ? 10 : 30 ) Ƙari ga haka , wani marubucin zabura ya tabbatar mana da cewa : “ Ubangiji ya san kwanakin kamilai . ” Me ya sa muke da tabbaci cewa Jehobah zai iya ƙarfafa mu ? Jehobah yana da iko sosai da babu irinsa . Wata ’ yar’uwa mai suna Kayla ta yi fama da kasala da baƙin ciki da kuma ciwon kai mai tsanani . Mene ne manzo Bulus yake nufi sa’ad da ya ce : “ Sa’ad da ina rashin ƙarfi , sa’an nan mai ƙarfi nake ” ? Karanta Ishaya 40 : 30 . Ko da mun ƙware a yin wani abu , ba abin da za mu iya cim ma da ƙarfinmu . Bulus ya fahimci cewa Jehobah ne yake ba shi ƙarfin yin dukan abubuwan da yake yi . Amma me ya sa hakan yake faruwa ? Duk da haka , bai ɗauki mataki ba . 39 : ​ 21 - 23 . ( Zab . 37 : 8 ) Ainihin abin da ya sa ya kamata mu “ daina ” fushi shi ne don muna koyi da Jehobah wanda ‘ ba ya aika mana gwargwadon zunubanmu . ’ ( Zab . Ƙari ga haka , yakan jawo yin baƙin ciki na dogon lokaci . Amma , Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Natsatsiyar zuciya rai ce ga jiki . ” ( Mis . Amma idan wani ɗan’uwa ko wani a iyalinmu ya faɗa ko ya yi wani abu da ya ɓata mana rai sosai , mukan yi baƙin ciki sosai . Idan muka riƙe mutumin a zuciya , za mu ci gaba da fushi har shekaru da yawa , ko ba haka ba ? Kuma da yake Allah yana wa abokansa alheri , yana so mu ma mu yi koyi da shi . Kada ka ɗauka cewa ɗan’uwan ya so ne ya ɓata maka rai da gangan ; ka yi ƙoƙari ka fahimci dalilin da ya sa wataƙila ya yi hakan . Ƙari ga haka , wataƙila kai ma ka yi wani abu da ya sa kuka samu saɓani . Kana iya soma da cewa , “ Wataƙila ina saurin fushi , amma sa’ad da ka yi mini magana jiya , sai na ji kamar . . . ” Idan hakan bai taimaka maka ba , ka nemi wani zarafi don ku sasanta . Ta yaya Jehobah zai taimaka mana mu farfaɗo daga zunubin da muka yi , kuma me ya sa ya dace mu yi amfani da wannan tanadin ? 24 : 16 ; Yaƙ . 5 : ​ 13 - 15 ) Kada ka ɓata lokaci don haka zai iya hana ka samun rai na har abada . Saboda haka , ka gaskata da abin da Jehobah ya faɗa cewa ya gafarta maka ! ​ — Isha . 55 : ​ 6 , 7 . Amma , ka kasance da tabbaci cewa wanda yake “ ba da ƙarfi ga masu - kasala : ga wanda ba shi da iko ” zai iya ba ka duk abin da kake bukata don ka ci gaba da jimrewa . ( Isha . 40 : 29 ; Zab . “ Abu mai kyau ne , mai daɗi kuma , ga jama’ar Allah su zauna tare kamar ’ yan’uwa ! ” ​ — ZAB . WAƘOƘI : 18 , 14 sa mu yi iya ƙoƙarinmu don mu kasance da haɗin kai ? A RANAR 31 ga Maris 2018 , miliyoyin mutane a faɗin duniya za su yi wani taro da ake yi sau ɗaya a kowace shekara . Idan akwai , yaushe ne za a yi hakan ? Idan muna nuna cewa halartan taro yana da muhimmanci sosai , hakan zai sa Jehobah ya rubuta sunanmu a “ littafin tunawa , ” wato “ littafin rai . ” A wannan littafin ne ake rubuta sunayen waɗanda za su sami rai na har abada . ​ — Mal . ( Karanta 2 Korintiyawa 13 : 5 . ) Ina iya ƙoƙarina in yi wa’azi kuma in koyar da mutane game da Mulkin Allah ? ʼYan makonni kafin taron , yana sake karanta talifofin kuma ya yi bimbini a kan muhimmancin wannan taron . Wannan dattijon ya ga cewa sake karanta waɗannan talifofin da surorin da ake karantawa a lokacin da kuma yin bimbini sosai yana sa ya koya sabbin abubuwa a kowace shekara . Ban da haka ma , yana ganin yadda ƙaunar da yake yi wa Jehobah da Yesu yake daɗa ƙarfi a kowace shekara . Irin wannan tsarin nazarin zai sa kai ma ka ƙaunaci Jehobah da Yesu sosai . Ƙari ga haka , zai sa ka amfana sosai daga taron Tuna da Mutuwar Yesu . A daren farko da aka soma Jibin Maraice na Ubangiji , Yesu ya yi addu’a a madadin almajiransa don su kasance da haɗin kai kamar yadda shi da Ubansa suke da haɗin kai . Taron Tuna da Mutuwar Yesu ya fi kowane taro da mutanen Allah suke yi muhimmanci kuma yana nuna cewa Shaidun Jehobah suna da haɗin kai . Jehobah da kansa ya ce hakan zai faru . Shi ya sa rukuni biyun suka zama “ garke ɗaya . ” ( Yoh . ( Ezek . 37 : ​ 24 , 25 ) Ana ganin wannan haɗin kan da aka kwatanta a annabcin Ezekiyel a kowace shekara sa’ad da shafaffu da suka rage a duniya da kuma “ waɗansu tumaki ” suka haɗu don su tuna da Mutuwar Yesu ! 23 : 12 ) Idan muna da tawali’u , ba za mu zama masu girman kai kamar mutanen duniya ba . Ta yaya zaman lafiya zai sa a ci gaba da kasancewa da haɗin kai ? An san ni da yin sadaukarwa don in sa ’ yan’uwa su kasance da zumunci da kuma haɗin kai ? ’ Ta yaya za mu nuna cewa ‘ muna haƙuri da junanmu cikin ƙauna ’ ? © 2017 Watch Tower Bible and Tract Society of Pennsylvania A garin Riberalta da ke yankin Beni , wasu ma’aurata majagaba suna saka littattafai cikin jirgin sama . Za su je wa’azi a wani ƙauye da ke ƙasar Wannan mujallar ba ta sayarwa ba ce . Sashe ce ta aikin ilimantarwa na Littafi Mai Tsarki a dukan duniya wadda ake tallafa wa da gudummawar da aka ba da da son rai . WAƘOƘI : 80 , 50 16 : 35 ) Hakan ya sa “ ba su rasa komi ba . ” Idan muka ba da gudummawa don aikin Jehobah , mene ne hakan yake nunawa ? Muna ba Jehobah kyauta domin muna ƙaunar sa kuma muna so mu nuna masa godiya . A lokacin da Sarki Dauda yake bayyana abubuwan da ake bukata don a gina haikali , ya ce kome da muke da shi Jehobah ne ya ba mu kuma duk wani abu da muka ba Jehobah , shi ya ba mu . ​ — Karanta 1 Labarbaru 29 : ​ 11 - 14 . Sha . 16 : 16 ) Haka ma a yau , ba da gudummawa don bautar Jehobah yana da muhimmanci sosai . Domin ta yin hakan ne muke tallafa wa ƙungiyar Jehobah na duniya . Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Bawan da aka lallashe shi tun yana yaro , a ƙarshe zai ɗauki kansa shi ɗa ne , ” wato ba zai nuna godiya ba . ( Mis . Ko da yake iyayen ba su sa rai cewa yaron zai yi hakan ba , amma za su karɓi kyautar don zai nuna cewa yaron ya daraja abin da suka yi masa . Alal misali , kamar yadda Sarki Dauda ya yi sa’ad da ake so a gina haikali , Musa ma ya ƙarfafa Isra’ilawa su ba da gudummawa don a gina mazauni . ( Fit . 35 : 5 ; 1 Laba . 29 : ​ 5 - 9 ) A zamanin Sarki Jehoash , firistoci sun yi amfani da kuɗin da aka ba da gudummawa don su yi wasu gyare - gyare a gidan Jehobah . 18 : 21 ) Yesu da manzaninsa ma sun amfana daga alherin da matan da suka “ yi musu hidima daga cikin dukiyarsu ” suka nuna musu . ​ — Luk . 8 : ​ 1 - 3 . A waɗanne hanyoyi ne aka ba da gudummawa a zamanin dā ? 10 , 11 . ( a ) Ta yaya za mu yi koyi da bayin Allah na zamanin dā ? Ban da haka ma , wataƙila muna bukatar ba da gudummawan don babban taro ko kuma taimaka ma wasu ’ yan’uwa da bala’i ta same su . Yawancin masu ba da gudummawa ba sa son a san cewa su ne suka yi hakan . ’ Yan’uwanmu , har da waɗanda ba su da arziki , suna kamar Makidoniyawa da suke cikin ‘ talauci ’ sosai , amma sun roƙa a ba su gatan ba da kyauta kuma suka yi hakan da zuciya ɗaya . ​ — 2 Kor . Ta yaya ƙungiyar Jehobah take yin iya ƙoƙarinta don a yi amfani da gudummawar da mutane suke bayarwa yadda ya dace ? Ezra ya san cewa kuɗin , gudummawa ne ga Jehobah . Don haka , sa’ad da suke komawa ƙasarsu ta hanyoyi masu haɗari , ya yi iya ƙoƙarinsa don ya kāre kuɗin . A cikin ’ yan shekaru da suka shige , an yi wasu ayyuka sosai . Gudummawarka tana taimaka wajen tallafa wa aikin da ake yi a faɗin duniya ( See paragraph 7 ) 14 - 16 . ( a ) Mene ne ake cim ma da gudummawarku ? ( b ) Kuma ta yaya ka amfana daga waɗannan abubuwan ? Mutane da yawa da suka daɗe suna bauta wa Jehobah sun ce ba su taɓa ganin lokaci kamar yanzu ba . Ban da haka ma , an fassara New World Translation of the Holy Scriptures zuwa yaruka da yawa . Kuma waɗanda suka halarci taron nan sun yi farin ciki sosai . Amma da zarar mun kalli shirye - shiryen da ake yi a Tashar JW , hakan na tuna mana cewa muna da ’ yan’uwa da yawa a faɗin duniya . Bayan shugaban wani babban kamfani ya je zagaya a wurin da ake buga littattafanmu , ya yi mamaki da ya ji cewa da gudummawa ake tallafa wa dukan aikin kuma ba a taɓa yin taro don neman kuɗin yin aikin ba . ( a ) Waɗanne albarka ne za mu samu idan muka ba da gudummawa don tallafa wa Mulkin Allah ? ( Mal . 3 : 10 ) Jehobah ya yi mana alkawarin cewa wanda yake ba da kyauta da zuciya ɗaya zai sami albarka . ( A . M . 20 : 35 ) Ta furucinmu da kuma misalinmu mai kyau , za mu iya taimaka wa yara da kuma sababbi su koyi ba da gudummawa domin yin hakan yana kawo albarka sosai . Jehobah ne ya ba mu kome da muke da shi . Kuma idan muka ba da gudummawa , hakan zai nuna cewa muna ƙaunar sa kuma muna godiya don abin da yake yi mana . 29 : 9 ) Bari mu ma mu ci gaba da yin farin ciki da kuma samun gamsuwa yayin da muke ba Jehobah kyauta daga abubuwan da ya ba mu . “ Masu - farin zuciya ne mutane , waɗanda Ubangiji ne Allahnsu . ” ​ — ZAB . Kamar yadda Littafi Mai Tsarki ya faɗa , Jehobah yana tara “ taro mai girma . . . daga cikin kowane iri , da dukan kabilai da al’ummai da harsuna . ” Za su zama “ al’umma mai - ƙarfi ” da ta ƙunshi mutane fiye da miliyan takwas masu farin ciki da suke “ yi masa [ Allah ] bauta kuma dare da rana . ” ( R . Yoh . 7 : ​ 9 , 15 ; Isha . Mutane da suke son kansu kawai ba sa yin irin farin ciki da suka zato za su yi ba . 3 : 5 ) Amma ba yadda za mu daina cuɗanya gabaki ɗaya da irin waɗannan mutanen . Saboda haka , ta yaya za mu guji halayen mutanen duniya da ke ko’ina a yau kuma mu yi ƙoƙari mu faranta ran Jehobah , Allah mai ƙauna ? Yin hakan zai taimaka mana mu bincika kanmu kuma mu ga yadda za mu nuna irin ƙauna da za ta sa mu samu gamsuwa da kuma farin ciki . Manzo Bulus ya ce : “ Mutane za su zama masu - son kansu . ” A’a , ya dace mu yi ƙaunar kanmu daidai - wa - daida don Jehobah ya halicce mu mu riƙa yin hakan . Wanda yake ƙaunar matarsa kansa yake ƙauna : gama babu mutum wanda ya taɓa ƙin jiki nasa ; amma yakan ciyar da shi ya kuma kiyaye shi . ’ ( Afis . Ƙauna ce da ke nuna son kai . ( Karanta Romawa 12 : 3 . ) Amma irin ƙaunar da Allah yake son mu nuna tana sa mu kasance da halaye masu kyau . Ta yaya za mu guji zama masu son kanmu ? ( Ka duba sakin layi na 7 ) Ina ƙoƙarin in yi abin da Allah yake so ? Amma za mu yi farin ciki sosai idan muka san cewa abin da muke yi yana faranta wa Jehobah rai . Domin wasu suna ƙaunar Allah kuma suna so su bauta masa sosai , sun daina sana’ar da suke yi da zai sa su zama masu arziki . Wasu shekaru da suka shige , wani majagaba a ƙasar Ireland yana ma wani mutum wa’azi game da Allah . 6 : ​ 9 , 10 . Ƙwarai kuwa ! ( Karanta Mai - Wa’azi 5 : 12 . ) Ba ku da iko ku bauta wa Allah da dukiya ba . ” Neman kuɗi ne ya fi muhimmanci a rayuwata ? Na gaskata cewa Jehobah zai biya bukatuna ? ’ Ta yaya za mu kasance da ra’ayin da ya dace game da annashuwa ? Littafi Mai Tsarki ya annabta cewa mutane da yawa a yau suna “ son annashuwa . ” Kamar yadda ba laifi ba ne mutum ya riƙa son kansa da kuma kuɗi daidai - wa - daida . Haka nan ma , ba laifi ba ne mutum ya yi annashuwa daidai - wa - daida . Jehobah ba ya so mu hana kanmu jin daɗin rayuwa ko kuma mu ƙi yin ayyuka masu kyau da za su sa mu farin ciki . Wani marubuci ya ce : “ Wannan [ ayar ] ba ta nufin cewa mutanen suna ɗan son Allah . 16 , 17 . Kuma a wani lokaci da masu tsattsauran ra’ayi suka ce bai kamata ya ci da kuma sha da wasu ba , ya ce ra’ayinsu bai dace ba . ​ — Luk . Ya kai shekaru 6,000 da mutane suke shan wahala , amma ƙarshen duniyar Shaiɗan ya kusa . 146 : 5 . Bayin Allah suna daɗa ƙaunarsa , kuma adadinmu yana ƙaruwa a kowace shekara . yadda muke bi da mutane ? Wane ƙalubale ne bayin Allah suke fuskanta a yau ? MA’AIKATAN kiwon lafiya da yawa suna kula da mutanen da ke fama da cututtukan da za a iya kamuwa da su . A wannan kwanaki na ƙarshe da muke rayuwa a ciki , lokaci ne da halayen mutane sun lalace sosai . A wasiƙa ta biyu da Manzo Bulus ya rubuta wa Timotawus , ya bayyana halayen da mugayen mutane za su kasance da su . Ya ce za a fi kasancewa da halayen a kwanaki na ƙarshe . ( Karanta 2 Timotawus 3 : ​ 1 - 5 , 13 . ) Su waye ne suke nuna halayen da aka ambata a 2 Timotawus 3 : ​ 2 - 5 ? Yaya za ka kwatanta masu girman kai ? Irin mutanen nan suna so a riƙa sha’awarsu da kuma bauta musu . Jehobah ya tsani masu girman kai . Ɗaya daga cikinsu shi ne sarki Uzziah na Yahudiya . Sarki Hezekiya ma ya yi girman kai amma ya canja daga baya . ​ — 2 Laba . Me zai taimaka mana mu nuna sauƙin kai ? Bayin Allah a yau suna da sauƙin kai kamar Dauda . 3 : 12 ) Mun kuma san cewa ƙauna “ ba ta yin fahariya , ba ta yin kumbura . ” 3 : 1 . ( a ) Ta yaya mutane a yau suke ɗaukan yin biyayya ga iyaye ? Bulus ya bayyana yadda mutanen da ke rayuwa a kwanaki na ƙarshe za su riƙa bi da juna . Idan yara ba sa yin baƙar magana game da iyayensu , hakan zai sa wasu yara su bi misalinsu . ( b ) Ka bayyana irin ƙaunar da Kiristoci na gaskiya za su riƙa ma wasu . Ƙari ga haka , mutane za su zama marasa - tsarki . * Ƙari ga haka , Kiristoci na gaskiya za su riƙa ƙaunar maƙiyansu . ​ — Mat . Ya yi wa dukan danginsa wa’azi , kuma wata shida bayan taron , an ba shi karatun Littafi Mai Tsarki a Majami’ar Mulki . Idan muna so mu san ko muna nuna ƙauna ga wasu , zai dace mu yi wa kanmu waɗannan tambayoyin : ‘ Ina yin iya ƙoƙarina wajen taimaka wa dangina da mutane a ikilisiya da kuma a yankinmu ? Waɗanne halaye irin na dabbobi ne mutane da yawa suke da shi a yau , amma ta yaya wasu suka yi canji ? Alal misali , mutane da yawa marasa - son nagarta ne , ko kuma “ masu ƙin nagarta ” in ji wasu juyin Littafi Mai Tsarki . ( Ka duba sakin layi na 16 ) Akwai mutane da yawa a dā da suke da ban - tsoro kamar zakuna , amma a yau suna zaman lafiya da mutane . 4 : ​ 23 , 24 ) Yayin da mutane suke koya game da Allah , suna gani cewa suna bukatar su bi ƙa’idodinsa a rayuwarsu . Me zai taimaka mana don kada mu kamu da munanan halaye ? Amma za mu iya nisanta kanmu daga kamuwa da irin tunaninsu da kuma munanan halayensu . Me zai taimaka mana mu yi hakan ? Ƙarfafa abotarmu da Jehobah ta wajen karanta Littafi Mai Tsarki da yin tarayya da mutanen da suka duƙufa su riƙa bauta wa Jehobah ne zai taimaka mana . Ya kamata mu taimaka wa mutane su san Jehobah . Ka riƙa neman zarafin yi musu wa’azi kuma ka roƙi Jehobah ya taimaka maka ka faɗi abin da zai ratsa zuciyarsu . 8 : 23 . A Helenanci , furucin nan “ mai - tsegumi ” ko “ mai zargi ” di·aʹbo·los ne , kuma Shaiɗan ne ake kira da wannan sunan a cikin Littafi Mai Tsarki don yana ɓata sunan Allah . Hakan ya faru ne a ƙarni na bakwai kafin haihuwar Yesu , kuma an tono tulun a kusa da birnin Ashdod . Ni dai ban yi wani laifi ba . . . . Idan gwamna yana ganin ba aikinsa ba ne ya kwato mini tufafina , sai ya ji tausayi na ya yi haka ! Don Allah kada ka yi banza da wannan batun don bawanka ba shi da tufafi . ” 3 Ka Zama Mai Bangaskiya da Biyayya Kamar Nuhu da Daniyel da Ayuba Mene ne ya taimaka masu su kasance da aminci kuma su yi wa Jehobah biyayya ? 28 Farin Ciki ​ — Hali Ne da Muke Koya Daga Wurin Allah Idan haka ne , misalin Nuhu da Daniyel da kuma Ayuba zai iya taimaka maka . Me ya sa ? Domin sun fuskanci irin matsalolin nan , amma sun kasance da aminci kuma sun yi wa Allah biyayya . Matsalolin da Nuhu ya fuskanta . Har ma suna “ maganganu na ɓatanci ” game da Jehobah . 6 : ​ 2 - 4 , 11 , 12 ) Amma Nuhu ya bambanta da sauran mutanen . “ Ya sami tagomashi a gaban Ubangiji . . . . [ shi ] mutum mai - adalci ne , marar - aibi ne cikin tsararakinsa : Nuhu yana tafiya tare da Allah . ” ​ — Far . Da farko , ka yi tunanin yawan shekarun da Nuhu ya yi yana bauta wa Allah a zamanin da ke cike da mugunta . ( Ibran . 11 : ​ 7 , Littafi Mai Tsarki ) Babu shakka , Nuhu ya fuskanci zolaya da kuma hamayya , wataƙila har da zalunci ma . ( Mis . 29 : 25 ) Maimakon haka , Jehobah ya taimaka masa ya kasance da gaba gaɗi . Kuma ya ci gaba da yin hakan har tsawon shekara 350 bayan ambaliyar . ( Far . Za mu iya yin hakan ta ƙin duk abin da Jehobah ya tsana , da kuma ƙin saka hannu a harkokin duniyar Shaiɗan . Maimakon haka , mu sa Mulkin Allah a kan gaba a rayuwarmu . ( Mat . 6 : 33 ; Yoh . Alal misali , mutane suna yin baƙaƙen maganganu game da mu a kafofin yaɗa labarai domin muna bin dokar Allah game da aure da kuma jima’i . Amma hakan bai dame mu ba don kamar Nuhu , Jehobah ne kaɗai muke bauta wa . 4 : ​ 6 , 7 . Matsalolin da Daniyel ya fuskanta . Daniyel bawa ne a birnin Babila inda ake bautar gumaka da kuma sihiri sosai . 137 : ​ 1 , 3 ) Hakika , hakan ya ɓata wa Yahudawa masu aminci rai , har da Daniyel ma ! Akwai wasu ƙalubale kuma masu wuyan ganewa da Daniyel ya fuskanta . Da yake yana da basira sosai , sarkin ya ba shi wasu gata . Wane dalili ne ya sa Jehobah ya taimaka wa Daniyel ya sami babban matsayi ? * ( Dan . 2 : 48 ) Hakika , yadda Jehobah ya taimaka musu ya ƙarfafa Yahudawan da ke zaman bauta , har ma da Ezekiyel ! A yau , muna rayuwa ne a duniyar da ke cike da lalata da kuma addinan ƙarya . 13 : 13 ) Amma , bari mu kusaci Jehobah Allahnmu kamar Daniyel . Daniyel ya yi girma a Yahudiya sa’ad da ake mugunta sosai , amma bai bar hakan ya shafe shi ba , don ya girma yana ƙaunar Allah . Don haka , iyaye kada ku fid da rai amma ku ci gaba da koyar da yaranku cikin haƙuri . ( Afis . 16 , 17 . Me ya sa hakan ya faru ? Shaiɗan ne ya yi ƙarya cewa Ayuba yana bauta wa Allah don albarkar da Allah yake masa . ( Yaƙ . 5 : 11 ) Ayuba ya ci gaba da bauta wa Allah da dukan zuciyarsa . Ta yaya muka san hakan ? Mu riƙa yi masa biyayya kuma mu nuna cewa shi muka fi daraja a rayuwarmu . Ta yaya 1 Bitrus 5 : 10 ya tuna mana matsalolin da Nuhu da Daniyel da kuma Ayuba suka fuskanta ? Abin da ke littafin 1 Bitrus 5 : 10 ya shafi bayin Allah a yau . Babu shakka , dukanmu muna son Jehobah ya ƙarfafa mu mu ci gaba da bauta masa . Ƙari ga haka , sun ‘ fahimci ’ dukan abin da yake son su yi . ( Mis . Nuhu ? 28 : 5 ) Littafin Misalai 2 : 7 , 9 ya ce Jehobah yana “ ajiye ma masu - gaskiya sahihiyar hikima . ” Ta yaya Nuhu ya san nufin Allah game da ’ yan Adam ? 3 : 36 , 37 ) Babu shakka , mutanen nan da kuma matansu ne suka koya wa Nuhu cewa Jehobah ne ya halicci mutum kuma yana so su haifi ’ ya’ya su cika duniya . Ƙari ga haka , Nuhu ya koyi cewa Adamu da Hauwa’u sun yi wa Jehobah rashin biyayya kuma ya ga yadda hakan ya jawo mugun sakamako . 6 : 9 . Ta yaya bege ya ƙarfafa bangaskiyar Nuhu ? 3 : 15 . Sanin Jehobah sosai ya sa Nuhu ya kasance da bangaskiya da kuma hikima . Amma Nuhu bai yi hakan ba . ( Far . 6 : 1 - 4 , 9 ) Ƙari ga haka , Nuhu ya san cewa an gaya wa mutane ne su haifi ’ ya’ya su cika duniya . ( Far . 1 : 13 - 15 ) Idan muka yi hakan , bangaskiya da hikima za su kāre mu daga dabarun Shaiɗan kuma su sa mu guji halayen mutanen duniya . ( 2 Kor . Iyayen Daniyel sun koya masa ya riƙa ƙaunar Jehobah da Kalmarsa kuma Daniyel ya yi hakan dukan rayuwarsa . Sa’ad da Yesu ya zo duniya bayan shekaru da yawa , shi ma ya koyar da hakan . — Luk . Daniyel yana iya ba da hujja cewa , ‘ A’i dokar na kwana 30 ne kawai ! ’ Saboda haka , ya kamata mu riƙa bimbini a kan abin da muka karanta . Kuma mu riƙa addu’a a kai a kai , musamman sa’ad da muke fuskantar matsaloli . Ta yaya Ayuba ya koya game da Jehobah ? Ayuba ya fahimci ƙa’idodin Allah sosai . Alal misali , Ayuba ya san ba zai iya ce yana ƙaunar Allah ba idan ba ya nuna wa maƙwabcinsa alheri . ( Karanta Ayuba 31 : 24 - 28 . ) Ƙari ga haka , Ayuba ya san cewa aure wa’adi ne tsakanin namiji da ta mace . 5 : 28 ; 19 : 4 , 5 . Amsoshinka za su taimaka maka ka san ko ka san Jehobah sosai . ( Zab . Maimakon haka , za ka riƙa aikatawa da hikima kuma za ka kusaci Jehobah sosai . — Mis . 2 : 4 - 7 . Nuhu ma ya auri mace guda , ko da yake maza sun soma auren mata da yawa bayan Adamu da Hauwa’u sun yi tawaye a Adnin . — Far . SALAMA NASIHA Hakan na iya shafan bayin Allah ma . Kafin mu amsa wannan tambayar , zai dace mu fara fahimtar ma’anar yin farin ciki da gaske da kuma yadda wasu suke farin ciki duk da matsalolin da suke fuskanta . Bayan haka , sai ya soma dariya , amma idan ya dawo hankalinsa , sai ya daina dariya kuma ya ci gaba da fuskantar matsaloli da yake ciki . Murnar da yake yi ba farin ciki na gaske ba ne . ​ — Mis . Alal misali , an yi wa manzannin Yesu dūka sosai don suna wa’azi . M . 5 : 41 ) Hakika , ba dūkan da aka yi musu ba ne ya sa su farin ciki . 27 : 11 . Ya ci gaba da farin ciki , duk da cewa ya fuskanci matsaloli sosai kuma wasu sun so su wahalar da shi . ( Far . Ya mai da hankali ga begen da yake da shi na yin rayuwa a sabuwar duniya sa’ad da Almasihu ya soma sarauta a Mulkin Allah . ( Far . Alal misali , a watan Nuwamba na shekara ta 2013 , wata mahaukaciyar guguwar Haiyan ta halaka gidajen Shaidun Jehobah guda 1,000 a ƙasar Filifin . Ƙari ga haka , muna godiya don rai da Jehobah ya ba mu da kuma yadda muke jin daɗin rayuwa . ( M . Amma mu ne Allah ya bayyana mana ta wurin ruhu . ” ( 1 Kor . Jehobah yana kuma gafarta mana zunubanmu . ( 1 Yoh . 91 : 11 ) Idan muka ci gaba da yin tunani a kan waɗannan albarka , hakan zai sa mu daɗa yin farin ciki sosai . ​ — Filib . Idan muna son wuta ta riƙa ci , wajibi ne mu ci gaba da saka mata itace . Littafi Mai Tsarki ya ce : “ Zuciya mai - jin daɗi magani ce mai - kyau . ” ( Mis . Ban da haka ma , za mu iya daɗa farin ciki idan muna yin tunanin albarkar da muke morewa a yanzu . Kuma mu bi misalin mutane masu aminci da yin iya ƙoƙarinmu don mu yi nufin Allah . 6 : 8 . Ka riƙa nuna wa kanka da kuma wasu sanin yakamata . ​ — Filib . 4 : 5 . Ta ɗaura ɗankwalin gargajiya ADADIN MAHALARTAN TARON TUNA DA MUTUWAR YESU ( 2016 ) Sashe ce ta aikin ilimantarwa na Littafi Mai Tsarki a dukan duniya wadda ake tallafa wa da gudummawar da aka ba da da son rai . Beishenbai Berdibaev ne ya ba da labarin A lokacin , tattaunawa da Shaidun Jehobah babban laifi ne . Amma abin da Apun ta koya mana ya canja rayuwarmu daga baya . An haife ni a shekara ta 1937 , a wata babbar gona da ke kusa da garin Tokmok a ƙasar Kyrgyzstan . Mu mutanen Kyrgyzstan ne kuma muna yaren Kyrgyzanci . Tudun Teskey Ala - Too Ƙari ga haka , sa’ad da nake matashi , ban yi tunanin ma’anar rayuwa ba ko kuma abin da zai faru a nan gaba . Me ya sa ? Amma a dukan ƙasashen , Shaidun Jehobah ba sa saka hannu a batun siyasa . Amma ba abin da zai hana mutane masu zuciyar kirki koya game da Kalmar Allah . A ƙaro na farko , ya yi shekara uku , bayan haka , ya sake yin shekara uku . Ban da haka , ya ƙara yin shekara goma a fursuna kuma ya yi zaman bauta shekara biyar . Domin ta iya ɗinki sosai , likitoci da malamai suna sayan tufafi daga wurinta . Elizabeth ta amsa tambayoyinta daga Littafi Mai Tsarki . Nikolai Chimpoesh Kada ka ji tsoro . ” ​ — Mat . Matata ’ yar yankin Naryn ce a ƙasar Kyrgyzstan . Wata rana , ta ziyarci ƙanwata a watan Agusta na 1974 . Amma ta yi hakan da dabara domin an hana Shaidun Jehobah yin aikinsu a tsakanin 1980 zuwa 1989 . Wata mata ta gaya mini cewa nan ba da daɗewa ba , mutane ba za su ƙara mutuwa ba . Dabobbin daji ma za su yi zaman lafiya da mutane . ” A wurina , wannan tatsuniya ce . ’ Yar’uwa Apun ta zo gidanmu bayan wata uku . Bayan mu je wa’azi sau da yawa a Balykchy , sai muka lura cewa mutanen suna son jin wa’azi . Wannan zarafi ne na yin ƙwazo a hidima . Mutane suna son littattafanmu sosai . Kuɗin mota daga Tokmok zuwa Balykchy yana da tsada sosai a wannan lokacin . Wani ɗan’uwa yakan ba mu kuɗin mota a kai a kai don mu haɗa da namu . Ƙari ga haka , an soma samun fannonin dabam - dabam na yin hidima a ikilisiyarmu da ke Tokmok . Ɗaya daga cikin waɗannan ɗaliban yanzu memban Kwamitin da Ke Kula da Ofishin Shaidun Jehobah ne . Ni da matata mun shagala da kula da iyalinmu da ke ƙaruwa . Ban da haka , suna son haddace ayoyin Littafi Mai Tsarki . Ta yin hakan , yaranmu da jikokinmu daga baya suna saka hannu sosai a ayyukan ikilisiya . ’ Yan’uwa da suka soma wa’azi a yankinmu a 1956 za su yi mamaki sosai idan suka ga ci gaba da aka samu yanzu . ’ Yan’uwa sun yi mako guda suna share wannan filin wasan kafin a yi taron . Hakan ya burge darektan wannan filin sosai har bai karɓi kuɗi daga hannun mu ba . Yanzu wani rukunin mafassara a ofishinmu da ke Bishkek suna fassara littattafanmu a Kyrgyzanci . Mun samu ƙaruwa sosai a ƙasar , don yanzu muna da adadin masu shela fiye da 5,000 . Duk da haka , da taimakon Jehobah , na zama dattijo kuma na taimaka ma mutane da dama da suka fi ni ilimi su san Jehobah . Abin da na shaida a rayuwa ya sa na ci gaba da wa’azi game da Jehobah , domin a wurinsa ‘ dukan abu zai yiwu . ’ ​ — Mat . “ Allah . . . shi yarda muku ku zama da hankali ɗaya da junanku bisa ga Kristi Yesu . ” ​ — ROM . Wani ɗan’uwa kuma a Brazil da ya yi shekara 23 da aure ya ce : “ Muna farin ciki sosai a aurenmu don mun ƙulla dangantaka mai kyau da Allah . ” ( 1 ) Me yake nufi mutum ya kasance da dangantaka mai kyau da Allah ? ( Karanta 1 Korintiyawa 2 : ​ 14 - 16 . ) Amma mai dangantaka mai kyau da Jehobah yana “ gwada abu duka . ” Kuma yana tunani kamar Kristi . Wane irin hali ne mutumin da ba shi da dangantaka mai kyau da Allah yake da shi ? Wanda ba shi da dangantaka da Jehobah yana yawan tunani game da abin duniya . Ƙari ga haka , yana ƙoƙari ya bi ƙa’idodin Allah a rayuwarsa . ( Zab . Hakazalika , ana kiran wanda yake yin abin da Allah yake so , mai ibada sosai . Me ya sa muke bukatar mu ƙoƙarta mu ƙulla dangantaka mai kyau da Jehobah kuma mu ci gaba da hakan ? Idan mutum ba ya tunanin abin da Jehobah yake so , zai riƙa tunanin sha’awoyinsa da kuma abin duniya kawai . ( a ) Mene ne zai taimaka mana mu ci gaba da zama masu ibada sosai ? ( Luk . 2 : 51 ) Babu shakka , tana son alkawarin Allah game da Almasihu ya cika . Duk da haka , Yesu ne ya kafa misali mafi kyau na ibada . Sa’ad da yake hidima a duniya , ya nuna cewa yana son ya yi koyi da Ubansa Jehobah . ( Karanta Ishaya 63 : 9 ; Markus 6 : 34 . ) ( b ) Ka ba da misali . Wata ’ yar’uwa a Brazil mai suna Rachel ta ce : “ Ina son bin salon rayuwa na mutanen duniya . ( b ) Ta yaya za mu bar tunanin Kristi ya shafi ayyukanmu ? Idan muka bi misalinsa , za mu zama kamar Jehobah . Shi ya sa yake da muhimmanci sosai mu riƙa tunani kamar Yesu . Ta yaya za mu iya yin hakan ? Za mu koya yadda Yesu yake tunani idan mun karanta da kuma yi bimbini a kan littattafan Matta da Markus da Luka da kuma Yohanna . Ban da haka ma , mun koyi yadda yin tunani kamar Kristi zai taimaka mana mu ci gaba da ƙarfafa dangantakarmu da Allah . Mene ne wani ɗan’uwa ya lura kuma wane mataki ne ya ɗauka ? Da yake matarsa mai ibada ce sosai , takan ba da amsoshin daidai . Amma Robert ba ya ba da amsar daidai . ( b ) Waɗanne tambayoyi masu muhimmanci ne za mu tattauna ? ( Filib . 3 : 16 ) Don mu ci gaba da ƙarfafa dangantakarmu da Allah , za mu tattauna tambayoyi uku masu muhimmanci a wannan talifin : ( 1 ) Ta yaya za mu san ko dangantakarmu da Jehobah tana da ƙarfi sosai ? Don su waye ne aka rubuta umurnin da ke Afisawa 4 : ​ 23 , 24 ? ( Afis . Ina tunani kamar Kristi ne ? ( Kol . 1 : 23 ) Ƙari ga haka , kana bukatar ka yi tunani sosai a kan abin da ka yi nazarinsa kuma ka yi addu’a ga Jehobah ya taimaka maka ka riƙa yin abin da ka koya . 2 : ​ 11 , 12 . Ka tambayi kanka : ‘ Ina bauta wa Jehobah ne don iyayena suna son in yi hakan ? Yin hakan zai sa mu kasance da bangaskiya sosai . ​ — M . Wa . ( b ) Ta yaya misalin Bitrus da shawararsa za su iya taimaka mana ? ( c ) Me za ka yi don ka zama mai ibada sosai ? Kuma a hankali , za mu soma yin tunani kamar Yesu . ( Rom . ( Gal . 5 : ​ 16 , 22 , 23 ) Idan muka lura cewa mun fi mai da hankali ga abin duniya ko kuma sha’awoyinmu , kada mu bar hakan ya sa mu yi sanyin gwiwa . 2 : ​ 11 - 14 ) Amma hakan bai sa shi sanyin gwiwa ba , kuma Jehobah ya taimaka masa . Ra’ayinsu a kan wasu al’amura ya bambanta . Mutum mai dangantaka mai kyau da Allah ba zai yi abokantaka da mutane da za su sa shi yin abin da bai dace ba . Wace tambaya ce za ta taimaka maka ka bi wannan ƙa’idar ? Sun ƙunshi ayyukan da ba za su sa mu ƙarfafa dangantakarmu da Allah ba . Me ya sa bai kamata in shiga wata ƙungiyar da take son canja yanayin duniya ba ? ’ Ta yaya shawarar Bulus ga ikilisiyar da ke Roma za ta taimaka mana idan mun sami saɓani da wasu ? Me ya sa kake son ka ci gaba da ƙarfafa dangantakarka da Jehobah ? YAYIN DA jirgin ya kusan kai gaɓar tekun da ke Belfast , fasinjoji ƙalila da ke tsaye sun hango wani tudun mai cike da ciyayi da itatuwa . “ Mutane wajen 300 masu ilimi sosai ” ne suka saurari jawabin da yammar . Jigon shi ne “ The Overthrow of Satan’s Empire ” ( Yi wa Shaiɗan Juyin Mulki ) . Shi ne sakataren ƙungiyar YMCA kuma ya nemi ya sa wajen mutane 1,000 su ƙi sauraron Ɗaliban Littafi Mai Tsarki . Amma me mutanen suka yi ? Bayan an gama jawabin a birnin Dublin , Ɗan’uwa Russell ya amsa tambayoyin da wani shahararren limami da O’Connor ya kawo ya yi . Amsoshin ya sa mutanen farin ciki sosai . Washegari , sai suka shiga jirgi zuwa birnin Liverpool . Bayan haka , suka shiga jirgin ruwan da ake kiran Lusitania zuwa birnin New York . An sanar da jawabi a jaridar The Irish Times , a ranar 20 ga Mayu , 1910 Wannan ayar ta nuna cewa Isuwa ‘ marar - ibada ’ ne shi ya sa ‘ ya sayar wa [ Yakubu ] gādonsa na ɗan fari saboda akushin abinci . ’ Amma mun bincika wasu labaran Littafi Mai Tsarki da suka nuna cewa ba sai mutum ya zama ɗan fari ba ne kafin Almasihu ya fito daga zuriyarsa . Kuma dukansu ’ ya’yan fari ne . Hakan ba ya nuna cewa zama ɗan fari bai da wani muhimmanci . Ban da haka ma , gādonsa yakan fi na sauran yaran . ​ — Far . Amma za a iya ɗaukan matsayin ɗan fari a ba wani . Isuwa ya yi rayuwa a zamanin dā kuma wataƙila a wasu lokuta yakan yi wa Allah hadayu . ( Far . 23 Horo , Alama Ce Ta Ƙaunar Allah Mai - Wa’azi 12 : 1 Mene ne iyaye Kiristoci suke so su tabbatar kafin yaransu su yi baftisma ? A yau , iyaye Kiristoci suna so su taimaka wa yaransu su yanke shawara mai kyau . Ɗage ranar yin baftisma ko kuma jinkirta yin baftisma ba gaira ba dalili na iya ɓata dangantakar yara da Jehobah . ( Yaƙ . 4 : 17 ) Duk da haka , iyaye suna so su tabbatar da cewa kafin yaransu su yi baftisma , sun shirya su zama mabiyan Kristi . A yawancin lokuta , waɗannan matasan suna halartan taro kuma suna yin wa’azi . Mene ne yake jawo hakan ? Amma ya kamata iyaye su yi tunani a kan abin da furucin nan ‘ almajirtarwa ’ yake nufi . Duk da haka , Littafi Mai Tsarki ya nuna cewa ƙananan yara za su iya fahimtar gaskiyar da ke cikin Littafi Mai Tsarki kuma su yi abin da suka koya . 5 , 6 . ( a ) Mene ne yadda Littafi Mai Tsarki ya kwatanta Timotawus ya nuna game da lokacin da ya yi baftisma ? ( b ) Ta yaya iyaye masu basira za su taimaka wa yaransu ? ( 2 Tim . 1 : 5 ; 3 : ​ 14 , 15 ) A lokacin da Timotawus ya kusan shekara 20 ko kuma ya ɗan fi shekara 20 , ya cancanci samun gatan yin wasu ayyuka a cikin ikilisiya . ​ — A . M . Da dare ya yi , sai girgizar ƙasa ta auku kuma ƙofar kurkukun ta buɗe . Babu shakka , ya ci gaba da yin nazari game da Allah bayan ya yi baftisma . Wasu iyaye suna ganin cewa zai fi dacewa yaronsu ya sauke karatu kuma ya sami aiki mai kyau kafin ya yi baftisma . Hakan ya jitu da ƙa’idodin Littafi Mai Tsarki kuwa ? Babu shakka , iyaye ba za su so duniyar nan ta rinjayi yaransu ba . Saka hidimar Jehobah a kan gaba a rayuwarmu ne kaɗai zai sa mu yi nasara sosai . ​ — Karanta Zabura 1 : ​ 2 , 3 . 22 : 15 ) Suna iya ganin cewa idan yaransu ba su yi baftisma ba , ba za a iya yi musu yankan zumunci ba . Amma , bai kamata mu yi tunanin cewa idan yaro bai yi baftisma ba , ba zai ɗauki nauyin laifofinsa ba . ( Karanta Yaƙub 4 : 17 . ) 6 : 40 ) Hakan zai sa yaron ya guji yin abin da bai dace ba domin yana ƙaunar Jehobah sosai . ​ — Isha . Ta yaya dattawa za su iya tallafa wa iyaye yayin da suke ƙoƙarin taimaka wa yaransu ? Dattawa za su iya tallafa wa iyaye yayin da suke ƙoƙarin taimaka wa yaransu . Idan kun lura da haka , kada ku yi jinkirin yaba musu ! Zai dace mu riƙa tattaunawa da yara da kuma matasa kafin a soma taro da kuma bayan an idar da taron . ( b ) Me ke sa iyaye Kiristoci farin ciki ? ( Ka duba hoton da ke shafi na 8 . ) Yin ƙaunar Allah da kuma sanin gaskiya ba abu ne da yara suke gāda daga iyayensu ba . Wannan ne abu mafi muhimmanci . Ya kamata iyaye su ƙuduri niyyar taimaka wa yaransu su zama almajiran Yesu ( Ka duba sakin layi na 16 , 17 ) “ Baftisma ke cetonku yanzu . ” ​ — 1 BIT . 3 : 21 . Ayyukan Manzanni 22 : 16 Amma kafin ta yi haka , mahaifiyarta ta ɗan damu . Nuhu ya yi aikin da Allah ya ba shi . Mene ne wannan kwatancin ya koya mana ? Kiristocin da suka yi hakan suna kamar Nuhu domin suna yin ayyukan da Allah ya ce su yi . Mene ne za mu tattauna a wannan talifin ? Da yake mun san cewa baftisma na da muhimmanci sosai , zai dace mu tattauna tambayoyin nan uku . 6 , 7 . ( a ) Mece ce baftismar da Yohanna ya yi take wakilta ? ( b ) Wace baftisma ta musamman ce Yohanna ya yi ? Yohanna Mai Baftisma ne aka fara ambatawa a cikin Littafi Mai Tsarki cewa ya yi wa mutane baftisma . ( 1 Bit . 2 : 22 ) Baftismar da ya yi tana nuna cewa yana a shirye ya yi nufin Allah . ​ — Ibran . Amma bayan Yesu ya mutu kuma ya tashi daga matattu , mutanen da ke so su yi baftisma za su yi hakan domin wani dalili dabam . 28 : ​ 19 , 20 ; 1 Kor . 15 : 6 ) Wataƙila Yesu ya ba da wannan umurnin ne ga ɗarurruwan almajiransa . Furucin nan ya nuna cewa wajibi ne duk wanda ke so ya ɗauki ‘ karkiyar ’ Yesu ko kuma ya zama almajirinsa ya yi baftisma . Irin wannan baftismar ce kaɗai Allah yake amincewa da ita . 9 , 10 . Wane darasi ne za mu iya koya game da baftisma daga wajen wani Bahabashe da kuma manzo Bulus ? Wane mataki ne Bahabashen ya ɗauka ? Bahabashen ya yi baftisma nan da nan domin yana so ya yi nufin Allah . Saboda haka , ya soma tsananta wa Kiristoci . Amma wata rana , sai Yesu wanda ya riga ya tashi daga mutuwa ya yi masa magana daga sama . Littafi Mai Tsarki ya ce Shawulu “ ya tashi , aka yi masa baftisma . ” Waɗanda suke da bangaskiya kuma suke son abin da suka koya suna ɗokin yi wa Allah alkawari cewa za su bauta masa kuma su yi baftisma . Amma mene ne suka yi don su cancanci yin hakan ? Kafin mutum ya yi baftisma , wajibi ne ya san gaskiya game da Allah da nufinsa ga mutane da duniya da kuma yadda ya tanadar mana da fansa . ( 1 Tim . 2 : ​ 3 - 6 ) Yana kuma bukatar ya kasance da bangaskiya domin za ta taimaka masa ya riƙa bin dokokin Jehobah kuma ya daina yin abin da Jehobah ba ya so . ( A . ( 1 Kor . 6 : ​ 9 , 10 ) Amma yana bukatar ya ƙara yin wasu abubuwa . M . 1 : 8 ) Wajibi ne ɗalibin ya yi waɗannan abubuwan kafin ya yi alkawari cewa zai bauta wa Jehobah muddar ransa . Bayan hakan , sai ya yi baftisma . Kana taimaka wa ɗalibinka ya san muhimmancin baftisma sa’ad da kuke nazari ? Hakika , muna son yaranmu da ɗalibanmu su cancanci yin baftisma ! 15 , 16 . ( a ) Shin akwai shekarar da mutum zai kai kafin ya yi baftisma ? Amma mai nazari da ita ta nuna mata wasu Nassosi da suka amsa tambayarta . Ɗalibar ta fahimci cewa ya kamata ta yi baftisma kuma ta yi hakan ba da daɗewa ba . Hakan ya koya mana cewa Jehobah zai amince da baftismarmu idan mun san gaskiya sosai . Ƙari ga haka , baftisma lokaci ne na yin tunani sosai a kan abin da yin hakan yake nufi . Ya kamata almajiran Yesu su daina ‘ rayuwa don kansu , amma ga wanda ya mutu ya kuwa tashi sabili da su . ’ ​ — 2 Kor . 16 : 24 . Saboda haka , wajibi ne ɗalibai da suke so su yi duk abubuwan da Yesu ya umurce su su ƙi kansu kuma su yi alkawarin bauta wa Jehobah muddar ransu . WAƘOƘI : 100 , 87 karɓan baƙi a ikilisiya ? Saboda haka , suna bukatar a ƙarfafa su da kuma yi musu ja - goranci . Hakika , za a halaka Urushalima kafin shekara goma . Amma Bitrus ya ƙarfafa ’ yan’uwa su riƙa nuna wa “ juna ” karimci , duk da cewa sun san juna kuma suna yin abubuwan tare . Zai sa su kasance da haɗin kai . Wane zarafi ne muke da shi na nuna wa “ juna ” karimci ? Ta yaya za mu ƙi barin kome ya hana mu karɓan baƙi ? Ta yaya za mu riƙa karɓan baƙi a taro ? Zai yi farin ciki idan ka taimaka masa ya fahimci abin da ake tattaunawa ko kuma buɗe nassosi da ake karantawa . 12 : 13 . Ya kamata mu riƙa taimaka wa juna yayin da wannan zamanin yake taɓarɓarewa . Za mu iya nuna karimci ga ’ yan’uwan da suka zo yin jawabi daga wasu ikilisiyoyi da masu kula da da’ira da kuma baƙin da ke zuwa yin jawabi daga Bethel a wasu lokuta . Baƙin da za su yi kwan - biyu : A zamanin dā , mutane sukan ba da masauki ga baƙi . ( Ayu . 31 : 32 ; Fil . Kuma ɗaliban makarantunmu da kuma masu aikin gine - gine sukan bukaci masauki . Bai kamata mu sa rai cewa waɗanda ke da babban gida ne kaɗai za su iya taimaka musu ba . Ko da ba mu daɗe da aure ba , mun ga yadda ma’aurata suke farin ciki idan suka bauta wa Jehobah tare kuma suka biɗi maƙasudai a hidimarsa . ” Me ya sa kuke bukatar ku nuna karimci ga waɗanda suka ƙauro ikilisiyarku ? Wane labari ne ya nuna cewa ba ma bukatar abinci mai yawa kafin mu nuna karimci ? Ba ka bukatar ka ba da abinci mai yawa idan za ka nuna karimci . Wata ɗalibarmu ce ta kawo mana lemu guda uku . Sai muka ba ta ruwan sha kuma muka yi mata shayi da cakuleti . Ba mu iya yaren Swahili ba , ita kuma ba ta iya Turanci ba . Littafi Mai Tsarki ya ce Kiristoci su riƙa karɓan baƙi . ( Ibran . 13 : 2 ) Saboda haka , zai dace ka riƙa yi hakan . Yadda kake ji game da kanka : Ka taɓa so nuna karimci amma ka ji cewa ba za ka iya yin hakan ba ? Wasu suna jin kunya kuma suna ganin cewa ba za su iya yin taɗi da baƙin ba kuma hakan zai hana su jin daɗin ziyarar . Amma da yake hakan na da alaƙa da ibadarmu , muna samun sakamako masu kyau sosai fiye da ƙalubalen da hakan zai kawo . Ina jin daɗin shan shayi tare da mutanen da suka ziyarce mu . ” Wani dattijo kuma ya ce : “ Gayyatar ’ yan’uwa a ikilisiyarmu zuwa gidanmu na taimaka mini in san su sosai kuma in san yadda suka koyi gaskiya . ” Hanya ɗaya ita ce ta bin abin da ke Filibiyawa 2 : 3 da ta ce : “ A cikin tawali’u kowa ya mai da wani ya fi kansa . ” Muna bukatar mu nemi sanin hanyoyin da ’ yan’uwanmu suka fi mu . Wataƙila sun fi mu bangaskiya ko jimrewa ko ba sa jin tsoro ko kuma suna da wasu halaye masu kyau na Kirista . Idan muka san hakan , zai taimaka mana mu ƙara ƙaunar su kuma mu ci gaba da nuna musu karimci . Mutane suna shiri sosai sa’ad da za su yi baƙi ( Ka duba sakin layi na 20 ) Babu shakka , mutumin da ya kira mu gidansa ya riga ya yi shirye - shirye sosai . Ya kamata mu gamsu da duk abin da wani da ya kira mu gidansa ya ba mu . ( Luk . Ya kuma kamata mu daraja al’adar mutanen yankin da muke . INA cikin yara huɗu da aka zaɓa su ba Adolf Hitler furanni bayan ya yi wani jawabi . Me ya sa aka zaɓe ni ? Duk da haka , ban zama ’ yar Nazi ba kuma ban je zaman zuhudu ba . Hakan ya sa mahaifiyata ta cire ni daga makarantar kafin in yi shekara ɗaya a wurin . 3 : ​ 5 , 6 . Daga baya , ita da mijinta da kuma yaranta biyu suka yi baftisma . Dalilin shi ne , ba wanda ya taɓa yin nazarin Littafi Mai Tsarki da ni . A lokacin da nake Landan , na haɗu da Ɗan’uwa Albert Schroeder . Amma duk da haka , mun bi ƙa’idodin Littafi Mai Tsarki don mu magance matsalolinmu kuma mun ji daɗin hidimarmu tare . Har ma an tsananta mana , amma Allah bai ‘ yasar ’ da mu ba . ( 2 Kor . Kuma ya ce zai kashe mu don muna damun mutane a unguwar . Hakan ya taimaka mana a hidimarmu sosai . Bayan haka , an tura ni yin hidima a garin Feldbach da ke kudu maso gabashin Graz . Kuma na sami wata abokiyar wa’azi , amma babu ikilisiya a garin ma . Ban da haka ma , a rijiya muke ɗiban ruwa , amma duk da haka , mun yi farin ciki don ba da daɗewa ba , an kafa rukuni a garin . Kuma mutane 30 a iyalin da muke nazari da su ne suka yi baftisma ! Bayan haka , sai na je hidima a ƙasar Paraguay a watan Maris na 1959 . Da shigewar lokaci , an tura mu yin hidima a wani yankin da ke kusa da iyaka ƙasar Brazil . Maimakon haka , mun kusace shi kuma mun gaskata cewa zai magance matsalolin a lokacin da yake so kuma ya yi hakan ! ​ — 2 Tim . Ina kewar maigidana sosai , amma yin hidimar majagaba yana taimaka mini in daina damuwa . Ina jin daɗin koyar da wasu da kuma gaya musu game da begen tashin matattu . Babu shakka , ba zan iya ƙirga lokuta da Jehobah ya taimaka mini ba . Jehobah ya cika alkawarinsa ta wajen ƙarfafa ni da taimaka mini kuma ya ‘ riƙe ni da hannun dama na adalcinsa . ’ ​ — Isha . Wannan mujallar ba ta sayarwa ba ce . An ɗauko nassosin da aka yi amfani da su a nan ne daga Littafi Mai Tsarki Cikin Tsohuwar Hausa a Sauƙaƙe . A duk inda kuka ga an rubuta LMT , ana nufin an yi ƙaulin wata fassarar Littafi Mai Tsarki ne . Idan kuma kuka ga NW , ana nufin an yi ƙaulin fassarar New World Translation . Hotunan Bulus da ke littattafanmu zane - zane ne da suke wakiltar yadda wataƙila kamaninsa yake . Alal misali , a mujallar Zion’s Watch Tower [ Hasumiyar Tsaro ta Sihiyona ] ta 1 ga Maris , 1902 , an yi ƙaulin wani da ya ce : “ Game da kamanin Bulus : . . . A kwatancin , an bayyana kamanin Bulus a matsayin ‘ mutum mai ƙaramin jiki , mai sanƙo kuma ƙafafunsa ba miƙaƙƙu ba ne sosai . Don haka , zane - zanenmu sun jitu da kwatancen da wasu suka yi game da kamanin manzo Bulus . Ka tuna cewa da akwai abubuwan da suka fi sanin yadda kamanin Bulus yake muhimmanci . 10 : 10 ) Amma kada mu manta cewa ta hanyar mu’ujiza ce Yesu ya sa Bulus ya zama Kirista . Ta yaya za mu yi koyi da Jehobah da Yesu sa’ad da muke horar da mutane ? Ta yaya za mu amfana a nan gaba idan muna amincewa da horarwa ? ME KAKE tunawa sa’ad da ka ji kalmar nan “ horo ” ? Wataƙila kana tuna da yadda ake yi ma yara dūka ko gana ma wani azaba . 1 : ​ 2 - 7 ; 4 : ​ 11 - 13 ) Allah yana nuna cewa yana ƙaunar mu sa’ad da ya yi mana horo , don yana son mu yi rayuwa har abada . ( Ka duba hoton da ke shafin nan . ) Sai mahaifiyarsa ta ce : “ Jamilu , ka san bai kamata ka buga ƙwallo a cikin ɗaki ba domin kana iya fasa wani abu ! ” Ƙari ga haka , don ta taimaka wa Jamilu ya koyi darasi , tana iya horar da shi yadda ya dace . Alal misali , tana iya ƙwace ƙwallon daga hannunsa , kuma ta ƙi ba shi har sai bayan wani lokaci . ( 1 Tim . 3 : 15 ) Shi ya sa Jehobah yake da ikon kafa dokokin da za mu bi kuma yana mana horon da ya dace sa’ad da muka yi masa rashin biyayya . Ƙari ga haka , idan ayyukanmu sun jawo mana mugun sakamako , horo zai tuna mana cewa yana da muhimmanci mu saurari Ubanmu na sama . ( Gal . ( a ) Me ya kamata mu yi amfani da shi wajen koyarwa ? Yin amfani da Littafi Mai Tsarki wajen koyar da yaronmu ko ɗalibinmu zai taimaka musu su zama mabiyan Kristi . Irin wannan horon zai . ( Karanta Titus 2 : ​ 11 - 14 . ) ( 3 ) Ta yaya za mu yi koyi da Jehobah da Yesu sa’ad da muke horar da mutane ? ( b ) Ta yaya yadda Jehobah ya horar da Shebna ya ƙarfafa ka ? 16 : ​ 18 , Littafi Mai Tsarki ) Wataƙila kana da gata a cikin ikilisiya , kuma wasu suna ganin kana da girma sosai . Shin hakan zai sa ka zama mai tawali’u ? 12 : 3 . Ku tuna cewa Ubanmu zai albarkaci dukan masu tawali’u . Na uku , waɗanda suke da ikon horar da mutane , kamar dattawa da iyaye za su iya koyan darasi sosai daga yadda Jehobah ya horar da Shebna . Jehobah yana ƙaunar wanda ya yi zunubi duk da cewa ba ya son zunubi . Amma wasu suna baƙin ciki sa’ad da aka yi musu horo . A sakamako , sai su daina bauta wa Allah da yin cuɗanya da mutanensa . ( Ibran . Dattijon ya ce : “ Graham mai fahariya ne sosai . Saboda haka , mun yi nazari a kan ayoyin da suka yi magana game da fahariya da yadda take shafan mutane . Amma , yanzu ne zan ce da dukan zuciyata cewa ina ƙaunar Jehobah sosai . ’ Yesu yana yi wa Ubansa biyayya har a lokacin da yin hakan ya yi masa wuya sosai . ( Mat . ( Yoh . 5 : ​ 19 , 30 ) Mutane sun kusaci Yesu domin shi mai tawali’u ne kuma yana wa Ubansa biyayya . Ƙari ga haka , shi mai juyayi ne kuma yana nuna wa mutane alheri . ( a ) Mene ne Jehobah yake son iyaye su yi ? ( b ) Ta yaya Allah yake taimaka wa iyaye ? Idan ba su yi hakan ba , za su ba da lissafi ga Allah ! ( 1 Sam . 3 : ​ 12 - 14 ) Amma Jehobah yana ba iyaye hikima da ƙarfin da suke bukata idan suka nemi taimakonsa . Za mu sami albarka sosai idan muka amince da horon Allah kuma muka yi koyi da yadda Jehobah da Yesu suke horar da mutane . Ƙari ga haka , abubuwan nan soma taɓi ne na salama da farin cikin da za mu more a nan gaba . ( Zab . A waɗanne hanyoyi ne Jehobah yake koya mana yadda za mu riƙa horar da kanmu ? Ta yaya za mu amfana daga horarwar da aka yi mana a cikin ikilisiya ? Littafin Yaƙub 1 : 5 ya ce : “ Idan kowane a cikinku ya rasa hikima , bari ya yi roƙo ga Allah , wanda yake bayar ga kowa a yalwace , ba ya tsautawa kuma . ” Babu shakka , ya kamata mu riƙa tuna cewa Jehobah yana ƙaunar mu sosai . Yanzu , bari mu tattauna fasaloli huɗu na horo : ( 1 ) horar da kanmu , ( 2 ) horarwar da iyaye suke wa ’ ya’yansu , ( 3 ) horarwa a cikin ikilisiya , da kuma ( 4 ) mummunan sakamakon ƙin amincewa da horo . Ka ba da misali . Hakazalika , idan iyaye suka ci gaba da koyar da yaransu cikin “ horon Ubangiji da gargaɗinsa , ” suna koya musu su riƙa horar da kansu kuma su zama masu hikima . ​ — Afis . 4 , 5 . ( a ) Me ya sa horar da kanmu yake da muhimmanci sosai idan muna so mu koyi nuna “ sabon ” hali ? Ko da yake wataƙila sun riga sun horar da kansu , amma ba su manyanta ba a bautar su ga Jehobah . Mene ne zai taimaka mana mu sake tashi idan muka yi kuskure ? Kamewa na cikin ’ yar ruhun Allah , kuma wannan halin kusan ɗaya ne da horar da kai . 4 : 15 . Ta yaya horar da kanmu zai taimaka mana mu cim ma maƙasudanmu a hidimar Jehobah ? Yakan yi hidimar majagaba na ɗan lokaci sa’ad da ya sami zarafi . 8 - 10 . Ka ba da misali . Ya kamata su riƙa tuna cewa yadda ake koyar da yara ya dangana da inda suke zama kuma koyarwar tana canjawa a kai a kai . Ƙari ga haka , ya yi nasara sa’ad da yake renon yaransa domin ya dogara ga Allah . Ta yaya iyaye za su yi nasara wajen renon yaransu ? Wani ɗan’uwa ya ce : “ Ina godiya ga iyayena don yadda suka rene ni . Duk da haka , iyayen da suka yi iya ƙoƙarinsu za su iya kasancewa da lamiri mai kyau kuma su sa rai cewa wata rana yaronsu zai iya komo ga Jehobah . ( b ) Ta yaya wasu ma’aurata suka amfana don sun yi biyayya ga Jehobah ? Ka tambayi kanka , ‘ Na taɓa jin wani jawabi ko karanta wani talifi da ya sa na canja ra’ayina ko halina ? ’ Babu shakka , za ka yi farin ciki idan ka yi hakan , domin zai nuna cewa kana barin Jehobah ya horar da kai . ​ — Mis . ( b ) Ta yaya za mu sa dattawa su ji daɗin aikinsu ? Wata hanya kuma ita ce bin gargaɗin su . Dattawa suna ƙaunar mu kuma suna so mu kusaci Allah . Alal misali , suna taimaka mana da zarar sun lura cewa ba ma zuwa taro a kai a kai ko kuma mun daina ƙwazo kamar yadda muke yi a dā . ( 2 Sam . 12 : ​ 1 - 14 ) Hakazalika , bai yi wa manzo Bulus sauƙi ya yi wa Bitrus gargaɗi sa’ad da Bitrus ya nuna ya fi son Yahudawa ba . ( Gal . Bayan kowane taro , wani daga cikinsu yakan zo ya tambaye ni yadda nake ji duk da cewa suna da ayyuka da yawa . A yau mutane ba sa son horo , kuma sukan yi wa mutumin da ke horar da kansa ba’a . ( Juyi Mai Fitar da Ma’ana ) Mutane a faɗin duniya suna neman samun ƙarin ’ yanci . 20 Mu “ Ƙara ” Ƙwazo Wajen Ƙarfafa Juna 8 : 36 . 1 , 2 . ( a ) Me ya nuna cewa mutane da yawa suna so su sami ’ yanci ? A’a . Maimakon haka , yana jawo matsaloli da kuma kashe - kashe . Ya ce : “ Mutumin da ya mai da hankalinsa wajen bincike cikakkiyar koyarwar nan wadda ita ce mai kawo ’ yanci , za a sa masa albarka cikin dukan abin da yake yi . ” ( Yaƙ . Ya ba Adamu da Hauwa’u dukan abubuwan da suke bukata , har da ’ yanci don su yi farin ciki . ( Ka duba hoton da ke shafi na 3 . ) Idan mun karanta littafin Farawa , za mu ga cewa Adamu da Hauwa’u suna da irin ’ yancin da mutane da yawa suke mafarkin samu a yau . Ka bayyana . Mutane da yawa a yau suna ganin cewa samun ’ yanci na gaske yana nufin samun zarafin yin duk abin da suka ga dama , ko da wane irin sakamako yin hakan zai kawo . Littafin nan The World Book Encyclopedia ya ce ’ yanci yana nufi “ zarafin yin zaɓi da kuma yin abin da muka zaɓa . ” Babu shakka , ba su ɗauka cewa yin waɗannan abubuwan sun danne musu ’ yanci ba . 7 : ​ 36 - 38 ) Me ya sa ? Me ya sa dokar da ke Farawa 2 : 17 ta dace ? A’a . Sa’ad da mutane da yawa a yau suka karanta dokar da Jehobah ya ba Adamu da Hauwa’u , suna tunani cewa Allah ya hana su yin abin da suka ga dama . Shi ya sa muke yawan ganin mutane sun yi zaɓi da kyakkyawar niyya , amma sai ya jawo wahala da rikici ko tashin hankali . ( K . Mag . 14 : 12 ) Babu shakka , ’ yan Adam suna da kasawa . Wane zaɓi ne suka yi ? Alal misali , idan matuƙin jirgin sama yana so ya kai inda za shi , wajibi ne ya bi hanyar da aka amince ya bi . Matuƙin jirgin sama yana yin amfani da na’urorin da aka tanadar a jirgin wajen sadawa da mutumin da ke kula da jigilar jirgin a ƙasa . Hakazalika , Adamu da Hauwa’u sun so su yi abin da suka ga dama . Wasu mutane suna ganin cewa samun ’ yancin yin duk abin da suka ga dama zai fi dacewa . Littafin nan The World Book Encyclopedia ya ce kowace al’umma tana da dokoki masu wuya domin suna kāre mutane kuma ba sa barin su su yi abin da suka ga dama . Shi ya sa akwai lauyoyi da alƙalai da yawa da suke bayyana dokokin kuma suke nuna yadda za a aiwatar da su . ( Yoh . 8 : ​ 31 , 32 ) Yesu ya ce yin abubuwa biyu za su sa mu sami ’ yanci na gaske . Na ɗaya , riƙe koyarwarsa . Na biyu kuma zama almajiransa . Amma za mu sami ’ yanci daga me ? A sakamako , muna fuskantar ɓacin rai da wahala da kuma mutuwa . ( Rom . Me zai taimaka mana mu sami ’ yanci na gaske ? ( b ) Me za mu tattauna a talifi na gaba ? Me ya kamata mu yi idan muna so mu riƙa farin ciki sosai kuma mu sami gamsuwa ? Wajibi ne mu bi koyarwar Yesu da yake mu mabiyansa ne . ( Karanta Romawa 8 : ​ 1 , 2 , 20 , 21 . ) A waɗanne hanyoyi ne ruhun Jehobah ya ’ yantar da mu ? 1 , 2 . ( a ) Me ya sa mutane a zamanin Bulus suke so su sami ’ yanci ? Romawa suna fahariya cewa dokarsu da kuma shari’arsu ce ta fi shahara . Sun kuma ce mazaunar ƙasarsu ne suka fi ’ yanci . Amma aikin da bayi suka yi tuƙuru ne ya sa Romawa suka cim ma abubuwan nan . Domin akwai lokacin da kashi 30 cikin 100 na mazaunar ƙasar bayi ne . 3 , 4 . ( a ) Me ya sa Bulus ya yi furucin da ke 2 Korintiyawa 3 : 17 ? Da mutanen suka ga Musa , sai suka ji tsoro . Saboda haka , Musa ya rufe fuskarsa da mayafi . ( Fit . A lokacin da Isra’ilawa suke jeji , ba su kasance da irin ra’ayin Jehobah ba . Sun zama kamar mutanen da aka rufe musu ido . Tunanin da suke yi shi ne yadda za su yi amfani da ’ yancinsu daga ƙasar Masar wajen biyan bukatunsu . ​ — Ibran . Ban da haka , ruhun Jehobah yana sa mu kasance da ’ yancin da mutane suke mafarkin samu . Ruhun zai iya ’ yantar da mu daga zunubi da mutuwa da addinan karya da kuma ayyukansu . ( Rom . ( Ku duba ƙarƙashin GANAWA DA LABARAI > JIMRE JARRABAWA . ) Bayan ’ yan watanni da samun ’ yanci , sun soma marmarin abubuwan da suke ci da sha a ƙasar Masar . Suka soma gunaguni a kan abin da Jehobah yake ba su . Hakan ya sa Jehobah fushi da su . ( L . Kid . 11 : ​ 5 , 6 , 10 ; 14 : ​ 3 , 4 ) Wane darasi ne za mu iya koya daga misalin nan ? Ta yaya Bulus ya bi umurnin da ke 2 Korintiyawa 6 : ​ 1 , kuma ta yaya mu ma za mu yi hakan ? Bulus ajizi ne , wato bawa ga zunubi da mutuwa kuma hakan ya sa shi baƙin ciki sosai . 7 : ​ 24 , 25 ; 8 : 2 ) Kamar Bulus , ya kamata mu ɗauki ’ yanci daga zunubi da mutuwa da Jehobah ya ba mu da muhimmanci sosai . Shaiɗan yana amfani da kayan duniya , kamar su tufafi da abinci da abin sha da nishaɗi da shaƙatawa da dai sauran su don ya rinjaye mu . Babu shakka , yana iya kasancewa da sauƙi mu soma yin amfani da ’ yancinmu a hanyar da ba ta dace ba ! Amma mene ne matasa da kuma iyayensu suke bukatar su sani ? Wasu suna iya tunani cewa tun da su ne za su yanke wa kansu shawara a wannan batun , suna da ’ yancin zaɓan abin da suke so , idan har zuciyarsu ta yarda da zaɓin da suka yi . Wataƙila abin da Bulus ya gaya wa Kiristoci a Korinti game da abinci ne ya sa suke wannan tunanin . Bulus ya ce : “ Don me fa tunanin zuciyar wani zai hana ’ yancina ? ” ( 1 Kor . 10 : 29 ) Gaskiya ne cewa muna da ’ yancin yi wa kanmu zaɓi a batun zuwa makaranta da kuma irin aikin da za mu yi , amma muna bukatar mu tuna cewa ba mu da ’ yancin yin dukan abin da muka ga dama . Amma ya faɗi yadda ya kamata mu yi amfani da ’ yancin , ya ce : “ Amma ku yi zaman bayin Allah . ” Ayar nan ta nuna cewa Jehobah ya yi amfani da Yesu don ya ’ yantar da mu daga zunubi da mutuwa domin yana so mu yi rayuwa a matsayin “ bayin Allah . ” Hanya mafi kyau na yin amfani da ’ yancinmu yadda ya dace , shi ne ta wurin bauta wa Allah . Yin hakan zai taimaka mana mu guji zama bayi ga kayan duniya . Amma sun guji neman kayan duniya . Ban da haka ma , sun ci gaba da yin wa’azi . “ Nuhu kuwa ya yi kome daidai yadda Allah ya umarce shi . ” ( Far . ( Karanta Luka 4 : ​ 18 , 19 . ) 28 : ​ 19 , 20 ) Wannan ba aiki mai sauƙi ba ne kuma yana ɗauke da wasu ƙalubale . A wasu ƙasashe , mutane ba sa son su san Allah har ma suna fushi idan muka yi musu wa’azi . 9 : ​ 19 , 23 ) Wasu suna yin hidima a yankinsu , wasu kuma sun ƙaura zuwa inda ake bukatar masu shela sosai . A cikin shekara biyar da suka shige , mutane fiye da 250,000 sun soma hidimar majagaba kuma yanzu da akwai majagaba na kullum fiye da 1,100,000 . 110 : 3 . Kuma hakan ya sa na san Jehobah sosai . Ta yaya dubban ’ yan’uwa suka yi amfani da ’ yancinsu yadda ya dace ? Wace albarka ce waɗanda suke yin amfani da ’ yancinsu yadda ya dace za su more ? Muna godiya domin mun san Jehobah Allah , kuma muna moran ’ yancin da bauta ta gaskiya ke kawo . Idan kuna cikinsu , babu shakka , kuna farin ciki don wannan gatar da aka ba ku a bautarku ga Jehobah . Bulus ya nuna bambanci tsakanin Timoti da kuma wasu . A duk lokacin da ya sami damar yaɗa bishara , ya nuna irin halin Ishaya da ya ce : “ Ga ni nan , ka aike ni ! ” ​ — Isha . Bulus ya ce : Ku zaɓi “ abin da ya fi kyau . ” ( Filib . Ku guje wa abubuwan da suke ɗaukan lokaci kuma suke sa ku gaji ainun . 2 : 22 . 3 : 10 ) Da yake Timoti ya yi amfani da abubuwan da ya koya , hakan ya sa aka ba shi ƙarin aiki . ​ — 1 Kor . Ya ci gaba da horar da kansa . ( 1 Tim . 4 : 7 ) Alal misali , ko da yake kowane ɗan wasa yana da koci , amma duk da haka , yana bukatar ya riƙa horar da kansa . 4 : ​ 13 - 15 . Kada ku bar dangantakarku da Jehobah ta yi tsami . Yanzu ina jin daɗin hidimata kuma gata ce babba ! ” Idan kana so ka ci gaba da inganta hidimarka ga Jehobah , zai dace ka yi iya ƙoƙarinka don ka bi misalin Timoti . Idan ka yi hakan , ’ yan’uwa za su amfana sosai . Me ya sa aka hana yin waɗannan abubuwan ? Mag . 22 : 5 ) Wasu kuma sun yi amfani da abin da ke littattafanmu ko kuma alamar jw.org don su yi tallar abubuwan da suke sayarwa da kuma manhajar wayoyi . ( Mat . 24 : 45 ) Wannan “ bawan ” yana amfani da dandalin www.jw.org , da tashar tv.jw.org da kuma wol.jw.org don wallafa abubuwan da suke taimaka mana a bautarmu ga Jehobah . Ƙari ga haka muna da manhaja guda uku kawai da za mu iya amfani da su a na’urorinmu . Kuma su ne JW Languageda JW Libraryda kuma JW Library Sign Language . 18 : 26 ; 19 : 8 . Amma , babu wani memban Hukumar da Ke kula da Ayyukanmu da yake da asusu a dandalin sada zumunta ko kuma nasa shafin Intane . Za a iya ganin waɗannan Sharuɗɗan Amfani a ƙasan shafin farko a dandalin jw.org / ha , kuma abin da ambata a waɗannan sharuɗɗan ya shafi kome a dandalinmu . BANGO : Don ba da gudummawa , ka shiga jw.org / ha . An ɗauko nassosin da aka yi amfani da su a mujallar nan daga Littafi Mai Tsarki : Juyi Mai Fitar da Ma’ana . WAƘOƘI : 7 , 3 Ta yaya Jehobah ya zama Allahn da ke ƙarfafa mu ? Ta yaya manzanni suka ƙarfafa ’ yan’uwansu ? JEHOBAH ya zama Allahn da ke ƙarfafa mu tun daga lokacin da mutane suka yi zunubi kuma suka zama ajizai . Da zarar ’ yan Adam sun fahimci annabcin da ke littafin Farawa 3 : ​ 15 , hakan zai ƙarfafa su cewa za a halaka “ tsohon macijin nan , ” wato Shaiɗan Iblis da dukan munanan ayyukansa . ​ — R . Yar . 6 : 9 ) Jehobah ya gaya wa Nuhu cewa zai halaka mugayen mutanen . Kuma ya gaya masa abin da zai yi don shi da iyalinsa su tsira . ( Far . Kada ka firgita ko ka ji tsoro , gama ka sani ni Yahweh Allahnka ina tare da kai duk inda za ka tafi . ” ( Yosh . ( b ) Ta yaya Jehobah ya ƙarfafa Ɗansa ? Don haka , ya yi annabci mai ban ƙarfafa cewa : “ Kada fa ka ji tsoro , gama ina tare da kai , kada ka damu , gama ni ne Allahnka ; Zan sa ka yi ƙarfi , in kuma taimake ka , zan riƙe ka da hannun damana mai nasara . ” ( Isha . 3 : 17 ) Babu shakka , waɗannan kalmomi sun ƙarfafa Yesu sosai sa’ad da yake hidima a duniya ! Yesu ya bi misalin Ubansa ta wajen ƙarfafa mutane su kasance da aminci . Mene ne littafin Ayuba ya koya mana game da ƙarfafa mutane ? Misalin wata a dā da ta bukaci a ƙarfafa ta ita ce ’ yar Yefta . Amma ya cika alkawarinsa kuma ya tura ta ta yi wa Jehobah hidima a Shilo muddar ranta . ​ — Alƙa . Ko da yake yin hakan ya sa Yefta baƙin ciki sosai , amma al’amarin zai fi damun ’ yarsa . Duk da haka , ’ yar Yefta tana a shirye ta cika alkawarin da mahaifinta ya yi . ( Alƙa . Ya rubuta labari mai ƙayatarwa game da hidimar Yesu . Littafin da ya rubuta ya ƙarfafa Kiristoci shekaru da yawa kuma ya ci gaba da ƙarfafa mu a yau . Hukumar ta tallafa wa Filibus sa’ad da ya yi wa Samariyawa wa’azi game da Kristi . Yaya Kiristoci a ƙarni na farko suka ji sa’ad da aka karanta musu wasiƙa daga hukumar da ke kula da ayyukansu ? “ Da jama’ar suka karanta wasiƙar kuwa , suka yi farin ciki saboda ƙarfafawar da suka samu . ” ​ — A . A yau , Hukumar da Ke Kula da Ayyukanmu tana ƙarfafa waɗanda suke hidima a Bethel da majagaba na musamman da masu kula da da’ira da masu aikin gine - gine da masu wa’azi a ƙasashen waje da dai sauransu . Za a amsa wannan tambayar a talifi na gaba . ME YA sa muke bukatar mu ƙara ƙwazo wajen ƙarfafa mutane ? Ya ce musu : ‘ Mu lura da juna ta yadda za mu iza juna ga nuna ƙauna da yin aikin nagarta . Kada mu bar yin taron sujada , kamar yadda waɗansu sun saba yi . A maimakon haka mu dinga ƙarfafa juna , mu kuma ƙara yin haka yayin da kuke ganin cewa Ranar nan tana matsowa kusa . ’ ( Ibran . 10 : ​ 24 , 25 ) Bulus ya yi wannan furucin domin shekara biyar ce ta rage kafin “ ranar ” Jehobah ta zo a lokacin . A yau , akwai alamu da yawa da suka nuna cewa “ rana . . . mai ba da tsoro sosai ” na Jehobah ta kusa . Da yake ranar Jehobah ta yi kusa sosai , Bulus ya ce mu “ lura da juna ta yadda za mu iza juna ga nuna ƙauna da yin aikin nagarta . ” ( Ibran . 12 : 25 ) Dukanmu a yau muna bukatar ƙarfafa a wasu lokuta . Haka ma yake da masu wa’azi a ƙasashen waje da masu hidima a Bethel da masu kula da da’ira da matansu , da masu hidima a ofisoshin fassara . Ƙari ga haka , akwai ’ yan’uwa da yawa da ba su yi aure ba domin suna so su bi shawarar nan da ta ce mu auri “ mai bin Ubangiji . ” ( 1 Kor . Wane aiki ne dattawan da aka ambata a Ishaya 32 : ​ 1 , 2 suke yi ? Karanta Ishaya 32 : ​ 1 , 2 . 1 : 24 . Bulus ya gaya wa dattawa a Afisa cewa : “ Dole ku yi aiki haka don mu taimaka wa marasa ƙarfi . Kuna tuna kuma da kalmar Ubangiji Yesu da ya ce , ‘ Ya fi albarka a bayar da a karɓa . ’ ” ( A . M . 20 : 35 ) Bulus yana a shirye ya ‘ kashe duk abin da yake da shi ’ don ya ƙarfafa ’ yan’uwansa . ( 2 Kor . A wasu lokuta , ƙarfafa wasu yana bukatar yi musu gargaɗi . Amma dattawa za su iya koyan yadda za su yi hakan cikin ƙauna daga Littafi Mai Tsarki . Yar . 3 : 19 ) Zai dace dattawa su yi koyi da misalin Yesu sa’ad da suke yi wa wani gargaɗi . Iyaye , ku koya wa yaranku su riƙa ƙarfafa wasu ( Ka duba sakin layi na 10 ) Ta yaya dukanmu za mu iya ƙarfafa juna ? Ta hakan maganarsu za ta zama da amfani ga ’ wasu . ( Afis . 4 : 29 ) Ya kamata dukanmu mu riƙa lura don mu san ‘ bukatun ’ wasu . Bulus ya gargaɗi Kiristoci Ibraniyawa cewa : ‘ Ku miƙe hannuwan da suka gaji , ku kuma ƙarfafa gwiwoyin marasa ƙarfi . Ya ce : “ Kuna samun ƙarfafawa saboda ku na Almasihu ne ? Ko kuna da zumunci cikin ruhu ? Ko kuma kuna da ƙauna da tausayi a zuciyarku ? To , in kuna da waɗannan , ina roƙonku ku sa farin cikina ya cika ta wurin kasancewarku da tunani ɗaya , da ƙauna ɗaya , da nufi ɗaya . Kada ku yi kome da son kai ko girman kai , sai dai da sauƙin kai . Amma cikin sauƙin kai kuma bari kowa ya ɗauka ɗan’uwansa da muhimmanci fiye da kansa . Kada ku kula da kanku kaɗai , amma ku kula da waɗansu kuma . ” ​ — Filib . Me za mu iya yi don mu ƙarfafa wani ? Ƙari ga haka , karanta littafin Zabura 46 ; Zafaniya 3 : 17 ; da kuma Markus 10 : ​ 29 , 30 , sun ƙarfafa shi sosai . M . 16 : 25 . Me ya sa ƙarfafa mutane zai zama da muhimmanci sosai nan ba da daɗewa ba , kuma me za mu yi ? 5 : 11 . Sa’ad da ka kai tashar motar , sai ka rikice domin akwai mutane da motoci da yawa . Amma , yin zaɓi zai yi wa matasa sauƙi idan suka zaɓa abin da za su yi tun suna ƙanana . Wane irin zaɓi ne ya kamata su yi ? Ƙari ga haka , za su kafa maƙasudai da za su sa su kusaci Jehobah . Yana da kyau ku kafa maƙasudai tun kuna ƙanana . Wane dalili mafi muhimmanci ne ya sa ya dace yara da matasa su kafa maƙasudai ? Dalili mafi muhimmanci da ya sa ya dace yara da matasa su kafa maƙasudai shi ne don su gode wa Jehobah don yadda yake ƙaunarsu da kuma abin da ya yi a madadinsu . Ya ba ku rai kuma ya sa ku kasance da bangaskiya . Manzo Bulus ya ce : “ Allah ba marar adalci ba ne . Tsai da shawarwari yana kamar zaɓan hanyar da za ka bi sa’ad da ka isa wata mararraba . Abin da ya faru ke nan da wata mai suna Damaris sa’ad da take bukatar ta tsai da wata shawara mai muhimmanci a lokacin da take matashiya . Shawarar zama majagaba da na tsai da yana sa ni farin ciki sosai a hidimata ga Jehobah . ” Yara da matasa da yawa a ikilisiyoyi da ke faɗin duniya sun cancanci mu yaba musu sosai . Yesu Kristi ya ce , “ dole ne a yi wa dukan al’ummai shelar labarin nan mai daɗi . ” Ta yaya kake shirin yin wa’azi ? ( Ka duba sakin layi na 11 , 12 ) Ka duba KOYARWAR LITTAFI MAI TSARKI > MATASA > UMURNI DON NAZARI > MECECE KOYARWA TA GASKIYA GAME DA ALLAH ? ( SASHE NA 1 ) . Ku gaya wa abokan makarantarku cewa za su iya shiga dandalin jw.org da kansu . Sa’ad da take ’ yar shekara 17 , ta kafa maƙasudin yi wa dukan abokan aikinta wa’azi . Daga baya , sai ya yi baftisma . Amma Katharina ba ta sani ba domin ta riga ta ƙaura daga wurin . Ka ba da labarin da ya nuna amfanin zama mai tawali’u . A wannan talifin , kun koya cewa wani abu da zai sa ku farin ciki shi ne mai da hankali ga kafa maƙasudai da kuma bin shawarar Jehobah a dukan shirye - shiryenku . Yanzu bayan shekara 30 , tana hidimar majagaba da mijinta . Matasa suna yin hakan ta wajen kafa maƙasudai da kuma sa yin wa’azi a kan gaba a rayuwarsu . Matasa suna da tabbaci cewa Allah yana lura da ayyukansu kuma ’ yan’uwa suna ƙaunar su da kuma tallafa musu . Wannan bayanin ya jitu da ayoyin Littafi Mai Tsarki da suka ce Allah zai albarkaci masu aminci . ( L . Fir . Hakika , a lokacin da Sulemanu ɗan Dauda yake sarauta , al’ummar ta sami kwanciyar hankali da kuma wadata . Ban da haka ma , sarautar Sulemanu ta nuna abin da zai faru sa’ad da Almasihu zai soma sarauta . ​ — 1 Sar . Me ya sa ? Shekaru 28 sun shige da Yesu ya yi wannan gargaɗin ga mabiyansa . ( Karanta Ibraniyawa 10 : ​ 36 - 39 . ) Me ya sa ya kamata mu yi marmarin bincika littafin Ibraniyawa ? Me ya sa ? Saboda haka , muna bukatar mu yi hattara kamar Kiristoci a zamanin Bulus . ( 1 Yohanna 4 : ​ 7 , 20 , 21 ) Wani dalilin da ya sa muke ƙaunar ‘ yan’uwanmu shi ne , muna bukatar juna musamman ma a mawuyacin lokaci . Sa’ad da Bulus ya rubuta wasiƙa zuwa ga Kiristoci Ibraniyawa , ya san cewa nan ba da daɗewa ba za su bar gidajensu da kuma abubuwan da suka mallaka . Mene ne muke bukata mu yi kafin a soma ƙunci mai girma ? Nan ba da daɗewa ba , za a soma ƙunci mai girma . ( Markus 13 : 19 ; Ru’ya ta Yohanna 7 : ​ 1 - 3 ) Muna bukatar mu bi wannan umurni cewa : “ Ku zo , mutanena , ku shiga cikin ɗakunanku , ku rufe ma kanku ƙofofi : ku ɓuya kaɗan , har fushin ya wuce . ” Amma muna bukatar mu yi wasu abubuwa ba halarta taro kawai ba . Manufarmu ita ce mu ƙarfafa ‘ yan’uwanmu , ba wai mu burge su ba . Sa’ad da Bulus yake rubuta wannan wasiƙar , yana magana ne game da ‘ yan’uwan da suke cikin kurkuku saboda imaninsu . Bulus ya yaba wa ikilisiyar domin sun “ yi juyayin waɗanda ke cikin sarƙa . ” Amma inda wasu suke zama , ya yi nisa daga inda yake . Muna iya yin addu’a wa ‘ yan’uwa maza da mata har da yara da suke cikin kurkuku a ƙasar Eritrea Ƙaunar da muke yi wa ‘ yan’uwa za ta motsa mu mu yi addu’a a madadinsu . Muna iya nuna cewa muna ƙaunar ‘ yan’uwanmu ta guje wa yin lalata . Ta yaya haƙura da abin da muke da shi zai taimaka mana mu ƙaunaci ‘ yan’uwanmu ? ( Karanta Ibraniyawa 13 :⁠ 5 . ) Idan muka dogara ga Jehobah , hakan zai taimaka mana mu haƙura da abin da muke da shi . Ta yaya hakan yake taimaka mana mu ƙaunaci ‘ yan’uwanmu ? ( 1 Timotawus 6 : ​ 6 - 8 ) Ba za mu riƙa yin gunaguni game da ‘ yan’uwanmu ko kuma yanayinmu ba . Ku kasance da “ gaba gaɗi . ” Idan mun dogara ga Jehobah , za mu kasance da gaba gaɗi kuma mu jimre da matsaloli . Wannan gaba gaɗin zai sa mu kasance da ra’ayin da ya dace . A maimakon haka , muna so mu yi biyayya da yardar rai . Ta hakan , muna ganin “ kwarjininsu ƙwarai da gaske cikin ƙauna sabili da aikinsu . ” ​ —⁠ 1 Tasalonikawa 5 :⁠ 13 . Kana godiya don aikin da dattawa suke yi a madadinmu kuwa ? An san mutanen Jehobah a faɗin duniya da ƙaunar ‘ yan’uwa . Ya ce : su “ ƙara yin haka ƙwarai da gaske . ” Shin ina daraja tsarin aure da Allah ya kafa ? 1 , 2 . ( a ) Mece ce ‘ kyautar [ Allah ] wadda ta fi gaban magana ’ ta ƙunsa ? ( 2 Korintiyawa 9 : 15 ) Me ya sa Bulus ya yi amfani da wannan furucin ? Bulus ya san cewa hadayar da Yesu ya yi za ta sa Allah ya cika dukan alkawura da ya yi . Ba za a iya kwatanta amfanin wannan kyautar a hanyar da za mu iya fahimta sosai ba . A dukan rayuwarka , za ka riƙa nuna godiya don hadaya da aka yi maka . Kyautar hadaya da Allah ya ba mu ta fi kyautar da aka ambata a wannan misalin . ( b ) Ka ambata abubuwa uku da kyautar Allah za ta motsa mu mu yi . Za ta motsa mu ( 1 ) mu yi koyi da Yesu Kristi sosai , ( 2 ) mu ƙaunaci ‘ yan’uwanmu , da kuma ( 3 ) gafarta wa mutane da dukan zuciyarmu . Ta yaya za mu yi hakan ? ( Kolosiyawa 2 : 8 ; 1 Yohanna 2 : ​ 15 - 17 ) Ta yaya za ka yi tsayayya da wannan matsin ? Waɗanne tambayoyi ne za mu iya yi wa kanmu a lokacin Tuna Mutuwar Yesu , kuma mene ne amsoshin za su motsa mu mu yi ? ‘ Shin rigar da na saka za ta nuna cewa ni mai bin Kristi ne ? Shin Yesu zai so ya kalli fina - finai da nake kallo ? Hakan ya sa ɗan’uwan ya cim ma burinsa na samun awoyi 30 . ( 1 Yohanna 4 : ​ 7 - 11 ) Saboda haka , idan muka fahimci abin da ƙaunar Allah take nufi sosai , muna bukatar mu ƙaunaci ‘ yan’uwanmu . Wane misali ne Yesu ya ƙafa don yana ƙaunar mutane ? A lokacin Tuna Mutuwar Yesu , yana da kyau ka yi tunanin yadda za ka taimaka wa ‘ yan’uwa da ke cikin ikilisiyarku , musamman ma tsofaffi . ( Karanta Luka 14 : ​ 12 - 14 . ) Na uku , ƙaunar Jehobah tana motsa mu mu gafarta wa ‘ yan’uwanmu . An gafarta wa kowannenmu bashi mai yawa ! Sarkin ya yi fushi sosai sa’ad da ya ji labarin cewa bawan bai gafarta wa abokin bautarsa ɗan bashin nan ba . Shin yana mini wuya na gafarta masa ? ’ Wata ‘ yar’uwa mai suna Lily ta yi hakan . ( Ka duba ƙarin bayani . ) Bari mu riƙa nuna godiya don hakan ! Romawa 8 : ​ 15 , 16 ; 1 Yohanna 2 : ​ 20 , 27 ( Ka duba hoton da ke wannan shafin . ) Wannan biki ne da ake yi sa’ad da aka soma girbin hatsi . ( Ayyukan Manzanni 1 : ​ 13 - 15 ) Shekaru ɗari takwas kafin wannan lokacin , annabi Joel ya yi annabci game da wannan abin da ya faru . Sai ya gaya wa mutanen da suka taru cewa : ‘ Ku tuba , a yi wa kowane ɗaya daga cikinku baftisma cikin sunan Yesu Kristi zuwa gafarar zunubanku ; za ku karɓi Ruhu Mai - tsarki kyauta . ’ Ta yaya muka san cewa yanayin da aka shafe Kiristoci ya bambanta ? Hakika , hakan ya nuna cewa an shafe su da ruhu mai tsarki . Alal misali , Littafi Mai Tsarki bai ce wani abu kamar wuta ya sauko a kan dubban mutanen da aka yi musu baftisma kuma aka shafe su a Urushalima a ranar ba . Ruhu mai tsarki shi ne “ tabbacin ” da ya nuna cewa a nan gaba , za su yi rayuwa a sama , ba a duniya ba . ​ —⁠ Karanta 2 Korintiyawa 1 : ​ 21 , 22 ; 5 :⁠ 5 . Kada kowane shafaffen Kirista ya yarda wani abu ya hana shi bauta wa Jehobah Hakika , ya tabbata cewa Allah ya zaɓe shi ya je sama . Gaskiya ne cewa Allah ya zaɓe shi ya je sama , amma idan bai kasance da aminci ba , ba zai sami ladarsa ba . ​ —⁠ Ibraniyawa 3 : 1 ; Ru’ya ta Yohanna 2 :⁠ 10 . 8 , 9 . ( a ) Me ya sa yawancin mutane ba za su iya fahimtar abin da ke faruwa sa’ad da aka shafe wani da ruhu mai tsarki ba ? Manzo Yohanna ya gaya wa shafaffun Kiristoci cewa : “ Mai Tsarkin nan ya shafe ku , dukanku kuma kun san gaskiya . ” 11 , 12 . ( Yohanna 3 : ​ 3 , 5 ) Sai ya bayyana cewa : “ Kada ka yi mamaki domin na ce maka , dole a haife ku daga bisa . Iska yakan hura wajen da yake nufa , kana jin motsinsa kuma , amma ba ka sani wajen da yake fitowa , da inda za shi ba : Haka nan ne dukan wanda an haife shi daga cikin ruhu . ” Sun yi ɗokin lokacin da Jehobah zai kawar da dukan mugunta kuma ya mai da duniya aljanna . ( 2 Korintiyawa 5 :⁠ 4 ) Waɗannan Kiristoci shafaffu ba sa so su mutu . Suna jin daɗin rayuwa kuma suna so su riƙa bauta wa Jehobah kullum tare da iyalinsu da abokansu . ( 1 Korintiyawa 2 : 10 ) Kana gani cewa Jehobah ya sa ka sami sakamako mai kyau a wa’azin bishara ? Kana marmarin yin nufin Allah fiye da kome ? A’a . Ƙari ga haka , Jehobah zai iya ba wa kowane bawansa ruhu mai tsarki ya cim ma wasu abubuwa a bautarsa ko da an zaɓe shi ya je sama ko a’a . Ƙari ga haka , ta wajen ja - gorar ruhu mai tsarki , ya rubuta sassan Littafi Mai Tsarki . ( Ru’ya ta Yohanna 12 : 17 ) Amma yawancinsu sun riga sun mutu kuma sun tafi sama . Idan wani a ikilisiyarku ya soma cin gurasa da kuma shan ruwa inabi a taron tuna mutuwar Yesu fa , yaya ya kamata ku bi da shi ? Za mu amsa waɗannan tambayoyin a talifi na gaba . [ 1 ] ( sakin layi na 4 ) Wataƙila ana yin Idin Fentakos a daidai lokacin da Allah ya ba wa Musa Dokoki a dutsen Sinai . Ruhu mai tsarki shi ne yake ba wa shafaffu ‘ tabbaci ’ cewa za su je sama a nan gaba . Yaya ya kamata Kiristoci shafaffu su ɗauki kansu ? — 1 Korintiyawa 4 : ​ 6 - 8 . ( Zakariya 8 : 23 ) Wannan ‘ Bayahudin ’ yana wakiltar waɗanda Allah ya shafe da ruhu mai tsarki . Sun san cewa Jehobah ya albarkaci waɗannan shafaffu kuma suna ganin cewa gata ne su bauta wa Allah tare da shafaffun . ( 3 ) Idan wani a ikilisiyarmu ya soma cin gurasa da kuma shan ruwan anab a taron Tuna Mutuwar Yesu , yaya ya kamata in bi da shi ? Idan ba zai yiwu ba mu san sunayen dukan shafaffu da ke duniya a yau , ta yaya za mu “ tafi tare ” da su ? Hakan yana nufin cewa Bayahuden ba mutum ɗaya ba ne kawai amma yana wakiltar rukunin shafaffu . Ba sa bukatar su san sunayen kowa a wannan rukunin kuma su bi kowannen su . ( Karanta . ) Wane ra’ayi ne ya kamata Kiristoci shafaffu su kasance da shi game da kansu ? Bulus ya ce : “ Da dukan tawali’u da ladabi , da jimrewa , kuna haƙuri da junanku cikin ƙauna ; kuna ƙwazo ku kiyaye ɗayantuwar ruhu cikin ɗaurin salama . ” ( Afisawa 4 : ​ 1 - 3 ) Ruhu mai tsarki na Jehobah yana taimaka wa bayinsa su zama masu tawali’u ba masu fahariya ba . Kuma ba sa ganin za su iya fahimtar koyarwar Littafi Mai Tsarki sosai fiye da kowa . Kuma sun san cewa Jehobah bai gaya wa kowa ba sa’ad da ya shafe su da ruhu mai tsarki ba . Saboda haka , shafaffe ba zai yi mamaki ba idan wasu ba su gaskata nan da nan cewa an shafe shi ba . Ya tuna cewa Littafi Mai Tsarki ya gaya mana kada mu yi saurin amince da mutum da ya ce Allah ya ba shi wani gata na musamman . Kuma ba zai yi burga game da abubuwa masu ban al’ajabi da zai yi idan ya je sama ba . ​ —⁠ 1 Korintiyawa 1 : ​ 28 , 29 ; karanta 1 Korintiyawa 4 : ​ 6 - 8 . Ba za su nemi wasu shafaffu ba don su tattauna game da matsayinsu na shafaffu ba , ko kuma su haɗu don su yi nazarin Littafi Mai Tsarki su kaɗai ba . ( Galatiyawa 1 : ​ 15 - 17 ) Ikilisiya ba za ta kasance da haɗin kai ba idan shafaffu suka yi hakan . Yesu ya gaya wa almajiransa : “ Ku duka kuwa ‘ yan’uwa ne . ” ( Romawa 12 :⁠ 3 ) Babu wani a cikinmu da zai so ya yi wani abu da zai sa wani shafaffe ya yi irin wannan babban kuskure ! ​ —⁠ Luka 17 :⁠ 2 . Bai kamata mu tambaye su yadda suka zama shafaffu ba . Ta yaya muke kāre kanmu idan muka guji yin sha’awar mutane fiye da yadda ya kamata ? Ta yaya ? ( Galatiyawa 2 : ​ 4 , 5 ; 1 Yohanna 2 : 19 ) Ƙari ga haka , wataƙila wasu shafaffu ba za su kasance da aminci ba . ( Matta 25 : ​ 10 - 12 ; 2 Bitrus 2 : ​ 20 , 21 ) Saboda haka , idan muka guji yin sha’awar mutane fiye da yadda ya kamata , har da waɗanda aka shafe su da ruhu mai tsarki ko sanannu ko kuma waɗanda suka daɗe suna bauta wa Jehobah , ba za su rinjaye mu sa’ad da suka yi rashin aminci ko kuma suka daina yin tarayya da ikilisiya ba . Shekarun baya , adadin mutanen da suke cin gurasa da kuma shan ruwan anab ya ragu . Amma a kwanan nan , adadin yana ƙaruwa . Ya kamata mu damu da hakan ne ? “ Ubangiji ya san waɗanda ke nasa . ” Wasu kuma wataƙila suna da wata matsalar da ta shafi tunaninsu kuma sun ɗauka cewa za su yi sarauta da Kristi a sama . Mene ne Littafi Mai Tsarki ya ce game da adadin shafaffu da za su rage a duniya sa’ad da aka soma ƙunci mai girma ? Shafaffu za su kasance a wurare dabam - dabam a faɗin duniya a lokacin da Yesu zai zo ya tafi da su sama . 15 , 16 . Mene ne muke bukata mu sani game da shafaffu 144,000 da Jehobah ya zaɓa ? ( Ka duba ƙarin bayani . ) Ba dukan waɗanda suke da begen zuwa sama ba ne ke cikin “ bawan nan mai - aminci . ” ( Matta 24 : ​ 45 - 47 ) Jehobah da Yesu suna amfani da mutane kalilan wajen ciyar da kuma koyar da mutane da yawa a yau kamar yadda suka yi a ƙarni na farko . A yau , shafaffu kaɗan ne kawai ke da hakkin tanadar wa mutanen Allah “ abincinsu a lotonsa . ” Jehobah zai albarkaci dukan bayinsa , wato ‘ Bayahuden ’ da kuma “ mutum goma . ” A wani lokaci , wasu ‘ yan’uwa kamar masu kula da da’ira da masu hidima a Bethel da membobin Kwamitin da ke Kula da ofishin Shaidun Jehobah da mambobin Hukumar da ke Kula da Ayyukan Shaidun Jehobah ko kuma masu taimakonsu suna iya ziyarar ikilisiyarmu ko kuma babban taron da muke halarta . Ba ma so mu zama kamar Diyoturifis , wanda ba ya marabtar ‘ yan’uwan da suka ziyarci ikilisiyarsu don ba ya ganin su da daraja . ( 3 Yohanna 9 , 10 ) Amma ko da muna marabtar waɗannan ‘ yan’uwan , shin akwai abin da muke yi da zai nuna cewa ba ma daraja su ? Ta yaya hakan zai iya faruwa ? Shin ya dace ne mu ce musu su sa mana hannu a littafinmu ko kuma Littafi Mai Tsarkinmu ? Hakika , idan muna ƙaunar ‘ yan’uwanmu , ba za mu nuna irin wannan halin ba . Da farko , mu tuna cewa Jehobah ne kaɗai ya kamata mu ba wa ɗaukaka . Waɗannan ‘ yan’uwa suna so mu bi da su kamar ‘ yan’uwanmu . A maimakon haka , waɗansu tumaki suna ƙaunar shafaffu kuma suna daraja su . Ƙari ga haka , suna ɗaukansu a matsayin ‘ yan’uwansu yana kāre mu ? JEHOBAH shi ne Maɗaukakin Sarki kuma shi ya halicci kome . ( Ayuba 42 : ​ 2 , Littafi Mai Tsarki ) Jehobah yana iya yin dukan abin da yake so ba tare da taimakon wani ba . Allah ya halicci Ɗansa , Yesu kafin ya halicci sauran abubuwa har da ‘ yan Adam . Mene ne Jehobah ya gaya wa Adamu ya yi , kuma me ya sa ? Alal misali , ya ba Adamu aikin ba wa dabbobi suna . Allah ya kuma ba Adamu aikin sa dukan duniya ta zama aljanna . Maryamu ta zama mahaifiyar Yesu . Dukan waɗannan mutane masu aminci da wasu da yawa sun yi aiki tare da Jehobah don ya cim ma nufinsa . Jehobah zai iya yin wannan aikin da kansa , kuma ya yi wa ‘ yan Adam magana kai tsaye daga sama . Kafin Ɗan Allah , wato Yesu ya zo duniya , ya ce : ‘ Ubangiji ya yi ni tun farkon hanyarsa . . . Sa’annan ina nan wurinsa , gwanin mai - aiki ne : kowace rana ni ne abin daularsa , kullum ina farinciki a gabansa . ’ Mu kuma fa ? Me ya sa yin wa’azin bishara yake sa mu farin ciki ? Wa’azin bishara ce aiki mafi muhimmanci kuma shi ne aiki mafi gamsarwa da muke yi don hakan yana sa waɗanda suka zama abokan Allah su sami rai madawwami . ​ —⁠ 2 Korintiyawa 5 :⁠ 20 . Muna faranta wa Jehobah rai sa’ad da muka taimaka wa mutane su san shi , kuma mun san cewa Jehobah yana farin ciki saboda ƙoƙarce - ƙoƙarce da muke yi don mu bauta masa . Hakan ya sa sun ƙaunaci juna sosai kuma ba abin da zai iya ɓata dangantakarsu . Za mu marabci waɗanda aka ta da daga mutuwa kuma mu koya musu game da Jehobah . ( Filibbiyawa 4 :⁠ 8 ) Yin wa’azi yana ƙarfafa bangaskiyarmu domin yana sa mu tuna da alkawuran da Allah ya yi da kuma ƙa’idodinsa . Ƙari ga haka , yana taimaka mana mu kasance da halayen da muke bukata don mu kāre kanmu daga Shaiɗan da kuma duniyarsa . ​ —⁠ Karanta Afisawa 6 : ​ 14 - 17 . Muna kāre kanmu idan muka duƙufa a yin wa’azi da nazari da kuma yi wa ‘ yan’uwa alheri , don hakan zai sa mu daina damuwa ainun game da matsalolinmu Amma , muna ci gaba da yin wa’azi babu fashi , duk da cewa muna amfani da kuɗinmu da lokacinmu kuma mutane suna mana ba’a wasu kuma suna fushi da mu . Yaya kake ji game da gatan yin wa’azin bishara ? 20 Ka Koyi Darasi Daga Amintattun Bayin Jehobah 26 TARIHI — Jehobah Ya Sa Na Yi Nasara a Hidimarsa Na tambaye shi , “ Za ka sake saka ni a kurkuku ne ? ” AN HAIFE ni a shekara ta 1926 , a birnin Crooksville , a jihar Ohio da ke ƙasar Amirka . Ina zuwa wani cocin da ake kira Methodist . Wata rana sai na zauna tare da su sa’ad da suke nazarin amma mahaifiyata ta ce in fita waje domin tana ganin zan dame su . Amma na yi iya ƙoƙarina don na saurari abin da suke cewa . Na fita a guje na je wurin abokaina na gaya musu , “ Idan kun je gida yau da dare ku duba Zabura 83 : 18 a Littafi Mai Tsarki ku ga sunan Allah . ” Ta haka ne na soma yin wa’azi . Na yi nazarin Littafi Mai Tsarki kuma na yi baftisma a shekara ta 1941 . Na ƙarfafa mahaifiyata da ‘ yan’uwana su zo taron kuma suka soma halarta . Amma mahaifina bai so hakan ba . Wata rana , mahaifina ya nuna min littattafaina sai ya ce : “ Ka ga waɗannan abubuwan ? Ba na son su a gidan nan kuma ka bar gidana . ” Na bar gidanmu kuma na soma zama a birnin Zanesville , wani gari da bai da nisa daga inda iyayena suke a jihar Ohio . Shin hakan ya dace kuwa ? ” A wajen ne na haɗu da wasu ‘ yan’uwa da suka manyanta . Suna gaya mana ayoyin Littafi Mai Tsarki da za mu karanta kowane mako kuma muna shirya tambayoyi da amsoshi don taron da muke kira Taron Nazarin Littafi Mai Tsarki . Nan ne yankin ka . Bayan Yaƙin Duniya Na Biyu a shekara ta 1945 , na zauna a cikin kurkuku na ɗan lokaci . Ina wa’azi tare da Demetrius Papageorge , wani ɗan’uwa ne shafaffe da ya fara bauta wa Jehobah a shekara ta 1913 Sai na yi ƙaulin 2 Timotawus 2 : 3 kuma na ce , “ Ni mayaƙin Kristi ne . ” Ba da daɗewa ba , na halarci taro don masu son yin hidima a Bethel a babban taro da aka yi a birnin Cincinnati a jihar Ohio . Ɗan’uwa Milton Henschel ya gaya mana cewa ana bukatar ‘ yan’uwa maza masu ƙwazo a Bethel . Amma dukan bayin Jehobah ajizai ne har da waɗanda suke hidima a Bethel . Ina tunanin littafin Matta 5 : ​ 23 , 24 da kuma yadda za mu iya sasanta matsalar da ke tsakaninmu . Na koya mata sunayen wasu ‘ ya’yan itatuwa da kayan lambu a Turanci kuma tana maimaita kalmomin bayan na faɗa mata . Ƙari ga haka , na bayyana mata wasu abubuwa game da Littafi Mai Tsarki kuma ta karɓi littafin nan Menene Ainihi Littafi Mai Tsarki Yake Koyarwa ? Bayan wasu watanni , na ba wa wata yarinya da take talla mujallu kuma ta karɓa . Sai na ji muryar wata ta ce , “ Robby , Katie ce . Robby , wadda ta ba ka wayar ‘ yar’uwata ce . Don Allah ka koya mata yadda ka koya mini . ” Na gode sosai da kika gaya mini inda kike . ” Ba da daɗewa ba , na yi magana ta ƙarshe da ‘ yar’uwar Katie . Ina fata cewa a duk inda ‘ yan mata nan biyu suke yanzu , za su ci gaba da koya game da Jehobah . Ƙari ga haka , ‘ yan’uwana sun gaya mini cewa yadda na ci gaba da bauta wa Jehobah duk da tsanantawa da mahaifinmu ya yi mini ya ƙarfafa su sosai . Mahaifina ya daina tsananta mana kuma ya halarci wasu taronmu kafin ya mutu . Idan nufin Allah ne , za a ta da ‘ yan gidanmu da kuma abokaina daga mutuwa kuma za su yi rayuwa a sabuwar duniya . Ta yaya sanin Jehobah da kuma abubuwan da ya yi suka ƙarfafa bangaskiyar Ibrahim ? Mene ne Ibrahim ya yi don ya ƙarfafa dangantakarsa da Allah ? Ta yaya za ka iya yin koyi da Ibrahim wajen ƙulla dangantaka da Jehobah ? ( b ) Mene ne za mu tattauna a wannan talifin ? Amma mu mun gaskata da hakan ! ( Ka duba ƙarin bayani . ) Ishaƙu yana ɗauke da damin itace , mahaifinsa kuma yana ɗauke da wuƙa da abubuwan da zai yi amfani da su wajen kunna wuta . Mai yiwuwa wannan shi ne gwajin bangaskiya mafi girma da Ibrahim ya taɓa fuskata . Ya san cewa Jehobah ba zai gaya masa ya yi abin da zai ɓata rayuwarsa har abada ba . Mutanen da ke wajen suna bauta wa gumaka , har da mahaifinsa . Littafi Mai Tsarki ya nuna cewa ɗan Nuhu , wato Shem dangin Ibrahim ne kuma ya yi rayuwa har zuwa lokacin da Ibrahim ya kai shekara 150 . 6 , 7 . Ta yaya Ibrahim ya shaida abubuwan da suka ƙara ƙarfafa bangaskiyarsa ga Jehobah ? ( Ibraniyawa 5 :⁠ 7 ) Muna bukata mu kasance da tsoron Allah idan muna so mu ƙulla dangantaka ta kud da kud da shi . Shin za mu iya ƙulla dangantaka ta kud da kud da Jehobah ? A yau , abubuwan da za su taimaka mana mu san Jehobah a yau , sun fi na Ibrahim . Da yake muna ƙaunar Jehobah da kuma daraja shi , hakan zai motsa mu mu yi masa biyayya . Sa’ad da muka yi hakan , zai kāre mu kuma zai yi mana albarka . 9 , 10 . ( a ) Mene ne zai iya ƙarfafa dangantakar da ke tsakanin mutane biyu ? Shekara ɗaya kafin a haifi Ishaƙu , wato sa’ad da Ibrahim yake shekara 99 , Jehobah ya gaya masa cewa ya yi wa dukan mazajen gidansa kaciya . Me ya sa Ibrahim ya damu game da birnin Saduma da Gwamarata , kuma ta yaya Jehobah ya taimaka masa ? Jehobah ya bayyana cewa kafin ya yi hukunci , yana biɗan mutanen kirki kuma ya cece su . ​ —⁠ Farawa 18 : ​ 22 - 33 . 12 , 13 . ( a ) Ta yaya sanin Jehobah da kuma shaida abubuwan da ya yi ya taimaka wa Ibrahim daga baya ? ( b ) Mene ne ya nuna cewa Ibrahim ya ba da gaskiya ga Jehobah ? ( Farawa 22 :⁠ 5 ) Mene ne Ibrahim yake nufin da hakan ? ( Karanta Ibraniyawa 11 : 19 . ) Wane ƙalubale ne kake fuskanta yayin da kake bauta wa Jehobah , kuma ta yaya misalin Ibrahim zai taimake ka ? Ko da yake , Jehobah bai ce mu yi hadayar ‘ ya’yanmu a yau ba , amma yana so mu yi masa biyayya . Shin ka taɓa jin hakan ? Wataƙila suna jin kunya da kuma nauyin yin magana da mutanen da ba su saba da su ba . Idan muka yi bimbini a kan misalin waɗannan amintattun mutanen , hakan zai motsa mu mu yi koyi da su kuma mu ƙara kusantar babban Abokinmu , Jehobah . ​ —⁠ Ibraniyawa 12 : ​ 1 , 2 . Me ya sa ? Domin ya ɗauki dangantakarsa da Jehobah da muhimmanci sosai . ( Ibraniyawa 11 : 19 ) Ƙari ga haka , zai koyi cewa yadda ya ji sa’ad da yake shirin yin hadayar ɗansa Ishaƙu ya taimaka wa miliyoyin amintattun mutane su fahimci yadda Jehobah ya ji sa’ad da yake ba da Ɗansa Yesu Kristi a matsayin hadaya ga ‘ yan Adam . ( Karanta Ibraniyawa 6 : ​ 10 - 12 . ) [ 1 ] ( sakin layi na 3 ) A dā , ana kiran Ibrahim da Saratu Abram da Saraya . Yayin da muke koya game da shi , za mu soma ƙaunar sa kuma mu daraja shi . Sa’ad da suke hanya , Orpah ta yanke shawarar koma garinsu Moab . Amma Naomi ta ƙudiri niyyar zuwa inda ta fito , wato ƙasar Isra’ila . Za ta koma ƙasar Moab don ta kasance tare da danginta ne , ko kuma za ta bi surkuwarta Naomi zuwa Bai’talami ? ​ —⁠ Ruth 1 : ​ 1 - 8 , 14 . Saboda haka , Naomi ta gaya wa Ruth ta koma ƙasar Moab . ( Ruth 1 : ​ 9 - 15 ) Amma Ruth ta ƙi ta koma wurin mutanenta da allolinsu na ƙarya . Mai yiwuwa Ruth ta koyi game da Jehobah daga wurin mijinta ko kuma daga Naomi . ( Ruth 1 : 16 ) Idan muka yi tunanin yadda Ruth take ƙaunar Naomi , hakan yana ratsa zuciyarmu . Hakan ya burge Boaz kuma ya yabe ta don yadda ta yi imani da Jehobah kuma ta ‘ nemi mafaka a ƙarƙashin fukafukansa . ’ Ruth ba ta yi nadama cewa ta yanke shawarar bauta wa Jehobah ba . Mutane da yawa suna yin nazarin Littafi Mai Tsarki , amma ba sa so su nemi mafaka a wurin Jehobah . Idan ka sami kanka a cikin wannan yanayin , ka yi tunanin dalilin da ya sa kake jinkiri . Kuma zai taimaka maka ka ci gaba da bauta masa ko da kana fama da wasu matsaloli . Tarbiyyar da aka yi wa Hezekiya ta bambanta da na Ruth sosai . Amma ba dukan Isra’ilawa ba ne suka kasance da aminci . Mahaifin Hezekiya , wato sarki Ahaz mugun mutum ne . Ƙari ga haka , ya yi hadaya da ‘ yan’uwan Hezekiya ga allolin ƙarya ta wajen ƙona su a wuta . ( Misalai 19 :⁠ 3 ) Waɗansu suna ganin cewa rashin tarbiyya mai kyau na ‘ yan gidansu zai iya sa su yi abubuwan da ba su dace ba a rayuwarsu ko kuma su yi abubuwan da iyayensu suka yi da ba su da kyau . ( Ayuba 34 : 10 ) Gaskiya ne cewa iyaye suna iya koya wa yaransu su yi abubuwa masu kyau da marasa kyau . Ya saurari shawararsu da kuma gyaran da suka yi masa . Hakan ya motsa shi ya gyara abubuwa da yawa da ba su dace ba da mahaifinsa ya yi . ( 2 Labarbaru 29 : ​ 1 - 11 , 18 - 24 ; 31 :⁠ 1 ) Daga baya , lokacin da sarkin Assuriya mai suna Sennacherib ya yi barazanar kai hari ga Urushalima , Hezekiah ya nuna cewa shi mai gaba gaɗi ne da kuma bangaskiya . ( 2 Labarbaru 32 : ​ 7 , 8 ) A wani lokaci , Hezekiya ya nuna girman kai , amma lokacin da Jehobah ya yi masa gyara , sai ya ƙaskantar da kansa . Maimakon haka ya nuna cewa shi aminin Jehobah ne . Duniya tana cike da mugunta da kuma rashin ƙauna , saboda haka yara da yawa a yau sun yi girma ba tare da iyaye masu ƙaunarsu da kuma kula da su ba . Amma akwai wasu abubuwan da suka ba ta tsoro . Ta shirya zuciyarta ta yi dukan abin da aka umurce ta kamar baiwa . Alal misali , a lokacin da aka haifi Yesu , makiyaya sun gaya wa Maryamu wani saƙon da mala’ika ya ba su . Daga baya , sa’ad da Yesu yake ɗan shekara 12 , ya yi wani maganar da ya ba Maryamu mamaki . Wane darasi ne za mu iya koya daga yadda Maryamu ta yi magana ? Abin da Maryamu ta yi magana a kai . An ambata furuci mafi tsawo da ta yi a Luka 1 : ​ 46 - 55 . Ƙari ga haka , za mu iya yin koyi da Maryamu a yadda ta nuna bangaskiya idan muka saurari Jehobah kuma muka yi bimbini a kan abin da muka koya game da shi da kuma nufinsa . ( Ibraniyawa 6 : ​ 11 , 12 ) Idan muka yi hakan , za mu sami gatan kasancewa abokan Allah har abada ! Babu shakka , tun ranar da aka yi maka baftisma , abubuwa da yawa da suka faru a bautar ka ga Jehobah sun sa ka farin ciki sosai . Amma waɗansu masu shela yanzu sun daina yin farin ciki a bautar su ga Jehobah . Wa’azin bishara ta Mulki yana sa mu farin ciki sosai . Domin Jehobah ya yi alkawari cewa , nan ba da daɗewa ba , Mulkinsa zai halaka wannan mugun zamani kuma ya kawo aljanna a duniya . Yesu ya ce : “ Ba wanda ke da iko shi bauta wa ubangiji biyu : gama ko shi ƙi ɗayan , shi ƙaunaci ɗayan : ko kuwa shi lizimci ɗayan , shi rena ɗayan . ( Matta 6 : 24 ) Idan muna biɗan abin duniya , ba za mu iya bauta wa Jehobah da farin ciki ba . Ku ɗaukar wa kanku karkiyata , ku koya daga wurina ; gama ni mai - tawali’u ne , mai - ƙasƙantar zuciya : za ku sami hutawa ga rayukanku . Muna bauta wa Mahaliccinmu , Allah mai farin ciki . ( Ayyukan Manzanni 17 : 28 ; 1 Timotawus 1 : 11 ) Jehobah ne mahalicci kuma shi ya ba mu rai . Ina yin ƙoƙarin kasancewa da ƙwazo a wa’azi , kuma nakan yi bimbini a kan abubuwan da Mulkin Allah zai kawo don in ci gaba da yin farin ciki . ” Jehobah ya yi tanadin fansa , hakan yana sa mu farin ciki a rayuwa . ( Yohanna 3 : 16 ) Hakika , Allah zai gafarta mana zunubanmu , kuma za mu iya samun rai na har abada idan muka nuna bangaskiyarmu ga kyautar fansa da Allah ya yi mana . Jesús ya sauƙaƙa rayuwarsa , kuma ya bauta wa Jehobah da farin ciki shekaru da yawa Amma ina yin hakan ne don kuɗin da nake samu . Don ya bar salon rayuwarsa na dā , Jaime ya roƙi Jehobah ya taimaka masa ya gaskata da shi . Jaime ya ce : “ A hankali sai na fahimci cewa Uba mai ƙauna yana wanzuwa kuma shi Allah ne mai jin ƙai . Dā a ce ban canja halina ba , da wataƙila an kashe ni kamar abokanai na na dā masu dambe . Ka tuna cewa muna yin nufin Allah , kuma muna sauraron yin rayuwa har abada a nan gaba . Muna da tabbaci cewa Jehobah zai albarkace mu idan muka jure , domin ya san aikin da muke yi . Domin wannan zuciyata ta yi fari , darajata tana murna ; jikina kuma za shi zauna a natse . ” ​ —⁠ Zabura 16 : ​ 8 , 9 . “ Ubangiji ya zauna tsakanina da kai , tsakanin zuriyata da zuriyarka , har abada . ” — 1 SAMA’ILA 20 : 42 . WAƘOƘI : 125 , 62 Ta yaya za mu kasance da aminci ga Allah sa’ad da muke gani cewa wani mai iko bai cancanci biyayyarmu ba ? Mene ne ya fi muhimmanci ga Jonathan , kuma ta yaya muka san da hakan ? Muna son mutane masu aminci . Ƙari ga haka , mun san cewa wajibi ne mu kasance da aminci ga Allah ko da yin hakan yana da wuya . Me ya sa yake da wuya mutanen Isra’ila su kasance da aminci ga Allah sa’ad da Saul yake sarauta ? Mene ne ya nuna cewa Jonathan ya kasance da aminci ga Jehobah ? ( 1 Sama’ila 13 : ​ 13 , 14 ) A wannan lokacin , sojoji masu yawa na Filistiyawa suka zo da karusai 30,000 don su kai wa Isra’ilawa hari . A wace hanya ce muke kasancewa da aminci ga Allah idan muka yi biyayya ga masu mulki ? Wata hanya da za mu nuna amincinmu ga Jehobah ita ce ta yi wa abokin aurenmu ladabi , ko ba ya bauta wa Jehobah ( Ka duba sakin layi na 9 ) ( Ka duba ƙarin bayani . ) Sa’ad da Saul ya ce zai kashe Dauda , Jonathan yana bukatar ya tsai da shawara mai wuya . Sa’ad da take nazarin Littafi Mai Tsarki , ta gaya wa ‘ yan gidansu abubuwan da take koya . Ya ci gaba da cewa : “ Idan har ina son in faranta wa ɗaya rai dole sai na sa ɗayan baƙin ciki . ” Ta yaya Saul ya yi wa Jonathan rashin adalci ? Za mu kasance da aminci ga Jehobah idan wani ɗan’uwa da ke ja - gora a cikin ikilisiya ya yi mana rashin adalci . ‘ Yan’uwan da suke ja - gora a cikin ikilisiyoyi a yau suna ƙoƙari su bi da kowa yadda ya dace . A waɗanne yanayi ne za mu kasance da aminci ga Allah kuma ba za mu yi son kai ba ? Idan muka yi yarjejeniya na kasuwanci , za mu yi abin da muka yi alkawari za mu yi domin muna da aminci ga Allah ( Ka duba sakin layi na 16 ) “ Me ne Ubangiji yake biɗa gareka kuma , sai aikin gaskiya , da son jinƙai , ka yi tafiya da tawali’u tare da Allahnka ? ” — MIKAH 6 : 8 . Dukansu suna barci , sai Dauda da Abishai suka taka a hankali suka wuce sojojin kuma suka je wurin da Saul yake kwance . Dauda ya fahimci abin da kasancewa da aminci ko kuma yin biyayya ga Jehobah yake nufi . Me ya sa ? Ƙari ga haka , Abishai shugaban sojoji ne kuma zai iya yin amfani da ikonsa ya mai da kansa Sarki , amma bai yi hakan ba . Dauda ya kasance da aminci duk rayuwarsa . Wane darasi ne muka koya daga kuskuren da Abishai ya yi ? Anne ta gaya wa mahaifiyarta cewa ta tuba kuma ta komo ga Jehobah don hakan ne zai sa ta sake yin farin ciki . ​ —⁠ Yaƙub 4 :⁠ 8 . Waɗanne halaye ne za su taimaka mana mu kasance da aminci ga Allah ? Jonathan ya zama abokin Dauda kuma ya kasance da aminci a gare shi . Me ya sa Absalom bai kasance da aminci ga Allah ba ? Idan mutum ba mai tawali’u ba ne kuma yana neman ƙarin girma , zai yi wuya ya kasance da aminci ga Allah . Kada ka biɗe su . ” Wani ɗan’uwa a Mexico mai suna Daniel ya fuskanci matsalar kasancewa da aminci ga Jehobah . Daniel ya ce : “ Na ci gaba da rubuta mata wasiƙa duk da cewa na soma hidimar majagaba . ” Ba ya biyayya ga Allah , kuma yana bukatar ya zama mai tawali’u . Annabi Nathan ya kasance da aminci ga Jehobah da kuma Dauda . Bayan Dauda ya ƙwace matar wani mutum kuma ya kashe shi , Jehobah ya tura Nathan ya yi wa Dauda gargaɗi . Saboda haka , ya gaya masa labarin wani mutum mai kuɗi da ya ƙwace ɗan rago tilo na wani talaka . Sai Dauda ya fahimta cewa ya yi zunubi ga Jehobah . — 2 Sama’ila 12 : 1 - 7 , 13 . Ka gaya masa cewa ya je ya gaya wa dattawa abin da ya yi ba tare da ɓata lokaci ba . Ƙari ga haka , kana taimaka wa ɗan’uwanka ne , don dattawa za su iya taimaka masa ya ƙarfafa dangantakarsa da Jehobah . Sa’ad da mutane suke son su naɗa Absalom sarki , Hushai yana son ya kasance da aminci ga Dauda da kuma Allah , amma yana bukatar ƙarfin zuciya don ya yi hakan . Ya juya bayansa ga Dauda don ya goyi bayan Absalom ne ? Dauda ya yi addu’a don Jehobah ya taimaka wa Hushai kuma abin da ya faru ke nan . Me ya sa muke bukatar ƙarfin zuciya don mu kasance da aminci ? Kada mu zama kamar Abner da Absalom da suka ci amana .